ABDUL-MALEEK BOOK1 END

Gaba sukayi 'yammatan sukace kai Nasiba wannan guy d'infa?. Dariya Nasiba tayi ta ce, "shima yayanmu ne. Ya sunansa?, Dan munsan bobo ba suna

 



Gaba sukayi 'yammatan sukace kai Nasiba wannan guy d'infa?.

    Dariya Nasiba tayi ta ce, "shima yayanmu ne.

   Ya sunansa?, Dan munsan bobo ba sunan yanka bane.

   Hhhhh kukam miye damuwarku da sunansa?, wannanfa ba irin mazannane masu sauk'in samuba,

wlhy yanzuma bak'aramar sa'a mukayiba dahar yay doguwar magana......

   Hangen Rahma datayi yasata cewa yauwa gama aunty Rahman can bara nakirata nadawo.

   Basuce mata komaiba tanufi Rahma dake tsaye itada aunty Ummy hannunsu d'auke da fillatai masu yawa.

    K'arasawa tayi wajensu da sallama, cikeda fara'a suka amsa mata, Nasiba ta ce, " aunty Rahma ya Abdulmaleek kam yana nemanki.

    Rahma tad'an marairaice murya, wayyo ALLAHna shikuma Dan ALLAH mizan masa yanzu?.

   Hararta aunty ummy tayi, takar6i fillatan hannunta tana fad'in zauna Jan aji wata ta k'yasa miki miji, kinga jeki ina nan ina jiranki.

   Cikin kunya Rahma tajuya suka tafi itada Nasiba, Nasiba ta ce, "aunty Rahma ALLAH kirage kunyar nan, mazannanfa sunfison surunga ganinka ido atsaye kana basu kulawa, barema irinsu ya Abdulmaleek 'yan Hutu.

    Itadai Rahma mirmushi kawai tayi  amma batace komaiba.

    Tunda suka dosa yake k'are mata kallo cikeda k'auna, kwalliyarta ta tafi dashi kwarai da gsk, sanye take cikin atanfa zani dariga, zanin Rafa siket yabi jikinta da k'yau kamar siket, kwalliyarta daidai misali tayi d'as da ita.......

     Saida sukayi sallama sanan yadawo hayyacinsa, yay firgigita yana murmushi.

   Nasiba ta ce, " to Yaya gata nan.

   Yau Nasiba sannu da k'ok'ari.

   Yauwa yaya Nasiba tafad'a tana juyawa cikeda jin dad'in yau ya bobo yamata doguwar magana.

   Tana tafiya bobo yamatso daf da Rahma tamkar zai shige jikinta, baya tad'anja tana fad'in mutanefa na kallonka.

    Baki yata6e yana fad'in ina ruwana dasu, nifa kema kad'ai nake gani awajen.

   Fararen idanunta tajuya tana gyara tsayuwa, itafa haushinsa takeji idanma bai saniba....  K'yass k'yass taji ana d'aukar hoto, d'agowar nan dazatayi aka k'ara mata, Ammar tagani abayan bobo d'aukeda camera, bobo yay masa alamun jinjina sanan yamatsa Kusada ita aka d'aukesu tare, bata ankaraba taji hannayensa biyu bisa k'ugunta, da sauri tad'ago suka kalli juna aka d'auka, gira yad'aga mata.

   Bak'aramar kunya abun yabataba Dan haka tajanye jikinta tamatsa gefe Dan kunya, ga mutane sai kallonsu sukeyi, wasu naganin sun dace, wasu kam kishi yahanasu ganin dacewar.

    K'awayen Nasiba sikace kar dai itace matarsa?.

   Dariya Nasiba tayi ta ce, "eh mana, aii itace yace na nemo MASA.

   Kai ammafa itama ta had'u, amma yarinyace sosai yamata yawa, saidai kuma tamore sosai dasamun wananan miji na garari, wata acikin k'awayen Nasiba tafad'a tana kuma k'arema Rahma da bobo kallo da Ammar keta kestasu hotuna.

     Ana cikin haka amarema suka fito dasu ya Hamza aka cigaba da hituna harda sauran jama'ar wajen, bobodai duk inda zaka gansa yana manne da Rahma, ita dai duk kunya ta isheta, haka aka gama hituna hardasu Ammi da umminta Dan itama tunda safe tana gidan.

       Haka aka cigaba da gudanar da biki awanan yini Alhmdlh kowa kagansa yana tareda walwalarsa.


*_6:30pm_* d'unbin jama'a suka raka amare d'akunansu, sundai sha kuka tamkar zasu shid'e, Ammi ma tasha kuka sosai na rabuwa da 'yan autocinta wad'anda suka kasance su kad'ai mata.

   Appa da yayyensu duk sun musu fad'a yanda yadace, hakama dangin uwa Dana uba kowa yamusu daganan aka kwashesu sai gidajensu, Anfara kai khairiyya tunda itace hassana, sanan akai husaina khursiyya.

    Bayan kamar awa d'aya 'yankai amare suka dawo kowa yafara shirin tafiya dinner da anguna suka shirya.

      *_8:30pm_* aka fara tururuwar tafiya wajen dinner faty d'in data tara d'unbin jama'a na 6angare uku Dan had'ewa akayi domin sauk'ak'ama mutane wahala.

   Masha ALLAH amare sunsha k'yau kamar babu gobe, sunyi kwalliya cikin kaya iri d'aya, farin material doguwar Riga, annad'e musu kawuna da golden d'in gwaggwaro, idan kagansuma saika Gaza ganesu abin sai Wanda yagani.

   Can nahango su Xoxo su Deejerh kakus, su Sa'adatu sa'ad, zulaihat, mamn haneep, mamn sultan, Maryam zuntu, miss Ayush, deexerh, hawwa, kai idanfa naita lissafosu saina cika muku page d'in taf dasunayen masu karatu, ammafa har wad'anda ban ambataba na k'yallosu awajen.

    Har Anfara gudanar da shagali hankalin amare atashe Dan basuga walk'iyar kod'aya daga cikin yayensuba bare matansu, amma yaran duk dangi sunzo dasu, su Nawal ma suna tare dasu daga kai amarya ba'a koma dasuba.

        Tsayuwa wasu motoci  yasakani gwalo idanu dansan ganin suwaye acikine?.

    😳tofa masu karatu manyan yayyene.

   Hummm tuwon girma miyarsa nama muka fad'a nida Maman ussy, sai baza ido muke muga wankansu.

   Chaiiii!, namuku na IBO, wankafa aka d'auka iya wanka awajennan dankuwa kowa yahad'e cikin shiga ta alfarma shida matarsa, ya ishaq ya sulaiman ya Hamza, oga bobo duk sanye suke cikin wasu dakakkun shaddoji milk colour, sunsha d'inki 'yan ubansu, komai najikinsu iri d'ayane, takalmi hula agogo kai komaidai.

   Suma su aunty Rasheeda Anty sameera Anty ummy, Rahma sanye suke cikin less milk da d'igon Silva, sun nad'a d'aurin d'ankwali kalar Silva, suma komai nasu iri d'ayane, cikin hall d'in taron suka dosa kowa rik'eda hannun matarsa, shigowarsu kallo Yakoma sama, kowa yabawa yake azuciyarsa, guri na musamman da aka ware musu suka zauna.

    Kai yanzu ran khairiyya da khursiyya yay fes.

  Dagananfa al'amura aka fara gudanarwa cikin farinciki.

   Awajen lik'i kam manyan yayye sun ajiye tarihi suda matansu, abindai saimuce sambarka.

   Dahakadai taro yatashi lfy, anguna sukad'auki amarensu suka maida gida, suma su bobo kowa gidan Appa yamaida matarsa Dan yauma anan zasu kwana.

    Washe gari aka gudanar da walima dawuri Dan 'yan nesa su sami damar tafiya.

  To dagadai yau biki yatashi, zuwa dare kuma gidan yarage hayaniya Dan mutane duksun ragu.

   Sai bayan isha'i su Rahma suka bar gidan amare, kowa mijinta yaje yad'auketa sai gida.




.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.

      Washe garima dai su Rahma saida suka koma gidan Ammi, suka gyara duk Inda aka 6ata suda 'yan aiki, duk kuma abinda aka aro aka maida.

   Sudai su bobo kowa Yakoma kan aikinsa, hakama yara duksun koma makaranta, sai dare kowa yazo yakwashi iyalinsa, daganan kuma sai juma'a kowa ya huta.

   Ammi da Appa sai sakamusu albarka sukeyi da jinjinama k'ok'arinsu, sun taimaka an rufama juna asiri anyi angama lfy cikeda farinciki.

   Babu abinda kake ganin afuskar 'ya'yan na Appa da matansu sai murmushin jin dad'i.

   Dahakadai kowa yay gida.





*_Safna.............._*


🤔🤔🤔🤔🤔✍🏿✍🏿











*_luv you oll_*

*_(((S)))........2017_*





👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*



6⃣5⃣



_wai masu karatu ina Safna?._


    ALLAH sarki rayuwa, duk wanan shagali da ruguntsumi da'ake fama Safna nacan tana fama da ciwo batareda kowa yasaniba.

      Babu yanda Ummi batayi da itaba akan tashirya suje wajen bikin amma tak'i ta ce, "kanta namata ciwo.

    Ummi bata d'auki zancen ciwon nata serious ba dantasan halin Safna sarai da d'orama kai ciwon k'arya idan batason yin Abu.

   K'yaleta tayi ta cigaba da jerangiyar zuwa bikin, yayinda Safna ke jiyyar zuciya Dana ruhi, zuwa yanzu tayi ALLAH wadai damai hali irin nata yafi sau dubu, tabbas tagane illar bijirema iyaye dazama akan ra'ayin rik'au, idan tatuna ranar data tuburema iyayenta batason auren dasukayi shirin yimata takan tsani kanta dadukkan rayuwarta, lallai zuwa yanzu tagane sharri zuciya dana k'awa, Dan baseera ta taka rawar ganin wajen zurma rayuwarta ga halaka.

    ALLAH sarki zeenat dama kin fad'amin zanyi nadama, amma na k'aryataki, nak'i yarda da zancenki lokacin Sharrin shaid'an Dana zuciya suna d'awauniya dani, sai yanzu nagane ke mai k'aunatace da gsy, kece k'awa abar alfahari agaren......tarushe dawani kuka maiban tausayi.

   Da sauri ummi tak'araso gareta tana fad'in Safna lfy kuwa?.

    Tashi tayi zaune da sauri tak'ank'ame ummi tana kuka, ummi wlhy nayi nadama, yanzu zan canja, dan ALLAH ki gafarceni keda abba dasu ya munner, wlhy nayi nadama bazan sakeba........

   Takuma rushewa da kuka yayinda numfashinta ke sama yana k'asa, k'irjinta tadafe tana fad'in wash ummi zan mutu, ummi k'irjina zai fashe..

   Arazane ummi take girgizata tana kwala kiran Safna! Safna!!, ke Safna!!!. 

    Ina Safna tayi nisa batajin kira, numfashinta yatsaya cak da aiki, afirgice ummi ta ce, " nashiga uku ni sa'adatu mizan gani haka?, wayar safna ta raruma jikinta sai rawa yake takira abba, yana d'agawa tafashe dakuka mai tsuma rai, abban shaheed ka taimakeni kada safna tamutu dan ALLAH.

    SHIMA cikin mamaki ya ce, "safna kuma?, miyafaru da safnar?.

     Abba Shaheed nidai kataho gida wlhy safna bata numfashi gabad'aya wayyo ALLAH na safna karki mutu, munyafemiki dan ALLAH karki tafi kibarni wayyo safna....

   Surutai da sambatu kawai ummi ke zubawa.

   Cikin lokaci k'alilan saiga abba da likita harda ya munnir, ai ganin Safna sharaf kamar gawa doctor ya ce, " sud'auketa kawai atafi asibiti, jikinta yawuce adubata agida.

   Ya munnir yasa6eta batareda yabarima likita ya k'arasa fad'aba.

   Agaggauce suka isa asibiti.

   Taimakon gaggawa aka shiga bama safna wadda saidai abinda ALLAH yayi kawai, dan kwance take sharaf babu alamar numfashi.

   

Masu karatu nimafa atsorace nake😟, safna saidai wani abu ga ALLAH.


Su Abba sai safa da marwa sukeyi ak'ofar d'akin da'aka sakata, ummi kam banda hawaye babu abinda take shar6ewa, Abba da ya muneer sai hak'uri suke bata.



*................................*

      Awanan lokacin kam Rahma nagida itada Nawal da direba yad'akko yanzu Daga school.

     Bayan Tamata wanka sukadawo falo, Nawal nagefenta zaune tanacin abinci itakuma tana duba buks d'inta taga ko anbasu homework

   Nawal ta ce, "momy!.

     Na'am babyna, miya farune?.

   Nawal tayi 'Yar dariya, momy auntynmu ce ta ce, " wai bankai mata kayan bikiba, shine nace gobe zan kaimata, aizaki bani nakai mata ko?.

     Murmushi Rahma tayi tareda d'agamata kai, zan baki my sweety na insha ALLAH.

   murna Nawal tafara, itakuma Rahma tana kallonta tana dariya.

   Bayan takammala cin abincin ta koya mata homework, suna kammalawa suka fito harabar gidan suna shan iska, Nawal tanata wasanta cikin 'Yar motarta, ita kuma tana zaune tana karatun book awaya dansu Basma sun sakata groups na Novels.

     Jin k'arar bud'e gate yasa tad'ago tana kallon hanyar gate d'in dukda basosai take hangowaba amma taga kamar motar bobo.

    Agogon dake manne ahannunta ta kalla _4:15pm_ afili ta ce, "lfy kuwa Nurulk'albi?.

    Bobo yay farking a inda yadace sanan yafito, sanye yake cikin k'ananun kaya, blue d'in wandon jins da farar Riga mai dogon hannu, yayi k'yau tamkar yanzu yay kwalliyar, jakar aikinsa yad'auka ya rataya sanan yakwashi wayoyinsa, harya nufi hanyar falon saiya jiyo dariyar Nawal da Rahma abaya.

   Dawowa yayi yanufi inda yakejin dariyar.

    Nawal naganinsa ta tashi da gudu ta taroshi, rungumeta yayi yanamai farincikin ganinta, ya ce, " baby ya school?.

   Lfy lau papana.

 Masha ALLAH, amma yau ba'aje islamiyyaba?.

     Kanta ta d'aga.

 Ya ce, "miyasa?.

     Shiru tayi Dan tama manta abinda yasa yau bazasu islamiyarba.

     Ganin haka yasaka bobo d'agowa yana kallon Rahma, sauke idonta tayi daga satar kallonsa, idonsa yalumshe yana murmushi, afili ya ce, " gulma.

    Kallonsa tayi tana turo baki Dan tasan da ita yake, fuska akumbure ta ce, "sannu da zuwa".

          Bakinsa yata6e ya ce, " bazan amsaba, aiba haka ake tarar mijiba.

    Idanu tad'an zaro tana kuma satar kallon Nawal.

    Shima Nasal d'in ya kalla saikuma yamaida kallonsa ga Rahma, gira yad'aga mata yana wani murmushin gefen baki.

    Tashi tayi tak'araso gareshi, tamik'a hannu nufinta yabata jakarsa, maimakon yayi haka saiya mik'a mata kafad'arsa duka.

     Nawal takuma kalla taga takoma wajen motarta, d'an kad'a idanunta tayi sanan tasaka hannu tazare jakar.

    Bak'aramar kasala tasakarma boboba data kad'a idanunta, yalashe la66ansa sanan yamatso daf da ita ya manna mata kiss akumata.

    Ja baya tayi da Sauri, harma taso bama bobo dariya saboda yanda ta razana kamar wani maciji ya ta6ata amma yadake.

    Ra6awa tayi ta gefensa tawuce, binta yayi da kallo harta shige.

    Yakalli Nawal daketa wasanta da mota, ya ce, "baby kijirani yanzu zanyi wanka nadawo.

    To my papa, Nawal tayi maganar hankalinta awasa.

     Ciki shima yanufa.

   Yana shiga d'akinsa Rahma na niyyar fitowa, Ra6awa tayi tagefensa zata fice yay saurin shan gabanta, k'ara kaucewa tayi nanma ya tareta, tad'ago ido tana kallonsa saitaga fuskarsa ta canja yakomamata ainahin bobo nada data sani ada.

                  Jada baya yayi yajingina da k'ofar, ya hard'e hannayensa ak'irji yazuba mata mayun idanunsa, k'asa tayi dakanta gawani tsoro yana shigarta, jitai miyasama take masa haka?, kodan taga yanzu ya sake mata yana wasa da ita?.

        Kallonta yake daga sama har k'asa, shifa ganin yakema tak'ara MASA k'yau da haske, yad'an lumshe idanunsa yabud'e, murya a tausashe ya ce, " Rahma!."

     Kanta tad'ago ahankali tana kallonsa, ganin ya zuba mata idanunsa da awanan munafikin kallon NASA k'asa k'asa yasa tamaida idanunta tana wasa da zoben hannunta.

     Yakuma fad'in Rahma!.

    Na'am ta amsa kanta asunkuye kuma muryarta tana rawa.

    Ya ce, "miyeni awajenki?.

    Tambayarsa tabata mamaki Dan haka tad'ago tad'an kallesa ta maida kanta k'asa sanan ta ce, " mijinane.

    Ajiyar zuciya ya sauke sanan ya warware hannayensa yatako ahankali zuwa gareta, jin k'amshin turarensa yak'ara kusantota yasakata rumtse idanu, nanma tsayawa yayi yana k'are mata kallo, saikuma yasaka hannunsa yad'ago ha6arta, kalleni yay maganar akasalance.

     K'ara rumtse idonta tayi Dan bazata iya kallon nasaba.

   Yakuma cewa My Nusfulhayat kalleni.

    Girgiza MASA kai tayi alamar a'a.

    Ya ce, "miyasa?.

Batace komaiba amma tagyara tsayuwarta.

       Bobo Yakuma narke murya can kasa tamkar mai rad'a ya ce, ''kina fushi da mijinki ko?, saboda kina zarginsa dacin amanarki yakeyi?.

      Hawaye suka ziraro daga idanunta, ahankali suke silalwo visa kumatunta, yad'an cije le6ensa yanamai k'ara tsura mata idanu.

    Matsota yakumayi, yasak'alo d'ayan hannunsa kan k'ugunta, ahankali yad'ora bakinsa visa nata, cikin Sauri da rawar jiki tabud'e idanunta saidai tamakaro Dan haryayi nasarar zira harshensa aciki, kissing nata yake cikin kwarewa danuna zalama.

    Itakam tun tana yunk'urin kwacewa harta hak'ura tamik'a wuya Dan tuni ga6o6in  jikinta sun saki, da wanan damar yayi amfani wajan cud'anyata San ransa, ganin tsayuwa tana Neman gagararsu yad'auketa can sukayi gado.


🚶🏻‍♀sum sum nafito wajen Nawal.


Soyayya sosai Bobo yasha, saida nutsuwa tazo musu sanan Yakuma jawota jikinsa yarungume, muryarsa can k'asan mak'oshi ya ce, "Rahma da gsk kina zargin mijinki da cin amanarki?.

   K'ara kwanciya tayi luf visa faffad'an k'irjinsa tana shak'ar daddad'an k'amshinsa, muryarta nad'an rawa ta ce, " nifa ba zarginka nakeyiba.

   Ya ce, "to miyasa kike 6ata rai idan kinganni?, miyasa kuma Safna tatafi gida batareda nasaniba?.

     Idonta ta rumtse tareda sauke sassanyar ajiyar zuciya, wlhy bani nakori aunty Safna ba, kuma bansan abinda akai mataba tatafi, nidai naganta da kaya kawai.

     To miyasa baki hanata tafiyaba?, Ko kuma ki sanarmin?.

   Inatsoron kartamin masifane, kuma gashi acikin mutane Muke.

    Huci yafitar daga bakinsa, yasaka hannu ahankali yana shafa kanta, suduka sukayi shiru nad'an lokaci, jin shirunta yayi yawa yad'ago yalek'a fuskarta saiyaga barci yakwasheta.

    Maida kansa yayi ya kwanta shima ya lumshe ido amma ba barci yakeyiba yafad'a duniyar tunanine kawai, tundaga randa Appa yay masa maganar auren Safna harzuwa canjamasa da akayi da Rahma, bikinsu, rayuwarsu tanesa nesa, har zuwa yau dasuka zama Abu guda, yad'anyi murmushi dantuna darun Rahma, yasan kishine kawai kecin zuciyarta, jiyayi yak'ara k'aunarta nikin baninkin, yad'ago ahankali yana kallon fuskarta, ahankali take sauke numgashi ak'irjin nasa, fusakarta tayi fayau gawani annuri namusamman datake fitarwa, shiru yayi yana sauraren yanda Nawal take buga k'ofa tana kiran momy! papa!.

    Tashi yayi ahankali da Rahma ajikinsa, cikin hikima yazameta daga jikinsa ya kwantar da ita tareda kara mata filo, kafin yagyara mata kwanciyarma harta gyra kanta tareda jawo filo tarungume.

    Murmushi yayi yana mai kallon k'yak'yk'yawar fuskarta, azuciyarsa ya ce, "ragguwa da anta6aki sai barci.

   Jin Nawal takuma bugawa yamik'e yad'auki tawul yad'aurama k'ugunsa sanan yanufi k'ofar yabud'e.

   Tana tsaye abakin k'ofar, ya ce, " baby miya faru?.

   Papa ina momyna?.

   Saida yajuya yakalli Rahma sanan yadawo da kallonsa kan Nawal, momynki tana aikine jeki kijirata afalo kinji d'iyar albarka.

   Kanta ta jinjina, ta ce, ''papa nakalli cartoon?.

    Eh babyna jeki saka MBC 3 kigani, muma yanzu zamu fito.

    Tafiya tayi abinta tana murna, shima yamaida k'ofar yarufe harda saka key.

   Bathroom yashiga yay wanka, dama Rahma tahad'a masa ruwan wanka, bayan yagama k'alk'ale k'alk'alensa yafito.

   Kujerar madubi yaja yazauna, yana cikin shafa mai yaga Rahma yatashi afirgice tana sambatar aunty Safna! Aunty Safna!!, Dan ALLAH karki mutu, A'uzubillahi minashshaid'anirrajim!, sai jikinta ke rawa, da Sauri. Bobo yamik'e yaje yajata jikinsa yarungume, yana kiran my Nusfulhayat nutsu kinji, mafarki kikeyi ba gske bane, nutsu.

   Hawaye tafara zirarwa, a'a my Nurulk'albi Dan ALLAH ka kaini na ganta, kacemin bata mutuba, wayyo aunty Safna karki tafi ki barni.........

