ABUNDA KE BOYE BOOK 1 CHAPTER 2 HAUSA NOVEL

runtse ido ammi babba tay jinwani irin tsananin kishi da mugun jin haushin maganan ya sarkafe mata wuya rai abace tace ohhh my god ramatu pls stop dis

 






runtse ido ammi babba tay jinwani irin tsananin kishi da mugun jin haushin maganan ya sarkafe mata wuya rai abace tace ohhh my god ramatu pls stop dis,kefa kinjima kina zarginsu da zina..toh nide mijina ba haka yake ba aikuwa duk baudewarsa  akan soyayya bazai taba aikata zina agidansu ba. akace miki ko wane irin mijinki? hmmm dama kuwa inata nemanki dan naji ance mijinkin dakika mallake shi harya kunce ya nema wa wata yar university gida, so why dont we start looking at that issure


wani uban shewa hajy ramatun tabuga tace ayyyuriiii raihanaty kenan wann ai tsohon zance ne, tuni labari ya shiga kunne na ,wata yar iskan yarinya ce fa daga can maiduguri kanuriya ce last week bokana yaci min ubanta yanzu haka nasaka yasa aljanunsa sunyi zina da ita a mafarki suntura ma arniya cutar HIV/AIDs in sha Allah kwanan nan zata mutu dashi kinga intaje lahira sai tama Allah bayanin cewa makaranta iyayenta suka turota tazo kano tana budewa mijina gindinta yana ci.


see i am fully ready for this university girls nd d likes of them, babu sassauci tsakanina dasu dan basu san kalar sadaukarwa da uban wahalar danasha da mijina har ya zama abun da ya zama ba dan haka duk wacce ta shiga gona na kasheta murus zanyi wallahi..no time...


cikin jan nannauyar ajiyan zuciya ammi babba tace uhmm"good for her..Allah sa kartay koda sati biyu a duniya ta mutu a walaknce yan bura uban yara kawai karuwai...


hjya ramatu ta sake buga wata arniyar shewa iiiiheee heee cassssss, snn tace ameen fa kawata yanzu dai kije kar aga kin jima muna waya sai naganki anjima kawai 


ammi babba tace toh zuwa da yamma ina nan tafe...tana katse wayar saiga sultana ta shigo itama batay sallama ba kawai shigowa tay


a mugun tsorace ammi babban ta juyo suna hade ido "ke kuma dan ubanki baki sallama ne sazaki shigomin daki kamar wata arniya wato dama laɓewa kikayi kinajin wayan danakeyi zakikai ma ubanki gulmana kema ko?


wani irin daure fuska sultanan tay tana kukkuni a mugun borance tace mumny nifa banma san kina amsa waya ba ni yunwa nakeji kuma ai baba ne yace ince mimi kifito kibamu abincin karyawa wai kina bata mana lokaci mummy munfayi lattin school....


cikin zare mata ido tace "kijje kice ma uban naki nace bazanzo ba ai yana da hannu in hannunsa ya karya yasan wacce zai kira ta masa girki shida yayansa ai...kema kifita min anan kona wanka miki mari stupid.


sultana ta yatsina fuska batace komi ba ta fice  takoma falon kusan komi dayake faruwa yau  mamaki kawai take baga musmn ma ganin wata kyakkwar yarinyar datay a falo da yaa maheer dazu, and she asked him wacece ita baice mata komi ba.


tana da yaqinin hala akan zuwan yarinyar mummynta take fushi da kowa dan tasan mum dinta ta tsane baƙo yazo musu gidan su including all her schl friends, kusan kowa yazo gidan sai ta zage sa, ganin aayanah yau agidan yasa sultana haka kawai tadingaji  wani irin dadi da tunanin inde agidan sun ayaanah zatazuna ai zata samu new girl company kenan...



tazo falon ta samu dukkansu yayun nata sun matsa akan zasu fita sabida lokacin lectures dinsu duka ya karato kusa, gashi dama ibaad yana so har saiya kai ayaana asibiti yabada ita ajiya wajen ƙawar mum dinsa anty hauwa kafin nan ya wuce makrnta


he talked deeply on phone da mum dinsa akan zuwan ayaanah dazu ayayinda yakekan shiryawa, kuma duk ta nuna ta fahimce shi ta kara bashi hakuri dan kusan dolene kawai yasa yay ma bappa zaidu karyar cewa Allura kawai zaikai ayaana wanda bisa zahirin gaskiya kawai baiso ne ya barta ita daya agidan da ammi babba sabida yasan baqin halin matar sam bata da imani halama kafinsu dawo gidan zata kore yarinyar waje.



sultana tana zuwa palon taje jikin babanta ta tsuguna ahnkli tahau gaya masa abunda ammi babban tace batare da kowa yajisu ba, adan dolensa ya bada yara mazan izini kawai dan su wuce schll batare da kowa ya karya agidan ba. 


atare maheer da ibaad tareda ayaanah suka fice a cikin mota daya kai tsaye maheer din ya wuce dasu al-eeman private hospital ayaanah tayi shiru tanajinsu suna hira sama sama batama gane me suke cewa ba sabida a seat din baya ta lafe a zaune itakadai



daga gidn kuwa bappa zaidu baibi takan matarsa ba ya karasa shirinsa calmy ya fito yau shida kansa yakai yar autarsa sultana school a hadadden motarsa kirar jaguar jeep snn yabi yabata isasshen kudin dantayi breakfast daga nan ya wuce office itama ta shiga makaranta tanata murmushi zucyarta fari tassss tanata jin murna dataga an kawo mata sabuwar yar uwa.



wajajen 8:45 wani abu maheer ya danna horn abakin gate din hadaden asibitin mai gadi ya bude musu suka shigo direct parking space ya kaisu 

yana kkrin kashe motar dan yabisu ciki ibaad yay saurin tsaresa da cewa ders no need bari kawai naje sharply na fito ajiyeta wajen anty hauwa kawai zanyi na inyaso after few hrs zan dawo na dubata...


maheer yace toh what about her breakfast???kasan bamuci komi ba ko itama anhanata cin abincinne...ibaad yana kkrin sauka yace"i will sort that out..juyowa maheer yay ta kalli ayaana yana murmushi yace pretty one sannu ko..me kikeson kici in zamu zo daukarki zauna siyo miki...


ahankli ta girgiza kai ganin idon ibaad kanta sa sanyin murya tace "mishi babu komi...

yace are u sure? bqki son kici sweet brown chokolates, biscuit ice creams ko naman kaza??? sa sauri ta kara girgiza kai" ibaad ya mata ido akan ta sauko babu shiri ta sauke kafarta kasa ahnkli.. maheer ya mata bye..sann ta kama bin ibaad din abaya har suka shiga cikin asibitin agaggauce.. suna lumewa cikin asibitib ya cire kudi dubu goma a aljihunsa ya nannade ya bawa ayaanahn a hannu baice mata komi ba.


suna kaiwa ta wajen nurse station taga ya tsaya agefe nan ya ciro wayarsa yayi dialing number anty hauwa within few minute ta fito sanye da white uniform dinta har kasa ya rusuna yagaisheta ta amsa da fara' ta saka masa albarka, ayaana tay shiru abayansa tabi ta sunkuyar dakanta kasa tana jinsa ...da ladabi yace mummy ga "yarinyar na kawo miki cikin sauke murya kasa yace "dan Allah kiyi hakuri for all the inconveniences insha Allah daga yauma shiknan.. tace haba haba ibaad aiyi ma kaine besides mamanka ta riga tamin bayani koni nasan raihanatu kam ba rike yarinyar nan zatay ba kaima kasan da badon babu kowa acan gidan kun ba da mamanka ma bazata bari ayita yawo da yarinya marar lafya haka agari ba gashi kuwa duk tabi ta damu all these meeting are important to her harkan foundation fa dolene sai da saka hannun manya aciki inde rike yarinya ne nan karku damu wallahi


murmushi me sanyi yay yace "toh shikenan mumy na gode...nabar maheer awaje zamu wuce school dake bata karya ba akwai kudin break inta ahnnunta


cikin gyada mai kai tace babu damuwa Allah ya baki sa'a ...yace ameen


hannu anty hauwa tamika wa ayaana ita kuwa ganin ibaad zai tafi ya barta awajen yasa ta fara kuka ahnkli


anty hauwa na dariya tace aa doter haka kuma zamuyi dake ko kin mantani ne jiya fa awajena aka ajeki shiru ayaanah tay tacigaba da kukanta daga irin kallon da ibaad yake mata tasan ransa ya baci, ya kalli anty hauwan yace mumy pls excuse me' tanacewa sure, ya jawo ayanaan gefe cikin zare mata ido yace" uban me yasa kike min kuka ynxu waini sa'anki ne? ko in maida ki gidane ki zauna da wajen waccan matar ta rika zunguri?da sauri sauri ta girgiza mai kai tana zubar hawaye sosai.. yace toh meye damuwarki...muryan ta asakrfe da kuka tace"..karka tafi..nifa tsoro nakeji, yi yay kamr zai wanka mata mari dan wani bin har mamakin kansa yakeji ganin yadda comon hawayenta yake sawa zucyarsa da tempernsa yakeyin mugun sanyi har yana saurin daga mata kafa har haka batare da ya masifeta ba.


...ahnkli yace "Dake dodonni kika gani anan ba mutune bako ke nifa banason iskanci da shegen son kukan banza..."ga anty hauwa nan zata kula dake duk abunda kikeji kigaya mata, inkika sake kiky fitsari ajikinki duka zan miki kinji ko!. tace toh yace good girl..bazan jima ba zanzo na daukeki anjima .da muryan kukan takuma ce mishi "toh" jawo hannunta yay direct ya kara maidata wajen anty hauwa yace "toh mummy gata nan she is good nizan tafi..

da fara'a ta amshi daya hannun ayaanahn snn ta wuce da ita ciki, yana tsaye har saida suka  bace ma ganinsa snn yafito ta samu maheer baya wajen da motar..


yaciro wayarsa again dialing numbersa yafaray bai dauka ba sai can after like 12 minute saigashi nan ya dawo da ledojin chops har guda biyi he bot all kinds of expensicve fancy chokolates da hot fried chips da egg sauce da katon cinyar kaza akai, yace sam sam saidai subada ayaanah kafin su tafi


bada son ran ibaad suka koma ciki da abincin ba, haka yajira maheer ya kara lallabta  akan taci dan ta samu sauki snn suka wuce suka nufi makaranta


har cikin building din medicine yakai ibaad dake yau normal lectures yake dashi yana sauka shima ya wuce nashi business din..


ata fannnin aayana kuwa duk wani abunda maheer ya siyo daga zarar ta saka acikinta aman shi kawai takeyi duk saitabi takara jigatuwa tabi takara galabaicewa jikinta ya niqu yay laushi sosai


har saida anty hauwa ta dauki dubu goman da ibaad ya bayar ta aiika security awaje akaje aka sissiya mata oranges banana da apples kafin nan tasha su sai taji dama dama har wani  nitssatsen bacci yazo ya dauketa abazata.



2pm Crescent International School (CIS) Kano


Kararrawar tashine yq cika harabar makarantar Crescent International School ayayinda tuni Gate ɗin schl din ya cika da mahaukatan motoci wasu masu tinted ga direbobi na shigowa bisa layi kamar suna jiran yayan gwamnoni da sarakuna su fito.


Zainab Arifah ce tafara  fitowa daga cikin ajinsu dan ita bata tsayawa har sai malami ya sallamesu ya fita, ana buga bell din tashi kawai zata dauki bag pack inta tay waje batare da ta dau permission awajen kowa ba


last subject da sukayi was literature in english luckily she loved that subject, a yangace tafito kofar ajinsu tana tafiya ciki wata mayyar big girl catwalk ko ina ta ratsa sai an juya an kalleta dakyau dan hatta Uniform ɗinta ta zaɓar mata yadi me tsada na musnm akayi da international tailor nata daban bakaramin amasar dirin jikinta yay ba dan tana dan girman jiki, customised iPhone ne  a hannunta ta rike tana fliging dashi iska 


tana isowa gaban science class manyan kawayenta Nala da Rukky suka fito batare da sunce ma juna komi ba sukahau binta abaya kamar fadawa suna wani irin takawa a kasaitance kamr bazasu taka kasa ba suna masu exchanging din murmushi mainuni da cikakken biyayyyar su ga duk wani umarnin sarauniyarsu zainab arifah mansur



suna daf da isa tsakiyar quad-angle nala ta ji wasu ɗalibai biyu suna faɗin hmm kiga Waccan sabuwar student ɗin bura uba kun ga jakar hannunta kuwa? super expensive luxury Designer ne fa irin na zainab Arifah.” wani cak Zainab arifah  ta tsaya ciki juya idanu ta juyo a hankali kamar wacce takeson gano wanda yakuskura yay wannan maganan...


Kafin ka ce me, nala har ta hango musu wata sabuwar yarinyar acan bakin assembly block tana tsaye hannunta rike da Jacquemus bag pack, same colour same model exactly irin na Zainab’ arifah. rai amugun bace rukky tace what....kunga min wani kuturin bala'i?


murmushi mai haɗari zainab arifah tay ta kalli yarinyar cikin tabe baki tace girls just look at this audacity.


suka kalli juna cikin yatsina fuska suka karasa walking slowly kusan all eyes on them


jawo hijabin yarinyar da karfi rukky tay tace “kee Ki zo nan.” batare da bata lokaci ba Sbuwar yarinyar tajuyo garesu a hankali tace yess?


wani dan uban walaknccen kallo Nala ta mata kafin tace kin san jakar da kika riƙen nan nawa ce? 


yarinyar ta daga jakar cikin rasa na cewa..ta zuba musu ido tanata kallonsu a dan tsorace


Rukky tayi dariya ta kwace jakar lallatsa snn tace “hmmm Yar kasuwa! Copy copy!”


da sauri yarinyar tace look, i dont knw what u guys are talking abt nide Daddy na ya siya minshi daga Dubai..


cikin katse ta da murmushin rainin wayo zainab arifahn Ta ɗauki jakar da yatsa daya ta juyashi awalaknce sann ta sake shi akasa ta hau kai da shoes inta ta tsaya tana takawa kamar ba komai ba


cikin yatsina fuska tace “Fake ne, ko da ya zo daga Dubai, ai musan cewa akwai Dubai na talakawa.”