    Kafin tarufe baki wayar bobo tafara wringing, dak'yar tayarda ya janyeta daga jikinsa yatashi yad'auki wayar, gabansane yafad'i shima Dan ganin sunan ya Shaheed 6aro 6aro akan screen d'in wayarsa.

    Haka kawai yasamu zuciyarsa dayin rawa, dakuma k'ok'arin gaskata mafarkin Rahma, shiyyasa ba'ason barcin la'asar yafad'a azuciyarsa yana kallonta.

    Ganin kallon dayake mata saita sake fashewa da kuka, cikin muryar kuka ta ce, "yan gidammune ko?, namasan zasu fad'amin aunty Safna na tarasune kawai...... Tasaki kuka maiban tausayi da tsuma zuciyar mai saurare.

   Kiran ya Shaheed ne yakuma shigowa, jiki a sanyaye yad'aga yakara akunne, muryar ya Shaheed kawai dayaji yasaka zuciyarsa karaya, bayan sungaisa ya Shaheed yasanarma bobo abinda nikaina banjiba.

   Cikeda tashin hankali ya ce, "ya Shaheed gamunan zuwa, koda suka yanke wayar.. Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un kawai bobo ke iya ambata, Rahma tataso ta warce wayar, ganin sunan Wanda yakirashi yasakata fashewa da kuka, matsowayayi Kusada ita ya ce, " addu'a Safna take buk'ata yanzu agaremu Rahma, kinga tashi kiyi wanka muje.

    Kasa tashi tayi, saishine ya d'auketa yakai bathroom yaymata wankan dakansa, dak'yar yasamu tayi wankan tsarki sanan suka fito, d'akinta yaje yad'akko mata wasu kayan, babu zancen shafa mai zirawa kawai tayi, shima yasaka doguwar riga kawai yakama hannunta suka fito.

    Afalo suka d'auki Nawal sai gidansu Rahma.

   Amotama sai kuka take, shima yakasa lallashinta Dan duk arud'e yake, tuk'i kawai yakeyi cikeda damuwa..............



🤔😭😭😭😭



*_"Hummm masu karatu akwai damuwafa, mikuke tunani gameda Safna??????."_*










*_Luv you oll_*

*_(((S)))........2017_*g





👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*



6⃣6⃣


   Ganin yanufi wata hanya daban yasa Rahma tsura masa idanunta dasuka k'ank'ance saboda kuka, yana kallonta tagefen ido kuma yakula magana takesonyi amma takasa, shima bai iya cemata komaiba, gudu kawai yake shararawa, ganin sunshigo cikin asibitin Rahma takuma yarda mafarkinta ya tabbata, guri bobo yasamu yay fakin kowa yafito jiki a sanyaye, banda Nawal dabatasan wainar da'ake toyawaba, cikin asibitin suka shiga kowa da abinda yake sak'ama zuciyarsa, Rahma takan share hawaye lokaci lokaci.

    A Reception suka tsaya bobo yakira ya shaheed.

    Babu dad'ewa saigashi yazo, Rahma tana ganinsa tafad'a jikinsa tana kuka, cirota yayi daga jikinnasa yana fad'in haba Autar Ummi bakisan kin girma bane?, kinga share hawayenki kinji.

   Cikin shashshekar kuka ta ce, ''yaya waye bashida lfy?.

   Ya ce, "safna CE."

 K'ara share hawayenta tayi ta ce, "yaya nasamma aunty Safna tarasu ko?.

   Idanunsa yazaro ya CE, "haba auta wayace miki tarasu?, a'a tana nan da ranta har yanzudai tana tareda doctor's ne.

    Ta share hawayenta tana kallonsa, to yaya miya sameta?.

   Muma bamu saniba Rahma saidai idan likitoci sun fito muji.

   To muje kokin manta bake kad'ai baceba?.

   Ita saima yanzu ta tuna tare suke da bobo Dan haka takalli Inda yake tsaye rik'eda hannun Nawal dake kuka tunda taga Rahma na kuka.

   Da sauri tazo taja Nawal jikinta ta rungumeta tana lallashi, bobo dai da ya Shaheed suna tsaye suna kallonsu.

     Ganin abun bana k'are bane yasa bobo matsawa kusada ita ya CE, " yakamata mu k'arasa ko.

    d'agowa tayi ta kalleshi saikuma takama hannun Nawal suka shiga ciki.

   Acanma tana ganin su Abba taje tafad'a jikinsa tana kuka, dak'yar ya lallasheta tayi shiru, bayan sun gama gaggaisawa suma sukabi sahun 'yan zaman tagumi.



.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.

       Har akayi sallar magriba likitoci nakan Safna, su bobo dasu Abba suka nufi masallacin cikin asibitin,  sudai su ummi da matansu ya Shaheed duk suna nan zaune jigum jigum, Nawal kam tuni tayi barci, ummi taciro d'ankwalin kanta dayake yanada girma tabama Rahma ta ce, "ta Goya Nawal, amsa Rahma tayi tacika umarnin ummi, gama goyon babu dad'ewa saigasu ya Muneer sun dawo daga masallaci, hakan kuma yayi daidai dafitowar doctors d'in kowa yana yarce gumi, da Sauri kowa yanufesu yana tambayar halinda safna take ciki, duk zame jiki sukai suka gudu akabar doctor Kaleel kawai, kallonsu yayi d'aya bayan d'aya yana share gumi, ganin duk 'yan gidane ya sauke ajiyar zuciya, ya ce, " Alhmdllh munsami nasarar ceto ranta, yanzu haka tasamu barci, yanzuma za'a wuce da'ita d'akin Hutu danhaka Ku kwantar da hankalinku alhaji, komai yazo da sauk'i aii alhaji, sauran bayani kuma sai zuwa gobe idan ALLAH yakaimu.


Alhamdllh suka fad'a gaba d'aya, godiya sukaima doctor Kaleel sannan yawuce office d'insa.

     Tafiyarsa babu dad'ewa aka gunguro Safna a d'an gadon marasa lfy, kwance take sharkaf tana barcin wahala, cikeda tausayi da addu'ar samun lafiya suka bita.

    Zuwa yamzu fuskokin kowa garage damuwa bakamar d'azunba.

    Bobo yamatso kusada Rahma ya ce, "My Nusfulhayat ki sauketa mana, aii yanzu Nawal tawuce goyo karkizo k'irjinki yana ciwo.

    Girgiza MASA kai tayi ta ce, "bafa tada nauyi ALLAH.

     YA munnir dake kusadasu yana jinsu ya ce, "aidama gida kuka tafi tunda anga yanda jikin NATA yake.

    Abba ya ce, " gaskiyarka muneer, Abdulmaleek kutafi gida hakanan, kuma su Muneer kud'auki iyalanku Ku tafi gida saboda yara dakuka bari..

    Rahma ta turo baki gaba cikin shagwa6a ta ce, "Abba nidai anan zan kwana gsky.

     A'a auta bazai yuwuba, idan anbarki kin kwana anan mijinkifa, bobo yad'an shafa Kansa idonsa ak'asa ya ce, "Abba abarta ta kwana Indai Dan tanine babu wata matsala.

    A'a a aiba hauka akeba Cewar ummi dake Harar Rahma.

    Abba ya ce, "kutafi gida kinji auta, ALLAH yay muku albarka gaba d'aya, gobe idan ALLAH yakaimuma aii ranace ko.

    Bobo ya ce, " to Abba bara muyi sallar isha'i, Dan komun tafi a hanya zata riskemu.

   Eh gsky ne to kubari ayid'in.


Bayan sallar isha'i badan Rahma tasoba suka fito gaba d'aya harsu ya Shaheed da matansu domin tafiya gida.

   Abba da ummi kad'ai aka bari a asibitin zasu kwana.

     Har yanzun Nawal tana bayan Rahma agoye saida zasu Shiga mota bobo ya taimaka mata ta sauketa ya kwantar da ita a sit d'in baya sannan suka Shiga mota kowa yanufi gida.

     Babu maima wani magana harsuka Shiga cikin gidan, bayan mai gadi yabud'e musu suka Shiga, bobo yay fakin suka fito, harzata d'auki Nawal ya ce, "tabari ya d'auketa, bata Musa masaba tabari ya d'auketa suka Shiga cikin gidan.

    Har d'akinta yakai Nawal ya kwantar, ita kuma tashiga wanka.

    Shima d'akinsa yanufa yacire doguwar rigarsa yasaka kayan barci, fitowa yayi yanufo dinning Dan yunwa yakeji.

    Rahma tafito wanka ta rama sallolinta sannan tanufo falo domin d'aukar Abu.

    Ganin bobo zaune a dinning yatuna mata dabaifa ci abinciba Ashe, jitayi yabata tausayi, tak'araso Inda yake tana fad'in sorry Nurilk'albi muntafi ko abinci bakaciba.

        Murmushi yay mata ya ce, " karki damu o, kina arikicannan ta'inama zaki tuna da cikina.

    Marairaice fuska tayi tamkar zatayi kuka, ta ce, "pls kamin afuwa.

     Ayya my Nusfulhayat karki damu ai nasan bakiyi da niyyaba.

   Itama murmushin tamasa.

   Ya CE, " babynkifa?.

    Tana barcinta har yanzu.

    OK tom zoki zauna muci abinci, Nima yunwace ta addabeni shiyyasa ban nemekiba.

    d'an yatsine fuska tayi tareda ta6a cikinta ta ce, "nikam na k'oshi."

       Kamo hannunta yayi, yajawota ta zauna saman cinyarsa, shima hannunsa ya d'ora akan cikin nata yana shafawa ahankali, haba my Nusfulhayat kinaso ki haifamin babyna d'an k'aramine?, nifa  k'atoto nakeso Wanda Nawal zata  d'auka da k'yar.

        Kallonsa tayi tad'an juya idonta dasuka kummbura saboda kuka, tasaka hannu tarufe fuskarta tana fad'in Nurulk'albe baby kuma?, a INA?.

      Hannunta ya janye ya d'aga mata gira, ya ce, "acikinki mana.

    Tad'an zaro ido tana tura baki gaba ta ce, " nidai kabar fad'a.

    Ya ce, "miyasa?."

Since kanta tayi ak'irjinsa cikin sassanyar murya ta ce, "wlhy inajin kunya.

    Tabashi dariya Dan haka yay murmushi mai sauti tareda d'agota yana fad'in Ashe kunyarnan har yanzu ban gama fiddataba?, shikenan nadaina tashi muci abincin.

     Girgiza masa kai tayi.

     Ya ce, " pls ko kad'an kici.

    Yunk'urawa tayi zata tashi, ya maida ita ya zaunar, no yizamanki kawai.

    Badan tana son cin abincinba ya matsa mata, dakansa yarink'a bata shima yanaci, tana zame zame damasa ta6aradai har sukaci da d'an yawa sannan suka mik'e, ya taimaka mata suka gyara wajen tsaf sannan kowa yanufi d'akinsa.

     Harta kwanta ta rungume Nawal taji motsin shigiwarsa shima gadon yahawo, suka saka Nawal a tsakkiya, yamusu addu'a ya shafama kowa sannan yahad'asu yarungume sai barci..


Nima dai homajeep d'in k'afafuna naja natafi wajen my Abdul d'ina nabar Rahma Dana itama.😜



.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.

     Washe gari bayan sunyi breakfast Rahma tabisu, yasauke Nawal A school sannan suka nufi asibitin.

      Har cikin yashiga shima, yatayata d'aukar kulolin kayan breakfast d'in Data had'o musu, ahanya suka had'uda Abba zai fita, suka rissina suka gaisheshi, cikeda fara'a ya amsa musu, Yakoma yimusu bangajiyar jiya, suma suka tambayeshi yamai jiki?, ya ce, "a dasau kam Dan tana nanma zaune yanzu haka.

    Alhmdllh suka fad'a atare. 

     Ya ce, "kuk'arasa ciki to, nima zanje gidane na shirya nawuce kasuwa.

    Saika dawo.


Da sallama suka shiga d'akin, Safna tana zaune akan gado tajingina bayanta da filo, hannunta manne da k'arin ruwa.

  Ummi na zaune agefenta tana had'a shayi, d'agowa sukayi gaba d'aya suna amsa sallamar, Safna kallo d'aya tamusu ta kauda kanta.

   Ummi ta tashi tareda turama bobo kukerar tace ya zauna.

    A'a ummi kiyi zamanki, zanma wuce wajan aikine, rissinawa yayi ya gaidata da tambayar maijiki, ta ce, "jiki Alhmdllh tunda gata azaune hartana magana.

  Ya ce, "ALLAH yak'ara sauk'i.

   Ameen ummi tafad'a tana fita.

     Rahma dake Kusada Safna tsaye tana tambayarta yajikin?, da k'yar ta amsata, Rahma dai bata kawo komai arantaba duk zatonta zafin ciwone.

    Ummi nafita bobo ya kalli Safna, ya ce, " antynmu ya jikinki?.

    d'ago manyan idanunta tayi ta kallesa, ahankali ta ce, "da sauk'i.

  Ya ce, " ALLAH yak'ara sauk'i, yasa kaffarane.

   Amin tafad'a a saman la66anta.

   Shiru nawani d'an lokaci, bobo yakalli agogon hannunsa sannan yakalli Rahma, my Nusfulhayat bara nawuce ko, kinsan yau k'arfe 10 zamushiga shari'armu dasu Alhaji Abdurrazaq.

      Itama kallonsa take tana d'an murmuahi ta ce, "to Nurulk'albi ubangiji ALLAH yabada nasara, yakuma d'oraka akansu.

    Lumshe idanunsa yayi yana murmushi, ahankali yabud'e akanta ya ce, " ngd sosai da addu'arki gareni my Nusfulhayat.

    Murmushi kawai tamasa batareda tace komaiba.

   Yamatso daf da ita, bata ankaraba taji kiss akumatunta, d'an zaro ido tayi tana kallonsa, shikuma yad'aga mata gira sannan yamik'a mata kumatunsa wai tamasa kiss, hannu tasaka tarufe fuskarta tareda fad'in kai Nurulk'albi nidai a'a gsky.

     Dariya yayi ya ce, " shikenan aii, ya kalli Safna da bak'incikin abinda sukeyi agabanta tamkarma sun manta da ita ya tokare mata mak'oshi.

   Auntynmu ALLAH yak'ara lfy fa, bara natafi office time natafiya, sai dai ganinki yasa matana takasamin adawo lfy.

     Murmushin yak'e Safna tayi Wanda duk Wanda yagani yasan tabbas na yak'ene, ta ce, "a'a nikam babu ruwana..   

    K'ofar yabud'e zai fita sannan yajuyo ya kalli Rahma yakashe mata ido d'aya yafice.

   Murmushi Rahma tayi tana girgiza kai.

    Safna tazame ta kwanta idanunta cikeda kwalla.

   Ahaka ummi tashigo ta samesu, sai yanzu Rahma tasami damar gaida ummi.

   Ummi takama hannu Rahma suka zauna ta ce, " autana ina d'iyar takine?.

     Tana makaranta ummi, saida mukama ajiyeta sannan muka wuto nan, ALLAH sarki aii yarinyar tanada Shiga rai wlhy, gatada wayonta masha ALLAH.

   aii ummi saima kin zauna da Nawal wlhy, yarinyar batada damuwa ko kad'an.....

   Haka sukaita hirar Nawal, Safna tana kwance tana jinsu amma tayi shiru, da k'yar ma ummi tasata ta tashi tayi breakfast da kayan Rahma data kawo.

   Ummi saiyabama girkin Rahma takeyi itakuma tanatajin dad'i, Safna dai batacemusu k'alaba har doctor yashigo yaduba jikinta yacire k'arin ruwan.

   Fitar doctor babu dad'ewa saigasu ya muneer da matansu, suma basu dad'e dazuwaba saiga 'yan gidansu ya Kamal, harma dashi ya Kamal d'in, saikuma ga Appa Ammi da inna, nanfa akashiga gaishe gaishe datambayar mai jiki.

    Zuwa azuhur asibin yacika da dangi, sunata tururuwar zuwa ganin Safnar, haka suka kasance da dangi, kowa yaga Rahma saita burgeshidantakuma yin bul bul da ita, ga wani k'yau da murjewa data k'ara na musamman.

   Aunty yahanasu Maman Basma ma cewa tayi 'yata kodai nasamu jikane?, irin sannan k'yau haka?.

    Hannu Rahma tasa tarufe fuskarta, aiko mutanen d'akin sukaita mata dariya, mamansu ihsan ta ce, "wlhy yaha nimadai tun d'azu nake kallonta, Abdulmaleek yarik'e mana ita da k'yau, ALLAH dai yak'ara baku zaman lfy.

   Akace amin.

 Duk firarnan da akeyi Safna jitake tamkar ta had'iyi zuciya tamutu, duk saima taji tatsani 'yan cikin d'akin.


Na ce, " Safna aiduk Wanda baiji bariba to zaiji hoho.😜


.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.

         Haka Safna tacigaba da jiyya kullum dangi na jerangiyar dubata, su ya ishaq dukansu sunzo da matansu suma, Rahma kullum acan take yini, bobo yakaita idan zayi aiki, idan kuma yataso yabiyo tanan su wuce gida.

   Zuwan bobo asibitin bak'aramin tada hankalin Safna yakeyiba, duk sanda yazo saitayi kuka a6oye shiyyasa ta k'agarama a sallamesu su koma gida.

        Cikin kuwa ikon ALLAH yau doctor yabasu sallama, ba k'aramin farinciki Safna tayiba Dan har fuskartama saida tanuna, to suma dangi kowa yayi farinciki damata addu'ar k'ara samun lafiya.

      Haka suka rankaya suka fito domin tafiya gida, akuma daidai wannan lokacinne motar bobo tashigo asibitin, fitowa yayi ya iso garesu, yarissina yamik'a gaisuwa gasu ummi tareda fad'in lfy dai naga kun fito?.

     Rahma ta ce, an sallamemu aii.

   Murmushi yayi yana kallon safna, a lallai auntymu yau sai kwanan gida ko?.

     Dariya akayi itakuma Safna tad'anyi murmushi.

   Abba ya ce, "Rahma to kibi mijinki kuwuce gida ko.

         Rahma ta marairaice fuska tamkar zatayi kuka, amma batace komaiba.

   Dafata ummi tayi ta ce, " kije kinji autata ainasanki akwai biyayya.......

    Bobo ya katse ummi da fad'in ummi ki barta kawai muje muyima auntynmu rakkiya har gida.

    Kallonsa Rahma tayi tanaijin farinciki, haka suka rankaya suka tafi.

    Bak'aramin farin ciki Rahma tashigaba data ganta yau agida, aiko haka taita yawo lungu da sak'o nagidan babu inda bata shigaba, itace har gidansu ya Kamal, sai bayan isha'i bobo yad'auketa suka tafi, dama Nawal tana gidansu Appa.


.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.

     Rayuwa mai gudu da sauri, sakwanni sunata tafiya, mintuna sunata sauri, awoyi NATA gudu, akwana atashi babu wuya wajen ALLAH, Alhmdllh jikin safna yayi sauk'i sosai saidai abinda ba'a rasaba, shimadai jiyyar zuciyane narashin bobo.

      Bayan sallamota ma Rahma tad'an zazzo ganinta dukda dai bata cika sake mataba amma bata damuba.............










*_luv you oll_*

*_(((S))).........2017_*



👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*


*_"innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, ubangiji ALLAH ka gafartama mahaifiyar khadeeja Ahmad (kdeey), ALLAH ya yafemata Yakuma bada hak'urin rashinta, ALLAH ya albarkaci abinda tabari da mad'aukakiyar shiriya ameen🙏🏻😭"._*






6⃣7⃣


       Kasancewar yau weekend bobo yana gida, yanzu ma haka yana kwance bisa gadonsa dagashi sai wando 3½ da t-shirt mara nauyi, gefensa Nawal ce kwance tana barci, sai Rahma dake d'an kai kawo atsakar d'akin tsakanin dirowa da gado, kayan bobo damai wanki yakawo take shiryawa, kad'an kad'an takan yamutse fuska da cije le6enta, bobo daketa binta da kallo tun d'azun danba k'aramin tafiya dashi dressing nata yayiba, sanye take da jins blue yasha adon duwatsu daga saman cinyarta saikuma Riga pink t-shirt ta mata, kanta babu d'ankwalli tadaiyi farking nasa da pink d'in ribom, gashin yaywani Tim atsakkiya saboda kasancewarsa roba roba, yad'an lumshe idonsa yana shak'ar kamshinta daya baza d'akin, dukkuma motsin datayi saiya bigi hancinsa.

    Rahma dake gyara linkin wasu kaya ta ce, "oga me wannan kalonfa?.

    d'an murmushi yayi yana k'ara gyara kwanciyarsa har yanzu idonsa akanta, murya akasalace ya ce, "my cute zokiji wata magana mana.

    'Yar dariya tayi tareda nok'e kafad'a ta ce, " nak'i wayon, nakula yau sokake kawai mushiririce agidannan batareda nayi aikin komaiba, kallifa agogo har 12 tayi amma banshiga kicinba, mikakeso muci da rana?.

      Wata Narkakkiyar dariya yayi sannan Yakuma juya kwanciyarsa zuwa gareta Dan yanzun takoma jikin dirowa.

    Ya ce, "to aii Indai dan tanine yau kiwuni ajikina kina bani ni'imtaccen k'amshinki ina shak'a tareda jin d'umin lallausar fatarki sannan naringa kallon k'yawawan idanunnan naki fararen wad'anda sai antara mata dubu ake samun mace d'aya mai irinsa, hakan kawai ya wadatar dani kuma zai k'osar dani fiyeda abincin dazanci.

       Yabama Rahma dariya, Dan haka dariya takeyimasa sosai harda wata shashsheka mai d'aukar hankali dakuma kashe jiki, aikodai idanma tarkone Rahma keson d'anawa to tayi kamu, Dan kuwa tuni bobo ya narke agadon yana binta da wani shu'umin kallo, itakam dariyarta tacigaba dayi batareda tasan tarkonta Yakama zaki ba, kayan dasuka rage ta ida kwashewa tasaka adirowa, ganin yana niyyar sakkowa daga gadon yasata fita ad'akin dad'an gudunta, dariya tabashi yazauna abakin gado yanayi.

    Itakam kichin tanufa domin d'ora girkin rana, Abu naga tasamu tarufe hancinta sannan ta kunna gas, yau wajen kwana biyu kenan batason kamshin gas d'innman, idan zatayi girki saita to she hanci shima a daddafe take gamawa, yau kuma ga abun yana Neman had'e mata biyu Dan cikinta ciwo yakeyi yana daurewane kawai.

     Ruwan shinkafa tafara d'orawa sannan tabud'e firij tad'ebo naman kaji zata wanke, wani wuntsilawa da cikinta yayi ya tilasta mata rik'e murfin firij d'in, tadafe cikinta jitake tamkar tafasa kuka.

     Daidai nan bobo yashigo kichind'in da zummar tayata aikin dan dama duk weekend tare suke aikin gidan, haka zaita tayata tana hanashi, amma saiyace yana koyi da ANNABIN ALLAH ne, Dan wannan sunnace mai k'arfi, tun tanajin kunyar idan yana tayata suyi bak'i harma yanzu tasaba abin yazamemata jiki.

    Ganin takifa kanta tayi shiru yasa bobo fad'in lfy kuwa my Nusfuhayat?.

     Bata iya basa amsaba saidai tad'aga MASA hannu, da Sauri ya iso Inda take, tabaya ya rungumota yana k'ok'arin juyo da ita, aijitayi tamkarma yak'ara mata ciwonne, tai saurin k'adandaneshi tana fad'in wayyo ALLAHna dadyn Nawal cikina, wayyo kamar ana tsitstsinkamin hanjina, da Sauri yazame abinda tarufe hanci dashi, aiko tana shak'ar k'amshin gas d'in sai yunk'urin amai, da gudu ta fisge jikinta daga gareshi ta arce waje, shima take mata baya yayi.

     Abayin dake falon taja birki amai tafara zazzagawa kamar zata amayar da kayan cikinga, bobo dukya rud'e yarik'eta sai sorry yake mata.

     Saida tagama yataimaka mata tawanke jikinta shikuma ya wanke Inda ta 6ata, cak yad'auketa suka nufi falo, zaunar da ita yayi ajikinsa yana fad'in sorry my cute duk-ya rud'e tamkar zaiyi kuka, cikinne yak'ara murd'a mata takuma k'ank'amesa tana kuka.

      Shima sosai ya tallafota jikinsa, tuni ya janye hannunta daga kan cikin ya maye gurbin wajen danasa yana shafawa ahankali, can azab ta isheta takuma k'ank'amesa tana ambatar sunan ALLAH, tare suka k'arashe da bobo Daka gansa kasan yana cikin damuwa.

      Ganin abun NATA k'ara gaba ya ce, "my Nusfulhayat Kodai asibiti zamuje?.

     Da Sauri ta girgiza MASA kai tana cije le6e, hawaye da gumi kam sun jik'e fuskarta sharkaf dukda da AC dake aiki a falon.

       Hijjab d'inta datakan ajiye afalo Indai tasan k'ananun kayane ajikinta, gudun kar bak' yazo yasa takan ajiye, bobo yajawoshi yana share mata gumi da hawayen dasukaima fuskarta ado, wata damk'a data MASA yasakashi fad'in uchch my cute, ita batamasan yanayiba takanta take kawai, wayarsa yad'auka yakira ya sulaiman, ko gaisuwa bai tsaya sunyiba yafad'a MASA abinda ke faruwa, da Sauri shima ya sulaiman ya ce, "ganinan zuwa to.

            Cikin mintuna k'alilan ya sulaiman ya iso gidan, har yanzu Rahma tana jikin bobo, kai tsaye cikin gidan ya sulaiman yashigo.

       Bobo yad'auki hijjab d'inta yasakamata, hakan yayi daidai dashigowar ya sulaiman, basu tsaya ko gaisuwaba yashiga dubata, 'yan tambayoyi yafara mata wad'anda duk cikin kuka da zafin ciwo take amsa masa.

     Ya sulaiman yabama bobo wata kwalba, Abdulmaleek kakaita tayo fitsari mugani.....

     Aibaima bari ya sulaiman ya k'arasaba Yasureta sai bathroom d'in dake falon, fitsari tayi a 'Yar kwalbar sannan suka fito, nanmadai d'akkota yayi dukda tanata nok'e nok'e wai bataso yabarta zata iya da kanta, bai saurareta yasunkuceta suka fito.

     Saman doguwar kujera ya direta sannan yamik'ama ya sulaiman kwalba.

         Ya sulaiman yayi gwajin ciki, ganin abinda tsinken yanuna yad'ago yana fad'in Alhmdllh, fuskarsa cikeda murmushi.

     Bobo dake binsa da kallon mamaki ya ce, "yaya lfy dai?.

    Jinjina kai ya sulaiman yayi ya ce, "congratulations my lil bobo, Nawal tasamu k'ani ko k'anwa.

   Rahma jitayi cikinta yak'ara juyawa Dan tsoro, shikam bobo Baki ya washe tareda d'aga hannu sama ya ce, "Alhmdllh ala kulli halin", yataso suka rungume juna shida ya sulaiman, ya sulaiman dai sai dariya yake masa.

    Nandai yarubuta maganin dazata buk'ata sannan yamata allura wadda saida akasha fama tayarda akayi, sai sinne kai take Dan kunya tak'i yarda su had'a ido da bobo barema ya sulaiman.

        Cikin mintuna kad'an barci ya d'auketa.

   Ya sulaiman yakalli bobo, Abdulmaleek kamarfa k'auri nakeji.

   Da Sauri bobo yamik'e yana fad'in ya ilahi wallahi na manta tad'ora girki.

    Cikin hanzari ya sauke tukunyar datasaka ruwan zafin shinkafa harya k'one kamas shine tukunyar tafara k'auri.

   Kashe gas d'in yayi yafito.

   Ya sulaiman yamik'e, Abdulmaleek bara nawuce gida.

    Kai yaya tun yanzu?, koma 'Yar hira bazaka tsaya ayiba?.

   Dafa kafad'ar bobo yayi sorry bobon Ammi zanje wajen antynka kasan irin wannan ranarce kawai mukeda damar kasancewa da iyali.

   Murmushi bobo yayi ya ce, " hakane kam yayana.

   fita sukayi suna dariya, saida bobo yaga fitarsa sannan yadawo gida.

   d'aukar Rahma yayi yamaida d'akinsa, shima yakwanta suka hau barci abinsu.



..................................

       Haka rayuwar tacigaba datafiya, Rahma tanata shan laulayi Dan cikin NATA maisa laulayine, cikin 'yan kwanaki dukta rame, bakomai take iya Ciba, yanzu hakama tadaina girki Dan batason k'amshin gas ko kad'an, kullum daga gidan Ammi ake kawo musu abinci safe da yamma Dan darana tana gidan AMMI, idan zaitafi aiki saiya ajiyeta can, idan kuma yataso yabiya ya d'auketa, daga shi har Ammi tarairaya suke mata ta musamman tamkar zasu maidata ciki, Appa ma ba'a barsa abayaba, duk abinda Rahma tace tanaso saiya siyo mata shi, kamar yanzune za'a haifi jikan farko agidan, ita wani lokacinma har kunyar kanta takeji, amma yazatayi badasonta take sakasu wata wahalarba tsirface kawai irinta ciki.

    Nawal kullum idan tadawo makaranta tana nane da Rahma, maganarta bata wuce yaushe zaki haifomana babyn momy?.

   Rahma takanyi dariya tacemata bayanzuba da sauran lokaci.

    Wata sa in takanyi dariya wataran kuma kuka ta ce, " itafa dawuri take so ahaifamusu sabon baby.

    Idan Ammi ko bobo suna kusa ake diramar sukanyi musu dariya.......




..................................

        Safna na kwance afalo ita kad'aice yau agidan, Abba yana kasuwa, ummi kuma tana gidan aunty yahanasu mamansu Basma, taje saka ranar auren Basma da akeyi yau.

   TV take kallo amma bata fahimtar komai a film d'in dukda sonsa datakeyi tamkar mi.

    Ta gyara kwanciyarta tareda kai dubanta ga hotonta itada Rahma sannan suna yara, sunyi matuk'ar k'yau duk sunyi murmushi, takuma kai dubanta gawani k'aton hoto Wanda yak'awatu da k'yau, kauda idanunta tayi tanamai share hawayen dake ziraro mata akumatu.

   Dubana nakai ga hoton danson ganin suwaye ajiki?, hummm Rahma CE da bobonta sunyi masifar k'yau, hoton and'aukeshine aranar mother's day, tanasanye da bubu shikuma bobon suit, tad'anyi k'asa da kanta yayinda bobo ke kallonta yana murmushi, ya munner agefensu yana bama Rahma wani Abu.

      Masha ALLAH nafad'a azuciyata danba k'aramin k'yau sukayiba, dolene Safna taji 6acinrai, tamayi k'arfin hali databar hoton Agalon, kodayake tana tsoron ummi ne kawai nasani.

      Sallamar da ake kwad'awane yasakata mik'ewa tana tsaki, k'ofar tanufa tabud'e, ganinsu zeenat da baseera yasakata k'are tamke fuska, tayi hakane saboda baseera.

     Basuji komaiba gameda canjawar tata Dan sunsan halin kayansu.

   Cikin falon suka bita, kowa yanemi gurin zama batareda tabasu izinin hakanba.

    Itama tsanar baseerar datayi bai hanata had'o musu abin motsa bakiba kamar yanda tasaba, koba komai aii harda mai k'aunarta Zeenat.

       Zeenat takalleta cikeda tausayawa ta ce, "Safna yak'arin k'arfin jiki?.

   gyara zamanta tayi ta ce, " da sauk'i Zeenat, aina warke.

   Baseerama ta mata ya jiki, adak'ile ta amsa mata.

   Zeenat takuma fad'in wlhy mu bamusan bakida lfy ba, mundai kwana biyu bakije school ba toshime mukace bara muzo muga ko lfy?, munshigo anguwar muka had'u da yaya kamal yake fad'a mana harma asibiti kika kwanta.

   Safna tad'anyi murmushi wlhy kuwa zeenat har asibiti na kwanta yau kwana hud'u da sallamomu.

   ALLAH yasa kaffarane.

   Ameen.

 Daga nanan sukayi shiru nad'an lokaci, Zeenat takatse shirun da d'akko zancen bobo.

   Baki Safna ta ta6e saiga hawaye.

   Arud'e zeenat da Baseera suka k'arasa gareta suna lallashi, dagananma har Zeenat ta zayyanemata yanda sukayi da Baseera a kwanankin baya, dakuma Nuna mata tayi nadama, itama suka Shiga mata nasiha da lallashinta da nunamata muhimmancin iyaye da had'arin bijire musu, baseera ta durk'usa har k'asa tana Neman gafarrar safna.

    Ta ce, "tayafe mata, ALLAH ya yafemusu baki d'aya, daganan zeenat tak'ara musu nasiha itama, saikuma suka koma hira tamkar basune sukasha kuka yanzunba.

   Anan suka wuni zubur suna k'ara kwantarma da Safna hankali dakuma k'ara bata shawarwarin yanda zata nemi gafarar iyayenta.

    Saida ummi tadawo suka gaisa sannan suka tafi gida.


 %%%

         Da daddare bayan Abba yadawo suna zaune afalo shida ummi saiga ya Shaheed da ya munner.

    Safna dake kwance ad'aki tamik'e tanufo falon Dan ganin ga dama tasamu na Neman gafarar iyayenta da 'yan uwanta.

    Tunda tafito kowa yamaida kallonsa gareta, ganin tanata ra6e-ra6e Abba ya ce " safnata miya farune?."

    Tana tsaye saiga hawaye suna zirara akumatunta, ya munner sarkin tausayi yatashi yaje yakamo hannunta, zaunar da ita yayi kusada k'afafun Abba.

   Abba yadafa kanta yana fad'in haba safna mike damunkine wai a 'yan watanninnan?, kodai har yanzu jikinne mukoma asibiti?.

    Kanta ta girgiza tana share hawaye, cikin shashshekar kuka ta ce, "Abba Dan ALLAH Ku yafemin Kozan samu sassaucin son Abdulmaleek dake son hallakani, wlhy Abba nayi nadamar abinda na aikata, nayi kuskuren bijiremuku akan abinda wayona bazai bani shiba, Abba narantse muku *_NAYI NADAMA_* (sabon buk d'in pertymerh xarah) Dan ALLAH Abba kujanye fushin dakukeyi dani kozan samu ubangijina yabar fushi dani.............nanta shiga basu labarin yanda akai tagane Abdulmaleek shine Wanda take so alokacin data bijire musu, tafad'a musu komai danganeda shawara da muguwar k'awa tabata, saidai ta6oye sunan kowacece kuma batafad'i zuwa gidan malami da bokayeba.......tarushe dakuma mai tsuma zuciyar mai sauraro.

      Tabasu tausayi sosai Dan haka suka shiga lallashinta, Abba ya ce, " munyafe miki Safna domin kuwa ALLAH ya nuna miki kuskurenki tuntuni nadamace dai kika gagara yi saboda sharrin shaid'an, to ayanzunkam ki tabbatar kinyi tuba na gskya Wanda babu kome a aikata wani laifin makamancin haka.

   Kanta tad'aga tana fad'in ngd Abba ALLAH yak'ara tsawon kwana da ikon cigaba da rik'emu, ta rarrafa gaban ummi tana kuka da Neman gafararta, ummi tajata jikinta tarungumeta, nayafemiki safna domin idan nace bazan yafemikiba bansan kuma wane irin gararin rayuwa zaki fad'aba nan gaba, nayafemiki ki kwantar da hankalinki kema ALLAH zai baki miji nagari domin Abdulmaleek yamik'e nisa ayanzu, shid'in mijin k'anwarkine.

   Nanma kanta ta girgiza ta ce, "nahak'ura ummi tuntuni, saidai har yanzu inajin sonsa azuciyata, jinake tamkar kullum ana k'aramin sonsa, ummi ta6a k'irjina kiji, tayi maganar tana kamo hannun ummi tad'ora asaitin zuciyarta.

    Ummi ta jinjina kai danjin bugun zuciyar Safna dake fita da k'arfi, tabata tausayi sosai, dama doctor Kaleel yafad'a musu zuciyarta tana barazanar kamuwa daciwo Ashe dalin son *_Abdulmaleek_* ne.

    Lallashinta ummi taitayi da kwantar mata da hankali, suma su ya Shaheed da ya munner dukata rok'i gafararsu sunkuma gafartamata, tareda alak'awarin tayata da addu'a.

    Nasiha sosai sukai mata mai ratsa jiki da jini.

 

Tundaga ranar Safna tazama wata shiru shiru amma har yanzu son bobo na nan mak'ayale da zuciyarta saidai Alhmdllh yaragu bakamar daba dayaso zame mata ciwo.

    Yanzukam kulawa ta musamman iyayenta suke bata da k'arajanta ajikinsu, hakan nak'aramata kwanciyar hankali da k'aunarsu, haka rayuwar tacigaba da shurawa har ayau ranar wata juma'a da iyayenta sukazo mata dawata magana ta had'ata aure da yaya kamal, (Brr....kamal Abubakar, yayansu Ameera kuma abokin aikin bobo).................









*_luv you oll_*

*_(((S)))........2017_*



👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*


*_"INA rok'on ubangiji yabada nasara a aikin daza'aima mahaifiyar mman Useey, ALLAH yabata lfy dadukkan d'aukacin 'yan uwa musulmai baki d'aya, ameen🙏🏻."_*


6⃣8⃣


      Safna tak'ara k'asa da kanta amma bata iya crwa komaiba.

   Abba ya kalli ummi itama kallonsa takeyi, ya Shaheed ya ce, "Safna ke muke saurare, shin akaro na biyu kin amince da auren Kamal?.

     d'ago idanunta  dake cikeda kwalla tayi, ahankali ta jinjina kanta, muryarta na rawa ta ce, " na amince iyayena, amma Dan ALLAH ina Neman wata alfarma agareku.

    Abba yayi murmushi, kinemi kowace iron alfarma agaremu Safna, insha ALLAHU zamuyi miki inhar batafi k'arfinmuba.

    Hawayen dasuka fara gangarowa visa kumatunta ta share, ta ce, ''Abba Dan ALLAH inhar ya Kamal baya sona to kuyi hak'uri kucanja min da wani, ahalin danake yanzun ina buk'atar mai sona dazai iya d'aukar duk wani Abu daga gareni kasancewar halin dana tsinci kaina acikj.

    Gani nayi gabad'aya sunyi murmushi, ya muneer ya ce, "ki kwantar da hankalinki Safna, Kamal dakansa ya CE, " yana sonki, kuma shine ya tuntun6i iyayenmu da maganar, abinda yaragemiki kawai shine krma ki koyi sons a, kema kifara k'ok'arin fidda *_"ABDUL-MALEEK"_* daga cikin zuciyarki, ki koma yimasa kallon mijin k'anwarki kuma d'an uwanki.

      Jin jina kanta tayi tana murmushi mai had'eda kuka, ummi tajawota ta rungume Rana saka mata albarka, suma su Abba fuskar kowa ka kalla saikaganta wasai cikeda farinciki.


            Bak'aramin kuka Safna tashaba ayau, tasan yanzunkam bobo yamata nisa har abada, zeenat takira away a ta zayyane mata komai, shawara tak'ara bata tareda kwantar mata da hankali, nasiha sosai tamata mai ratsa jiki, hakanne yad'an k'ara rage mata damuwa.

     Itama ummi tashigo takuma mata nasiha, zuwa yanzun hankalinta Yakima kwanciya, Dan koba komai kowa yana tausaya mata kuma yana lallashinta, zuwa yamma Kamal yazo gidan, jitayi tamkar tafasa ihu amma babu yanda zatayi haka tashirya tafito gurinshi.

     Atsakar gida ta iskeshi visa farar kujerar roba, gakuma wata an ajiye kusadashi alamar tatace, sallamarta yasakashi d'agowa saga latsa wayarsa dayakeyi, murmushi yamata tareda amsa sallamar tata.

   Tayi k'asa da kanta, gurin zama yanuna mata yana fad'in bismillah, Safna tad'an jawo kujerar bays sannan ta zauna, idonsa akanta ta ce, "ina yini.

    Murmushi yayi sannan ya amsa, yad'anyi k'asa da muryarsa sannan ya ce, " nifa banason sanyin nan dakika kowa, Madison ganinki tamkar safnar da mai tsiwarnan darashin Baron kota kwana, solon sanyi na Rahma be amma ba Safna taba.

    d'an murmushin yak'e tayi Wanda yafi kuka ciwo, wato had yanzu kowa nakuma nunamata Rahma tafita k'yawawan halaye kenan, kwallah suka cika mata ido amma tayi jarumtar hanasu sauna visa fuskarta.

    Kamal yad'an tsura mata idanunsa zuciyarsa cikeda nazarinta, tabbas ya yards da maganar bobo Safna tanada k'yau idankuma aka Shiva lamarinta za'a iya canja mata rayuwarta Mara k'yau zuwa mai k'yau, insha ALLAHU zaiyi k'ok'ari wajen canjata d'in, tabbas ada yaso Rahma run tana k'aramarta domin k'yawawan halayrnta sine suka dunkareshi darashin yin sure da wuri yana jiranta, alokacin dayayi shirin mik'a buk'atarsa ga iyayensu said auren Safna yatashi cikin gaggawa, yayi shirurune had akamala biking Safna da bobo asannan sannan yakaowo maganrsa da Rahma, saidai kasha al'amura said sukayi uyin wahainiya Auden Yakima kan Rahma, yashiga bak'inciki da tashin hankali awannan lokacin harya kasa halartar taro ko d'aya data tarurrukan auren Rahma da bobo, bak'aramin yak'i da zuciyarsa yayiba wajen bats hak'uri harta hak'ura yacigaba da rayuwarsa Lamar da.

      Awata rana saiga sak'on takarda masinjan bobo yakawo office d'insa, sak'9n takardar yana k'unshe da shawara data bobo akan yanemi auren Safna domin tanada 6oyayyun halayr Wanda saita samu mai jagorantarta akan hanya mai k'yau zasu fito.

    Da farko bai d'auki maganar taxa serious ba, saidaga bays yazaina yay nazari sosai tareda k'arin k'arfin guywa da bobo kebasa aduk sands suka had'u, saikuma yaji yakamu Dawson Safna d'in, saidai kuma bayason tad'auki halin sanyi irinna Rahma Dan hakan zai iya jawowa son Rahma yaringa motsa NASA harya aikata wani Abu ga Safna a madadin Rahma, shikuma Sam bayason tagane yama ta6a son Rahma d'in a baya, wannan me yasa yamata magana akan komawarta safnarta taxa mai tsiwa...........

    Jin yayi shiru gashikuma yadasa mata idanunsa ko k'yaftawa bayayi yasakata fad'in ya Kamal mikake tunani?.

     Firgigit yayi yana murmushi, yagyara zamansa ya ce, "nayi zurfi akogin sonkine my Safna, INA data kema kin kar6eni amatsayin masoyi na had abada, inaso mutaru nidakr mushare hawayen juna my mantar da kanmu munta6a son wasu abaya, mutaru mugina sabuwar rayuwa maicike da abubuwan sha'awa ga al'umma.

    Kallonsa tayi cikeda mamaki, asaninta ya Kamal baita6a budurwaba Dan bata ta6a jin hakan abakin kowaba, NASA daurewa tayi ta ce, " ya Kamal damage kata6a soyayya?.

    d'an murmushin takaici yayi sannan ya ce, "nata6ayin makauniyar soyayya abaya domin ba'asan inayiba, wadda nayi Dan it a batasan nayiba harta su6ucemin, amma ayanzu kid'auka babu it a araina saike kad'ai kuma INA Neman taimakonki mutaru muk'ara karfin ginin soyayyar kodan mugudu tare my tsira tare, Safna nami alk'awarin share mini hawayenki inhar INA numfashi, kuma zan nuna mini soyayya da k'auna iya iyawata.

     Hawayen dasuke zirara akumatunta ta share, cikin rawar murya ta ce, " ngd ya Kamal amma Dan ALLAH INA rok'onka kayi hak'uri daduk halin dazaka ganni had zuwa lokacin da komai zai daidaita mugina ni'imtacciyar rayuwa Lamar yanda kabuk'ata.

        Murmushi yayi tareda mik'a mata hanky d'insa ya ce, "karki damu my sweery na, mijinki ya fahimceki kuma zaimiki dukkan uzuri kinji.

    Kanta ta jinjina tana murmushi tareda share hawayenta da hanky d'insa, sunyi 'Yar hira duk akan yanda biking Nash zai kasance, sannan yamata sallama yatafi.........




.*.*.*.*.*.*.*.*..*.*.*.

           Rahma kwance visa gadon Ammi tana sharar barci bayan tagama con d'anwaken filawa Wanda ayanzu yazame mata abinci akoda yaushe, haka take wuni barci tamkar kasa, saidai idan lokacin sallah yayi ammi ta taxa ita tanayi kuma wata sa in zata 6ingire akan sallayar, yanzu haka kosu bobo batasan sundawo saga masallacin juma'a bama.