Wani muguwar dariya su nala suka fashe dashi dedekun studenr dake kallonsu suma suka jonasu suna dariyar.


ganin sun jawo enuff attention na mutane akansu yasaka zainab Arifah ta cire nata jakar wadda take limited edition ne, sam ba a samun irinsa face sai anyi ordering insa through elites personal shopper.


atake ta miƙa mata mata jakar tace gashi Ki rike wannan, koda walakntattun hannun ki zasu taba original, snn Ki san cewa ban cika zama da abunda da ake yin kwafinsa ba. 



hawaye ne ya cika idon yarinyar ta tsaya cak da jakar hannunta kmr zombie ayayinda sauran yaran suketa mata dariya ana nuna ta in the most embrassing way kowa yana mata dariya



nan Sai ga wata makirar black colour V8 Land Cruiser ya tsaya agabansu, Direba ne ya sauko agaggauce ya buɗewa zainab arifah kofar baya..


Nala tace yesss the Queen’s chariot has arrived.”


fuska a dore Zainab ta juya ta shiga car din ba tare da ta kalli kowa ba har saida ta zauna a owners coner snn ta sauke glass kasa Fuskarta a matukar daure ta kalli yarinyar snn tace let dis be a warning, i set the standard, not you..sabida haka karna kara ganinki da irin kayana a makarntar nan.


tana gama furta hakan ta rufe glass din motarta tare da odering driver to drive her away atake ya kunna motar ya wuce da ita gida..


suna isa gidan tun be gama bude mata motar ba ta turesa gefw ta sauko fuskarta dauke da matsanancin fushi


kai tsaye ta wuce cikin main mansion dinsu ayayinda kusan duka masu aikin gida da kuma personal maids dinta suka hau gaisheta tay banza dasu..


tun daga falon ta fara cire kayan jikinta tana zubarwa akasa maid dinta elizabeth tanabi tana tattarawa...


harsaida ya rage daga ita sai pant da bra snn ta shige room dinta a  wani irin yanayin fusata ta banging kofar saida ya shiga security lock dakansa..


haka masu aikin kulawa da ita suka taru a kofar kowa yana mata magiya ana ta lallabata ana bata haquri duk dama basu san meya bata mata ranta haka ba.


can da suka isheta rai bace ta ta bude kofar tare da watsa musu rowan gora a fuska da jikinsu cikin tsawa tace musu "go awaaaay..kudena damuna, bana son ganin kowa anan wajen...just get ouutttttt...


gabaki daya gidan saida ya dauka da karfin muryanta sikinini masu aikin sukabar wajen kowa da abunda yake ransa dan bayau aka fara ba...


zainab Arifah yarinyace sa ak mugun sakalta ta couple with a bastard level of ego and ill manners...


elizabeth ta sauka da gudu kamar ankorota wanda tsabar girman gidan it took her almost 10 min kafin nan ta iso sashen hajiya hamida dan ta sanar da ita abunda yake faruwa


tana shigowa kofar falon sashen saida tay sallamar kamr minti biyar kafin nan hajy hamida data ci wani dan ubansu kwalliya  tasaka wata arniyar gown na tsadadden original bazin shadda tana cin apples tana kallon wakokin mali cikin shakawata ta bata izinin shigowa ciki..


zubewa elizabeth tay agabanta cikin girmawa tace ranki shi dade hajiy zainab arifah ta dawo amma kamr tana cikin tsananin fushi duk ta kore mu taki bude kofar bare na hada mata ruwan wanka ta sauko taci abinci.


cikin yatsina fuska hajy hamida tace "and so?..cikin daka tsawa tace "ke tashi kawai kibarmin nan cos i cant deal with her anger issures ryt now, kujje kujira in babanta ya dawo saiku samesa kugaya masa halin da yarsa takeciki.. just get lost haba mana duk tsamin jikinki ya cikamin ciki wann uban warin da kikeyi elizabeth ai zai iya sani inyi amai..


jiki a sanyaye elizabth tace i am sorry ma..i take my leave.....


komawa tay sashen ta nemi waje ta zauna ata kofan zainab arifah tana Allah Allah  prof ya dawo da wuri kafin wani abu ta faru da yarsu su walakantata.

#surayyahms/2025

idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 


*AREWABOOKS*

*@SURAYYAHMS*


*WATTAPAD @SURAYYAHMS*



*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*



#SURAYYAHMS

#COMEBACK SERIES

2024/2025

[13/11, 08:20] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: 2️⃣0️⃣⏯️ABUNDA KE ƁOYE/surayyams💫

maid elizabeth tafi awa biyu tana zaune cikin yanayin lura da kowani irin motsi da zai fito daga kofar zainab arifa, with few oda kitchen maids wanda time to time suna lekowa cikin sintiri a sashen kowa na fargaba tareda jiran zainab arifah din tasauko daga fushin datakeyi wanda sukansu basusan musabbabinsa ba,


babban damuwarsu kawai ta buɗe musu kofane domin kowa yay aikinsa tunkafin prof ya dawo aci taransu na rashin kulawa masa da ƴa, shiru shiru bata fito ba kuwa har suka gaji da sintiri suka hakura musmmn jin ta kunna loud music, wakar ozeba by rema na wani oron tashi a dakin tamaida gidan kamr gidan party wanda hakan yasa kowa ta hqra takoma maids station for a while...



Dagata daya bangaren kuwa wajajen 4pm na yamma ibaad ya fito daga school masjid bayan sun kammala normal lectures dinsu, dake yau din kwata kwata basuda wani private club activities kusn yau ranar hutuce ga duk wani student beginner a boyayyen club din nasu, iyaka yan assigemnt na Bio1201 da chem1241 da aka basu daga two lectures din da sukayi yau ya fito dashi wanda tun a ajin ya solving kayansa sabida he is far ahead of this basic level1 topics, already duk an kokkoya musu shi a matsayin basic introduction to medicine a club dinsu just recently inda ma ake hada musu da practical aspect na abubuwan sosai.


kasancewarsa smart guy kuma kyayyakwa dan gidan masu shi yasaka mutane dayawa daga classmates dinsa suke son suyimasa magana saidai kwarjininsa da yanayin emotionless fusknsa da kame kansa dayakeyi yasaka gabaki daya a ajinsu baida wani aboki 

dan ko a seat ne shidayansa yake yawan zama batare da wani seat mate ba.


yana barin school masjid arnd 4:20pm yay gaban wata garden ya samu inuwa me sanyi ya zauna agindin wani decorative tree yana latsa wayarsa sleek champaing golden colour latest samsung galaxy me flip cover dake shi duk brand din samsung din kawai yake riƙewa bai fiye biyewa abun yayi ba.


kusan sau uku yana kirar layin maheer dan yaxo ya daukesa a mota suwuce asibiti saidai yana bugawa saiyanajin user busy da alama yabar wayarsanne a DND mode harynxu, after sitting for like 3 more mins ya tashi ya nufi gate yana tafiya anitse har Allah yasa ya kawo main gate batare da bata lokaci ba ya tsare abun hawa direct yace awuce dashi al-eeman private hospital dan ya dauko ayaanah su wuce gida.


ana saukesa a gate jikinsa a gajiye ya shiga ciki,not minding duk wani ido dake sauka akansa kai tsaye yy hanyar nurse station yadan leka ta glass windownsu daga can nesa sai baigan kowa anan ba, he stood der for a while yana daddana waya yana kiran layin anty hauwa amma duk ya kira sai yaji ba a dauka ba, can kawai sai yadawo baya wajen har reception ya samu wata nurse a tsaye yay tambaya anan aka sanar dashi cewa anty hauwan tana emergency ne saiya jirata na akalla five min yanzun nan zata fito..cikin gamsuwa da hakan yanema waje ya zauna shiru jin yunwa ta fara damunsa ga wani dan banzan tunanin yadda zaije ya tarar da fitinan ammi babba agida, duk saiyaji kmr kansa na juyawa cikin kkrin kauda wann tunanin aransa yafara kakalo tunanin gym routine dinsa da kwana biyu ya dena zuwa he was thinking of going back to gym training koda ma stress din dake jikinsa zai warware.


yana cikin wnn nazarin jim kadan wayarsa tafara kara yana dagawa kuwa yaga anty hawwan ke kiransa, cikin nitsuwa ya kai wayar kunnensa yay sallama yace mata yazo yana reception, atake anty hauwan tace masa ya karaso  ciki ynxu.

..room3 ya nufa kamr yadda ta gaya masa, wajen was quiet babu motsi, ya tura kofar ahnkli da karamin sallama abakinsa jin muryanta kmr ita daya ne acikin room yakara bashi gwarin gwiwar karasowa ciki ahnkli ya turo kansa ciki yana shigowa kuwa idonsa suka sauka akan ayaana dake kwance akan gado mashak har ansaka mata ruwa


kallonta ya dingayi da mamki har ya karaso jikin gadon yagama bacci ashe takey nan suka fara gaisuwa da anty hauwa, out of curiosity yace mummy jiikintan ya tashi ne? da yanayin tausayi ta kalli fuskar ayaanahn dake kan bacci tace "mishi, ehh toh, she was just dehydrated nd weak, kaga can abincin da kuka bata da safe koda tasa abaki amansa kawai tay shine na aika aka siyo mata fruits ta samu tasha..then she dozed off for a while, tana tashi na haɗa mata ORS amma still aman bai dena ba shine kawai nasaka mata ruwa,"...kansa na kallon kasa ahnkli yace "thank you soo much mummy, kiy hakuri fa mun daura miki wahala.., tana murmushi tace "haba bakomi ibaad, amma gaskiya inaga yarinyar zata bukaci nitsuwa da kulawa, i think she needs a quiet nd peaceful environment to settle dan kamar she is grieving ne fa, ko kai bakaga hakan ba?


yadan sosa kansa kadan yace "mumy we are still working towards dat, kawai dan ammi bata zauna bane amma in sha Allah komi zai wuce awann fannin, tace amma meya farune, why does she always cry? ko raihanatu ta mata wani abu ne


a nitse yace a'a..dama yar uwartace ta rasu few days ago kuma inaga abunda yake damunta kenan, but i assure u she will get over it, cikin yanayin tausayawa anty hauwa tace ayyah,..Allah sarki wallah tana ban tausayi sosai, duk wanda baisan zafin mutuwa ba bai faru dashi bane Allah ya jikan yar uwanta, ahnkli yace Ameen mummy...kallon bed stand din tay tace "opps gashi ruwan ma ya kare toh bari nacire mata canula sai in tasheta a bacci saiku wuce ko dan nasan hala ka gaji...karamin murmushi yay yace" a'a mumy basaima an tasheta ba is best inta samu bacci. batace komi ba ta gyada masa kai ahnkli tafara cire mata ruwan harta manna mata plaster a hannu ayaana duk bata san anyi hakan ba. after giving him few words of advices akan jikin ayaanah da irin mugun zamansu da ammi babba cikin saukar da kai yamata godiya, daga nan ya gyara zaman laptop bag dinsa snn ya dauke ayaanahn cakk ya dan rungumeta akan kafadarsa suka fito har kofar asibitin anty hauwa ta rakosu har bakin titi ya nemi abun hawa suka dawo gida.


iskan hanya yaso ya tasheta amma jin qamshin turarensa yasaka ta kara lafewa akan kirjinsa tareda nitsewa cikin baccin sosai, lokacin already karfe biyar na yamma yayi, mai adedeta ya ajesu a gate din gidansu dede gaban masallaci, he was hoping in sun shigo gidan zaizo su samu an aje musu abinci kmr yadda aka saba aje musu kullum dan ya gaji sosai baison yakara ficewa


ayaanah tana hannunsa ya shigo har main palor, wanda tun anan yaga koina yay shiru kmr babu rai aciki, very gently ya sauketa akan 3 seatter cikin kulawa ya jawo soft throw pillow ya dora kanta akai snn ya miƙe tsaye yana shirin rarumo wayarsa daga aljihunsa zaiyi kira kenan saiganan sultana ta fito, jikinta all covered dq dogon hijabi har kasa da katon math textbook a hannunta zataje lesson..


suna hade ido tabi ta rakuɓu da jikin bango tazura masa ido muryanta kasa kasa tace sannu da dawowa yaa ibaad..

kallo daya yay mata ya dauke kansa kasr wuyarsa yace mata "sannu,..shiru tay sai after few min of silence snn yace "ina mutanen gidan kuma sai yanxu ne kikaga daman zuwa lesson din? cikin saukar da kanta kasa tace "a'a yaa..yunwa fa nakeji shine yasaka ban fito da wuri ba kuma ai mummy ma ta fita batay mana abinci ba, shine naje na dafa dakaina itama saddiqa mai aikinmun batazo ba...


yace "ohh sannu newscaster! "bakowa agidan kenan sai ke, to wani shirmen kuma kika dafa? 


tay shiru can kuma saitace "indomie..cikin kyabe baki yace "toh good for u. daga haka sai bai kara kulata ba yabarta da ayaanah a falorn atsaye ya haura sama dakinsa abunsa, yana shiga ya aje yar jakarsa yq tuɓe gabaki daya daga nan wajen wanka kawai ya fada kai tsaye...


sultana tabi ta mance lesson zataje ta karaso inda ayaanahn take kwance tazauna daf da ita tanata kallon kyakkwan fuskar ayaanahn tana mamakin irin sanyin kyan da Allah ya zuba mata, for almost like 30 min tana zaune tana abu daya jin karar saukowarsa yasa tacire takalminta ahnkli cikin sanda ta ruga waje da gudu ta nufi spot din math lesson inta dake bayan gidan .


..cikin nitsatsiyar takunsa me daukar hankli ya karasa saukowa wanda tun dagakan stairs kwarjininsa ke haskawa, yasaka cool marron raymond shirt paired with grizly sand colour trouser da silver agogo. wnn hadadden qamshin turarensan atake ya fara aiko sauƙo ayayin da sassnyar qamshinsa yacanza iskan gidan gabaki daya ya rikagasa isowa,


kan ayaana ya tsaya direct yana dan taɓa fukarta da cold hands dinsa tay wuf ta firgita ta farka adan tsorace ayayinda raunatun kwayar idanunta suka fada acikin hazel eyes nashi ahnkli ta lunshe ido ta bude tun kafinta budi baki tamasa magana cikin sauke ajiyan zuciya datazo mai bazata yace "ke tashi kije sama kiyi wanka, zaki ga kayanki na jiya na aje mikisu akan gadona inkinyi wankan sai ki dauka ki saka ajikin ynxun nan kafin na dawo...gyada mai kai tay tana layi layi kamr wacce baccin bai gama saketa ba..har saida yaga ta sauke kafafun ta kasa ta miƙe tsaye lafya lau snn shima yasaka kai ya fice agidan da key din mota a hannunsa..


baiy wata wata ba ya wuce cikin gari gaban wata babban fast food joint mai hade da wata katowar groceries mall ya tsaya yay parking dan shima sosai yunwan ke damunsa dan haka babu bata lokaci ya shiga ciki ya dauki basket ya siya babban goran fresh milk,da fruits salad packs,da fried rice nd chicken with cream nd salads in 4 parts dan yasan duk tsiya a agajiye maheer zai dawo anjima shima.


yana gama siyayyarsa ya dawo gida still ya samu gidan shiru nd its almost 6pm amma babu wanda ya kara shigowa banda sultana dake can baya wajen garden dinsu da lesson teacher inta, dakinsa ya nufa yasamu ayaanah har tay duka abubuwan da yace mata tay neatly, he was impressed abit da kokarinta, dan yadda yaga bata yi masa wani shirme adakin ba she seem to be a fast learner..


tasaka wankakken atamfarta na jiya ajikinta tsaf tahau kan sallayansa tanakan biyan sallolin dake kanta ahankli cikin nitsuwa. cikin sauke sihirtaccen ajiyan zuciy ya dauke ido akanta snn ya karasa kan table dinsa yabude ledojin ya hau rarraba musu abinci ya ware mata nata daban snn ya dauke nashi dana maheer yabar mata zallan natan awajen tanakan sallah tajishi daf da ita yana cewa inkin idar kizauna anan kici abincinki sabida ki samu kisha magani..


daga fadin haka ya fita da nasu abincin direct dakin maheer ya nufa ya bude kofar ya zauna akan couch jin yadda gajiya gabaki daya yarufesa, cikin bude ido da lunshewa yay bisimmilah snn ya bude zallan fruit salad din yafara ci ahnkli


bai wani jima da faraci ba kirar maheer ya shigo wayarsa, ya aje salad din akan table snn ya dauki kirar ya sanar dashi cewa harma sun dawo gida, abakin maheer din yakejin labarin cewa wai fushi ma ammi babba takeyi dasu shiyasa tabar gidan batare da tay komi na abinci ba kuma yau ta hana mei aikin su zuwa, shide ibaad baice komi ba iyaka daya sanar dashi cewa ya riga ya saya musu abinci. 


within some min maheer ya dawo gidan lkcin daf ana kkrin kiran sallan magrib ya samu ibaad a dakinsa azaune, iyaka fruit salad din kawai ya iyaci daga nan bai kara taba komi ba, 


shima sama sama ya zauna yaci rice nd chicken din suna dan hirarsu akan mujaheed da already ya sanar dasu cewa jiya ya tafi as fan club nawani football club dinsu acan south africa sai nextweek zai dawo. 


maheer yacinye kazan duka yaci rice din kadan snn ya aje spoon ya miƙe aggauce ya shiga bathrum da niyyar watsa ruwa ajikinsa kafin nan su wuce masallaci..


yana wucewa bathrum ibaad shima ya tashi ya fita ya wuce dakinsa,yana turo kofar ya samu aayanah a tsaye duk ta rasa nayi jikinta na rawa rawa ganin aman data masa a tsakar daki gabaki daya tabata masa gogaggen floor dinsa sosai da amai.


kallonta yay tun daga bakin kofa sann ya kalle aman fusknsa a mugun harde ya karaso kmar mai aljanu "yace "Kee...waimeye kikayi min anan kenan kike nufi? 


kafin ta bude baki cikin daka mata tsawa yace" kimin shiru da Allah, akan baki san hanyar bayi bane da zaki min amai anan?are u insane...


hawaye tuni ya fara sauko mata a fuskarta zirrr kamar ruwa, 


acikin yanayin masifa ya fixgota tadawo gefensa ya kara kashe mata sound warning, tanata kuka batace mai komi ba har ya gama masifeta snn ya koreta tashiga bathrum din taje ta kunna sink ta fara wanke bakinta tanata kuka ahnkli.


tana fitowa tazo ta samu har ya goge wajen tass har yasaka qamshi me dadi, baice mata komi ba ransa adan bace ya wuceta yaje yay alwalansa still ya fito baiko kulata ba ya fita, jim kadan da shida maheer suka nufi masallaci, ahanyane maher yake tambyar ya jikinta wani shiru yamasa yay kamr baijishi ba dan sosai yawan kukan ayaana yafara kular dashi.


bayan sun idar da magrib ana jiran isha'i saiga nan bappa zaidu yadawo, daga haraban masallacin kofar gidansun duk suka rusuna suka gaishesa, bayan sun tattauna jikin ayaanah kadan saiya umarce maheer akan dayakai ayaanahn dakin sultana sudinga kwana acan atare. bayan nan dukan su ukun suka koma masjid domin gabatar da sallahn ishai


immidietly suna fitowa daga isha'i bappa zaidu yadauki motarsa yakara ficewa da alama can family house dinsu na rijiyar zaki zaije...


ibaad kuma har ynxu yana cikin masallaci yana amsa wayar mum dinsa, duk ta daga hankli tana so ta bar duk abunda takeyi tazo kawai fa amshi ayaanah, toh already bappa zaidu yaki mata sam yace harsai ayaanahn ta warke tass agabansa snn akai musu ita


she knows yana hakane dan kar ya bada wata dama da matarsa raihanatu zatajji aranta kamr ta kai, ko ta isa ta yanke masa wani danyen hukunci agdansa bisa akan abunda taga dama.


yaki sam ya bar kowa yazo inda ayaana take, duk yace musu subari sai tawarke kafin za'a kai musu ita can gida but for now dolene kawai agidan san zatay jinya, anty safeera dama bawani son rike dan wani takey har ranta ba shiyasa lamarin zuwan ayaanan bai wani darata ba iyaka ammi karama ne kawai ta damu da lamarin ayanahn sosai.


maheer ne kadai ya shiga gidan after isha, direct ya nufi dakin ibaad yana tura kofar ya samu ayaana tana kan sallah jikin ta na rawa rawa at same time tana hawaye sosai..


zama yay abakin gadon yana jiranta har ta idar tay sallama da mugun fargaban tunanin ko ibaad ne ya dawo ta juyo sai taga ashe maheer ne,suna hade ido dashi tabi ta sunkuyar dakanta can kasa tana kara tulowa da hawaye akwayar idonta.. tahowa maheer yay har inda take da sanyin murya yace "hi pretty one..kina lafya..?ya miƙa mata hannunsa yace taso muje..kin miƙa masa hanun tay tamasa shiru, yay murmushi ya zauna agabanta da muryan lallashi yace"kiyi haquri kinji??fadin hakan dayay yasa takara fashewa da kuka. dagota akasan yay cak suka koma kan kujera ya dinga lallashinta yana cewa "komi zai wuce pretty, kuma zakiji dadin zamanki anan duk abunda kikeso in sha Allah bazaki rasa ba kinji? duk yay magana bata amsashi..


tambayar duniyan nan yayi mata akan abunda ke damunta da abubuwan datake ya saya mata amma komi yace amsarta a'a ne, dakyar yazo gq rudeta da kalaman haquri har tay shiru, snn ya fito da ita har main falo ya zaunar da ita. 


yana ajefan ya kara haurawa sama dauko abincin da suka ragen musu can saiga sultana tana saukowa, ganin ayaanah a zaune a falonsu ita daya yasa tay saurin isowa gareta, kallonta ta dingayi harta zauna a daf da ita, tay shiru cos she was confuse on what to say,musmn yadda ayaana ta sauke kanta can can kasa witout flinching 

tay tsamamnin hala ma bataji motsin shigowrta ba, can cikin tattaro makanta ntsuwa tay gyaran murya, aikuwa a dan firgit taga ayaanah ta daga kai da sauri ta kalle direction inta, 


suna hade ido for the first time hawaye me matukar sanyi ya sauka a idon ayaana dan tun da safe data kalli yanayin sultana saitaji hanklinta yaki kwanciya dan fuskarta da yanayintan sosai yake mata kama dana addanta inayah...


ganin ta zuba mata ido tana hawaye mai ban tausayi yasa sultana tay saurin tasowa ta matso kusa da ita da muryan tausayawa tace "hey, meyasa kike kuka kuma...ta dafa kafadunta kadan tace "indan mummynmu ne kike jin tsoro dan Allah kiyi hakuri kinji?suna na sultana al-mansur..kefa?? 


ayaanah tay kamr batasan me zatace ba tana jan jan zuciya ahnkli cikin muryan kuka tace "ayaanah".

da murmushi me sanyi sultana tace "ayaanah? oh wow nice name..toh ki dena kuka mana kinji?you nd i can be friends, i can even be ur sister...cewan hakan da sultana tay yasa taji raunattacen kuka mai yawa yazo mata itakanta bata san sqnda takara fashewa dq kukan sosai cikin tunowa da addanta inayah ba,...


gabaki daya sai sultana taji ta rude tana shirin budan baki zatay mata magana caraf sai ga ibaad yashigo ya tsaya cak daga kofa yana kallon su da wani irin murdadden murya yace "whats going on here?


da bala'in sauri sultana ta miƙe tsaye muryanta harna rawa rawa tace "nothing yaya...kawai fa magana nake mata shine naga tanata kuka..ni wlh banmata komi ba, bansan meya faru da ita ba..


fuskansa kamar na wanda bai taɓa dariya ba yace ma ayaanah "ke zo nan..da mugun sanyin jiki ta tashi tanata kkrin controling tears dinta kafin ta iso yay wuf ya jawota gabansa yace"kewai so kike na wanka miki mari ko? 

a mugun tsorace ta girgiza kanta da sauri tana hawaye


yace toh uban meyasa kike son yin kuka, are u trying to sabortage ur treatment or what? kinga ina binki ahankli shine iskancinki yake dada karuwa ko?


budan baki tay cikin kukan zata bashi hqri cikin zare mata ido yace da Allah kirufa min baki, bana son ji, snn ki goge wann shegen hawayen naki kafin in fasa miki bakinki ynxun nan..


da sauri tafara goge hawayen sultana tay shiru jikinta na rawa rawa saiga nan maheer yana saukowa da robobin abinci..


kallonsu duka yayi yanamai karasowa yace meyeke faruwa anan?..pretty one are i okay..juyowa tay helplesly ta dan kallesa yace gama share hawayenki ki zoki kuci abinci da sultana saikuje daki tare kuyi bacci..


kai tsaye cikin iko ibaad yace "she is not eating!! bacci kawai zataje tay yanxun nan...ya kalle sultana a dakile snn yace" take the food for yourself, nd take her with you. inta sake bare baki  kizo ki gayamin, saina mata shegen duka.. very stupid girl, uban waya yace miki anason jin kukanki...


yana fadin hakan ya haura sama yana jan tsaki..


wani hawayen taji ya kara sauko mata maheer baice komi ba ya mikawa sultana abincin snn ya bi bayan ibaad din da mugun sauri, ibaad na shiga dakinsa ko zama baiy ba saiga maheer din ya shigo fuskarsa adan dore yace"kaikuma meye haka zakana ma yarinya karama tsawa kana tsoratata"..and why wud u say she is not eating ahakan ne zata warke maka kafin sati biyu??? 


da bacin rai ibaad ya kallesa yace "you dont get it do you??maheer wallah am tired, nagaji, tun jiya yarinyar nan take bani ciwon kai while i was busy tolerating her amma batagani, daga tamin fitsari a atsakr daki sai takicin abinci, in kuma aka tursasata taci haka zata yi amai ta ɓata koina da kazanta, wai ciwon hauka ne? nifa kaga banason iskanci da sakalcin banza, yanxu fisabillah me ake mata datake yawan yima mutane koke koke


cikin lumshe ido da budewa maheer yace "dude she is just a child, just take it easy on her ko kaine akace sistrnka ta mutu snn qaddara ya raba ka da mum dinka rana tsaka wallahi bazakaji dadi ba bare wnn yar yarinya karama...



a mugun dakile ya kalle maheer din cikin jan tsaki yace "okay naji, ynxu sai a tsaya knn ana kallonta tana duk abunda taga dama?see...guy inkai zaka iya hakan fine, nide i won't tolerate that. i know is hard for her and she is sick, amma wnn dabiun datakeyi na koke koken nan bafa zai taimaka mata wajen warkewa a both side of her health nd grieve ba, dolene fa sai anbude mata ido if not babu abunda zai canza a condition na ciwonta saidai ma ta dada lalacewa..kaga ni, am soo tired wallah, bacci nakeji cos i have 2 more classes tmorw...kaje kawai kayi abunda ya dameka.


yana fadin hakan ya nemi waje ya zauna akan gadonsa yay shiru yanajiran maheer din ya fita ya bashi waje, for good five mins maheer baice komi ba, he was just trying to understand his point of view, cikin kyabe baki ahnkli yace"wann zafin zuciyar naka ai da soja kaje ba medicine ba,anyhow sha..i will see you tmrw.


kan ibaad na kallon gefe yace "naji, gudnite,..maheer ya gyada masa kai snn ya fita.


falon ya dawo, ya samu wajen shiru har sultana ta lallaba ayaanahn sun haura can sama izuwa dakinta atare. ya kama hanya zai je duba su kenan sai ga ammi babba ta shigo riki riki da wani leda datake kaffa kaffa dashi a hannu.,


kasar wuyansa ya amsa sallamarta yana kallon agogo almost 8.30 na dare ta dawo..

fuskansa ba asake ba cikin dauriya yace ina wuni mummy...


tsaki me kara taja mtcheww cikin watsa masa harara me zafi tace"aikin banza,.. daban wuni lafiya ba ai da bazaka ganni ba..and where is sultana

metaci yau?...ko ubankun bai kira farkansa ta ciyar masa daku bane wato ana jirana nazo nay muku girki ga boyi boyinku ko?..


shiru yay mata


wani tsakin ta kara jaaa zata haura sama dayan sashen domin taje taduba sultanan maheer yay saurin tsareta da cewa "mummy she is not upstairs..ibaad yanakan mata assignmt acan sashen baba.


tana juyowa tace "karya kakeyi munafiki...wani sashen baban naka?? toh yanxun nan mukay waya da safeera tace min ga babanka cann yaje can gidan sunakan tattaunawa a falonta da dan uwansa muhammad, 


maheer ya dan sosa kai yace" ai dama bance yana nan ba, i just told u abt sultana dan karki bata lokcnki kije sama, dats all i know..maybe kafin ya tafine ya barsu acan


cikin katsesa da masifa tace "yabarsu acan? see..dont u stand here..go over der  now, kadena barin min yata da katon namiji sukadai da sunan yana koya mata karatu...inku kun aminta da ibaad din naku nifa ban aminta da shi ba karyaje ya danne min yata ya cuce ni ehee just go up der nowww ka duba min lafyar yata..


da sauri yace yess maa.


hawa yay yadan buya awani waje yana ganinta tafasa zuwa dakin sultanan, tana wucewa sama sashenta ya sauke wani makudan ajiyan zuciya tareda jin reliev aransa dan yasan muddin tasan cewa ayaanah zata kwana a dakin sultana wani sabuwar rikici zaa balo da daddaren nan...