    Matansu ya ishaq gaba d'aya suna falo tareda yaransu, sai kuma wasu bak'i dangin Appa dasukazo musu bangajiyar biki dansu basu sami Samar zuwa bikinba.

    Appa da ammi dasu bobo kam suna falon appa ana shari'a.

    Su ya Hamza me suna kai maganar ganin bobo da Safna dasukayi ana jibi auren su khursiyya.

     Shine appa yake kallon bobo cikeda alamar tambaya, Mukarram kafad'a mana gsky mike tsakaninka da ita?.

     d'an cije le6ensa yayi cikeda 6acinrai, bai ta6a zaton 'yan uwansa zasu zargesa da wani mummunan abuba bare harsh kawo maganar ga mahaifansu, tuni idonsa yad'an sauya kala, duk said a ya kalli 'yan iwan NASA sannan yafara zayyane musu komai fake tsakaninsa da safna, tundaga farkon had'uwarsu had zuwa ganin dasuka masu aranar, yad'ora da fad'in saidai gsky kunbani mamaki Dan banta6a zaton zaku zargeni da Abu makamancin hakaba, raina ya6aci bazan 6oye mukuba, danni ko'a mafarki bazan ta6a zarginku da aikata Abu makamancin haka Mara k'yauba..

    Gaba d'aya sai jikinsu kuma yay sanyi, sungane gsky basu k'yautaba, kosu kad'ai ya Isa sumasa maganar basai sunzo gaban iyayensuba, amma sumafa sunada hujjarsu nayin hakan.

   Yunk'urawa bobo yayi yamik'e danufin barin wajen, da sauri ya Hamza dake kusadashi yaruk'o hannunsa, bai juyoba baikuma kwace hannun nasa saga rik'on Yaya Hamza ba.

    Ganin haka Appa ya ce, ''mukarram dawo kazauna.

   Itadai Ammi batace komaiba binsu kawai takeyi da kallo.

    Baya bobo yadawo ya zauna danshi mutumne dabaya k'etare maganar iyayensa komaiba kuwa son dayakrma Abu sukace yabarsa to zai barsa, Duke kuma k'in dayakema Abu sukace yayi to zaiyi inhar bai sa6ama shari'aba, zan iya cewa wannan tarbiyyar yaran guidance gaba d'aya Dan kunsan halayensu d'ayane suduka.

    Inda yakeda Yakima ya zauna, nasiha Appa yashiga yimusu, sannan yanunama kowa kuskurensa dagasu had bobon, gaba d'aya kuma said jikinsu yayi sanyi, ganin nayi suna mik'ama juna hannu suna musabaha, duk kuma suka bama bobo hak'uri daneman afuwarsa shima hak'urin yabasu saboda kasa fahimtarsu dayayi, saga nan hira mai dad'i sukacigaba day I kamar basuba, said a aka kira sallar la'asar sannan suka mik'e zuwa masallaci.



.....................→

     Koda suka dawo masallaci sai duk suka zauna afalon k'asa har Appa.

    Bobo dai daya wawwaiga yaga babu Nusfulhayat d'insa saiya mik'e, harya kama k'arfen benen zai haye Ammi ta ce, ''mukarram sai ina?."

        Kunyace takamasa yad'an sosa kansa umm Ammi zand'an duba abune.

      Ammi ta hararesa zakaje duba Abu kokuma zakaje tada Rahma me.

     Dariya kowa yakeyi danganin yanda bobo ya Sosa k'eya alamar an harbo jirginsa.

    Ammi ta ce, "to dawo kazauna, nibansan miyayake tsolemaka idoba idan Rahma tana barci saikayi yanda kayi katada it's, bayan kuma kasan barcin nata na lalurane.

   Dawowa yayi yanad'an zum6ura baki, yaje Kusada k'afafun Appa ya zauna.

    Kansa Appa yashafa yana murmushi ya ce, " babana yaushe ka koyi k'arya?.

     Lah Appa bafa k'arya nayiba nafad'ane kawai ba daidaiba.

     Nanma dariya sukayi, ya ishaq ya ce, "ALLAH ya shiryaka Abdulmaleek.

    Amin babban Yaya bobo yafad'a yana dariya.

    Rahma dake niyyar sakkowa takoma da baya, tun d'azu ta tashi tayi sallar la'asar, sanda bobo ke k'ok'arin hawowa it's kuma tana niyyar sakkowa, jin maganar da Ammi take masa yasata la6ewa, duk abinda ke faruwa itama tanaji tana dariya dagacan.

    Kangado takoma tad'auki waya tana chatting abinta Dan tanajin kunyar fita falon k'asa.

    Ganin lokaci yaja ammi ta ce, ''hibba taje ta tado Rahma.

   Mik'ewa tayi tana fad'in to Ammi.


" araina na ce, "yarinyarnanfa tafara zama 'Yar budurwa, to yanzu tana samun kulawa yanda yakamata gasu ammi, ga karatu tanayi a tsadajjiyar makaranta, komai tasamu na fannin rayuwa itada iyayenta da yayanta Idris.


Akeance hibba ta tartar da ita tana chart, Rahma tad'ago tana kallonta da murmushi, itama hibba murmushi takeyi, ta ce, ''anty!, ammi ta ce, " kitashi hakanan lokacin sallah na k'urewa.

   Mik'ewa Rahma tayi tana fad'in ainama tashi tuni nayi sallah muje kawai hibba.

     Koda suka fito falon Rahma ta rissina tagaida Appa da Ammi, ta Haida su ya ishaq, idon bobonta na kanta, yitayi tamkar baya gansaba harta zauna sannan tad'an sack kallonsa, har yanzu shima ita take kallo, tad'an murgud'a masa baki, nuna kansa yayi waishi?. Saida tad'an faki ido sannan tamasa gwalo, kansa yagirgiza alamun zata gane kurenta idan tazo hannunsa.

    Duk abinda sukeyi Appa na lura dash, murmushinsu na many a kawai yayi yana girgiza kai.


..............................°

       Alhmdllh komai yana tafiya yanda yakamata, Rahma anata jan ciki, masha ALLAH tak'ara k'yau abinta, soyayyakam itada bobonta sai Wanda yagani, tarairayarta yake tamkar kwai acokali.

    Ana cikin haka kuma aka saka bikin Safna da ya kamal wata d'aya kacal, za'a had'a bikinsu Dana Ameera, bak'aramar murna Rahma tayi dajin sannan labariba, haka taita rok'on bobo saiya kaita gidansu.

   Aiko dolensa yakwasheta itada Nawal yakaisu suka wuni, lokacin dasuka Isa basu iske Safna agidanba yana gidan ya Shaheed, sai yamma tadawo ta iskesu, ta amshesu babu yabo babu fallasa, Rahma sarkin hak'uri kuwa farincikinta ta nunama Safna sosai, tareda fatan ALLAH yakaisu susha Niki.

    Safna dai batace mata k'alaba harta k'araci murnarta tabarta.

    Sai bayan isha'i Bobo yadawo yad'aukesu, safna har kuka tayi bayan tafiyarsu, dayansu ita bobo yazo d'aukafa, dayanzu itace d'auke da cikinsa, amma rashin biyayya ga iyaye yaja mata😭...............





*_kuyi hak'uri da wannan, wlhy 2page nayi typing amma yara suka gogemin bansaniba😭😭, dak'arma na ita sake wanan d'in ._*





*_luv you oll._*

*_(((S)))..........2017_*


👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*



6⃣9⃣


*_BAYAN WATA →1_*

          

       Bikin su safna ya kankama, anata hidima dakai kawo, yau takasance ranar kunshi suna tsakar gida itada Ameera da k'awayensu irinsu zeenat baseera da sauransu, masu k'unshine har uku sukema k'awayen amaren, saikuma Basma datakema Ameera da Safna harma angama ma Ameera yanzu safna akeyimawa, hira da barkwanci aketayi irinna taron k'awayen amarya.

   Duba nakai ga fuskar safna, kadaran kadahan take, bata d'aureba sannan kuma bata saka baki cikin hira da dariyar k'awayen nasu.

    Rahma ta fito daga cikin falon hannunta d'aukeda filet na d'anwake dayasha yaji, sanye take dajar atanfa zani da Riga, rigar fitet ce wannan yabama matashin cikinta damar fitowa d'as, bak'aramin k'yau cikin Yamataba, gashi yakaramata fari da 'yar k'iba masha ALLAH, ga atamfar takuma haska k'yawun halittar jikinta.

    Da yawan 'yammatan wajen bak'aramin birgesu Rahma tayiba, taja kujera 'Yar tsigunno tazauna tana fad'in kai aunty Ameera k'unshinfa yabada ma'ana tafad'a tana k'ara lek'a k'afar.

    Murmushi Ameera tayi ta ce, "da gsk auta?.

    Wlhy kuwa yau duk kunfito amarenku keda aunty safna.

    To mungode, ke sai yaushe za'a miki naki?.

     Saita gama muku 'Yar wulak'ancin idan ta gadama, nikoma zan iya jure zaman?, Rahma tayi maganar tana hararar Basma.

    Dariya Basma tayi ta ce, " karki damu uwar uku dolene namiki kodan ya Abdulmaleek yagani.

     Rahma ta d'akama Basma duka a baya 'Yar fatan tsiya ukun lfy?, nama haifi d'ayan mana, saidai ke ALLAH yasa Ranar damuka kaiki ki samo mana biyar nasan Yaya Salman bazaiyi wasaba.

      Basma dake shafa wajen da Rahma ta doketa ta ce, ''Mara kunya wlhy Rahma kin fetsare.

     Dariya Rahma tayi tanacin d'anwakenta dayaji uban yaji sai faman sheeeee! Take da baki saboda zafin yajin, ta ce, "kibari zan fad'amiki yanda akayi na fetsare.

    Anty Ameera ta ce, " ALLAH ya shiryeku yarannan, yanzufa Rahma saitace ta girmemu ko?.

    Dariya duk 'yan wajen keyi, wata acikin 'yammatan amaren ta ce, "eh mana tunda tarigaku shiga daga cikin itace babba yanzu.

   Dariya suka kuma shek'ewa da ita wasu harda tafawa.

   Safna dai fuskarta tamau babu alamun annuri, dan ita hirar tasu ba burgeta takeyiba.

   Wayar Rahma yafara Wringing, d'auka tayi tana murmushi, cikin wata sassanyar murya da kowa bayajinta awajen harsu Basma ta ce, ''Assalamu alaika ya Nurulk'albi.

    Bobo dake zaune a office d'insa sanyin AC da k'amshin turarensa na ratsashi yalumshe idanunsa yana wani murmushi na musamman tamkar yana gabanta ya ce, " wa'alaikissalam my Nusfulhayat, ina fatan kina cikin nagarta da aminci da  k'oshin lafiya keda babyna?.

         Murmushi mai sauti Rahma tayi cikin salonta ta ce, "Normal Muke, kaima muna fatan kasancewarka cikin kuzari da jarumta irin na ma'aikacin kwarai mai k'ok'arin kare hak'in al'ummarsa?.

     Alhmdllh my Nusfulhayat duk abinda kike hasashe agareni ALLAH yasaukar da ni'imarsa agareni musamman dakika kasance mai yawan tunatar dani waye ni akowane dak'ik'a na rayuwata.

   Masha ALLAH Rahma tafad'a murya anarke.

     K'ara lumshe idanunsa yayi dak'ara lafewa cikin kujerar yanad'an lilakansa akujerarsa alamun yanajin dad'in yanayi da hirar dasukeyi, ya ce, " mikikecine haka kiketa faman shan yaji?.

      Dariya mai Narkar da zuciya Rahma tayi ta ce, ''canki mana."

     Shiru bobo yayi yanad'an nazari, zuwa can ya ce, "tom saidaifa muyi da sharad'i?.

      Hummm sharad'in mi?.

    Idan na canka dai-dai to yaufa babu k'orafi awajen barci, dannaga wani guduna akeyi yanzu.

    Dariya mugunta Rahma tayi ta ce, " nayarda Dan nasan bama canka zakayiba.

    Shima dariyar yakeyi ya ce, "kardai ki cika baki.

    Batace komaiba saidai tayi murmushi.

   Shima shiru yayi yana tunanim mizaice?.

     Rahma tayi gyaran murya.

   Ai kamar ta zurgud'a masa allura ya ce, " d'anwake kikeci.

   Shiru Rahma tayi, shikuma shirun datayi yabashi damar tuntsurewa da dariya yana fad'in naci gari, yarinya yau ki shirya babu d'aga k'afa.

    Kukan shagwa6a Rahma tasaka masa tana fad'in itadai bata yardaba.

    Dariya su Basma suka saka mata har bobo na jiyosu.

     Safna kam tsaki taja ta na kauda kai.

   Rahma tajuya baya danjin suna mata dariya, jin dariyar dayake mata shima yasa tadage akan bata yardabafa.

   Shima dagacan cikin dariyar ya ce, "ahaf 'yammatana ai babu hanyar ku6ta, kima shirya tarbata Dana tashi daga office zanbiyo mutafi gida nasha Amarcina yanda yakamata.

   Da sauri ta ce, " banida lfy fa.

   Karki damu inada magani, yana gama fad'a ya Yanke wayar yana cigaba da mata dariyar mugunta.

   Ameera tarik'e ha6a oni auta d'an koyamin shagwa6ar nan mana nima na iyata, Rahma tarufe fuskar tana dariya, Ameera ta ce, "yo ALLAH kanama mijinka wannan shagwa6ar ai babu inda zai fita, shiyyasa ya Abdulmaleek baya ganin kowa saike kad'ai.

     Tashi Rahma tayi tabar wajen suna mata dariya.


K'arfe *_5:6pm_* bobo ya iso gidan, ak'ofar gida yatsaya yakira wayarta, alokacin Rahma ta na zaune kusada ummi tana zubamata shagwa6ar wai k'irjinta na ciwo, ummi tashafa kanta tana fad'in auta saidai hak'uri, ba'a Raba mai cikin da irin wad'annan k'ananun ciwuwwukan harsai anhaihu suke dainawa.

    Baki tad'an turo sannan tazame ta kwantar da kanta bisa cinyar ummi.

   Ummi ta ce, " sannu autana.

     Kanta tad'aga cikin salon shagwa6a.

    Dariya ummi tamata tana fad'in auta Abdulmaleek yana fama da wannan shagwa6ar taki, kekiyi Nawal tayi gakuma baby zaizo.

    Hannu Rahma tasa tarufe fuskarta tana dariya.

    Ana cikin haka kiran bobo yashigo, akunyace tad'auka tasa akunne batareda tayi maganaba.

     Bobo ya ce, "kifito muwuce ina mota."

     Cikin muryar kamar zatayi kuka ta ce, "wayyo ALLAH tun yamzu?.

     Haba my Nusfulhayat gobe idan ALLAH yakaimufa zaki dawo, nima atausayamin mana.

    Baki takuma zun6urowa tamkar zatayi kuka, shikuma dagacan ya ce, " inajiranki, ya Yanke wayar batareda yajira cewartaba.

           Lalla6ata ummi tashigayi Dan taji wayar dasukayi, mik'ewa Rahma tayi tashirya tanatama ummi shagwa6a harda 'yan kwanlanta, tayima mutane sallama tafito, cikin mota ta iskeshi, koda yashiga sallama kawai tamasa ta zauna tajuya masa k'eya.

    'Yar dariya kawai yayi yatada mota suka tafi, shima baice da ita k'alaba har sukayi nisa, tuk'insa kawai yakeyi yanabin karatun alkur'anin dake tashi amotar cikin suratul Nurr.

    Itama Rahma tayi shiru tanabin karatun ahankali cikin k'ira'ar shiek Abdurrahman sudies, takula bobo yanason karatunsa.

    Koda sukaje gida bata tsaya jiransaba tabud'e motar tafice abinta, binta yayi da kallo yana wani shu'umin murmushi, shima fitowa yayi yakwashi tarkacensa ya take mata baya.

     Afalo ya isketa kwance akan 3sita, tana ganinsa tafara cije le6e.

    Dariya tabashi Dan yasan sarai pretending ne datasaba masa a 'yan kwanakinnan, baisan miyasa yanzun batason yara6eta dasunan auratayyaba.

    Yi yayi kamar bai gantaba yawuce d'akinsa, harya kai k'ofa ta ce, "wai Nurulk'albi yaushe zaka d'akko mana Nawal ne?, wlhy nayi kewarta gidan babu dad'i kuma.

     Bakinsa yad'an ta6e cikin zolaya ya ce, " sai randa momynta tabar guduna, baki ta turo shikuma yashige d'akinsa yana murmushi.


Itama mik'ewa tayi tanufi d'akinta, suduka kowa wanka yashiga.

   Bobo yana fitowa  ya tsane jikinsa ya zira jallabiya yafito, d'akin Rahma yad'an lek'a, daga bakin k'ofa ya ce, "My Nusfulhayat natafi masallaci.

   Kanta kawai tad'a masa tana cigaba da tsane ruwan jikinta, Dan fitowarta kenan daga wanka itama.


Bai shigoba sai bayan isha'i, tana zaune afalo daga ita sai wando na jins pink iya cinyarta tasaka best fara tas sai tashin k'amshi takeyi.

    Kallo d'aya bobo yamata ya sauke wata sassanyar ajiyar zuciya, sannu  tamasa, ya amsa yana lumshe idanunsa, d'akinsa yanufa, mintuna kad'an yafito dagashi sai gajeren wando da best, hannunsa d'aukeda laptop da wayoyinsa, zama yayi kusada ita yasaka hannu afilet d'in kayan marmari datake sha.

   d'ago ido tayi tana kallonsa, yad'aga mata gira tareda kanne idonsa d'aya.

   Kauda kai tayi gefe tana murmushi, zuwa can kuma ta ce, " Nurulk'albi serious ina kewar babyna fa.

   Hannunsa na haggu yasa yatallafota zuwa jikinsa, yankan abarba yad'auka yasaka mata abaki, ya ce, "nima ina kewarta my cute amma haka zamu hak'ura tak'arasa hutunta a can, kullum k'orafin mama ba'a kaimata Nawal Hutu, shiyyasa wannan karon nace taje ta musu kwana biyu, tokuma gashi sun rik'e mana ita, d'azuma sunzo office d'ina itada musaddiq, kiyi hak'uri kinji, data kammala hutun zata dawo garemu, Nawal batada wata uwa aduniya sai ke kinji.

    Kanta tad'aga tana masa murmushi, yacigaba dabata fruit d'in yana fad'in har andaina fushin?.

   'Yar harararsa tayi cikin sigar wasa, ta ce, " aikasan bana iya fushi dakai Nurulk'albi, soyayyarka ta mamaye dukkan jikinna da 6argo ruhina da jinina, wad'an nan matakan tsaron daka gark'ame ilahirina jikina dasu basa Barin masarautar zuciyata dogon fushi dakai, inasonka dayawa bobona, har zuciyata tanayi tamkar zata faso daga k'irjina zuwa gareka musamman alokacin data nisanta da 'Yar uwarta.

    My zumana kai namusamman ne, kai jarumine acikin jarumai, kai gwanine acikin gwanaye, kazama zaki acikinsu, tutar nagarta na hannunka kad'agama sauran maza saidai subika abaya kosunaso ko BASA so kuwa.....

    Wani sanyin dad'ine yaratsa zuciya da 6argon bobo, yad'uki filet d'in kayan fruit d'in ya ajiye saman Santa tabir, k'ara matsota yayi jikinsa yashiga nuna mata zallar k'auna da zazzafar soyayya mai cikeda alfahari gaduk macen data sameta ga mijinta, sunkai rabin awa yana Abu d'aya, Rahma kam tana k'ara harhad'o hanyoyi da gudummawa na taimakonsa, sun lula basajinkira, gabansu kawai suke hange amma ba bayaba, saida suka nutse bisa tirbar soyayya kowa yakuma yarda da jarumtar nagartacciyar soyayya daga d'an uwan nasa sannan suka tsagaita tareda tsurama juna shu'umin kallo kowa na zubda kwallar farinciki da ni'imtaccen so tsaftatacce kuma gawurtacce.

   Rungumeta Yakuma yi yana lashe dukkan hawayen dake zirara bisa kumatunta tareda shiryamata nutsatstsin kalamai masu nisan kiwo ga ballagazar mace.

   Bayan ya sarara itama talashe nasa tas suna mai k'ara dulmiya cikin farinciki da nutsuwar kasancewa tare tamkar kowane ma'aurata dasuka kasance cikin inuwar aure.

     Bayan shud'ewar mintuna kamar ashirin suka 6ararraje a tsakkiyar falon, Rahma najikin bobo kwance suduka idonsu nabisa laptop d'insa dayake danne-danne da'alama yana aikin daya shafi office ne, Dan gaba d'aya daga ita harshi sun maida nutsuwarsu ga abinda yakeyine..

   Sunkai tsawon awa biyu ahaka kafin bobo yad'ago idonsa visa k'yak'yk'yawar fuskar Rahma dake barci tun d'azu.

   Murmushi yayi yana fad'in kasa kenan, kedai yanzu ba'a hira dake, da amfara saiki 6ingire barci, aiko zama kitashine Dan yau bazan iya jurewaba.

   Kwanciyarta ya gyara mata wai tak'ara samun barci kafin yagama, haka yacigaba da aikinsa lokacin-lokaci yakan kur6i lemon data ajiye masa.

    Yaja lokacin mai tsawo yana aikinsa da Rahma lafe ajikinsa, zuwa can yad'aga kai yakalli agogo, d'an zare idanu yayi danganin shabiyu harta wuce, agurguje yak'arasa abinda yafara, ya rufe laptop d'in yad'auki Rahma zuwa d'akinsa, saida ya ajiyeta sannan yakoma d'akinta yad'akko mata kayan barci yakwashi tarkacensa yakoma.

   Kayan barcin ya canja mata shima yasaka nasa sannan ya haye gadon, mugunta irinta bobo bai k'yaletaba saida ya tada ita ya raya sunna sananan.......😎.


______________________

       Biki yayi biki, yau aka gudanar da kamu daya k'ayatar aharabar gidansu Safna, anhad'eshi gaba d'aya itada Ameera, komai ya k'ayatar damutane, zuwa gab da magriba aka tashi.

      Daga nan ancigaba da gudanar dabiki su Rahma amarori k'irjin biki danma ciki namata cikas bata iya komai yanda yakamata.