Ata fannin zainab arifah kuwa ranar gabaki daya bata sauko kasa ba kuwa har saida mahaifinta prof zayyanu ya dawo gidan da yamma..


yana zuwa kuwa kamr yaji jikinsa cewa babu lafiya sam yaki zama yahau bori yace ma maids marmaza suje akira masa yarsa ta sauko yana son ganin kyakkwan fuskarta..


koda maids sukaje duk taki ta kulasu, har saida mum dinta hajya hamida taje dakanta ta dinga buga mata kofar tana lallaminta jin ance babanta ne yake son ganinta yasa ta sauko  sanye da pink dior riga da wando daya matseta kanta babu dan kwali tabaza sumanta har wuyanta ta taho kasan cikin daure fuska da kukkuni..


suna haɗa ido da babanta da gudu taje ta fada ajikinsa tanamai sake masa kuka mao cikke da shagwaba da sakalci


wani irin yagalgalata ya dingayi yana tambayarta abunda yake damunta ,dakyar ta dena kukan tafara gaya masa ai wata ce tazo da irin jakarta makranta ita gaskiya ko acanza mata wani jakan wanda babu wanda zai iya sayan irinsa ko acire ta kawai a school din amaida wani...


cikin tsantsan nuna mataso da gata prof zayyanu yace matsalarki kenan princess


tace mishi ehh..yace toh shikenan..let me do sumting abt it ryt now..ciro wayarsa yay ya daddana ya bude dollar acct dinsa atake yay mata transfer $80k dollars..yace princess ga kudi ki saya duk jakar makarnta

daya miki..ita kuma yarinyar i will asked for her to be removed banason ana bata miki ranki kinji ko?? wani irin rungumarsa tay da karfi tana murna kamar ba itace ta dinga masa kuka yanxu ba..thank u soi much daddy..i love you i love you soo much...ure the besssssttt


wani irin fari zuciyarsa tay ganin ta tana murna sai yaji dadi aransa sosai, yay kissing inta a forehead so lovingly da murna tace "let me go nd oder it...and dad gobe zan rakaka 5 days conference dinka a paris..i wanna be by ur side..


cikin tsabar murna yace "as u wish my princess..


kissing dinsa tay agefen kuncinsa tace i love u daddy

..nn ta wuce sama tana wani irin murna sosai haka ya dinga kallonta yana murmushi harta bace ma ganinsa..


hajiya hamida taja wata kalar tsaki"haba alhaji yanxu akan jaka shine tay wann abun kuma ko scolding inta bazakayi ba ka sake daukan maqudan kudi ka bata tasaya wani? wann fa almubazaranci kake koya mata


yace keee? dagata min haba da Allah, kinfara kananan magana nan naki kenan ko. yata kenan mini fa in duk duniya tace tanaso wallahi saina bata bare kuma wani jakar banza


hajy hamida tace nifa ban hanaka bata abunda take so amma 80k$ alhaj yay yawa mana..stop making her a careless spender..ohon maka ai yarka ce..


yace "yeah yeah nd u stay out of it..zainab arifah is so sooo fascinating, jinina ne ajikinta, ke bakiga ma yadda taketa kkrin shiga harkan business dina tun yanxu ba?she is confident nd smart, she have potential to be a good ceo in d future nd i will make sure she is better than me .


cikin kyabe baki hajy hamida tace" kaidai akwai son zuga yarka..but, anyway she loves to impress you more than anything in her life..hala shiyasa tke kkrin koyan abubuwan dakake yi na business tun yanxu..


yana murmushi yace "i am soo proud of her.. tay murmushi tare da rage murya kasa kasa tace "is good ma da zata bika paris din dan dazu mukay waya da safeera tace min wann shegen mayen yaron data kwallafa shi arantan ya dawo...


atake mood din prof ya canza yace "really? to kema kiy shoru kartaji tafasa tafiyar nan cos i dont want her near him for now

Allah ma yasani wallah na tsane shi...banda darajar ubansa danake gani da ko mutuwa zaiy wallah bazai zo kusa da yata ba


hajy hamida tace hmmmm lets just keep quiet kasan zainab arifah da laɓe karma tanajin mu, ka tashi muje kayi wanka na hada maka special ruwan wanka..murmushi yay tare da ko waist dinta suna dariya ahaka suka haura sama atare.



fannin zainab arifah kuwa tana zuwa dakinta dama she already have this long purchase history with the LVs, dan haka atake ta kira private client consierge insu na can paris tay odering black colour rarest limited taiga leather special oder edition na LV bag pack, costing abt $79k (114million in naira) za'a kawo mata jakan in 5 days time can a hotel din da zasu sauka sa babanta in sunje. hqr saida tay hakan sann taji hankalinta ya kwanta sosai ta dau waya ta kira elizabeth ta hada mata ruwan wanka, tay wanka masu mata massage suka mata snn ta sauko kasa taci abinci ta koma dakinta taje ta zauna tanata karatu har saida tay bacci...she rarely pray sabida batama fara islamiya ba tukuna just few ayoyin sallah kawai ta sani guda uku falak da nasi da qul huwa as she was tougth by her father..



dagata dayan bangaren kuwa ammi babba tana zuwa dakinta tay sauri ta kulle kofarta kirif harda saka masa key snn ta aje babban ledar data shigo dashi din akan gado, jikinta harna rawa rawa kmr wata marar gaskiya ta bude ledan tasaka hannu aciki, one after the oda tahau fitowa da shu'uman magangunan mata da akeyisun da laƙanin shirka da sihiri da suka karbo wajen zinariyar mace.


she was sooo convinced cewa karshen matsalar ta da mijinta yazo kenan, wani shu'uman ruwane aciki ta fito dashi daga kwalba tana kakkafa kaffa dashi dan kuwa ruwan dake cikin kwalban shine jagoran aiki, 


zinariya ta riga ta gaya mata in har babu ruwan nan toh duka sauran concotion din data bata bazasuyi aiki ba, garin magani ne kala kala har guda uku da wani busashen jini anyi shi yawani kangare kamar konannen kilishi


zinariyar mace tace "har saita zuba ruwan kwalban nan a regular herbal tea dinda bappa zaidu yake yawan sha da safe while ruwan yana tafasa, snn ta tabbata yasha sosai kafiin nan sai tafara masa barbaden garin maganin akowani abinci da zata bashi har sai ya kare, shikuma busashen jinin a miya kawai zatana yankawa tana sawa har sai ya narke sann taje tabashi yaci. 


zinariya tace mata muddin tay wnn abun daga ranar bappa zaidu zai mance fatima snn zaina jin magananta sosai kamarma itata haifesa haka zai dawo yana mata biyayya har akan gado, haka kuma still zai bude mata bakin aljihunsa, sai abunda taga daman deba daga kudinsa, ta tabbatar mata da cewa ko duka ribar busneses dinsa da salarynsa tace ya dauka ya bata duka haka zaidinga batasu batare da yacire ko asi aciki ba..  


tsabar zinariya ta ci alwashi da wann hadin yauko sisinsu bata karba akan wann maganin ba,cewa tay suje sai sun gwada in aikin yaci snn sukawo mata kudinta 10million naira ne in cash. inkuma suka lalata aikin da kansu still zasu biya ta dan bata daukar asara.


ammi babba was very careful wasu abubuwn ma awayarta ta rubuta dan karta manta, abu daya ne ya rage mata dan tariga tasaba in sun samu matsala da mijinta irin haka batakai masa abun karyawa da safe, yadda tay masa borin hauka yau gani take kmr intakai mai shayin gobe da kanta bazaisha ba..


shiyasa tun ahanya ta gama lailaya hakan aranta kusan ma abunda yasa take neman sultana kenan, tattara duka magunguna tay ta aje su a very safe place acikin drawerta ta kulle da key, iyaka kwalba me dauke da muhimmin ruwan ne ta bari akan table, daga nan cire kayan jikinta tay tasss tafada wanka tafito ta kalkale jikinta da gyara snn ta saka wata shegiyr doguwar silk nity green colour irinna manyan mata...


lokacin already karfe goma saura ya karato zama tay agaban madubinta tana karewa kanta kallo tana baza wata irin shu'uumar murmushi da tunanin yadda zata baza baqar mulkinta akan bappa zaidu inhar maganin nan yaci. daga kan ibaad, har ayaanah duk ta sakasu a list din wayanda zata saka bappa zaidu ya walaknta su yaci musu mutunci kafiin ya musu korar kare a gida. 


atake tafarajin wani farin ciki aranta tanajin cewa zuwa next week by now gidan nan daga ita sai y'ayanta babu wasu bare.


tajima tana zaune acikin wann tunanin har saida ta jira12pm yay yadda tasan duk tsiya mijinta ya dawo gida kuma kowa yaje dakinsa by now ya kwanta...


atafannin su sultana kuwa tunda takai ayaanah dakinta bisa umarnin ibaad gabaki daya ta kasa gane kan yarinyar, dan daga ta zauna sai kagata takure kanta agefe daya tayita kuka ahnkli har tana jan sheshheka me zafi, like sumtin is really eating her up nd paining her duk saika rasa meke asalin yawo akwalwalr ayanaah.


magiya da rarrashin duniya sultana tay mata amma takiyin shiru, kuma ko ta mata magana batacewa komi sai dai kuka, abun dik ya dame sultana har saida tafara cemata zataje ta kira yaa ibaad yazo kafin wani abun ya ragu har suka kwanta.


ahakama taki tasaka nity da sultana ta bata da kayan jikinta ta rakube agefen gadon tay lumui cikin takura jikinta waje daya...


bayan ta nitsu dakin was dead silent for a bit haka sultana tabar mata wutar bedside lamp din gefenta a kunne dan kar taji tsoro daganan hartay bacci ayaanah bata saka ranar runtse ido ba



12pm na dare na cikawa ammi babba ta fito cikin sanda gashi gidan yay wani irin shiru banda karar aircones babu abunda kakeji koina ya dau qamshi da sanyi sosai...


babban kitchen ta nufa tabude spicess scrolls, ta debo zallan herbal spices na hada tea din da mijin nata yafiso tahau shirya komi in d ryt quentity ta zubasu duka a empty tea maker snn tarufe shi  witout adding any water da zimman da safe  sultana inta tashi zatay masa tea din, sai ita takai masa tasan inde yarsace takai masa tea da safen dolene yasha. 


wucewa tay dakin sultanan danta tasheta a bacci snn ta jadadda mata hakan, snn tace mata idan zatafara tafasawa ta kirata ita tazo ta sama mata ruwan, wai ahakan wayo tay dan tasan lokcin ne perfect time da zata iya zuba maganinta acikin sauki batare da ciwon kai ba


kai tsaye ta kulle kitchen ta fara tafiya har takai dakin sultanan tabude ahnkli ta shigo da mamaki taga bedside lamp daya a kunne, itakuwa ayanah tanajin motsin shigowar mutum tay maza ta rufe idonta tay kamar bacci takeyi


cikin sauri ammi babba ta kunna general wuta tana ganin mutum biyu ne akan gadon yartan babu jira ta isa wajen da zafin nama tawani irin janye bargon kasa, tana ganin  ayaanah kusa da yarta akan gadon sai taji ranta ya harzuka yay baqi qirin....da har ta miqa hannu zata jawota kasa tay wurgi da ita sai ta tuna cewa she dont have time for creating a scene dat may cause her attention tafiso ne kawai tay focusing akan maganin nan. 


tsaki me kauri taja ta dauke idonta akan ayaanah snn ta koma gefen sultanan ta zauna daf da ita gently frailing her soft hair da fingers dinta tana shafa mata fuska harsaida ta farkan da ita...


suna hade ido acikin gigin bacci sultana tace "mummy? ammi babba tay murmushin yake tace "yes my baby.. na tasheki ko?? sultana tanakan mutsuka ido tace "yess amma yaushe kika dawo gidan mumy shine kika tafi ko abinci baki ajiye min ba., jawota jikinta tay tana peting inta tace "toh sorry..keee ni ba wann maganan nazo miki da shi bama. kinaji na? sultana tace eh" jawota jikinta ta dada yi snn tace" autana inaso ne gobe da sassafe kije kitchen zakiga na hada miki komi a tea maker saikiyi ma dadynki tea dinsa ki kaimasa har sashensa ki aje. toh zakiga bansaka ruwa ba, daga kinfito just come nd call me first, zanzo nasaka miki ruwan ke saiki dafa ki zuba a flask dinsq kikai masa snn karfa kice masa nina taimaka miki kikay tea din kinji?


da mamaki a idon sultana tace "toh..toh mummy amma inyace meyasa nakawo masa faa..yafa san ban iya tea din ba.


cikin zare mata ido tace "kedallah bazai fadi haka ba kefa yar autarsa ce. bakiga wai fushi dani yakeyi bane. i just want to be good to him, shiyasa nakeso ke kikai masa tea dinsa na safen yasha kinsan dai inbe sha ba bayajin dadin jikinsa ko wai so kike kiga yana yawan ciwo da tari??? da yaranta ayanayin sultana ta girgiza kai tace "aa..dan shafa kanta ammi babba tay tace toh yawwa autana na..sai naganki goben ko?akasale tace tohh mummy gudnite...


tana miƙewa ta kashe musu wutan dakin yay wani irin duhu snn ta fita ta laɓe kofar after like 10min data tabbata sultana tay bacci sai ta dawo cikin dakin da sanda tanufi wajen ayaanah direct tawani irin jawota akan gadon ta direta akasa with strong hatred nd  hostility 


mummunan bugawa zuciyar ayaana yay da tsoro ta bude baki arazane zatay kuka acikin duhun ammi babba tace"sai inci ubanki kika bude min baki har ke waye da zaki kwanta akan gadon yata shegiya kawai jahila walakantacciya...


maza kwanta anan akasa dan ubanki..anan zaki kwana babu wani bargon rufuwa da zaki samu tunda ba ubanki bane ya siya mata...


hawaye masu zafi na sauka a idon ayanaah jikinta na matsanancin rawa ta sulale kasa akan cold floor din ta kwanta a mugun rakube tana hawaye sosai..


tsaye ammi baba tay akanta harsaida taji tay shiru ta kwanta akasan snn ta kama hanya tay waje.


the house was quite for a while kowa na bacci a dakinsa, washe gari kiran sallan farko alarm na sallan fajrr yay buzzling amma sultana bata farka ba, sanyin asubuh yasa ayaanah was soo soo cold gabaki daya sai taji fitsari na damunta 


miƙewa tay akasan ta shiga bayin da lalube jin bayin da dumi yasaka bata fito da wuri ba, datay fitsarin kawai ta nemi waje ta zauna a rakube tanata jira akira sallahn fajr din saitay alwalanta mai gaba daya saita fito..


tsabar zumudi yasa ammi babba farkawa ana daf zaa shiga masallaci, dake she is damn sure ibaad shine maijansu sallah a anguwar tasan duk da wuri mazajen gidan nata suke fita masallaci


it was the perfect time for her to strike,saida ta bari duk mazan sun fice masjid, snn ta sauko marmaza ta bude drawer ta dauko kwalban maganin datake kafa kafa dashi kamr kwai, not forgeting dat ance inhar tay wasa da wann ruwan dake cikin kwalbar tokomi da aka bata ya lalace kenan. with immense care ta rikosa a hannunta tayo hanyar dakin sultana dan ta tasheta a bacci tun kafin kowa ya dawo.


tana bude kofar dake dakin da duhu lokacin kuma ayaanah tay alwala cikin lalume ta fito acikin duhun batama ganin gabanta sai dada zulmuwa cikin duhun takeyi tana lalaume tanamai neman inda zata kunna switch 

wani gamuwar kicibis sukayi da ammi babba jin sun riko hannun juna cikin mugun tsorata ammi babba tadaka wani ihu cikin tsilla wata uban tsallen bazata a mugun mugun tsorace ta sake kwalban maganin kasa sai faasssss faassss ya fashe ruwan maganin ya zuba yana malala agaban aayanah ....


DAN ALLAH ATAYANI SHARE..

COMENT HEAVILY SO THAT WE CAN POST AT NIGHT


idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 


*AREWABOOKS*

*@SURAYYAHMS*


*WATTAPAD @SURAYYAHMS*



*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*



#SURAYYAHMS

#COMEBACK SERIES

2024/2025


[13/11, 20:49] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️2️⃣1️⃣

Abunda ke Ɓoye💫#surayyahms

Dawani irin karfin razana ammi babba ta furta nashiga uku na lalace arikice tay sauri sauri takunna main wutar dakin wajen ya kaure da haske, jikinta har na rawa rawa idonta atake yay jazurr akasa ganin yadda kwalban ruwan asirintan datake kafa kafa dashi ya fadi ya tarwaste akan tiles din yay raga raga ga ruwan maganin ya zube kafff kodis bai raguba har yana wani malala ata kafar aayanah.


in total disbelieve nd shock tarusa ma ayaanah wani irin gafalalliyar ihu me girgizarwa wanda yasa saida yarta sultana tafarka abacci a mugun gigice tabi tafado kasa dagakan gadonta timm wanda tsabar buguwar datay saida takasa miƙewa tsaye.


jikin ammi babba na rawa har kamar zatay fiffika ta rike kirjinta datakeji kamar zai kama da wuta tace "kutuman uban can, me zan gani haka..wayyo na shiga uku na..wayyo Allahna na shiga uku na lalace...


hannunta ta dora aka hartana rawa rawa kamar meijin fitsari tanaji brain inta na ringing mata million goma, million goma ya zube akasa... tadada kallon fasasshen kwalban glass din amugun raunace tace no no nooo noo nooo this cnt be happening to me, ahaukace tace...toh wallah yau za'ayi mutuwa agidan nan...dan bazan dauki asaran nan ba!!!!


da wani irin gingimmen hasala tadaga jajayen idanunta da suke nan kamar zasuyi aman wuta tsabar bacin rai takalli aayanah da already tamugun tsorata ta kangare atsaye tana hawaye sosai...


cikin daka mata wani irin hargitsatsen ihu mai tafe da zazzafar huci tace.."keeeee, Dan bura ubanki kika fasa min abuna??kinma san me kika fasa kuwa yar bura ubaa shegiya jahila walakntacciya mai kama da aljanu..¿


arazane sosai ayaana tafara komawa da baya baya sabida mugun birkicewan dataga ammi babba tay da fushi ayayinda sultana taketa kkrin miƙewa tsaye a mugun tsorace....


kagewa muryan ammi babba yay tsaban zafi da tuqiqin baqin cikin datakeji aranta musmn inta tuna cewa bayan asarar magani ga kuma biyan million goma cass da ya kamata jitayi kmr ranta aka fasa...


numfashinta na sama tana wani irin kyarma kafin kace wani abu sai zirrr hawayen baqin ciki ya fara sauko mata a idonta,... 


cikin zazzafar huci da kukan baqin ciki daya faso mata abazata tahau dakawa ayaanah tsawa tanacewa wallah wallah sai na hallaka ki, in yau kikaga baki ganki a lahira ba toh babu shakka mutuwa nayi sai na kasheki na kashe banza wakantcciya kawai


kafin ayaanah ta kwaco kanta daga shock in mugun razana data shiga ammi babba ta wani irin wuff ta fixgota irin fizgowan mahaukatan nan 


razanannen ihu ayaanah tafasa jin da karfin tsiya ammi babba takai mata mari, ta sake kai mata mari, sai data kifar da ita akasa. sultana tay sauri cikin tsoraccen kuka tay gudu tazo ta rusuna kusa da ayaanah zata dagata wani irin jifa da ita gefe ammi babba tay tanayin wurgi da sultanan gefe tazage karfinta ta kai ma cikin ayanaah naushi mai karfin tsiya saida ta hadata da jikin bango...


ayaanah tana ihuuuuu 


sultana ma na ihuuu cikin tsananin firgici take cewa "ayaanah ki gudu ki kigudu tafara jan jan rigar mamantan a rikice mummy mummy kibarta mana mummy kidena dukanta wallah zan hadaki da babaaa mummmy meyasa kike dukanta haka metamiki dan Allah


ko jinta ammi babba batay ba dukan ayana ta dingayi da hannunta tana jajjan dogowar gashinta tana hadata da bango duk tabi ta hanata motsi atake jini yafara fita abakin ayaana sai ihu take tana kokrin kufcewa still bata hakura ba ta cakumo wuyarta ta danneta ajikin wadrobe tabi ta shakureta kamar wata saa'rta tana dura mata wasu jiga jigan ashariya tareda jin mugun zafin million gomanta da ta sata tay asararsa abanza ynxu..


ayaahna na kukan fitar rai tana kkrin fighting dan ta gudu itakuma ammi babba ta damke ta gam gam tana huci hawayenta na zuba tanata zage zage da bala'in karfi..


wanda ihun datake ma kadai ya isa ya gigita su, sai cewa take wallah wallah wallah saina kasheki dan baki isa kimin wann uban asarar na kyaleki ba, ke waye? waya aiko ki kixo kiga bayana? toh kijje kice musu wallah kunyi kadan kun kasa dake dasu duk baku isa kuga bayana ba. ..


a mugun tsorace sultana take rawan ɗari dari musmmn dataga muryan ayaana ya dena fita tsabar shakure mata wuya da ammi babba tay idonta saida ya juya yay fari solll tana neman numfashi dakyar..


sultana ta zube kasa ba acikin hayyacinta ba tadinga neman abunda zata gwada ma mum dintan amma batasamu ba, bakaramin razana sultanan tay ba tanata rabza firgitaccen kuka  


tanayi tana ihu ma mummyn nata amma inaaa, data ga kmr haikan zata kashe ayaana a 360 ta tashi  fice da gudu kamr mai aljanu tabar dakin tanata kuka maikara duk gidan saida ya dauka da muryanta...


tsabar ta razana batama san sanda ta isa sashen ibaad ba 


duka daya tay ma kofarsa ya budu tafado cikin dakin arazane tana kuka tana haqi tana kiran sunansa da karfi yaaa ibaaad... yaa ibaaad.. yaaa ibaad


ganin babu kowa a dakin yasa tasharo kwana ayanayin datake 

dawani irin speed ta sauko kasa daga nan tay kofar waje babu takalmi tana wani irin ihun razana tanamai kwala sunan ibaad da karfi kaman zatay fitsari a jiki.  


atake security da sukaji ihun ta suka fiffito lkcin an fito daga sallahn fajr knn bappa zaidu na baya, maheer da ibaad na gaba sultana ta wuce securities pheewww da mugun gudu daf zata bude main gate ta fita can waje kenan taci karo dasu duka ukun abakin kofar, she was shaking, crying nd panicking at same time...


in total shock suka tsaya kallonta idonta a rufe cikin numfashi take nuna hanya tana cewa "yaaa ibaad, yaaa ibaad..baba.. baba...yaa ibaadd.."maheer yay saurin rikota jikinsa da karfi yana cewa sultana sultana meyafaru? da tashin hankli bappa zaidu ya kwacota jikinsa yace "calm down sultana kigaya mana meyafaru???wayo koroki haka...


cikin kara fashewa da matsanancin kuka tace "baba mummy ne.....

..mummy ne kawai tazo dakinmu ta dinga dukan ayaanah tanata duknta kuma tace wai ai zata kasheta kuma ta matse mata wuya ta shakure mata wuya da karfiiiin tsiya sai dukanta take kanyi acikinta


..kusan a rude maheer yace what???? wani irin jan zuciya sultana tay sai luiii ta fado jikin bappa zaidu ya riketa jikinshi harna rawa rawa kusan atare sukacewa innalillahi wa inna ilaih rajiun.


ibaad bai kara scnds daya awajen ba jin kirjinsa na bugawa da mugn karfi kamar zai faso waje da saurin dayay kama da gudu ya shiga gidan idonsa kusan a rufe nan ma maheer yafara binsa a baya direct suka wuce sashen sultanan har suna rige rigen isa...


lokcin she was just bullying the girl tabi ta shakureta babu imani tana gaya mata irin yadda ta tsaneta da kuma dumbin asarar data mata ynxu wanda tace wallh sai ta kashe akai babu makawa...


kusan atare suka fado dakin kamar anjefosu, da gudu maheer yazo ya damketa ibaad kuma ya fara kokarin raba hannunta da wuyar ayaana wani irin birkicewa tay taturje musu tana ihu tana zage zage tana cewa "kubarni na kasheta,

..wallah saina kashe ta...ku kunsan asarar datamin ne.. wallah babu wanda ya isa yahana ni kasheki anan gidan shegiya kawai mayya walakantacciya 


Dawani irin zuciya ibaad ya mata damka daya tareda finceke hannunta a wuyan ayaanah agarin zai riko ayaanah jikinsa yabi ya tureta akasa timmm ta fado taci da baki akan fasashen kwalban maganin tafadi ta buga bakinta da kanta wanda atake suka fara jini, maheer yay sauri yabi ya danneta akai yana kokarin janta baya suna kokawa a rikice, haka fasashen gwalaben nan yabi ya yayyanka mata jiki da hannunta sosai sai ya zamo kamar yayanka da reza akai..


da ihu take cewa zanci ubanka maheer inba ka sakeni ba, maheer ka sakeni, maheer kasake ni nace maka wai ina wasa dakai ne...??? ka tashi min ajikina, idan ka sake na tashi sai na maka dan bura uban duka maheerrrrrr ure hurting meee...