 

   Ahaka aka wayi gari yau asabar safiyar d'aurin aure, Kujiba-kujiba su Rahma aketa sha Dan annan takwana, dak'yar bobo ya yarda ta kwana saida Ammi ma tasaka baki sannan, aiko gidan Ammi ya kwana wai bazai kwana gidansu shi kad'aiba kewa ta isheshi, dariya Rahma taitayi masa shikuma yana hararta.

 

    *_2:30pm_* dai-dai aka d'aura auren Safna bilal Basheer mai Gold & Kamal Abubakar Basheer, sai kuma Ameera Abubakar Basheer &   Hafeez Lukman sa'eed.

    d'aurin aurene daya Tara d'unbin al'ummar Annabi, Appa dasu ya Hamza ya ishaq ya sulaiman bobo Ammar Musaddiq idris duksun halarci taron d'aurin auren.

   

To saimuce ALLAH yasanya alkairi safna da Ameera da ya Kamal da hafeez, duk ALLAH yabaku juriyar zaman ibada da hak'uri Wanda akasan ma'aurata dashi.🤓


Bayan gama d'aurin aure su bobo abokan ango suka shigo tareda anguna domin d'aukar hotuna, bak'aramin tashin hankali Safna tashigaba da ganin bobo, jitake tamkar tad'ora hannu aka tarushe da ihu amma babu dama, sai satar kallonsa takeyi, shima yana kula dahakan shiyyasa yakoma can gefe nesa da inda take tsaye da k'awayenta.

   Cikin ikon ALLAH ma saiga Rahma ta fito daga falon itadasu aunty ummy matansu ya Sulaiman, k'arsowa sukayi wajen suna gaisawa da angunan, Bobo yakamo hannun Rahma yana fad'in woow my Nusfulhayat kinyi k'yau, nakuma gode miki dakika saka gyale bakifito harabar gidanan hakaba.

   Murmushi tamasa ta ce, "Murulk'albi na nasanka da kishi Dan haka zanyi k'ok'arin toshe duk wata hanyar da kishinka zai motsa.

    Lumshe idanunsa yayi yana murmushi jin dad'in furucinta, zungurarsa ya Kamal yayi kai malam agabanfa jama'a kuke.

   Dariya bobo yayi ya ce, "d'ansa ido miya kawo idonka kammu?, kabar amaryarka can kataho nan neman gulma, halan Ammar ne ya cinnoka Dan nasan yashahara sosai awannan 6angaren.

   Ammar dake jinsu ya ce, " indai har na shahara tokuwa kai ka gawurta fitsararre.

    Duka bobo yakai masa, Ammar yakauce yana fad'in abin kunya bobo agidan surukai saika nuna hali?.

     Rahma dake dariya ta ce, "Nurulk'albi kabar Yaya Ammar zamu ramane.

   Hakane my Nusfulhayat saiyazo gidanmu zamu tararmasa.

   Dariya sosai ake musu, 'yammata dayawa sun k'yasa matasan samarin k'yawawa masu wadataccen ilimin addini Dana boko.

   Dayawan 'yammatan wad'anda suka San labarin bobo abakin safna sukan tayata jimamin rasasa Dan babu k'arya guy d'in yahad'u tako ina, hotuna akayi kowa sotake taga tafito kusada bobo amma Rahma takasa ta tsare tana manne dashi ako ina ko 'Yar kunyar nan tata yau ta tureta gefe gudun kar wad'annan manyan 'yammatan dasuka FItA wayewar boko Suyi mata suruf bahana da Nurulk'albi d'inta.

    Bak'aramin kishine ya turnuk'e safna ba, amma haka ta daure tadake akayi hotunan aka gama su bobo suka tafi.

   Shagalin biki yacigaba da gudana acikin gida........... .












*_luv you oll_*

*_(((S)))........2017_*



👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*



7⃣0⃣


     Zuwa dare aka halarci dinner faty daya tara d'unbin al'umma, ita Ameera ankaita gidan mijinta tund'azu, dagacanma suka taho dinner d'in, safna kam sai zuwa gobe idan ALLAH ya kaimu tunda angon d'an gidane.

   Amare da angwaye kam sunsha k'yau matsa ALLAH, fuskokinsu duk cike suke da annuri da akasan amare da anguna nayi aranar bikinsu, balaifi awannan karonma safna tad'an saki jikinta.

     Sai hange-hange da lek'e-lek'e nakeyi amma ban hangomuku Rahma da bobo ba saboda cikar da wajen yayi.

    Sai awajen lik'i ALLAH yabani nasarar sauke idanuna kan Rahma da bobo dasuketa zubama su Safna lik'i, Rahma taci ado cikin less yellow riga da zani buba kamar d'inkin yarabawa, ta nad'e kanta da blue d'in d'ankwali sark'arta 'yan kunnenta dakomai blue ne, bobon tama sanye yake da shadda blue sai maik'o da d'aukar ido takeyi, shikam komai ajikinsa blue ne, sai kamshi suke zabgawa tamkar sune amarya da angon.

   Tunda suka fara musu lik'in idanun safna da Kamal akansu kowa da abinda yake tunani, sukam sai zabga murmushi sukeyi hankalinsu kwance, ganin kud'in dasuke zazzagarwa mawak'i yafara wasasu tamkar sukad'aine a hall d'in taron.

   Safna dai data kasa daurewa saida tayi kuka, kular da bobo yayi yasashi kama hannun Rahma sukabar wajen.

     Inda sukeda suka koma suka zauna, awajen bada cake ma safna saida suka had'a ido da bobo, murmushi yamata kawai yana masu tafi, murmushi nasa ya sanyaya zuciyarta Dan haka itama tayi.

   

Araina na ce, "safna kinada aiki wlhy, yakamata kihak'ura hakanan.🤓


Rahma tanarke ajikin bobo tana yatsine fuska, tallafota yayi sosai zuwa jikinsa ya ce, " my Nusfulhayat ya dai?.

        Shagwa6e fuska tayi, Nurulk'albi barci nakeji.

   Idanunsa yad'anzaro waje, barci kuma?, bafa agama ba.

    Takuma yatsine fuska nidai wlhy nagaji hayaniyarnan tama isheni.

   Kingani ko, saidafa nace kiyi zamanki karkizo kikak'i, to gashinan tun ba'aje ko'inaba harkin gaji.

    Tab, nazauna agida wata ta manne maka, inacan nikuma sagaga da baki.

    Dariya tabashi amma saiya gimtse, yay nufin zolayarta, my cute nifa mijin mata hud'une, kumafa inada sha'awar k'ara aure.

   Zame jikinta tayi daga nasa, amamakinsa saiyaga tamik'e zata bar wajen, da sauri yaruk'o hannunta yana fad'in sorry my hayatee wasa nakeyifa, dagake aii babu k'ari, dukda haka bata saurareshiba, su ya hamza dake kusadasu kowane da matarsa suka shiga musu dariya, Ammar ya ce, "karki yarda Rahma dad'in bakine kawai yanada budurwa.

      Hararsa bobo yayi ya ce, ''tod'an had'i kuma tunzurata.......

   Baijira cewar ammar ba yabi bayan Rahma da sauri Dan har takama hanyar barin hall d'in.

    Su ya ishaq da mamansu sai dariya suke musu.

     Da Anty yahanasu sukaci karo itama zata fita, a'a Rahma lfy ina zakije haka da sauri?.

    Saurin saisaita kanta tayi, Anty wlhy nagaji barci nakeji.

        Aidama rigimar kice tasa kikazo, mujeto nima gidan zani nagaji......

    Dai-dainan bobo yak'araso yarissina yagaida aunty yaha, Anty yaha ta ce, "ko tare zaku tafine?.

   d'an Sosa kansa yayi yana murmushi.

     Dariya aunty yaha tayi tareda fad'in kaga koma kayi zamanka saimuwuce tare tunda nima gidan zani.

   To shikenan Anty saida safe.

    Har waje yarakasu, har suka tafi Rahma bata yarda sun had'a ido da bobo ba.

    Dariya yayi bayan tafiyarsu ya ce, " humm my Nusfulhayat kishinki na burgeni da k'ara tsundumani a lodin k'aunarki.

      Juyowa yayi zai koma, daidai zai Shiga sukayi karo dawata k'yak'yk'yawar budurwa, suduka kowa jadabaya yayi, sorry my guy, yarinyar tafad'a cikeda yanga.

    d'aure fuskarsa yayi baice komaiba yara6a ta gefenta zai wuce.

    Da sauri tasha gabansa tana fad'in pls jimana.

    Tsayawa yayi yana kallonta saidai fuskarsa babu alamar yasan miye dariya, tamkar bashine yagama dariyaba yanzu.

      Tagyara tsayuwarta tana wani far da idanu, ni sunana Anisa Ahmad Sa'eed, so atak'aice ana cemin neesa, k'anwace ga angon y Hafeez.

    Wlhy tunjiya awajen launch kaketa birgeni bansamu damar maka magana bane sai yanzu, pls ina fata zaka kar6i tayina?, tayi maganar tana tsura masa ido da langa6ar da kanta gefe.

    Yamutse fuska yayi yana mata wani kallon rainin wayo, baice da ita k'alaba yara6a tagefenta yawuce.

    Binsa tayi da kallo tamkar zata FASA kuka dan bak'inciki, Dama saida Anty laura ta ce, "kartazo Dan daga ganinsa zaiyi Girman kai, kuma taga kamar yanada mata, amma tak'i azatonta kodan k'yawun da ALLAH yay mata dolene bobo ya saurareta saigashi ya bud'a mata k'asa a ido.

   Jiki asanyaye takoma cikin hall d'in, amamakinta saita hangoshi yana dariya shidasu ammar, shagala tayi sosai tana kallonsa da addu'ar ALLAH ya mallaka mata bobo amatsayin miji.

  

 " Araina na ce, "humm."


    Dahakadai taro yatashi, ango Hafeez yad'auki amaryarsa Ameera suka tafi, shima ya kamal yad'akko safna sukayo gida, su bobo da sauran jama'a kowa yay gida.

     Sanda suka iso tuni Rahma tayi barci a falon Abba dama a can takwana jiya.

  

Washe gari aka kai safna d'akinta itama bayan anyi walima.

   Masha ALLAH gidan yayi k'yau, su ummi sunmata gata irina iyayen kwarai, kowa ya yaba kam saidai mak'iyi.

   Tom daganan taro yatashi kowa Yakama gabansa, Raham ma bobo yazo ya d'auketa sukai gida abinsu.



_____________________

       Haka rayuwa tacigaba da tafiya, Rahma anata rainon ciki, suma su khairiyya da khursiyya an gamu, Dan jiya agidansu Rahma da Nawal suka wuni, sunjajje musu yawo, aiko bak'aramin farinciki sukayi da hakanba, suntarbi su Rahma tamkar su goyasu, ansha hira zuwa dare bobo yaje yad'akkosu.


Su safna amare anata shan amarci, sosai ya Kamal yake k'ok'ari wajen mantar da Ita bobo, rayuwa sukeyi mai dad'i, itama kuma tanata k'ok'arin faranta MASA dukda har yanzu idan son bobon yamotsa takansha kukanta a6oye, amma tana iya bakin k'ok'arinta danganin tacireshi azuciyarta.

      Ameerama dai ba'a barsu abayaba sunata shan soyaya itada hafeez d'inta.


Sai masu gayya da aiki bobo da Rahmarsa soyayace tsantsa ake zubawa agidan cikeda kulawa da tarairayar juna, yanzukam sai abinda yay gaba wajen kulawar da bobo yake bata musammam da cikinta yashiga wata Tara na haihuwa, datace wash, zaice miya faru?, wani lokacin har tsokanarshi takeyi saita langa6e tana zuba shagwa6a, dataga yarud'e saita saka MASA dariya, yakace haba yarinya zan ramane baridai ki haihu.


Awannan tsakaninne yasamu nasarar shari'arsu da Alhaji abdurrazak, yanzu haka an Yanke musu hukuncin d'aurin rai da rai agidan yari, Dan ba wannane karo nafarko dasuka saka yaransu yin kisaba.

   Mutane sai yabama k'ok'arin bobo sukeyi, yak'ara girma a idon al'uma, kowa k'ara k'aunarsa yakeyi Dason tarayya dashi, hakama iyayensa da 'yan uwansa kowa alfahari yakeyi dashi.

    Gama sharia'ar babu dad'ewa yak'arasa ginin gidansu idiris harsunma koma amma ambarma ammi hibba kamar yanda ta buk'ata, babansu idris yayi murna yasakama bobo albarka harbabu adadi.


Su Rahma sunsha bikin Basma Wanda dak'yar bobo yabarta take zuwa saboda cikinta yatsufa sosai ga cikin yayi girma masha ALLAH.

    Bayan kammala bikin da kwana biyu Ammi tazo hargida zata tafi da Rahma takoma gidansu Dan ta CE, "bata amince tabarsu sukad'ai agidaba ga haibuwa yau ko gobe.

    Rahma dai tayi murna da haka amma bobo tamkar zaiyi kuka, daga k'arshema shima shirya kayansa yayi Yakoma gidan Appan, Ammi dai ta CE, " shiyya sani Rahma cedai bazata bayarba sainanda wata hud'u.

       Idanu bobo yazaro yace ammi wata hud'ufa kikace?.

   Eh Ashe kajini?, sainan da wata hud'u lokacin baby yayi kwari, d'iyata ta huta sosai.

   Shiru yayi kamar zaiyi kuka.

      ammi sai kunshe dariya take, Rahma dake zaune Nawal na matsa mata k'afafunta dasukeyin fishi, itakam kasa daurewa tayi ta tuntsure da dariya.

   Hararta bobo yayi tareda yin kwafa yatashi yafita.

   Saida yafita sannan ammi tayi dariya itama.

   Da Appa yadawo tabashi labari shima dariya yayta k'yalk'yawltawa, ya ce, "wai da gsk shima yahad'o kaya yadawo nan gidan?.

    Wlhy kuwa Appan ishaq karkaji wasa, yana nan tsohon d'akinsa kwance yanzu haka yana barci.

   Appa ya ce, " kai mukarram kayan shirirta, shi koyaushe zai gane yagirma ne?. To ALLAH yak'ara had'a kawunansu shida ita dakuma sauran 'yan uwansa da matansu gabad'aya.

   Amindai Ammi tafad'a cikeda farin ciki.

     ______________________

     Rahma tana kwance itada Nawal akan gado, Ammi na zaune bisa sallaya tana addu'oi bayan ta idar da nafila datakanyi akowane tsakar dare, yanzu itama ad'akin take kwana saboda gudun kar Rahma tafarka da ciwo cikin dare.

   Agogo Ammi takalla 2:54am, filo tajawo daga saman gadon ta ajiye akan sallayar tazame ta kwanta, barcine yakwasheta, akuma daidai lokacin Rahma tafarka dawani matsanancin ciwo, amma saboda jarumta irin tata takasa magana saidai cije le6e da hawaye daketa sharara.

    Zuwa wani lokaci takasa daurewa, ahankali ta daddafa tasakko daga gadon tadawo k'asa ta duk'usa tareda d'ora kanta bisa gadon tana murk'ususu.

    Abin tamkar wasa sai gaba gaba yakeyi, can taji bayanta da k'ugunta cikinta ko ina yarik'e, wani wahalallen kuka tasaki tana fad'in nashiga uku ummi zan mutu, wayyo bayana cikina k'irjina zasu cire........

    Afirgice Ammi tafarka, ganin Rahma durkushe tana kuka Takuma rud'ewa, Rahma yadai?.

    Ammi cikina, bayana, ko ina ciwo zan mutu Ammi kuyafemin.

   Bazaki mutuba Rahma, runk'a addu'a, akid'ime ammi take maganar, ga waya a hannunta tana kiran bobo.....

    Shima azaune yake, tun d'azun yafarka saboda mafarkin Rahma dayayi tana kuka dakiran sunansa, tund'azu yakeson ya lek'a d'akin yaganta amma yanajin kunyar had'uwa da ammi, ganin damuwa zata masa yawa yatashi yad'auro alwala yazo yay nafilfili yanzu haka yana zaunene yana karatun alkur'ani, ganin kiran ammi yasashi d'aga wayar da hanzari.......

    Zumbur yamik'e danjin ammi tana fad'in yafita da mota gasu nan fitowa, Alkur'anin ya ajiye yafigi key yay waje da sauri, mota yaje yagyara fakin sannan yadawo ciki, afalo yagamu da Appa d'auke da Nawal zai kaima 'yan aiki ita, wuceshi yayi yatarbo Ammi dake rik'eda Rahma tanata kuka.

   Aii baijira cewar Ammiba yad'auki Rahma gaba d'aya yay waje da ita, ammi kuma d'akinta takoma ta d'akko kayan daza'a buk'ata, cikin mintuna k'alilan Ammi da Appa suka fito, bayan Ammi tashiga Kusada Rahma, shikuma Appa yazauna Kusada bobo, a 360 bobo yaja motar sai asibitin ya sulaiman.

    Koda suka isa cikin gaggawa aka kar6esu, dandanan doctor Fa'iza takar6i haihuwar Dan ya sulaiman akwai kunyar surukuta tsakaninsu.

    Har zuwa 4:46 Rahma bata haihuba, anatadai shan tata6urza, aii bobo dayaga abin bana k'are bane sai kawai yadanna kai cikin d'akin, duk maganar da ya sulaiman yake masa bai saurareshiba.

     Inda take kwance yak'arasa, tana ganinsa tafara mik'a masa hannu tana kuka dakiran sunansa, Nurulk'albi ka gafartamin zan mutu, wayyo ALLAH dadyn Nawal nima mutuwa zanyi kamar Anty Ni'ima.

      Dukda arikice yake shima haka yake shafa kanta yana fad'in a'a My cute bazaki mutuba, insha ALLAHU lafiya zaki haihu........kafin tabashi amsa wani sabon ciwon yazo.

   K'ank'ameshi tayi sosai tana wani wahalallalen nishi.

   Aiko bobo yaji rik'onnan na Rahma, sai jije le6e yake shima kamar mai Nak'udar.

   Cikin ikon ALLAH saiga jariri yafad'o yana tsayyara kuka, cikeda murna doctor Fa'iza ta ida ciroshi tana fad'in Alhmdllh, saikuma sabuwar nak'uda, mik'ama Nurse tayi jaririn takuma kar6ar sabon baby daya kunno kai.

      Ai Rahma na sauke wannan kaya saitayi lakaf ajikin bobo.

   Ahargitse yake kiran my Nusfulhayat!, my cute!, momyn Nawal!!.

    Katseshi doctor Fa'iza tayi da fad'in sir babu abinda yasameta tana hutun wucin gadine.

   Doctor Fa'iza bafata numfashi.

   A'a yalla6ai tanayi kalli k'irjinta kagani, kallonkuwa yayi saiyaga tana sauke numfashi ahankali.

   Dukda bai samu nutsuwa dukaba yaji dad'i, ko sauraren 'ya'yan baiyiba dukda yana cikin matsanancin farincikin zuwansu duniya, amma ta mamansu yakeyi yanzu, bayan shigewar mintuna Rahma tad'aga idanunta dasuka k'ank'ance tana kallon bobo, murmushi tamasa.

    Cikin farinciki yarungumeta yana fad'in Alhmdllhi Alah kulli'halin, sai yanzu d'unbin farincikinsa yafito fili.

   Tuni labari yakaigasu Ammi, anhaifi twins namiji da mace.

   Dan dad'i Appa har rungume ammi yayi, ya sulaiman sai kauda kai yayi yana dariya.


Cikin 'yan mintuna aka gyara baby's da mamansu, bobo yad'akkosu yafito dasu wajensu ammi, bakinsa yak'i rufuwa yaukam.

   Had rige-rigen d'aukarsu ake tsakanin ya sulaiman dasu Ammi.

   'Yan gata sun iso duniya, yara masha ALLAHU basuda maraba da yayarsu Nawal, dakuma mahaifinsu Abdulmaleek bobo.

  To saimuce ALLAH yaraya 'yan dugwuy-dugwuy iyalan baba.


Sai karfe 8pm sukabar asibitin, aka rankaya zuwa gidan Appa, zuwa sannan labari yabaje dangi, sanda suka Isa gidan Appa cike yake dasu anty rasheeda, har and'ora ruwan wanka.

   Innar su hibba tayima Rahma cikakken wanka, tanata zille-zille da zame-zame har aka kammala, yarama anmusu, annad'esu cikin fararen kayan sanyi masu laushi sai barcinsu sukeyi.

    Rahma tafito daga bayi Dan tuni inna tafito tabarta tana k'imtsa kanta.

    Zama tayi tashafa mai tashirya tsaf cikin atanfa sabuwa dal, itakad'aice ad'akin mutane duk suna falon k'asa har jariran.

    Abincin da Anty ummy ta ajiye mata tazauna taci, shayine mai kauri da farfesun 'yan ciki, saikuma soyayen dankali, citai kad'an sanan tahaye gadon ta kwanta sai barci, dama barcin bai ishetaba..............











*_luv you oll._*.

*_(((S)))........2017_*


👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*



7⃣1⃣


    Falon cike yake da dangi, bobo yashigo da sallama hannunsa d'auke da leda babba, gaisawa suka shigayi da mutanan falon anata masa barka, cikeda farinciki yake amsawa, mutane dayawa dabasa ganin dariyarsa yau har mamaki sukeyi yanda yaketa yak'e hakwara.

    Ammi dake fitowa daga kichin ta ce, "yauwa mukarram kadawo?.

    Eh ammi nadawo.

 A'a yanaganka da 'Yar leda?, sauran Kayanfa?.

      Mik'a mata ledar yayi yana fad'in wlhy naje zan sayo saina tadda ya ishaq awajen yana siya, shiyyasa najuya nasiyo wad'annan kuma.

    Ayyo aiban saniba, to ina yayan naku yanzu?.

    Acan nabaroshi, amma nasan yana hanyar zuwa shima.

    To shikenan ALLAH yakawoshi lfy.

    Ameen, Ammi ina Rahma d'in?.

    Tana d'aki kwance tana barci, kasan jiya bawani barcin kirki tasamuba, kaima aii yakamata kaje kad'an kwanta kona awa biyu kasamu kayi.

     Shafa kansa yayi yana murmushi, wlhy Ammi ni namafa daina jin barcin.

    Dariya ammi tayi, lallaikam murnar zuwan kishiya da miji yasa idonka bushewa kenan?.

     Dariya sosai bobo yakeyi, ya ce, " ammi aii k'yautar ALLAH daban take, wlhy ko'a mafarki banta6a zaton Rahma zata iya haihuwar yara biyuba yanda nake mata kallon yarinya karama.

    Itama ammi dariyar tayi, mukarram aii ikon ALLAH kenan, Ubangiji mai hikimane, amma gsky koni bankawo Rahma tana d'auke da cikin yara biyu bane, ALLAH dai yarayasu akan turbar addinin islama.