Da tsawa yace "mummy bazan sake ki ba, kina haukane..suka fara kokawa kamar ba uwarsa ba dakyar ta turesa ya buga kansa da jikin gado...ta miƙe da sauri ganin yadda ayaanah ta kankame ibaad tanata numfashi sama sama tana rabza kuka yasa tay kukan kura itama zata fincikota ajikinsa ba acikin hayyacinsa ba ya kara tureta tana miƙewa kuwa ta wanka masa wani gawurtaccen mari a fuskansa saida iskan wajen ya dauke cakkk


baice mata komi ba ya kara boye ayaanah datake sheka kuka sosai ata bayansa ta rike rigarsa gam gam tabi ta mannu dashi cikin matsanancin kuka da tsorata jin yabi ya tantameta da hannunsa kamar wacce zai mayar da ita cikinsa...


rada rada hannunta ya fito a fuskansa, sai ihu take tana cewa wallah sai anbiyata kudinta snn ta zata kyale yarinyr nan tana yi tana kai ma ibaad duka yana kaucewa...


ayanah gabaki daya ta rude dan kamar ita aka mara haka taji zafin marin da ammi tamaa ibaad din a fuskansa ta kara tantamesa tanata kuka..


ganin ciwonta yana neman ya tashi ibaad yafara yunkurin fitar da ita adakin, ammi babba tay babakere tace sam bazai fita da ayaana a dakin ba har sai anbiyata kudinta da aka mata asara idan ba haka ba sai ta kasheta


atake maheer ya shiga tsakaninsu, cacar baki ya kaure tsakaninsa da mamansan tana fada yana fada kamar zasu daga dakin da surutu, kowa yay zuciya.. suna cikin haka caraf sai ga bappa zaidu ya shigo rike da hannun sultana da itama din dakyar ta farfado, she had a mild nervous breakdown sabida tsabar tarazana saida yay da gaske snn ta dawo hayyacinta snn suka samu suka iso... 


yana shigowa cuwon ayaaanah ya tashi with full speed tafara zufa tana numfashi sama sama ibaad ya rirrketa yana kkrin kareta daga ammi babba at the same time yana hura mata iska abaki..


kuka takey ahankli tana rirrikeshi, badon tsabar wahalan da ammi babba ta bata ba saidan marin dataga anmasa akanta wanda sosai yadaga mata hankli batare da tasan dalilin hakan ba..


haka ya tsuguna kasa da ita yana kkrin bata emergency help acikin hayaniyan nan in oder to make her stay counsious abit kafin su wuce asibiti agaggauce


bala'i ne ya kaure tsakanin maheer da babansa da mamansa..


itace da lefi dumu dumu amma ta fisu daga jijiyar wuya duk da tasha maruka hudu ahannun bappa zaidu ammma haka takiyin shirun tana kuka tama zage zage...


duk ta kasa gaya musu asalin meyene ayaanah ta fasa mata take wann dan uban borin, ran bappa zaidu ya mugun baci, haka nan tasa zuciya ya debesa ya fatattakota har waje daga ita sai doguwar gown in nitynta kafarta babu ko takalmi "yace ta fice masa agidansa taje gidan ubanta har saiya nemeta...ko takalmi bai kyaleta ta dauka ba dama kuma ashe tun tale tale bata zo gidansan da komi ba.



kuka ta dingay security dingidan suka zagayeta da bindiga tanata bori tana cewa wai ita aka cuta,wallah wallah bazata yafe musu ba, fuskanta gabaki daya ya kumbura daga marin datasha ahannun mijin ta, kaga jikinta zaka dauka tay fada da damisane duk maheer ya kwarzana mata jiki da fashashen kwalba tafin hannuntu har yana tsitda jini.


ganin ayaanah ta dan fara farfadowa kadan yasaka maheer ya karaso kansu hanklinsa amugun tashe yakai hannu zai tabata ta firgita ta danna masa cizo ahannunsa ba acikin hayyacinta ba takoma jikin ibaaad ta bi ga kankamesa amugun razane tana kuka sosai


daukarta ibaad din yay cak idanunsa yay jaa sosai yace ma maheer ya rakasa suje asibitin he will try to keep her breathing harsu isa


babu bata lokaci maheer ya share hawayensa suka fito da sauri sauri ibaad yana rike da ita 


daf lokacin anata tuka tuwon rigima da bala'i da ammi babba da security a tsakar compound bappa zaidu kam tuni ya kyaleta da securities din yashige ciki da sultana abunsa ransa yau bakaramin baci yay ba...he was soo tempted to write a full blown divorce for her har ya dauki paper da pen a desk dinsa amma daya tuna cewa babu kyau yanke hukunci irin wannan acikin fushi sai bai rubuta sakin ba



suna shiga motar ibaad ya zauna da ayaanah agidan baya maheer ya shiga driver seat.


 wani dan uban waina motar yay da mugun karfi yazo da gudu kamar zai kaɗe ammi babba ta ruga a guje tay waje tana ihu security sukay maza maza suka tsareta acan..


dura ma maheer din ashar ta dingayi harsaida sukayi nisa snn ta hakura ta kama hanyar gida...


6.54 am sharp suka isa harabar al-eeman privte hospital maheer ne ya tsaya a reception yay cike cike, tru transfer ya biya kudi while ibaad ya wuce emergency da ita direct aka fara bata taimakon gaggawa.


ciwon sosai ya tashi mata har aka fara tunanin akaita ICU ranar sosai ibaad yaga tashin hankalin da bai y tsammanin zai gani ba, duk suka tsaya a kofar emergency gwanin tausayi hawaye na zuba a idon maheer yanabi yana sharewa cos he dosnt even knw what he is feeling abt his own mother ryt now, dan sam bai san wata irin mahaukciyar mata bace ta kawosa duniya..



daga bangaren bappa zaidu ya dau lokaci yana tambayar sultana abunda ya asalin faru, toh dake itama ba duka tasan manufar mamantan ba iyakan abunda tasanin kawai ta gaggaya masa, word to word abunda ta dinga ce ma ayanah, har da zuwanta dakinsun jiya datay da daddre ta mata maganan tea,da komi daya faru saida ta fada ma babanta dalla dalla..


lallabarta yay yamata nasiha har saida ta dawo hayyacinta snn yace mata taje tay sallah tay shirin schll yau shizai kaita dakansa ba driver ba..


tana ficewa ya kira su ibaad a asibiti bayan sun gama wayar atake ya kira waliyyin ammi babba, dake ransa har yanxu a bace yake babu wani boye boye ya kai kararta tareda cewa gaskiya shi zai saketa dan yagaji da tijara da abun kunyar da take masa agida..bata barshi ba, bata bar yayansa, bata bar danginsa ba, bare baki, ransa a mugun bace yace gaskiya azauna ayi magana idan ba haka ba saki uku zai mata ya kawo wacce zata rike masa yayansa dakyau cos raihanatu is no more setting any good motherly exmple to his children ..


jikin waliyyin nata bakaramin sanyin yay ba dan bappa zaidu bai taɓa kiransa ya gaggaya masa magana masu tsauri da nauyi haka ba...tun awayan ya babbashi hakuri amma yay shiru bai amsa ba har ya katse wayarsa yanajan tsaki..


shikuwa waliyyintan baiy ƙasa a giwa ba ya kira mahafinta ta inda yake shiga bata nan yake fita ba, wasu maganganun ma awajen matarsa yakeji na yadda ake gulman yadda raihanatu take zuba rashin mutunci agidan mijintan tunba yau ba ..

yace ma babanta gaskiya suyi zama da yarsu adau mataki akanta dan yaga da Alama wnn karon kamar dagaske bappa zaidu yakeyi zai saketa kuma baya tsanmanin saki daya ko biyu zai mata tunda ya kawo batun karo aure.



wayarna kunnensa tun baisauke ba yaji sallamarta da sassafen ta shigo gidansu da kuka 


mahaifiyrta dake daure mata gindi ita tafara fitowa da uban carbi a ahnnunta suna haɗe ido tay salati tafara tambayarta ko lpya taganta haka ahujajam babu mayafi bare takalmi?


wani dan uban kuka ammi babba ta kara fashewa da shi mamantan ta riketa da tashin hankli


dede ta budi zata fara magana kenan sai ga babanta ya fito fuuu kmar iska daga falonsa dawani makaken wayar wuta irin cable dinnan bai wani tsayajin me zatace ba amugun harzuke ya cakumota ya hau chauda mata cable din ajikinta yana cewa tunda ke kin nuna ma duniya ke karamar yarinyace zakisan cewa kuwa baki karfin duka agidan nan ba..



wani dan uban ihu takey tafadi kasa agigice tana murkusus tana cewa wayyo Allah na baba dan Allah kay hakuri wallah ni aka cuta..baba nice me gaskiya


gashi dogon nity ne ajikinta mai tsantsi kamr satin innan ya dan kame dirin jikinta sai feywww fewww taji duka na shiga jikinta kota ina tsabar zafin datakeji

kamar zata suma haka take birgima ya hadata har da uwartan ya masifesu yace mata tay waje tunda ta iyayin rashin mutunci da hauka wa mijinta toh badai ta zauna masa agidnsa ba saidai tafita taje pyschtri wajen yan uwanta mahaukata tacigaba da rayuwa.


duk surutu da borin da mamanta tay bai kulasu ba...haka kuwa ya mata rashin mutunci ya koreta agidan yasa aka kulle masa gate dinsa..


karshe gidan kawunta wanda shine waliyyinta dayake da mugun zafin ta wuce wanda kafin ta isama zazzabi me mugun zafi ya rufeta, badon da taimakon saka bakin matarsa ba nan ma da korarta zaiyi dan wncn karon ma datay yaji shine yaje har gida ya bawa bappa zaidun haquri aka maidata...


abun duniya ya taru ya mata yawa, saida aka kira nurse tazo gidan tasaka mata ruwa, duk iyayenta maza suka dau zafi sosai...matan ne suke zaune tare da ita...


wanda yake matsayin shine mahaifinta yace muddin ta bari mijinta ya saketa saiya tsineta mata dan haka tafa san yadda zatay tashawo kansa tun basu kai ruwa rana ba.


kawuntan kuma yace abarta agidansa har sai ya garata kafin asan me zai faru agaba. tunda ta kwanta a dakin kuka kawai takey tana dan danasanin faruwar komi gashi tabar wayoyinta duka a gida batasan taya zata kira aminiyarta ta gaya mata kalar iftila in daya fado mata ayau ba. ita ba magani ba, ga asarar million goma ga mijinta da yayansa sun dau zafi akanta sosai..




bangeren su ibaad kuwa har angama shirya ayaana za aikata ICU a dorata da ggawa akan oxygen sai kuma condition in nata yay subsiding miracously numfashinta ya dawo daidai.. 


dede lokcin bappa zaidu ya aje sultana a school, kafin nan yazo asibitin ya samesu nan aka sanar da shi duk abunda yake faruwa, after much talk with the doctor ya biya kudi for exra heart specialist consultancy da za'a iya samu agaggauce..



bayan bappa zaidu ya gama abunda zaiyi anty hauwa ce ta rakosa har waje snn ya wuce office abunsa dan gaba daya jiyake kamar he is not in mood for everthyn yau.


anan asibiti su ibaad suka zauna harsaida akai yan kwaje kwaje aka tabbar da komi lafya snn aka bata private room akan asibiti zasu riƙeta anan for some days for further observations.


sai wajajen 10:30 kafin komi ya lafa, maheer ya fita yaje ya siyo musu breakfast wanda kwata kwata ma dan kadan sukaci suka kyautar da saura, can sai ibaad ya tashi yafice da wayarsa a hannu ya kyale maheer din yana zaune akan kujera kusa da ayaanah datake kan bacci baiko gama karasawa reception ba suka ci karo da mahaifiyarsa...

#SURAYYAHMS

idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 


*AREWABOOKS*

*@SURAYYAHMS*


*WATTAPAD @SURAYYAHMS*



*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*



#SURAYYAHMS

#COMEBACK SERIES

2024/2025

[15/11, 17:52] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: https://chat.whatsapp.com/L0CT3df9pSP05pzRWvDHam?mode=wwt

Your go-to for beautiful, budget-friendly modest wear! Discover a curated collection of thrifted abayas, gowns, and dresses. Each piece is Grade A quality, ready to elevate your wardrobe.


⏯️2️⃣2️⃣

Abunda ke ɓoye💫#surayyahms

Da mamaki ibaad ya tsaya yanata kallon mum dinsa agaban hospital reception harta gama magana da wata mata snn takaraso ta wajensa fuskanta ba sake sosai ba,. 


ahnkli cikin yanayin mamakin ganintan yace.."ammi ure here..ciki ciki tace yes surprise to see me huhn? ya dada kureta da ido yace "meya faru? hope ure okay maa ba dazun nan kikace min zakije aiki sabida kina da important meeting ba?


cikin katsesa da muryan fushi me hade da damuwa tace "eh, inakan hanyan ai aka kirani shine na dawo..kwayar idonsa daya dan fada ciki yay farau takalla cikin sauke ajiyan zuciya tace"so how is she? any major injuries??ko kun tsaya kuna kallo har an kasheta?


bai amsata ba saida ya jawo hannunta gently suka bar kan hanyan suka tsaya daga gefe snn ya girgiza kai yace ko daya' 


wani irin shiru tay masa ta dan dauke kanta ganin batace mai komi ba sai yahau gaisheta, still taki ta amsashi..sai can kafin nan ta juyo muryanta wani iri iri tace"rayyan, wato mummunan abu irin haka na faruwa a gidan ku shine ni mahaifyrka bazaka dauki wayarka ka kirani ba ko??


....zai magana cikin masifa daya taho mata ido arufe tafara masa fada tana cewa "fisabillah what is the meaning of this rayyan?wai meyasa kaida bappanka kukemin haka ne?what are u ppl protecting me from.. nifa bance muku ina tsoron matarsa ba..,dont mistake me keeping my distance frm her as fear, sabida na lura da cewa kmr raihanatu batasan meke mata ciwo ba har ynxu. nd you guys have no ryt to keep this away frm me, that young gal is also my sole responsiblity, she cant beat nd bully her like dat kuma yatafi abanza kuna kallo, gaskiya nide ko kadan baku kyauta min ba ynxu da ankasheta da dukan fa kunyi ma uwarta adalci kenan? snn me zamuzo mucewa hajiy mairo after she trusted us with her..


zai magana ta kara daga mai hannu fuskarta a dore while her words are still calm cikin nuna bacin rantan a fili tace"please be quiet it is too late for your explanations young man. bana son jin wani uzurinku..muje ciki kawai in duba me jiki.


...gaba tay walking calmly and confidently like a queen jikinta sanye da wata hadadden all black designer dubai abayanta dayaji stones, her golden heels nd bag marar hayaniya to match da irin stones din dake jiki, 


ibaad yafara binta abaya baya while tana dan sauri sauri tana jan ajiyan zuciya mai nauyi, wanda kallo daya kamata zakasan ko kadan bataji dadin labarin dataji game da abunda yafaru da ayaanahn yau ba...


she have a very important meeting on call saidai tunda anty hauwa ta kirata ta tsegunta mata abunda ke faruwa atake take tay cancelling komi tafasa zuwa meeting in tajuyo da mota tazo asibitin batare da ta kira bappa zaidun ba.


suna kaiwa dakin ibaad yay sauri yabude mata kofa bakinta dauke da sallama mesanyi tashigo hadadden qamshin jikinta me ajii maheer ya shaƙo sai ya daga kansa da sauri suna haɗe ido da maheer din kuwa taji ta razana da yanayinsa ta tsaya cak wanda tun ma kafin tagama kallonsa taga ya taso a mugun raunace yanazuwa ya rungumeta da karfin tsiya tareda aje kansa akan kafadarta very emotionally..da karyayyen muryansa dake fita ahnkli yace "ammi??i am so happy ure here. 


rungumesa tay cikin lallashi jikinta a sanyaye tace maheer are u okay?? ahankli ya girgiza kai...sai kuma yafara mata hawaye sosai harda yar karamr sheshheka...


idanunta atake ya kawo ruwan itama ta kara tantamesa ajikin ta ahnkli tana patting bayansa in a calming way tana famr kirar sunansa in a cool soothing whisper muryanta harna rawa rawa takecewa "haba maheer

..maheer..son....will you pls calm down?bdan Allah kayi hakuri mana kadena kuka kaji??


like a child maheer ya dada riketa sosai sabida duk duniya lamarin mamansa ne kadai yake kuntata masa hargaka yana kuka dan bakaramin cimasa rai yakeyi ba, raunattcen kuka dan kadan ne yakufce masa, amugun raunacen yace 'ammi im so tired..i am tired of her..wallah nagaji! batace mai komi ba ta dada rungumesa.. 

jin yana tambayarta ko anya ammi babban ce ta haifesa kuwa?


dede nan ibaad ya sunkuyar dakansa can kasa yanata kallonsu kamar shima zaiy masa hawayen saidai idonsa a bushe take haryanxu saidai kaga idon yay jaa sosai amma shi da wuyane kaga yana maka kuka shashar..


dakyar tabita bambare maheer din ajikinta tare da tallabo fuskarsa da hannunta ahnkli cikin lallashi tace "hey son, look at me..maheer..


jikinsa a mugun raunace ya kalleta hawaye nakan zuba a idonsa itama take sai taji nata hawayen na zubowa sosai, 


ahnkli ta fara sharemai hawayen nashi like she is feeling his pain tana cewa its okay.. i am here for you

pls..relax, you can tell me everything darling...


yadda take mishi magana da tausayi da kulawa yasa yasamu nitsuwa dan kadan, he was calm for abit can snn ta kamo hannunsa like a child ta zaunar da shi kusa da ita lokacin ayaanah is still on sedative batama san meke faruwa a dakin ba...


suna zama ammi ta kalle sunkuyayyen kan maheer din da taushin muryan lallashi tace" "haba babban mutum, wai meye haka da min kuka kuma komi fa dakaga yana faruwa a duniyan nan mai karewa ne, kuma kaine babbansu duka ashe kaine da cewa ka gaji da komi, hba karka ban kunya mana maheer...


dago kansa yay muryansa harna rawa rawa yace ammi wallhi dan bakisan abunda ya faru bane, like it was so so immature nd unbearably unbelivable, fisabilillah kikalli yar wann yarinyar yanxu har yadace ace mumynmu tasakata a wannan mummunan condition din not even after she heard what tragedy had happen to her??wallh abuntan ya fara bani tsoro,kowani rana fa sai tay wani abu me muni agidan..but if she can do this to a child akan abun da baitaka kara ya karya ba toh bana tsammanin har zan samu wani future mekyau har ince zan auro yar mutane in kawota gidan cos all she does is to hates nd bully everyone nd everything for no absolute reason ammi, yarinyar nan yaushema tazo, batamata komi ba fa da sassafe taje dakinsu takama dukanta kamar wata sa'arta ammi anya zanma iyayin aure kuwa anan gaba???


maganan yakeyi da tsananon takaici hawaye na zuba a idonsa, ammi tadafa kafadunsa ahnkli tace "zakayi mana. in sha Allah ur future is bright maheer

...Allah bazai taɓa jarabtar rayuwarka akan lefin wani ko wata ba.

 

hannunsa ta kama cikin nata snn ta kalle ibaad shima ta kalleshi at same time tace musu Abunda ya faru ya riga ya faru, nide abu daya zan gaya muku, gara kusani tun yanzu,

"every family has his own war nd drama. nd u cant run away from it or shut it down..snn ku mazane kuma manyan yayu, toh ai yanxu ma kuka fara tarar da tarzoman cikin gida, pls teach urselves how to resolve issues and conflict batare da kun zamo selfish nd weak ba.


...ta kalle maheer da muryan tausayi sosai tace "hey my love

..i know ure doing ur best akan kowa har da mamanka..nd im always proud of you amma ina so ace kana yawan tuna cewa ure above everyone agidan nan da shekaru so all eyes is on u ne..duk rintsi kaine kannenka zasubi, so if u solve this family's problem by showing weakness, "violence, or disrespect haka dukkan kannenka zasu bika with the same method..but at the expense of what?an utterly bitter nd emotionally broken generations of the al-mansurs?pls ku saka nitsuwa da rahama a zuciyarku.. nasan abunda mamanka tay bata kyauta ba sam, but that doesnt mean she hate you guys, hali ne kawai ajikin mutum.. karika tina cewa raihanatu uwace snn bazata taɓa tsanar abunda ta haifa ba...in kuka hau dokin zuciya  duka kuka barta acikin ɓata wallh goben ku ne dana kannenku zai lalace...i hope u guys are getting me???


kusan atare suka gyada kai anitse maheer din yace mata "mungode ammi in sha Allah zamu gyara...tace its okay babban mutum i trust you nd trust me i will be here for u karku damu dakomi.


nn ta miƙe tsaye ta doshi jikin gadon ayaanan cikin zuba mata idanunta masu cike da tausayi tace.."and what did the doctors say??..dago kai ibaad yay yace sunce wai she is stable now amma bappa yariga yabiyasu kudi for special hrt consultancy sunce wani kwararren likitan zuciya zaizo daga babban asibitin kano yakara dubata"


..ahnkli tace okay ya kyauta, nn ta cigaba da kallon kyakkwan fuskr ayaanah daya gama dauke mata numfashi aranta tanata furta"Tubarkallah masha Allah such a rare beauty. 


hannu tasa ata bayanta ta dan gyara mata kwanciyarta dakyau acikin baccin ayaana ta sauke wani nannauyr ajiyan zuciya...


batare da ta juyo ba tace"toh yan samari ya kamata kuje ko?koyau babu school ne...


maheer yadan sosa kai suka kalle juna da ibaad snn yace ammi we are late kuma ina gama har ankusa fitowa daga first lectures..


juyowa tay ta kallesu duka tace but der is second lectures though..inbaku nitsu kunyi karatu ba suwayene zasu rikemu anan gaba..u can't take anymore chances, kuje gida ynxun nan ku shirya ku wuce school i will be here with dis little princess har saikun dawo nd i dont want to hear anything, is an oder!


murmushi ne ya kufce musu sukace yess maa snn suka mata sallama suka juya daya na bin daya suka fice suka nufi gida, suna isa within 40 minutes suka shirya suka fito ibaad ya tuka su a mota zuwa school nan da nan kowa ya wuce departmnt dinsa...


ata fannin Ammin kuwa kallon fuskar ayaanah ta dingayi with admiration of her calm beauty can ta zauna akusa da ita ta rike hannunta hartafara mata addua kenan taji an bude kofar ahnkli an shigo..


jin sautin sallaman anty hauwa yasa ta juyowa da murmushi suna hade ido anty hauwan tace "kai fatima nifa bawai nagaya miki maganan nan bane dan ki bar uzurinki ki juyo ba, kar yaa zaidu yazo yace "ya gayamin abu asirrince nikuma son gulma na yasa naje na gaya miki


karamin dariya Ammi karama tay tace "Ai kin kyauta dakika fadamin dabansan wani irin baci raina zaiyi innaji magnn daga baya ba..ashe yarinya kam karamace sosai kmr ma sa'ar safiya ce..


waje anty hauwa ta nema ta zauna dake a private room dake kusan sukadai ne aciki tana zama cikin kyabe baki tace" uhummm abu fa baiyi dadin ji ba..yarinya kam karama ce, kuma karkiga yadda ran yaa zaidu ya mugun baci, you can visbly see anger in his eyes, kinsan ya fattaki sheigiyar ta wuce gidan ubanta da sasafen nan kuma wallah nide banga lefinsa ba, hala baison sakaki acikin matsalar gidansa ne yasa bai kiraki ba..sabida na lura raihanatu kmr so fa take ta kashesa da wani irin na'uin baqin ciki...


cikin sakin ajiyan zuciya ammi tace"Amma me dame ya gaya miki haka hauwa? wai asali akan meye ne ta dake yarinyar haka kiga yar wnn yar kanma me za'a daka ajikinta inba tsabar baqin hali da mugunta ba


anty hauwa tace toh shikansa yaa zaidun baisan me yarinya tamata ba, inaga fa ciwon haukarta ne ya tashi taje ta sauke fushinta akan yar baiwar Allah..ko tay wani kulle kullenta na mugunta taga baici ba shine wai anfasa mata abunta sai dai abiyata komeye abun oho kinga ai dake na munafurci ne bata fito fil tagaya musu uban yarinyar tafasa mata...


ammi tace hmmm samun waje dai da tsabar mugunta..har me take dasho agidan da za'a fasa mata da zatakama dukan yarinya, kowa yasan dede da tsinke dake cikin gidan duk na yaa zaidu.. anyways ita taji wajen.. inaga zanje namasa magana kawai yaban yarinyar inyaso komi na aikina zan oua jinginewa dan bazaiyu akara maida yarinya gidan ba...


anty hauwa tace akan me? tsoronta ma kikeji kenan..ai irin wnn mugayen matan dagangan suke abu, kota halin kaka sai sunga sun cimma burinsu..in kuwa nine yaa zaidu, da wallah bata isa tasa in fitar da yarinya ba zama daram...saidai in ita tayita yawon titi tana fita. inba haka ba shikenan kuma ya dawo mata sara..nan gaba wallah sai azo matsayin da bai isa ya kawo yan uwansa ma jini cikin gidansa ba, wai ita waye? banzar mace ma jaka wacce karatunta bai mata amfanin komi ba..ai ya burge ni daya yace min ya korata gidansu 


ammi tace ince dai ba saketa yayi ba..


a zafafw anty hauwa tace toh ke inya saketa ma ai dadinki

..hala inta bar gidan asirin data muku ta hanaku yin aure tuntuni saiya bita can yakasheta dan yaa zaidu fa yafara ban tausayi.


ammi tace "hmmmm hauwa kenan..smtimes i just lack words to say musmmn innatuna abunda mai istiharan nan ya fada, idan ya aureni kinga zai zauna da baqin cikin jin cewa a sanadiyarsa na rasa rayuwata, sihiri kuma ance acikin rafi suka saka, inba addua ba toh saidai fa in anje har wajen da aljanun suka kulla an warwareshi,  ni gashi baya gayamin komi kona kirashi awaya saidai yayita kauce kauce gabaki daya bansan meyasa in magana yazo takan matarsa baison furta min komi ba..tun da akakawo masa batun sihiri nan akace masa anyi dan akasheni ne akansa yake kafa kafa yana boyemin abubuwa bansan meyasa ba


anty hauwa tana murmushi tace "fatima kenan, saiya tsaya wasa akashe masa ke? kema kinsan ayadda ya doraki aransa wallah bazai so ace yana jawoki cikin matsalarsa da raihanatu ba, cewa ake wai kullum zarginsa takey akanki, she is looking for more reasons to comw after you akan mijinta danma shima jan wuyan kansane da bansan me zata maidashi yanzu ba..nd u knw damn well cewa shegiyar matar can da kawayenta kaf dinsu manyan mushrikai ne talamba daya, kuma raihanatu haryau tanabibiyan malamai  akanku ke dashi bata saduda ba, Allah ya so ma kunsan asirin datayin na hana yuwar aurenku ne bana kasheki direct ba ai da yanxu ta haukata ki ko ta kashe ki..aganina he is just trying to protect you frm her, duk dama ba shizai hana ke kina rage masa zafi ta wani wajen ba, in ta masa da zafi ke sai ki sauko kasa, pls karki je ki kumbura masa fuska ko ki tuhumesa da fushi akan wnn maganar jst try nd understand him, Allah sarki bawan Allah halama ko nitsuwa bai samu ajikinsa ba tunda yarinyar nan tazo..


shiru ammi tay for a while snn tace "toh Allah shi kyauta..And thank you so much for being here for us. dazu ai ina can reception har zansa akiramin ke ashe kuma night kikayi jiya shine har ynxu baki tafi gida ba


anty hauwa tace"hmm kedai kibari kawai ai naga su maheer dinne kamar dukansu a dame suke sainaji tausayinsu ya kamani gashi babu wani babba akansu shine kawai na zauna nace in case they need me


 ..'ammi tace hakane kawata

amma kin gayama mijinki kina nan tare da mu karmuje mu shiga haqqin bawan Allah..


dariya anty hauwa tay tace shikam ma ya fita kasuwa ai munyi waya dashi dazu harma na sanar dashi..


ahnkli ammi tace toh kawata ni bari naje gida sharply nay wani abu na kawo mana muci kinga har 11 yana neman wucewa kuma inason in dan duba yaa zaidun kafin yaran nan su tashi a school suzo kuma babu abunda zasuci...


anty hauwa tana dariya tace 'oo ooo take ur time ai is a good idea kije kiga masoyinki tagaban goshin yaa zaidu.. wato bazama ki iya jiraaa ya taso a aikin yazonan ki lallashe shi ba.. hahah toh badamuwa inkinje saiki bashi abincin abaki yaci..yadda yake fushin nan he may need some pampering


Ammi tay rau da ido tana dariya sosai tace kai hauwa bana son iskanci fa...i just want to go nd check on him, ko karnaje ne ma injirasa kawai din ya dawo??


da sauri anty hauwa tace no no haba fatima ke bakisan wasa ba, ai yanxu ne ma yafi bukatar ganinki yadda kikayi kyau dinan kmr wata barabiya i am sure ur cute face alone can brighten up his day..Ammi tay kwafa tace "hauwa kedai kyaji dashi nifa ba abunda zai kaini wajen sa ba kenan...dariya anty hauwan tay tace "toh naji sai an dawo, pls agaida ango me jiran gado..tell him nace in sha Allah daga gidan hajya sai dakinsa wata rana..