  Amin ammi, bara nalek'a Rahman kota tashi?.

    To, ammafa Indai barci take karka tada ita kaji nagaya maka.

   Karki damu ammi, bobo yay maganar yana haurawa sama.


 Cikin barci Rahma taji ana shafa kanta, ahankali tamotsa, jin k'amshin turarensa yasakata bud'e idanunta ta sauke akansa.

   Murmushi yamata murya a sanyaye ya ce, "my Nusfulhayat kin tashi?.

   Kanta tad'an jin jina tana murmushi, yunk'urawa tayi zata tashi yataimaka mata, ta zauna sosai amma tana jingine ajikinsa, Nurulk'albi yaushe kashigo?.

    Sumbatar kumatunta yayi idanunsa cikin nata ya ce, " tun d'azun ina zaune ina gadinki aii.

      Tofa saikace wata sarauniya?.

    Aikinfi sarauniya awajena Rahma, Ubangiji ALLAH yayimiki albarka, tabbas ke Alherice arayuwata, shigowarki Rayuwata kin yalwata alkairi mafi daraja agareni, inason yara sosai Rahma, inaso yara fiye dazaton mai tunani, saigashi tashi d'aya ALLAH ya albarkacemu da samun biyu, Rahma yanzu nine da yara har uku?, kai ALLAH na gode maka godiya Mara adadin kididdiga, lale dake yasanyin idaniyata.

    Dad'i da farinciki duksun yalwatu afuskar Rahma, takuma narkewa ajikinsa, ngd my Nurulk'albi, ina rok'on ALLAH ya tsawaita rayuwarmu  domin miyita bauta masa da kuma kasancewa tare har abada.

   Ameen my cuty na.

     Amma Dan ALLAH ina neman wata alfarma agareka.

    Gyara zamasa yayi Yakuma jawota sosai ajikinsa ya rungumeta, kitambayi Duk abida kikeso agareni insha ALLAH zanmiki shi inhar bai sa6ama ALLAH ba.

   Murmushi tamasa ta ce, "inason asakama macen sunan marigayiya aunty Ni'ima Dan ALLAH kamin wanan alfarmar, idan kamin haka zanyi farinciki sosai.

     Tsura mata idanu yayi nawani d'an lokaci, har jikinta yafara sanyi ko bazai aminceba, amma saitaji ya rungumeta tsam yana bata Sumba takowane 6angare ajikinta.

    Ammi dake tsaye tun d'azun tana kallonsu ta kauda kai tana murmushi, dama tabiyo bayansane danta tada Rahma tabama yaran nono, Dan sunfara kukan yunwa.

   Jin maganar dasukeyi yasa tatsaya bata shigoba Dan batason katsesu saga farincikin dasuka tsinci kayinsu.

      Saida bobo yagama bata hot kisses sanan yad'agota yana kallonta, ALLAH yamiki albarka shine abinda yaketa maimaitawa, cikin raunin murya ta ce, " my Zuma kayarda kenan?.

   Jinjina mata kai kawai ya iyayi yana murmushi, ahankali ya ce, "Rahma nazama naki, kinrigada kin dabaibaiye komai daya shafi rayuwata, aduk duniya daga iyayena saike acikin jerin Abu mafi Girman muhimmanci a tafiyar rayuwata, sai kuma 'yan uwana wad'anda suka zama jigogi kuma matakan tsaro agareni, 'ya'yana sanyin idaniyata, ALLAH ngd maka daka yalwatani da wad'annan ni'imomi naka badan Nafi sauran bayiba kabank, badan nakasance mafificiba acikinsu, badan wayonaba, badan iyawataba, badan k'arfinaba ka yalwatani ka azurtani ka ni'imtani, ka suturtani, ka ingantani, ka d'aga darajata acikin bayinka, ya ALLAH yanda kamin wanan k'yauta aduniya ka Albarkaceni dasamun mafiyinta alahira....... Hawaye suka zuraro akumatunsa, Rahma tasa hannunta tana share masa.

    Yacigaba da fad'in ya ALLAH karka jarabceni da kasancewa acikin masu butulci agareka, ya ALLAH karka jarabceni dagacikin masu sa6onka, ya ALLAH karka jarabceni daga cikin marasa godiya agareka, ya Ubangijin Al'arshi ma'abocin Rahma da gafara, ka gafartamin dukkan kurakuraina nida zuri'ata data musulmai baki d'aya, ya ubangijina kak'ara imani da tsoronka azuciyata, ya ubangijina katsare harshena daga sa6amaka komai ribar hakan agareni, ya Ubangijina ka tsare idanuna daga kallon haramun komai farincikin da hakan zai sakani, ya Ubangijina katsare k'afafuna daga zuwa inda haramun yake komai d'aukakar da hakan zata jamin, ya Ubangijina katsare gangarjikina, zancena, numfashina, furucina, daga afkawa tarkon shaid'an la'ananne nida dukkan zuri'ata data musulmai baki d'aya, ALLAH ka k'arama annabi daraja da fadila da Wasila, ALLAH yasa munacikin al'ummar da zaiyi alfahari damu muda zuri'armu baki d'aya, ALLAH yasa munacikin wad'anda zasu amsa kiran cetonsa awata rana mai cikeda rud'ani da hargitsi, ya ALLAH idan katashi d'aukarranmu kad'auka munacikin imani da tsoronka bacikin shagaltuwa da duniya da abinda ke cikintaba.

    Ameeen Rahma tafad'a tana k'ank'amesa hawaye sharkaf da fuskarta saboda addu'ar mijin NATA ta ratsa dukkan sassan jikinta da 6argon jikinta.

     Ammi ta share guntun hawayenta itama sannan tamusu sallama.

    Da Sauri Rahma ta tashi daga ajikinsa tamatsa gefe kanta asunkuye saboda kunya.

     Shima k'asa yayi da kai yana Susa k'eya.

    Sunbama ammi dariya amma saita gimtse.

   Fuskarta d'auke da murmushi ta ce, "Rahma kintashi?.

   Kan Rahma akasa ta ce, " eh ammi natashi tund'azu.

    Kodai mukarramne yatadaki?, dannasan halinsa sarai.

     Girgiza kai tayi cikeda kunya tana murmushi.

    Ammi tayi dariya, to tunda kintashi bara nakawosu ki basu abincinsu tun asuba yara basuci komaiba sai ruwan zam zam da Zuma aketa basu......

     fita ammi tayi, bobo ya kalli Rahma baki bud'e, my cute wai kinanufin basuci komaiba yarannan harfa 12 tawuce?.

     Shagwa6e fuska tayi Nurulk'albi wlhy ina gama wanka na kwanta saboda barci danakeji sosai.........

   Kafin ya ce, "wani Abu Ammi tashigo d'auke da yaran ahannunta.

   Bobo ya kar6i macen, saida yasumbaci goshinta sanan yamik'ama Rahma ita.

    Cikeda kunyar Ammi ta kar6a Dan ita saima yanzu zata gansu tunda sukazo duniya, jitayi k'aunar yaranta tana ratsa dukkan sassan jikinta, Aranta Ta CE, " ALLAH sarki haka iyayenmu sukeji akanmu, ALLAH ka k'aramana k'aunar iyayenmu dakuma taimaka musu iya iyawa Dan bazamu iya biyansuba.....

   Ganin tayi shiru ammi ta ce, "Rahma bata tasha mana.

    Ajiyar zuciya Rahma tasauke, idanunta Akan k'yak'yk'yawar jaririyar daketa bud'e baki alamar tana Neman abinci, ga idanu kyar masha ALLAH, (Yaran yanzu haka ake haihuwarsu da wayensu, saidai fatan ALLAH yatsare manasu damu kanmmu).

                    Tana saka mata abaki yarinyar tafara sha, da sauri tacire tana fad'in wash da zafi.

   Daga bobo har Ammi dariya suka saka mata, Ammi ta ce, "haka zaki daure kibasu, daga baya zaki daina jin zafin.

    Tasowa bobo yayi yadawo Kusada Rahma, ita kunyama yabata ga Ammi a zaune kan kujerar madubi, bobo ya ce, " kinga kidaure mana, kokin manta wahalar jiya tafi wannan.

  K'asa-k'asa yay maganar yanda ammi bazatajiba, ita tunima tad'auke kanta daga Kansu tana kallon baby boy d'inne Wanda take kallo amatsayin tarihi ya maimaita kansa, Dan tamkar bobo yana jariri haka take kallon yaron.

   Rahma takuma sakama yarinyar, tana kamawa tacire tana yarfe hannu dafad'in shiiiii wlhy da zafifa.

   Tabama bobo dariya amma awannan karon saiya dake, dakansa yasakama yarinyar akaro na uku, Rahma tarik'e hannunsa ga zafi ga kunyar Ammi data lilli6eta, kallon Ammi tayi sannan takalli bobo tamkar zatayi kuka, ammifa na kallonka Dan ALLAH kasaki zan bata da kaina.

   Ammi shima ya kalla yana murmushi, to aii bamu Ammin takema kalloba, hankalinta nakan angonta sabo fil.

   Dole Rahma tahak'ura har babyn tad'ansha amma sai matse baki takeyi da yarfe hannu harta sha da yawa.

   Ammi takatsesu da fad'in to abarta haka shima maigida yasamu yasha.

    Sosai kunya ta lilli6e Rahma, Ashe Ammi na kallonsu amma ta sharesu.

   Ammi tamik'ama bobo Namijin, itakuma takar6i macen, akafad'a tasakata tana shafa bayanta danson tayi gyatsa.

   Shikuma bobo yad'ora ma Rahma beby boy acinyarta, yanzuma haka yasaka masa shima abaki da kansa, Rahma nakukan zafi-zafi, ana cikin haka saisukaji sallama, ammi dake tsaye ta amsa, Safna tashigo cikin 'Yar fara'a, rissinawa tayi yagaida ammi, ammi ta amsa mata cikeda fara'a da tambayarta mai gidan?.

    Yana nan lfy Ammi, Ashe ansamu k'aruwa?, ALLAH ya raya.

    Ameen Safna, yaukam kunyi 'ya'ya gasunan masha ALLAH, ammi tafad'a tana mik'a mata baby gal dake hannunta.

    K'ar6a Safna tayi cikeda sha'awar babyn.

   Rahma ta ce, "Anty Safna sannu da zuwa, tana maganar tanad'an yarfa hannunta.

   Dariya Safna tayi, ke lfyarki kuwa?.. 

   Zafi wlhy, Dan ALLAH kabarshi haka Nurulk'albi wlhy yak'oshi.

   Bobo yad'ago yanama Safna sannu dazuwa, ya ce, " wannan k'anwar taki akwai ragwantaka.

   Zama Safna tayi abakin gadon tana dariya, Ammi tafice abinta dama.

   Bobo yacirema babyn nono abaki yana dungure kan Rahma, raguwa kawai.

    Eh naji babu komai koma miye kufad'a, anjima kuma saiku nemi abinci awajen jaruma.

    Dariya bobo yayi ya ce, "koda k'arfin tuwo aii sai anbamu 'yammata.

     Rahma ta ce, " shikenan k'arfinku yabaku to.

   Kizuba ido mana zaki gani aii.

   Safna dai dariya take musu, Dan yanzu Alhmdllh son bobo yaragu sosai azuciyarta saboda k'ok'arin da ya Kamal yakeyi wajen mantar da ita hakan.

    Tal'ek'a fuskar baby boy dake hannun bobo, masha ALLAH yaran duk kai suka biyo kaida Nawal.

      Cikeda farinciki ya ce, " ko auntynmu?.

   Wlhy kuwa, Safna tafad'a tana dariya, ta kalli Rahma dake gefe tana jiyyar kanta, auta next time saiki haifa mana mai kama dake.

    Idanu Rahma tazaro Anty safna ban fito daga magagin wannanba amma kike zancen wata, yanzu kam saidai ku.

    Kallonta bobo yayi yana dariya, my Nusfulhayat aikema nanda next year nakeason ki k'ara haifo wasu biyun.

   Narke fuska tayi tamkar zatayi kuka, Dan ALLAH my Zuma kudainamin fatannan wlhy akwai wahala.

    Dariya safna da bobo suka saka mata..........adaidai nan kuma khursiyya da khairiyya suka shigo dagudunsu, rungume Rahma sukayi suna murna, suduka suka haye gadon khairiyya tazauna Kusada bobo tana amsar baby, itama khursiyya na hannun Safna ta amsa, sai dad'i sukeji sunata k'ank'ame yaran.

    Khairiyya ta ce, "yaya, su ya Hamza suna kirankafa.

   Mik'ewa yayi yana fad'in lah sunzo gidanne?.

   Eh yanzu suka shigo suma.

   Fita yayi yabarsu sunata hirarsu da dariya.

   Safna sai kallon yaran takeyi cikeda sha'awa, dayanzu itace ta haifesu, dayanzu ita bobo yakema wanan tattalin, ya ALLAH kaciremin son bawan ALLAHnnan gaba d'aya, nima namaida hankalina ga mijina kodan tattalina dayakeyi.

  Duk a zuciyarta takeyin maganar.


To nimadai na amsata da Ameen, Dan yanzu tausayi take bani.


_bayan kwana uku_

         Aka kawo kayan barka, bobo yataka rawar gani, kayan sai sambarka a keyi, Appa da Ammi ma ba'a barsu abayaba suma da nasu, Rahma sai fad'in kayannan sunyi yawa takeyi, jitake k'aunar mijinta da 'yan uwansa nak'ara ratsata.


Haka akaci gaba da kar6ar bak'i yan barka har zuwa ranar suna.

    Yara sunci sunansu, Namijin sunan Appa yaci, wato Aliyu haidar, macen kuma Ni'imatullah.

   Za'a ringa cemusu Shareeff da Shareefa, to saimuce ALLAH yaraya Aliyu & Ni'imatullah.

        'Yan uwan Aunty Ni'ima sunji dad'in wanan karamci daga Rahma, Appa ma sai albarka yake saka mata, hakama sauran dangi.

    Suna yak'ayatar alhmdllh abin sai Wanda yagani, naga tarin masu karatu awanan suna masha ALLAH.

   kwalliya kam Ranar Rahma tashata, kamar kasaceta ka gudu, awajen yin hotunama bobo sai yabawa yakeyi, shima yaci wankan shadda sai k'yalli da k'yawun haiba kefita agareshi.

   K'yaututtuka kam sun samu bila adadin, gadon Ammi damk'am yake da kaya iri-iri.

   Zuwa dare taro yatashi mutane kowa yakama gabansa, sai su Ammi kawai, da Rahma bobo Nawal hibba, Appa da 'yan aiki, saikuma shareeff da shareefa.

   Bayan Rahma tafito wanka tashirya kanta cikin kayan barci.

   Tana zaune ak'asa shayi takesha, yayinda Ammi takeyima Shareeff da shareefa shirin barci, Nawal da heeba suna zaune kan gado sai k'irga kayan jariran da aka samu sukeyi da turame.

    Da sallama bobo yashigo d'akin shima sanye yake da kayan barci, zama yayi Kusada ammi yana fad'in Ammi shirin barci kukeyine?.

    Shirin barci mukeyi mukarram, suma sun gaji yakamata su kwanta su huta ko.

   Gsky ne ammi.

Mik'a masa Shareeff tayi tana cigaba da shirya shareefa, umm my sweet dady, yau kunsha hayaniya ko?........ Nawal ta ce, "papa!.

    Na'am Mamana miya faru?.

   Kaga kayasu baby's d'inmu dayawa.

     Nagani kuwa, kunyi goshi, nawa kuka k'irga?.

   Papa bamu gamaba'ai cewar hibba.

   To kudage mugani nawa muka samu.

   To papa.

  Dubansa yamaida ga Rahma, ohni 'yammata dankina shan shayi saikiyita shama mutane k'amshi?.

      Murmushi Rahma tayi ta ce, " aibanaso kace zakashane.

   Ummyim aina ganoki, Ammi ALLAH nima yunwace takoroni nakasa kwanciyafa.

    Dariya Ammi da Rahma sukayi, ammi ta ce, "Ashe da gskyar Rahma datak'i yimaka tayi.

    Humm ammi kibarta aii zan rama.

    Mik'a masa shareefa tayi, to rik'eta nasamo maka abinci.

    Kar6arta yayi yana sumbatar kumatunta, my beauty na.

   Rahma takallesu cikeda sha'awa, yanda yaketa wasa da yaransa abin birgewa.

   Babu dad'ewa Ammi takawo masa abinci, ta d'auki yaran shikuma yasakko yanacin abincin, heeba da Nawal suka sakko suna murna dafad'a musu adadin kayan.

     Sudai su Rahma sai dariya suke musu.

   Ammi ta kwantar da yaran ad'an gadonsu sanan tafice wajen Appa.

      Rahma takalli bobo daya ture filet d'in abinci, wai harka k'oshine?.

   Alhmdllh my Nusfulhayat nak'oshi.

   A dama bayunwar dakake fad'a kakejiba.

   Haka kikacedai, amma kinsan ALLAH, tun safe damukayi break nidasu ya sulaiman bankuma samun nutsuwar zaman cin abinciba har awajen waleema, Ammar nata fama dani nazauna naci amma nakasa, lokacinma banajin yunwar saboda d'awainiyar mutane, kai my cute mutane sunmana halacci wlhy, yanda kikasan mun Tara taron bikifa, sandasu Ya ishaq sukace za'ayi walema kamar yanda akeyi duk sanda aka haihu canayi kawai abarsa tunda lokacin haihuwar Nawal anyi, Dan gani nake mutane bazasuzoba.

   Amma suka dage sai sunyi, wai yanzuma yadace suyi tunda wanan ne karo nafarko da'aka haifa mana twins a family.

    Saiga mutane tamkar anbusa k'aho.

   Dariya Rahma tayi ta ce, "Zumana aikai mutumin muranene kowa zaiso halartar taronka, gakuma gayyar su ya Hamza.

   Hakane my Nusfulhayat, kumafa Appa shima yayi tasa Walemar da safe.

    Kai haba?.

 Wlhy kuwa my cute.

   Tab lallai mungodema ALLAH sosai, ALLAH yasakama mutane da alkairi dansuyi rawar gani, jibifa kayan da'aka Tara mana.

   Nagani wlhy, ALLAH yabar zuminci dai.

   Amin.

My Nusfulhayat yaushe kuma zamu koma gidanmu?, tunda angama suna.

    Wata 'Yar dariya Rahma tayi tana hayewa gado, ta ce, " sai bayan arba'in.

    Shima dariyar yayi danbai d'auki maganar tata serious ba, tashiyayi yana fad'in haba yarinya kima canja shawara dai, gaban gadonsu shareeff yaje yamusu kiss sanan yayma Nawal dasuke kwance agado idata hibba, Rahma dai duk tana kallonsa.

   Gabanta ya iso ya durk'usa ak'asa yana kallonta, itama kallonsa takeyi, batayi auneba taji bakinsa cikin nata.

   Kissing nata yake sosai danba k'adamar kewarta yayiba.

   To itama daga gareta hakane, sosai ta taimakeshi suke faranta ran juna, jin tahowar Ammi d'akin yasaka Rahma saurin k'wace kanta, suduka duk maida numfashi sukeyi a wahale.

    Ammi tashigo da sallama, kasa bobo yay da kansa Dan bayaso suhad'a ido da ammi, ya tabbata saita gane halin dayake ciki.

    Ra6awa yayi tagefenta yafice kansa asunkuye, itadai Ammi ta kalleshi ta kalli Rahma dake kwance akan gado tayi luf ita adole barci takeyi.

    Saida yakai gab dazai fita sanan ya ce, "Ammi saida safe.

    ALLAH yakaimu Ammi tafad'a tana binsa da kallo harya ida ficewa.

    Kallonta ta maida ga Rahma, ta ce, " kidai dage kibiye masa keda kikeda la6u6un jarirai, wannan dalilin yana d'aya daga cikin abinda yasa na maidoki gabana, dannasan halin mukarram ko kad'an bashida hak'uri akan abinda yakeso.

   Rahma dai tayi luff kamar ruwa yacinyeta, sai fad'in take a zuciyarta My Zuma kabani kunya yau wayyo ALLAH na.

     Ammi ta shige bayi tana cigaba dayima Rahma fad'a................😂









*_Luv you oll._*

*_(((S))).........2017_*





👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*



7⃣2⃣


Alhmdllh abubuwa nata tafiya yanda yakamata, su Rahma harsunyi arba'in, yara sunyi 6ul-6ul dasu abin sha'awa da birgewa kamar subani, bak'aramin gyara Ammi takrma Rahma ba awanan zaman wanka, aiko ko ita kanta tasan taji gyara Dan fatarta tayi wani k'yau da laushi, kuma zammm takejin kanta.

    Bobo nata fushi Dan yaso sukoma gidansu tuni, ammi ta ce, "saidai yakoma shikad'ai su Rahma dai ba yanzuba, wanan dalilinne yasashi fita harkar Rahma gaba d'aya, shi adole fushi yakeyi da'ita, daga gaisuwa babu abinda yake had'asu, saikuma yad'auki yaransa kokuma yazauna ad'akin yana musu wasa, ada Rahma tashiga damuwa da sauyin nasa, amma da Ammi ta zaunar da ita tana lallashinta da nuna mata itama tafita harkarsa da Kansa zai dawo gareta, daganan sai Rahma tasami nutsuwa, wani lokacinma har dariya yake bata idan yana shan k'amshi, musamman idan takamashi yana satar yimata kallonnan nasa k'asa-k'asa, dasun had'a ido saiya gimtse fuska, kokuma yakwashi yaran yabar mata d'akin.

    Ita kanta ammi bobo yana bata dariya, data kasa daurewa har Appa tabama labari, shima yaci dariya ya ce, " babana na kaina.


Bayan kammala arba'in suka fara zaga dangi.

  Gidansu tafara zuwa, bak'aramin farinciki Abba da ummi sukayiba daganin jikokinsu, anan tawuni sai dare oga yazo yad'aukesu abisa matsawar Appa, Dan ya ce, "dolene yakaita ko ina takeso.

   Haka suke tafiya amotar babu mai tanka wani.

   Washe gari kuma gidan ya ishaq sukaje suka yini saidare yaje yad'akkosu, daganan kullum akwai gidan dazasuje su yini, haka sukaita zaga dangi, sunje gidan ya sulaiman, gidan ya Hamza, gidan ya Shaheed, gidan ya muneer, gidan Ammar, gidan aunty yahanasu, gidansu marigayiya Ni'ima, gidan khairiya da khursiyya, gidan Ameera, gidan Basma, kai babu Inda basu zagaba, gidan Safna ne k'arshen zuwa, tabar gidan Safna k'arshene dantasamu suje weekend yakaita tunda safe tawuni sosai..  

     Aiko ayau Asabar suka Isa gidan, cikin farinciki Safna ta tarbesu, har mamaki Rahma tayi, sai nan-nan takeyi dasu, tamkar tagoyasu Rahma, cikin mutunci suka gaisa da bobo, Wanda shima canjawar safnar kebashi mamaki.

   Itakam zuwa yanzun zuciyarta fes, kallon bobo takeyi amatsayin d'an uwa kuma mijin k'anwarta, bayan haihuwar Rahma tak'ara dukfa da addu'a, takuma k'ara Neman gafarar iyayenta, suka kuma k'ara jaddada mata sun yafe mata suna kuma k'ara tayata da addu'a ALLAH ya daidaita lamuranta.

  Wad'annan abubuwanne suka taru suka k'ara taka rawar gani wajen inganta farincikita dakuma jin son bobo yafita fit azuciyarta, saidai tana ganin girmansa damasa soyayya irinta 'yan uwantaka tamkar su ya munner, soyayya mai tsafta kuma ingantacciya suke gudanarwa itada mijinta, wani bala'in sonsa takeji ayanzu haka, shima soyayya yake nuna mata irinta 'yangatan mata kamilallu, dankoba komai yana alfahari da safna, cif tazo MASA a cikakkiyar budurwa shiyya 6areta aleda, dama baita6a kallonta dawata illaba saita tsiwa.

    Su Kansu Rahma da bobo yau sunsha kallo, danba kunya safna da ya Kamal suke narka soyayya agabansu.

     Rahma taji dad'i sosai dataga 'Yar uwarta tak'ara kwantar da hankalinta, aiko yau sosai takejanta ajikinta, su shareefa kam ai tamkar ta lashesu Dan so da k'auna, wuni sukayi ahannunta, tad'auki wanan ta ajiye ta d'auki wannan, haka suka wuni cikin farinciki da k'ara k'aunar juna.


Su bobo na fita sallah Safna taja hannun Rahma suka shige k'uryar d'aki, magunguna tad'akko tabama Rahma, tanata mata bayanin yanda zatayi amfani dasu, Rahma tarufe fuska yana fad'in kai aunty Safna ALLAH kina bani kunya.

    Dukan wasa Safna tayima Rahma, kai auta gulmarki tayi yawa wlhy, idan kina tareda ya Abdulmaleek aii idonki rufewa yakeyi amma saikina gabanmu kice wata kunyar gulma, dama sabodake na had'asu, jiyannan nakecema my heart yakaini gidan Ammi nakuma gano yarana, ya ce, "nabari sai ranar Sunday, to ashema kuma hanya, 'Yar uwa k'ara gyara kanki ya Abdulmaleek yaji zammm danya k'ara rik'e manake d'amm, safna tak'are maganar da d'agama Rahma gira, dariya suka saka harda tafawa tamkar wasu k'awaye, Rahma ta ce, " ALLAH yabarminke auntyna, suka kuma kashewa da dariya.


😂wayyo masu karatu dad'i tamkar yakasheni, nasan kumafa yau hakan take agareku musamman masoyan Safna, luv you so much safnarmu😘👍🏻.


Sosai tahad'a 'Yar k'anwar tata Dan acewarta batada kamarta aduk fad'in duniya, sukad'aine mata agidansu sukashe su rufe abinsu, hira sukayi sosai ad'akin harsu bobo suka dawo basu saniba.

      Abubuwa sosai safna tahad'ama Rahma harda sabulai na gyaran fata, Rahma sai dad'i takeji da k'ara k'aunar 'Yar uwarta, yanzukam sunzama tamkar yanda take buri tun farko, saidai fatan ALLAH yak'ara had'a Kansu waje d'aya.


   Sai bayan isha'i suka fito zasu tafi, shareef da shareefa suna hannun Safna da ya Kamal, Rahma tashiga Kusada bobo ta zauna sanan Safna taziro mata shareef da ledar kayanta, my sweet lil gasu karfa ki tsaya Sanya Dan da zafi-zafi ake dukan k'arfe, abinda Baki ganeba to naji kira.

   To my aunty godiya nake sosai ALLAH yabar zuminci saikinzo d'in.

    Bobo dake kallonsu sun burgeshi sosai, cikin zolaya ya ce, "auntynmu mi muka samune haka?.

     Dariya Safna tayi ta ce, " k'anina abin sirrine aii.

   Lalala yanzunan auntyna dake za'a had'eminkai?, Kamal zoka ganemin nan.

    Dariya ya Kamal yayi idonsa akan safna, tad'aga MASA gira, shikuma yasakar mata lallausan murmushi, bobo ya ce, "Kamal sai magana akeyi agabana adunk'ule bana gane komaifa.

    Cikin dariya ya Kamal ya ce, " kaikuma ga rashin hak'uri, aisaika kwantar da kai kaji Inda bakin zaren yake, kokuwa my Angel?.

    A to my heart gaya MASA dai.

    Rahma dai dariya take musu, bobo ya ce, "shikenan idan tayi wari aii maji, cikin dariya Rahma ta ce, " aibama zatayiba.

    Dariya suka kwashe da ita su duka, safna takuma gwargwad'ama Rahma magana akunne suka kuma tafawa suna dariya.

     Bobo ya ce, "Kamal bara kaga nagudu da my Nusfulhayat d'ina kafin matarka tak'ara zugemin ita.

   Nanma dariya suka kumayi sosai, daganan sukayi sallama bobo yana mota suka tafi, zuciyar bobo k'al da farincikin Safna tasaki jikinta yanzun komai ya wuce, gashi sun had'e Kansu itada 'Yar uwarta, dama fatansa kenan akullum.

     A can kuwa su bobo na tafiya safna ta narke ajikin ya Kamal wai saidai ya d'auketa bazata iya tafiyaba, dariya yayi ya ce, " my Angel kemafa shagwa6a66iyace tafad'a a ji, d'aukar kayansa yayi tamkar jaririya suka shige gidan suna dariya, asaman doguwar kujera ya sauketa suna cigaba da dariyarsu, cikinta yashafa yana fad'in Nima yaushe zaki bani nawa babyn my Noor?.

     Ido d'aya safna takshe masa ta ce, "ayanzu hakama ina zaton kasamu, Dan kwanakin preod d'ina sun wuce kobaka lissafi?.

    Cikin farinci ya k'ank'ameta yana fad'in kumafa hakane my Angel, soyayya mai tsafta kuma nagartacciya yashiga Nuna mata, safna ma tana bashi gudummawa saida suka soyu sanan suka tashi adarennan sukaje pharmacy, tsinken gwajin ciki suka siyo, aiko suna gwadawa sukaga tanada ciki, wayyo zokaga murna da farinciki awannan gidan, tun adaren suka fara bazama dangi.

    Safna Rahma tafara kira wadda harsunje gidan tuni, tagama shirin barci kenan kiran safna yashigo, ta guntsa mata abin farincikin daya samesu bayan tafiyarsu, tsalle Rahma takeyi harta bama safna dariya, safna ta CE, " kai lil ya bobo nashan fama, har yanzu ana nan ana gwada halin k'uruciya.

    Kai aunty nid'in?, Rahma tafad'a cikefa shagwa6a.

  Eh mana.

  Bubbuga k'afafu Rahma tafarayi ak'asa ita adole ba haka bane, bobo daya shigo yanzu yakwantar dasu Shareef yatsaya yana kallonta, suna had'a ido yakauda kai yana ta6e baki, shi adole ba kallonta yakeyiba, Ra6awa yayi tagefenta ya fice, Rahma tabishi da kallo yana turo baki gaba.

     Bayan fitarsa Rahma ta ce, "wlhy Anty d'azun namanta muyi wata magana, tamkar zatayi kuka take maganar.

   To inajinki auta miya farune?.

   Zayyane mata abinda ke faruwa tsakaninta da bobo tayi.

   Dariya safna tayi ta ce, " kema ki shareshi, kedai kita amfani da magungunan nan, na tabbata duk randa kuka koma gidanku yakashe amarci insha ALLAHU saiya dawo dakansa yana Neman shiri da lalla6arki, kuma zakice Nina fad'a miki.

   To shikenan aunty na ngd ALLAH yabar zuminci ya saukeki lfy kema, ki Haifa mana yaranmu 'yan uku.

   Kai auta rufamin asiri 'yan ukun lfy.

   Dariya sukayi gaba d'aya, Rahma ta ce, "I luv you so much my sweet auntyna.

  Luv you more my lil sisina, ALLAH yak'ara kauda shed'an atsakaninmu, Yakuma k'ara had'akanmu waje d'aya muzama taintsiya mad'aurinki d'aya, asuba tagari my heart yana jirana nabashi d'umin jikina, gwauruwa arungumi fillo lfy... d'if ta Yanke wayar, tabar Rahma da dariya.

   Kai Anty safna ALLAH ya shiryaki, Nima aii nakusa tashi daga Layin gwagwaren, ALLAH INA k'ara godiya Daka daidaita mana komai cikin sauk'i, ALLAH ka k'ara ninka salatinka ga annabi Muhammad tsira da aminka su k'ara tabbata agareshi.

  Sumbatar yaranta tayi ta tamusu addu'a dukda papansu yamusu,  gado tahaye tamusu addu'a itada Nawal tareda rungume Nawal dake barci, itama ta sumbaci kumatunta, har yanzu zuciyarta yana k'ara k'aunarta tanajinta tamkar su Shareefa, bak'aramin tausayi yarinyar Take bataba saboda rashin uwa, amma tayi alkawarin zamema Nawal uwa har abada, bata fatan ranar dazatazo ta banbanta soyayyarta dasu shareeff.




*_BAYAN KWANA UKU_*

        bayan kwana uku da zuwa gidan aunty Safna Ammi tashirya Rahma tsaf da shirin maidata d'akin mijinta, nasiha sosai Ammi da Appa sukai musu tareda fatan alkairi agaresu, sosai Rahma tasha kuka Dan ko babu komai tayi sabo da zama gidan sosai ayanzu, amma babu yanda ta iya.

    Zuwa dare bobo yakwashesu sai gidan, ko a mota kuka Rahma taitayi, bobo yana kallonta amma baice da ita k'alaba.

   Koda suka Isa gidan saitaga komai tsaf, angyara gidan sosai, wanka kawai tayima yaran tamusu shirin barci, Nawal na kwance bisa gado tanatama su shareef wasa, sosai yarinyar take k'aunar yaran, komai tasamu ta ce, "na Shareef da Shareefa ne.

   Rahma dake tsaye agaban madubi tana shirin barci ta ce, " babyna bazakiyi barciba?, gobefa idan ALLAH ya kaimu akwai school.

    Momy nidai bazanjeba zan zauna gidan taredasu Shareff.

   A'a babyna to idan bakison zuwa makaranta suma idan sunyi girma aii bazasuje ba ko, ki kwanta kiyi barci abinki da antasoku bakina tareda suba.

   To momy bara suyi barci sannan nayi.

   Dariya kawai Rahma tayi batace komaiba.

   Bobo dake tsaye abakin k'ofa yanajin hirarsu ya ida shigowa cikin d'akin, ta madubi Suka had'a ido da Rahma, batace komaiba haka shima bai tankaba yahaye gadon wajen yaransa.

   Lalla6a kayansa yaytayi harsukai barci suduka ukun sanan yagyarama Nawal kwanciya, yamata addu'oin barci ya shafa mata, suma su Shareefa ya kwashesu zuwa d'akinsa, itadai Rahma da kallo kawai tabishi, ad'an gadonsu yasakasu yamusu addu'oi suma, Rahma na zaune abakin gado tana addu'oin barci danta k'udiri aniyar bazata bishi d'akinsaba.

  Batayi auneba taji anyi sama da ita, ciccila k'afafunta takeyi tana fad'in wayyo dadyn Nawal Dan ALLAH kabarni ALLAH barci nakeji.

   Bai sauraretaba yadireta agadonsa, ganin zata addabi kunnensa da surutu ya had'e bakinsu waje guda, zallar soyayya mai tsafta yashiga aika mata, hummm lallai bobo uayi missing d'in Nusfulhayat d'insa, itamafa mutuniyar taku muk'us kakeji, tuni tafara maida murtani........🤰🏻😜.

     Hummmm yaukam ansha fama Dan sabon ango da amarya suka koma, ranar kam Rahma ta murzu ta shaida bobo yayi kewarta sosai Dan bai d'aga mata k'afaba har gabannin asuba ana Abu d'aya.

    Washe garima dak'yar ta lala6ashi tatashi tahad'a musu breakfast.

   Wankama tare sukayi, nanma saida suka kashe juna da soyaya sanan akayi wankan suka firo, ta shiryashi tsaf cikin shirin office, sanan ta tata Nawal itama tamata wankan shikuma yataimaka mata da shiryata, tayima su Shareefa suma duk shine yashiryasu.

    Gaba d'aya suka d'unguma zuwa dinning shi yana d'aukeda shareef nawal tana d'aukeda shareefa, Rahma kuma tashiryama kowa breakfast agabansa sanan ta kar6i sharifa ahannun Nawal danta samu nutsuwar cin abinci.

  Bayan gamawarsu yad'auki Nawal suka tafi, aka bar Rahma itadasu Shareefa kawai.....


Haka rayuwa taciga da tafiya musu wataran Zuma wataran mad'aci, yaransu sunata k'ara samun girma da kulawar iyayensu.

    Soyayya kam Rahma da bobo ba'a cewa komai sai sambarka.

   To ALLAH yacida 'yan bayan haka irinsu o e😂.......bandai fad'i sunaba bare ace nace😜🤸🏻‍♀.




*_"BAYAN WASU SHEKARU........_*







*_Luv you oll_*.

*_(((S)))........2017_*




👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*



7⃣3⃣


   *_BAYAN WASU SHEKARU...._*


   Abubuwa sun faru da dama, ciki harda haihuwar Safna, tasamu d'iyarta mace wadda taci suna khadeeja, bayan ita takuma haihuwar Abubakar sadiq, yanzu haka tana goyon mace Asma'u.

   Soyayaya itada ya Kamal d'inta ko sai abinda yay gaba, komai yawuce tamkarma bai faruba saidai tashin zance.

      Su khairiyya da khursiyyama duk sun haihu, yanzu suma yaransu uku uku.

     Anty Ameera ma yaranta biyu.

     Hakama Basma tanada biyu.

     Anyi Auren zeenat da baseera suma harda tsarabar ciki.

   Itama ihsan k'anwar ya kamar ansha bikinta da musaddiq k'anin marigayiyya aunty Ni'ima, Wanda sun had'une ranar bikinsu Safna suka shirya Kansu.


*_bara nalek'a muku gidan bobo naga wace waina ake toyawa kuma._*🤓.


   Tundaga harabar gidan naked'anjin hayaniyar yara, nak'arasa falon saina tadda Rahma kwance saman doguwar kujera idonta akan TV, gefe kuma Nawal ce zaune itada Shareeff da Shareefa tana koya musu homework, saikuma yara biyu dake fad'a duk maza wad'anda ak'alla zasukai shekara hud'u da kuma 5½, d'an shekara hud'unne Kebin d'an shekara Biyar suna zagaye falo yana fad'in nisaika bani abuna, nisaika bani abuna.

     Nawal datazama 'yammata Dan ayanzu tana ss2 a Secondary ta ce, "Farhan wai bazaka bashiba, ALLAH natashi saikayi kuka, kabashi kazo kayi homewook d'inka.

    Wanda aka kira Farhan ya ce, " yo Anty Nawal nawanefa shi kulum kulum saiyayta yima mutane rigimar banza sai anbashi Abu, yaje d'akin papa yad'akko NASA mana.....

   Kafin Nawal tace wani Abu bobo yafito daga d'akinsa sanye cikin jallabiya fara da alama ma alwala yayo......ya ce, "a'a Farhan mike faruwane haka?, momy kina zaune kina kallonsu sunata faman fad'a idan wani yazame yafad'i yaji ciwo fa?.

    Yatsina fuska Rahma tayi ta tashi zaune tana fad'in wlhy bazan iyaba Nurulk'albi, ni takaina nakeyi, idan nabiyema Farhan da  Shureim gidanan wlhy sainamusu mugun duka, Dan ALLAH gobe idan ALLAH yakaimu ka kwashesu ka kaima Ammi weekend kokuma anty Safna nikam nahuta koda na kwana biyune.

     Dariya tabashi da tausayi, tunda tasamu cikinnan yake bata wahala, hargashi yashiga wata na hud'u amma bata hutaba, yay saurin rik'o Shureim dake bin Farhan suna zagayashi, d'aukarsa yayi yana fad'in haba Abbana miyasa kakeda rigima?, yanzu kai ina naka jirgin yake?.

     Papa nawafa baya tashi sama yanzun....... Papa wlhy k'arya yakeyi, d'akinkafa yakai ya 6oye jiya dadaddare ko Anty Nawal?.

  Shareefa ce mai maganar tana Harar Shureim daketa turo baki gaba.

   Kallonsa bobo yayi ya ce, " Abbana wai da gsk aunty Shareefa takeyi?.

    Girgiza kai Shureim yayi alamar a'a ba gsky bane.

    Farhan ya ce, "ALLAH papa da gsk Anty Shareefa takeyi d'akinka yakai ya ajiye.

   Dire Shureim bobo yayi, Yakama hannun Shureim da Farhan kunga kuje kuyi alwala mutafi masallaci lokacin sallar la'asar yayi, Ya Shareeff atashi idan mundawo acigaba da homework d'in tunda babu islamiyya yau.

   Mik'ewa Shareeff yayi, araina na ce, " like father like son, gaba d'aya yaron kamarsa d'aya da bobo sosai har d'an Karen muskilancin na bobone, idan baigadamaba sai agama wanan shaftar bazai sakama kowa bakiba, haka yake bashida hayaniya ko kad'an.

    Rahma tabishi dakallo tana girgiza kai, miskili kafi mahaukaci ban haushi, wai yaronnan duk abinnan da akeyi bamu isheshi kalloba?.

    Dariya bobo yayi ya ce, "k'yawun d'a.....

   Rahma ta ce, " yagaji ubansa.

    A to kingani, bashida lokacin yahaniyarku ne, baby kuma kutashi kuyi sallah.

    To papa Nawal da Shareefa suka fad'a suna mik'ewa.

      Nawal ta ce, "momy haryanzu bakijin yunwar?.

   Wlhy babyna inajin yunwar amma bana sha'awar cin komai.

   Langa6e kai Nawal tayi kamar zatayi kuka momy kidaina zama da yunwa dukfa kin rame.

   Daga bobo har Rahma dariya sukayi, bobo ya ce, " to momy ba'aso ki ramefa kullum anfison ganinki Orobo.

   Nanma dariya sukayi, Nawal ta ce, "momy bara nayi Sallah Nazo nadafa miki wani abun, to baby jekiyi.

   Nawal nabarin wajen bobo yadasama Rahma mayun  idanun nan nasa cikeda so da k'auna, my cute Kodai wajen ya Sulaiman zamu komane?, yakuma duba minke?.

    Murmushin k'arfin hali Rahma tamasa, a'a Zumana bama saimun komaba, yanzu babu Inda kemin ciwo saidai kasala da d'acin baki.

    To shikenan my Nusfulhayat, amma inaga wannan karon uku zaki Haifa mana shiyyasa cikinnan ke baki wahala da yawa,  dama gashi kin huta dayawa ga Shureim da shekara hud'u aduniya.

    Wayyo zumana dainamin fatannan, idanma ALLAH yasa na haifi mace ai hakama sun ishemu maza uku mata uku Alhmdllh.

   Ido yad'an zaro tab my cute saura shidda kenan 12 nakesofa, kuma duk daga gareki.........

   Kafin tabashi amsa su Shareeff suka fito kowa yayi alwala, bobo ya kalli Shareeff babana koma ka canja wanana wandon, koma ka saka dogon wando dai kokuma kasaka jallabiya.

    Papa jallabiyoyina duk sunyi dattine.

    Rahma ta ce, " ba saida nace jiya kad'akko Ashiru ya wankeba tunda zayyi wankin papanku.

    Momy ALLAH nibanjiba.

    Yaza'ayi kajini tunda kamaida kanka dud'um dunkum, mutum sai muskilanci.......

   Bobo yakatsesu da fad'in to yanzudai kasaka dogon wando gayican za'a kabbara sallah.

    Juyawa yayi mintuna kad'an yadawo suka tafi masallaci, Rahma ma tashi tayi tanufi d'aki Dan gabatar da sallah.

         Hajara mai aiki tazo tagyara falon kafin su dawo, su Farhan sukuma 6atawa.


_____________________

      Rahma kwance ajikin bobo, kasancewar yau weekend yana gida, ahankali yake shafa kanta tanad'an lumshe ido dansan yin barci amma k'iriniyarsu Farhan ta hanata.

   Tajuya kwanciyarta tana d'anyin tsaki, bobo ya ce, "yayadai my Nusfulhayat?.

   Yunk'urawa tayi ta tashi zaune tana turo Baki gaba, Dan ALLAH Nurulk'albi ka iza k'eyar yarancan islamiyya daga nan idan sun dawo suwuce gidan Ammi wlhy surutunsu na damuna, Nawal da Shareeff kawai nake buk'ata.

    Dariyace taso kuccema bobo saboda yanda Rahma ke maganar kamar zata FASA kuka, daurewa yayi ya gimtse, ya ce, "kai my cute bak'aramin masifaffiya cikinnan yamaidakiba, da bakiyima yaranki fad'a ko Abu sukaimiki saidai kimusu nasiha da sakamusu albarka, amma yanzu dukkin canja. Miyasa?.

   K'ara shagwa6e fuska tayi ALLAH banason hayaniya yanzu Nurulk'albi.

   Amma indai Shareefa da Farhan da Shureim suna gidanan sai sun saka mutum ciwonkai.

    To Shareeff fa?.

Wanana shi bashida damuwa shida Nawal.

    'Yar dariya bobo yayi ya ce, " amma jiya kika gama cemasa dund'un dunkum ko?, Hajiya iya takawo muku Sara ALLAH dai yajik'anta.

   Ameen, amma Kasan miskilancin Shareeff fa harso yake ya zarce naka, yaronnan bayason yima kowa magana agidanan, idanfa kaji yana doguwar hira to dakaine.

    Lumshe idanunsa yayi yana murmushi , ya ce, "d'an gado kenan my cute saiya zarta....

   Buga k'ofarne yasa bobo yin shiru batareda yak'arasaba.

   Shurein ne yake kuka yana buga k'ofa da kiran papa! Momy!.

   Tashi bobo yayi yaje yabud'e MASA k'ofa, Abbana miya farune?, Yayi maganar yana d'aukar Shureim dake sanye da kayan islamiyya.

   Papa ya Shareeff ne idokeni a zuciya.

      Kaikai azuciyafa Abbana?.

   Eh, shureim yafad'a yana d'aga kai.

    Fita bobo yayi dashi, Rahma dai dariya take musu, ta kwanta tana fad'in ALLAH yashiryaka Shureim a INA ake ganin zuciya dahar za'a doketa?.

   A can kuma bobo ya iske Shareeff ad'akinsu yana had'a littatafansa na islamiyya acikin jakka.

   yana ganin papansu ya yarissina yagaidashi cikeda girmamawa, Shareefa ma dake gyaran gadon su Shareeff d'in tazo tagaida papansu, suduka sanye suke da Uniform d'in islamiyya lemon green.

   Bobo yazauna akujerar d'akin yana fad'in ina Farhan da Anty?.

   Papa suna d'akinmu, wai Farhan ne baiga hularsaba.

  To ina aka ajiye?.

Papa shiyya ajiye da kansa, waikuma ya manta.

   ALLAH yasa aganta to.

   Yaya Shareeff mi auta yamaka ka dukesa azuciya.

   Dariya Shareefa takeyi, Shareeff kam murmushi yayi, araina na ce, "masha ALLAH yaronnan bashida maraba da bobo tako ina.

    Papa littafina na Fiqhu ya yaga min, shiyyasa na rankwashi kansa, Dan yakiyaye a gaba, amma ni bandaki zuciyarsaba.

   Shureim Ashe kaji laifi kayima Yaya shiyya ya hukuntaka.

   Nawal da Farhan suka shigo da sallama, suma gaida dadynsu sukayi, ya amsa yana tambayar anga hular?.

   Eh papa anganta, Ashe cikin kayan Shareefa yasaka.

    Mik'ewa bobo yayi ya ce, " to kuyi sauri Ku k'arasa lokaci na k'ure muku.

   

Afalo ya iske Rahma tafito, a'a momy bakiyi barcinba?.

   Hummm inani ina barci?, aii inaga saidai idan basawan gidan sun tafi islamiyya kuma.

   Zama Kusada ita yayi yana dariya.

  Mintuna kad'an duk yaran suka fito.

   Duk suka gaida Rahma, murmushi tamusu tana amsawa, tareda tambayarsu sun tashi lfy?.

   Kowa ya ce, ''lfy lau momy.

   Baby anhad'a wanki waje guda ko?, basai ashiru yazo Yata jiraba.

   Lah momy harma yafara wankewa, yaga akwai wuta shine yace bara yayi kafin su d'auke.

  Amma yayi dabara, anhad'a da kayan nan na Farhan daya had'a musu daud'a agidan Abba ko?.

   Eh duk nahad'a dasu.

  To adawo lfy.

Suduka kowa yazo yasumbaci kumatun iyayensu, suma suka sus sumbacesu sanan aka fita ana fad'in sai andawo.

   Ajiyar zuciya Rahma tayi ta ce, "kai gidan haryayi dad'i.

    Dariya bobo yayi ya ce, "aizasu dawone.

   Amma kafin sudawo nahuta.

   Ya ce, " idan nabarkiba, yayi maganarne yana d'aga mata gira.

    Murmushi tayi ta ce, "Zumana kafa girma.

    Hhhh girma kuma?.

   Eh mana, kallifa yaranka biyar, koyanzu aka aurar da Nawal zama zatayi ga Shareefa ma tana neman kamota atsawo, yarinyarnan ni bammasan inda takwaso jikinnanba?, sainagama kamar tafi  Shareeff k'iba.

    Zamewa bobo yayi yakwanta yad'ora kansa saman cinyarta, jikin ya Hamza takwaso aii kobaki kulaba?.

   Kumafa hakane wlhy Nurulk'albi, da jikin jiddahn ya Sulaiman da jikin Shareefa, amma duk tsayonka suka kwaso, jiba Nawal da Zainab d'in ya ishaq harfa rankwafawa yarannan sukayi.

   Wlhy hakane my cute, jiya danaje gidan ya ishaq naga Zainab cewa nayi kawai suna kammala Secondary amusu aure itada Nawal, ni idan tanima za'abi harda Sumayya yaran duk sun zangame fa.

    To aii girman ne babu wahala,  mustapha da Sageer gasunan subasuyi tsawoba bakuma su gajarceba har Shareeff naneman finsu tsawo, amma Ahmad da Kamal d'in ya hamzama duk kune, ALLAH dai yaraya manasu baki d'aya.

   Ameen my cute, ALLAH ya saukeku lfy kuma, yafad'a yana shafa cikinta.

  Murmushi tayi ta ce, " Ameen my zumana, kasan kuwa jiya muna waya da khairiyya takecewa tanason fita takasa saboda laulayi nace mata ainida ita babu maraba, da k'yar na iya zuwa sunan Basma, shine take dariya wai Anty Safna da khursiyya sunfimu dauriya, ranar bikin taufiq da heeba sai aiki sukeyi tamkar bamasu tsohon cikiba.

    Dariya yayi ya ce, "dafa gsky khairiyya wlhy, wanan cikin duk yamaidake raguwa, amma cikin Shureim wasuma saida yafito sukasan kinada cikin aii.

   Tab kaidai danba ajikinka yakebane, amma cikin Shureim ma nasha zaz6in rana, wata sa'infa kamar jira kana fita aiki su Nawal suka tafi makaranta sai zazza6i yarufeni, ga son jikin tsiya har k'agara nake kadawo najini kwance ajikinka.

   Hhhhh mage kenan.

    Wlhy asanan namafi mage, cikin Farhan nedai kam bansha wahalaba sosai da cikin daya zube bayan haihuwar su Shareeff, shi saidama nayi 6arin nasan inadashi kamanta.

   Inafa zan manta my cute, kai ranar narud'e dayawa, dayanzu yaranmu shida ga na 7.

    Dariya Rahma tayi ta ce, haka ALLAH ya tsara, wad'annanma daya bamu mungode masa, wasunacan suna nema basu samuba.

   Hakane kuma my cute d'ina, ALLAH dai yaymiki albarka kinji.

   Ameen Zumana tafad'a tana sumbatar kumatunsa.

   Lumshe idanu yayi yana murmushi, ahankali yabud'e akanta, my cute tashi mutafi d'aki.

   d'aki kuma Nurulk'albi?, mizami yo?.

   Lada zamu samo mana, yad'aga mata gira, dariya sukayi gaba d'aya...



_____________________

     Duk suna zaune afalo, Shareeff da Shareefa na game dasuka had'a da TV, Rahma tana gyarama Farhan kumba Dan gobe idan ALLAH yakaimu Monday, Nawal kam tana note, Shureim najikin bobo yana barci bayan angama masa gyaran k'umba.

   Jisukayi ana kwankwasa k'ofa, suduka suka kalli k'ofa, bobo ya ce, "Shareeff tashi kaga waye.

   To papa, Shareeff yamik'e tareda ajiye handle d'insa yanufi k'ofar yabud'e.

   Kallon mutumin yake d'an kimanin shekara 40+, yarissina ya gaidashi.

   Mutumin ya amsa cikeda murmushi yana k'arema Shareeff kallo, tabbas da ace d'an Adam yana komawa baya zuwa k'uruciya dayace bobone agabansa.

   Ganin kallon da mutumin yake masa yasashi fad'in uncle kana Neman waye?.

    Murmushi yayi ya ce, " yaro ina Neman mahaifinkane, Dan daga ganinka kai jinin *_Abdulmaleek bobo_* ne, babu inda ka banbanta dashi, yaro miye sunanka?.

    Sunana Shareeff.

 Masha ALLAHU d'ana Shareeff, kacema mahaifinka Haneeff Sunusi dala ne yake sallama dashi.

   Jinjina kai Shareeff yayi yajuya domin isar da sak'o ga papansa.

    Shareeff yanaga ka dad'e?, wayene?.

   Papa ya ce, "sunansa Haneeff Sunusi dal.......

   Aii kafin Shareeff yak'arasa Rahma da bobo duksun zaro ido waje, bobo yace cemasa yashigo.

   Yakalli su Nawal yace kusaka hijjabanku, ak'idarsace wanan indai wani bak'o namiji zai shigo koda Ammar ne, ko 'ya'yan su ya ishaq to dolene su Shareefa su saka hijjabai, dama tuni Rahma tasaka nata..

    Da sallama Haneeff yashigo, bobo ya amsa cikeda fara'a da mamakin canjawar haneeff, yazama babban mutum harda gemu,haneeff ya zauna cikeda fara'a yanabin yaran da kallo, masha ALLAH Abdulmaleek ka Tara zuri'a kam.

   Dariya bobo yayi yabashi hannu suka gaisa, Rahma ma ta gaidashi, su Nawal kowa ya gaidashi, sannan suka tashi suka koma d'akinsu.

   Dandanan Shareefa da Nawal suka cika masa gaba da kayan motsa baki.

   Bobo ya ce, " haneeff dama zaka iya tunawa dani?.

   Dariya Haneeff yayi ya ce, "Abdulmaleek kai basoyine dabaza'a manta dakaiba, kakafa tarihin dabazai gogu a duniyaba, tundaga lokacin Dana tsinci kaina gidan yari lokacin da abubuwa suka fara nisa, addini da ake koya mana ya hudani saina tabbata kai masoyine na hak'ik'a domun kataimaki rayuwata, k'ila dabaka saka ankamaniba har naje wannan gida da yanzu rayuwatama ta lalace, bazan mori komaiba, amma yanzu kalleni nazama babban malami acikin gidan, jiya jiya nafito amma nace tabbas sainazo na ganka, naje office d'inka sai akacemin aii tuni katashi, sunmin kwatancen office d'inka na yanzu, dakuma super market d'inka, to naje super market d'innne aka bani address d'in wannan sabon gidan naka, shine nazo.

   ALLAH sarki haneeff kar ka damu kanka aii komai yawuce, ya bayan rabuwa?.

     Sai godiyar ALLAH kam, ya iyalinka?.

   Dariya bobo yayi ya ce, " gasunan lfy lau, haneeff yabama Rahma hak'uri daneman gafararta akan kamasu da mahaifinsa yasa akayi alokacin, yad'ora dafad'in nazo Neman yafiyarkune dakuma heebba Dan ancemin tana wajenka.

   Hakane tana tareda mahaifanane, yanzu hakama tayi aure wata d'aya daya wuce.

   Da sauri Haneeff ya ce, "wata aure?.

   Yaron yayanane Taufiq d'an wajen Yaya ishaq.

    Haneeff yashare hawayensa yana fad'in ALLAH sarki heebba ALLAH ba azzalumin sarki bane, ALLAH yabaku zaman lfy, Abdulmaleek Dan ALLAH ina rok'on alfarma kahad'ani damijinta danna rok'i gafararsu.

   Wlhy babu damuwa haneeff zan had'aku, yaunema kawai baizo gidananba amma kullum saiyazo ya gaishemu, inagama yau wani uzurinne yahanashi.

   ALLAH sarki.

Daganan hira sukayi, bobo yakirasu Nawal duk yanunama haneeff su.

   Kaga wanan Nawal ce, itadai nasan bazaka mantataba, itace wadda aka kama tareda momynsu, saikuma 'yan biyu Aliyu da Ni'imatullah, muna kiransu  Shareeff da Shareefa, sai kuma Muhammad Farhan, sai Bilal munakiransa Shureim gashinan yana barci.

    Masha ALLAH ubangiji ALLAH ya rayamanasu akan turbar addini, yatsaresu daga sharrin shaid'am da gur6atattun abokai.

   Ameen ya ALLAH, tokai kuma sai yaushe zakayi auren?...

   Hummmm Abdul kenan, wacece zata yarda ta auri tsoho.

    Kai habadai aii zama bazai yuwu hakaba, yakamata kayi aure, yakuwa Alhaji?.

   Dad yana nan ciwo yahanashi komai, sai yawon asibiti, yanzu hakama daga wajensa nake, harma yace yananeman afuwarka abisa abinda yafaru abaya Dan ALLAH ka yafe masa.

    Ayya wlhy komai ya wuce, aibansamma yadawo k'asarba, kwanaki munje muda Appa da ya ishaq da ya Suleiman da ya hamza dubashi, sanan yana tsaka da ciwon nasanma bai ganeniba.

   Yanzu bara mushirya saikamana jagora mudubashi Dan ALLAH.

  To shikenan.


Cikin 'yan mintuna suka shirya, gaba d'aya har yaran sukaje asibitin.

    Bak'aramin tashin hankali su bobo suka shigaba da ganin Alhaji sunusi dala, dukya yamushe tamkar bashiba.

   Yana kuka yana rok'on gafarar bobo dasu Rahma.

   Bobo yace ya yafemasa.

   Alkairi yamasa sosai sanan suka fito kiwazuciya cikeda k'arajin tsoron ALLAH.

   Daganan gidan Taufiq sukaje haneeff yanemi gafarar heebba da Taufiq, duksun yafe masa.


Daga nan gidan Ammi suka biya suka gaishesu.

   Amma da Appa tsofaffin kirki sunji dad'in zuwan 'yan jikokinsu, nan suka zauna akasha hira da dariya har yamma sanan sukaje gidansu Rahma nanma suka gaida ummi da Abba, suma sunji dad'in ganin 'yan jikokinsu, agidan Safna aka yada zango itama danata family abin sha'awa, sai dare suka dawo gida bayan bobo yabiya dasu shopping kowa takwaso abinda yakeso, suka dawo gida cikeda farinciki da k'aunarjuna.

   Kowa d'akinsa yanufa danyin shirin barci.


Rahma na tsaye gaban madubi tana d'aure igiyar rigar barcinta bobo yashigo, tabaya ya rungumeta, yana dad'in amincin ALLAH ya tabbata agareki uwar 'ya'yana.

    Juyowa tayi suna fuskantar juna, itama cikin kashe murya ta ce, "kaima amincin ALLAH ya tabbata agareka uban 'yayana.

    Murmushi mai kashe zuciya bobo Yamata, yakuma manneta sosai ajikinsa, ya ce, " I luv you so much my Nusfulhayat.

   Luv you more my Nurulk'albi na zumana.

   d'aukarta yayi cak yahaye gado da'ita suka shiga nunama juna zallar k'auna maicikeda farinci na har abada, tamkar sunyi shekara basa tare.......



🚶🏻‍♀sum sum nafito domin nabarsu haka suma su shak'ata nima nahuta, masu karatu kuma Ku huta.



Tammat bi hamdullh.




*_luv you oll._*

*_(((S))).....2017_*


👩🏻‍💻typing........


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣

      _•🅱🅾🅱🅾•_



*_NA_*

_*Bilyn Abdul*_


_sadaukarwa_

*_Abba Gana_*

*_Batul mamman_*

*_Billy giro_*



7⃣4⃣


_Alhamdullahi Ala kulli halin, ina mik'a d'unbin godiyata ga ALLAH mad'aukakin sarki daya bani iko da damar kammala wanan littafi mai suna Abdulmaleek bobo, babu abinda zance da masoya saidai godiya domin kun nunamin d'unbin k'auna, ALLAH yabar zuminci ngd ngd ngd har babu adadi._


*_inad'anso naja hankalin masu karatu a wanan ga6ar._*


_bai k'yautu amatsayinka na Wanda ka6ata lokacinka harnawani tsawon lokaci kana bibiyar littafiba ace baka ammfani dakomaiba acikinsa, saidai kawai ka karanta kayi farinciki, ko tausayi, ko bak'in ciki ka kakka6esu anan katashi batareda kad'auki wani muhimmin abuba ka gwada wa rayuwarka Dan ganin amfaninsa, aganina indai hakane gara karka 6atama kanka lokaci waje karantawa kuwa._


*_ni yanzu ba alfahariba bana karanta littafi na 6ata lokaci na a banza, kumani babu ruwana ko yau kika fara rubutu to zan karanta littafinki, idan soyayace alittafin yak'unsa tofa saina d'auki wasu abubuwan nagwada ga mijina naga shin sunada amfani?, idankuwa wani abune sa6anin hakan tofa shima saina gwada, idan Wanda yakamata ka gudane to zan gujeshi kuwa, idan Wanda zai amfanenine bana sanya wajen yinsa, to kuma haka nake fata Ku kasance._*


_littafin Abdulmaleek yakunshi abubuwa dayawa, soyayya, muhimmancin biyayya ga iyaye, muhimmancin sanin hak'in 'ya'ya mata dakuma kwato musu hak'insu, musamman akan fad'e da ayanzu babu abinda ake cin mutuncinmu dashi kamar fad'e, awani fannin muma Matan munada laifi saboda shigar banza damukeyi dasunan wayewa, wani kuma lokacin ana cutar damune musaman ga k'anan yara wad'anda bazasu iya kare kansuba, kuma bayan an keta musu haddi basuda wani tsayayye dazai tsayama raayuwarsu bare k'wato musu hak'k'insu musamman idan 'ya'yan masu kud'ine suka aikata ta'asar, sai muhimmancin zuminci, littafin Abdulmaleek yanuna muku muhimmancin zuminci musamman idan kukayi dubi da family d'in Alhaji Aliyu Abdulmaleek hamshak'i abinsu abin birgewa da ban sha'awa, babu mummunar ak'idarnan irinta uwar miji ko uban miji ga surukansu, Rayuwar bobo abar alfaharice gakowane matashin saurayi Dan zaiso yakasance Jan wuya mai gasky da Kare hak'in d'an Adam, bobo bashida tsoro kuma bashida kwad'ayi shiyyasa yazama dodon azzalumai, ayanzukam samun irinsu bobo k'alilanne acikin al'umma, zakaga duk tarin dukiyar mutum hangen k'ari yakeyi takowacce hanya, saikuma k'awaye, idan bakayi gamo da k'awayen kwaraiba tuni za'a zirmaka karuguza tarbiyya da iyayenka suka dad's suna ginaka akai, Safna taso tafad'a wanan tarkon akan hud'ubar baseera, amma da taimakon zeenat tagane gsky harma baseerar, saikuma hak'uri duk rayuwar dababu hak'uri acikinta saika sameta cikeda damuwa, hak'uri babban jigone dake Jan zaren rayuwar d'an Adam, idan bakada hak'uri ibadar da ALLAH ya hallicceka Dan ita bama zakayiba, saboda rud'anin duniya mai shagaltar da bayi, da Rahma batayi hak'uriba da bata samu boboba, da Safna tayi hak'uri data samu abin Sonta bobo, amma tabijire aganinta iyayenta sun cutar da rayuwata, wanan matsalar tana taka rawa acikin al'umma, idan iyaye suka za6ama 'yayansu miji sai ace zasuyi musu auren dole, gsky hakan bai daceba mufa 'ya'ya yakamata mu runga tunawa da d'awainiyar da iyayenmu sukayi damu wadda bamuda abin biyansu duk duniyarnan, wannan biyayyar dazamu ringa musu itace me sakasu acikin farinciki da alfaharin sumafa sun haifa, idan har d'a bazai iya share hawayen iyayensaba alokacin dasuke kwaranya to aii banga amfanin haihuwaba kuwa Dan batayi ranaba, hattara 'ya'ya mugyara, fushin iyaye akanmmu babban masiface, kungadai halin hau da Safna tashiga Wanda koda wanan kad'ai aka barka kashiga taskun rayuwa._


_wasu sunsha fad'in na matsa rayuwar Safna dayawa, ba haka bane, inaso Ku gane muhimmancin iyaye da gujema fushinsu, Inda Safna tama iyayenta biyayya data samu abinda takeso alokacin dabatayi zatoba._


_Ku kalli rayuwar bobo mana, shifa namijine amma bai bijirema iyayensaba, dukan aurensa biyu za6insune, kuma idan kuka duba duk yaci ribar gamon katar da mata nagari, to albarkar iyaye ta taka rawar gani wajen samun haka agareshi._


_so masoyan Safna ina mai baku hak'uri sosai, muma muna k'aunarta, munsata a wanan fagenne Dan kugane kuskuren abinda tayi kuma Ku gyara, gamasu sha'awa kuma karsu aikata._



*_idan kuma kuka d'auki soyayyar bobo da Rahma kowacce mace zatayi fatan mijinta yanuna mata irin haka, to hattara samari saikuyi koyi danmu mata 'yanson soyayyane, wlhy ko mace bata sonka idan kanuna mata soyaya saitayi sanyi tamik'a wuya, mukuma mata bafa zuba ido zamuyiba, muma saimuna taimakawa danamu salon sannan za'a had'u agina ingattaciyar soyaya irinta aure._*



Bara nabarku haka, ina k'ara mik'o godiya agareku domun bazaku lissafuba saboda d'unbin yawan dakuke dashi wasuma ban sansuba, ngd sosai ALLAH yabar zuminci, group's da admins dukna gode ALLAH yabar k'auna, 'yan uwana writer's kuma ina mik'o godiya, ALLAH yabar zuminci da hak'uri da juna.




Narubuta wannan littafi tun a 2012 sanan ina amarya agidan my Abdul, ada sunan littafin *_ASHE MIJIN K'ANWATACE?._* daga baya namaida sunan *_ABDUL-MALEEK BOBO_* saboda rawar da bobo yataka a buk d'in, naga yadace sunan littafin yakoma haka.


Saimun had'u a books nagaba insha ALLAH, idan ALLAH Yabani iko kafin k'arewar shekarar 2017 zanyi cikon littafi na goma mai suna *_KARAYAR ARZIK'I_*.

    Idan hakan bata samuba kuma sai a sabuwar shekara, zan fara da rubuta *_BAK'IN HAURE_* daganan kuma sai masu zuwa↓


*_KARAYAR ARZIK'I_*.

*_BALBELAH_*

*_BABU SO MIYA KAWO KISHI..... etc_*



Kukasance taredani har kullum.


Takucedai Bilkeesa ibraheem (bilyn Abdul.)


Marubuciyar.

*_→RASHIN SANI!_*

*_→AUREN K'ADDARA KO BIYAYYA?_*

*_→K'ANWAR UWACE KO KISHIYAR UWA?_*

*_→NI DA AMINIYATA!!_*

*_→NAWAFF!_*

*_→KUKAN KURCIYA...._*

*_→SABON AL'AMAREE!_*

*_→BAN SAKETA BA!_*

*_→ABDUL-MALEEK BOBO!!_*



*_K'ARAYAR ARZIK'I_* Coming soon👌🏼






Luv you  more, har babu adadi😘😘😘😘😘❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤😄😄😄😄.

Bilyn Abdul ce👌🏼._*

Post a Comment