..karamin Dariya ammi tay ta dauki jakarta tace 'na you sabi, i will see you in abit in wani abu ya taso kuma ki gayamin pls. 


tace bakomi..har waje ta tashi ta rakota tanata bata ideas na abunda zata dafo musun har sukay sallama ta dawo


Direct ammi karama ta wuce gida ta samu babu kowa yau tuesday duk an watse, sashen ta ta nufa tana aje jakarta akan table ta rage kayan jikinta ta wuce kitchen cikin nitsuwa ta fara shirya kayan miya tahau sarrafa both break fast nd lunch alokci guda. saida ta shirya komi snn ta kunna kai uku na gas atare tana tafasa wnn tana soya wannan tana juyawa wnn, 

kafin kace wani abu ta dora wata mayyar coconut rice with tasty spicy turkey stew da boiled eggs manya manya aciki, tay shi da dan yawa sabida shine abincin ranan su,tana gamawa ta zuba a babban luxury warmenta me biyu na rice daban, na stew din ma na daban. snn ta soya plaintain, tay karamin coulslow witout eggs snn ta zuba garin zobo a ruwa ta tafasa tasaka duk wani kayan qamshi yana nuna ta tajee ta zuba kankara snn juyeshi a fancy bottles ta debi cutleries da plates ta shirya komi awani babban basket ta aje agefe. tana kuwa gamawa da wann ta dubi time taga ashe ma da sauran lokci 


tattaro nitsuwarta duka tay snn tafara shirya special dish na bappa zaidu inda tay simple yummy looking stir fry pasta with brown meat balls wanda kafin ya gama nuna taciro neat shawarma bread datay jiya ta sarrafashi into a hot chicken shawarma irin soft tortilla wrap with mashy chicken sauce dinnan. dake nashi abinci baida wani yawa within few minutes ta gama ta hada masa fresh pineapple nd ginger juice a goran glass me kyau me tsada komi tay arranging masa diffrent basket dinsa shima.


tana gamawa da kitchen dakinta ta nufa sharply tadan gyara kanta tabi tay alwala snn ta zauna agaban madubi ta shafa powder dakyau tay mugun kyau, ta bude closet takara daukar wata sabuwar classy black abayan ta marar ado sosai ta saka ajikinta tashafa wata original musk me sanyin qamshi snn ta fito da komi ta jera a motarta..


at exctly 12:30 me gadi ya bude mata gate da sauri ta murza babban motarta takama hanya bata tsaya akoina ba sai babban offishin bappa zaidu dake cikin wani big branch din dayake aikinsa as an excutive chief Director of currency operations...


karfe sha biyu ya wuce da kadan ammi karama ta iso reception da iya basket din data saka masa zallan nashi a abincin a hannunta...


dake duk tazo office din kallon matarsa ake mata just 5min after isowarta aka zo akayi mata jagora izuwa cikin sashen office din manya dake can saman bene,lifter ne ya kaisu har inda sakatarensa ta ke zaune tana ganin Ammi karama ta mike da ladabi ta bude mata kofa snn ta barta anan tayi gaba.


Ammi tana dada gyara zaman mayafin abayan ta at same time tana kare ma offishin kallo dan babu marabarsa da style irrinna na ofishin shugaban kasa.


wanda Ko agogon dake manne a bango sune irin wanda ake cewa suna daukar hoto da magana, office ne amma rabin sa kamar sitting room ta barin da akwai tutar code of arm na nigeria small palour ne da ya sha kwalliyar black leather chairs hoton sane makake agaban table yayi kyau yana murmushi..


manyan kaya ne ajikin sa all white irin material din nan masu sharara da kyalli hular sa kalar baki baki sosai suka kara masa kwarjini, yay jim da kokonto aransa dan yasan duk office dinsa basu taba ganin raihanatu ba ammi karaman ce kawai tasha zuwa masa suna magana anan maybe itace kenan sukey wa kallon matarsa...


yar sallamar tay snn ta shigo cikin office din fully kanta na kallon kasa cikin nitsuwa


..jin muryantan dagsken da yay yasa shi juyowa da mamakin ganin ita din ce yafaraa kallonta da wani irin cute smiles din daya kufce masa bazata..


a hnkli take takowa ta gabansa tana shako irin kallon kurel mai shiga jiki dayake mata wanda yasa tadan lumshe idanunta tana fesar da sihirtaccyar numfashi saboda wani Abu da taji ya tsarga mata tun daga cikin kwakwluwar kanta har zuwa kasanta yadinga yawo ako ina a sansar jikinta lkci guda.

 

mikewa tsaye yayi yana me kan kare mata kallo dan uban qamshin turarenta da na abincin na dukan ramin hancinsa cikin wani irin yanayin karajin kaunarta aransa nazamowa masa tamkar sabuwa ya lumshe ido ahankli ya kara budewa ya dora akanta for the 10th time aransa yanaji kmr ace masa itadin halaliyarsa ce.


shiru sukayi gabadaya batare da kowanensu yayi yunkurin furta wani Abu ba illa numfashi da ajiyar zuciyar da suka sauke kusan atare Jin tayi shiru taki magana yasa yayi karfin halin fixgo nasa maganan sounding surprise to see her yace "fatima???amsa shi tay da naam adan kunyace sosai


tsaban wani sanyi da ya ratsashi musmmn daya ganta ji yay kirjinsa har yana racing, da zumudi a muryansa yace pls come in..ga nan waje zama ure welcome,..taho mana..


kara sunkuyar da fuskarta tayi kasa cikin jin kunyarsa tana kan tahowa a hankli, nan yay maza ya gyara zaman hular kansa yabar kan office seat dinsan da wuri yazago cikin small palorn ya mata jagora ciki har saida tazauna akan two seater snn shima ya zauna kusa da ita..


cikin sauke ajiyan zuciya metafe da sanyin murya tace "Gud afternoon yaa zaidu, pls forgive me for having to interupt you in office batare da izini ba.


ya gyara zama yana kallon sunkuyayyan kanta yace" Afternoon maman yara na. nd i must confess i am bit surprise to see your pretty face, ina fatan dai lafya???..i tot kince min kina da wani meeting yau.


kanta na kallon kasa ahkli tace ehh muna dashi, toh..ina kan hanyar zuwane sai naji labarin abunda ya faru da yarinya yau shine na dawo nazo na samesu a asibitin dan naga be kamata abar yarannn sukadai a asibiti ba ga school agabansu kaga dolene saida wani babba.


cikin gamsuwa da kalaman nata yace hakane amma ai nasan abunda yasa nay shiru ban nemekin ba cos i think we can handle this ne basai kin bar meeting dinki kinzo ba, next week dai kinsan zamuje conference dinnan tare aiko,

dan bazaiyu kije ke kadai ba..

jiya naga list din sunayenku  maza duk sunfiku yawa awajen fatima..


dan dago kanta tay ta kallesa cikin narkanda shi da wann sssanyar kwalliyrtan, ahnkli tace  "toh yaa zaid naji sai abumda kace.. but lamarin jinyar yarinya nan is kind of serious.gskiya bekamata ma ace an boyemin ba the girl is both our rspnsbilty inma yayane ai zan iya aje duk abunda nakeyi kawai na kula da ita inyaso daga baya zamuje conference din ko mu wakilta wasu kawai suje mana..


cikin katseta yace "nasani fatima..nasan duk zamu iyayin hakan but it will be selfish nd senseless ace nida gidana bani da iko dashi, ita raihanatu tana zaune agidan kenan bata aikin komi ke kuma dakike zuwa aiki ne zan baki jinya, so why wont she take the girl..


dan shiru tay kafin tace"...yanxu dai duk ba wanann ba..i brought some breakfast..ko har ka koshi in meda abuna??murmushi ne ya kufce masa yace"..office tea kawai zansha in koshin?dama ai kinsaba wareni akan abincinki so,what did we have here?


..tsugunawa tay agabansa calmly tana murmushi ta dan jawo basket din ta bude tafara ciro cutleries ta jerasu snn tafara ciro abincin wanda tana budeshi atake qamshin yakara karade koina da wata mayyar aroma me kama zuciya..


cikin kankanin lokci ta zuba masa spaghetti da meat balls din neatly a plate, duk yawon sa ya kawo sai kallonta yakeyi yana dan murmushi yadda yaga komi tay arranging agabansa 


tun daga kan chicken shawarma har fresh juice din saida ta jawo gabansa aladabce sann ta dago tace masa bismillah ranka shi dade..da matsanancin sonta a kwayar idanunsa yace nagode

fatima, Allah ya miki albarka!! 


tana sakin sanyin murmushi tace masa Ameen.  kafin ma ta gama komawa wajen zamnta taga har yay bismillh ya saka spoon ya kai abincin bakinsa tare da lumshe idonsa sosai yana taunawa ahankli cikin jan santi yace woww, tay dariya da sanyin murya tace did you like it?


lumsashen idanunsan yabude yace" masha Allah.."its excellent..wai yaushe kika shirya zamuyi auren ne? ko shikenan yanxu dan ance an mana sihiri ya zama baki shirin aurena,..see, no evil will stop me frm making u my wife in sha Allah..kisa haka aranki!!


abazata ta kallesa, ganin he is queit serious yasa ta sunkuyar kai tana gintse dariyarta ciki batace mai komi ba 


yace fatima ina tambayarki ko saina mutu miki da yunwa snn zaki fara kkrtawa ynxu haka agida ban rasa abinci ba amma kinga ai dake bake bane agidan ya zamana ba'a bani abinci yadda yakamta inaci.


adan shagwabe tace yaa zaid but we have talked abt this...


...yanakan kai abincin bakinsa yana santi yace i know..nasan malamai dayawa sunce wai asiri me hatsarii akayi dan ahananike, amma kuma Ai Allah ne yake ikon bada izinin yuwar komi ko..so, what if we use the same method da akay asirin muka kwance mukay auren mu zuwa next week haka


baki bude tace ahhh Aa 

infa zamuyi hakan saidai muje wajen malaman da suke amfani da baqaqen aljanu ko bokaye kuma ai kaga babban zunubi ne...banaso muyi aure da fushin Allah akanmu.


cikin jan ajiyan zuciya yace "toh shikenan...i ques i am just tensed...karkiga lefina haquri na yafara karewa ne fatima, pls dont mind what i said..ko kadan hanklina baya kwanciya ne inba naga ina tare dake ba, badon ma ina tunanin halin da zansaka su maheer aciki ba da na sake raihanatu tun dazu kowa ya huta...


ta juyo da sauri tace "no please..Kar kayi haka abban yara, mezai kawo saki? ai gara tana kusa..what if akazo karya asirin akace sai itace zata kunce..besides nasan bata kyauta maka ba amma amata afuwa banda saki pls..


yace "afuwa na nawa? yanxu ke kadai bazaki iya riqeni snn kiriqe  min su maheer ba fatima?sai na zauna da wata mace..


tace zan iya..amma


cikin katseta yace "you have no idea what i am going tru..do u???tunda kikaga har brain ina ya fara tunanin aikata shirka kisan cewa ina cikin matsala

..daxuma da zan taho me aikin gida na danasa ya tattara wasu devilish looking bottles da raihanatu ta fasa a dakin sultana which i think sumting is fishy abt it dan akan bootle dinnan ta dinga dukan yarinyan na kamar zata kasheta,ta raba ni dake, ynxu kuma tana so zata rabani da yarana ne, ko dama asali kashe yarinyar tay niyyar yi yau din ne bansani, kawai don tsabar taga tasamu waje shine takeso tamaida ni shashasha??


da mugun tausayinsa a muryanta tace "yaya na nide Kayi hakuri..Allah yahuce zuciyarka ranka shi dade abban yaranmu...cikin kara saukar masa da murya tace nima abun baimin dadi ba shiyasa nake son kabari dan Allah nabar aikin nan for now na kula da yarinyar nan awajena tunda kaga jininsu ma bai hadu ba..


yanakan cin shwarman yace"ita raihanatu ai jininta baya haduwa dana kowa inde ni zan kawoshi gidana..amma shikenan fatima tunda ke kince hakan i will think abt it..kema sai kijje kiyi tunani idan har akwai wata hanya na daban kawai kigayamin ni konawane zan kashe dan inason akarya asirin nan na aureki konine na mutu ai hanklina zai kwanta idan nasan yarana zasu karasa girma ne agabanki..


cikin sauke ajiyan zuciya tace "bazama ka mutu kabarmu ba.. kadauka kmr angama ranka shi dade...tunda ka cinye taliyar let me get u some fresh water.


gyada mata kai yay ta mike tsaye ta bude office fridge dinsa ta dauko ruwan gora da clean glass tazo ta zuba masa ta miƙa masa da ladabi yasa hannu ya karba ya sha


tana zama agefensa yafara tambayarta abunda ake ciki da sabon aikinta sabida bakaramin kishinta yakeyi aransa ba, hirarsu me dadi akan hakan sukayi har saida karfe daya ma rana yay shap, buzzer dinsa yay kara yashi ya danna sectarynsa tasanar da shi cewa yana da board meeting arnd 1.30pm bayan sallahn azhr on the sharp...


ganin 30 min kawai ya rage masa yasa ammi karama tafara shirin tattara kwanukanta zata tafi takanji dadi aranta sosai dan duk sanda takawo masa abinci saiya cinye tass


empty warmers din da goran fresh juice dinta ta zuba a basket inta tace masa zata wuce asibitin dan ya shirya wa meeting dinsa..


mikewa yay yace sam saidai insuje ya tukata ya kaita asibitin dakansa inya dawo zaije meeting din daga baya


dakyar ta lallabashi har ya hakura da rakiyar tace mai karfe daya ma yayi so zatabi school din su Sultana ta dauketa kawai tunda su maheer haryanxu basu dawo ba, inyataso sai shi ya samesu acan asibitin inya tashi daga meeting in nasa...


badon son ransa ba ya amince mata ahakan, har waje ya rakota shida kansa ya rike basket din ita kuma ta rike fancy bag dinta suna hira har sukai gaban motatta, yana daga tsaye tashige ciki harta zauna sunakan satar kallon juna, taji matukar dadi aranta dataga kmar he seem very calm nd normal da datazo din duk fushin daya debo da safen yadan gushe a fuskansa, sallama tay masa yadaga bata hannu yana murmushi harsaida tabar haraban snn ya wuce masallaci. #surayyahms 08060712446 wasap only..

[15/11, 19:12] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: BONUS💫#surayyahms

tafiyar minti 12 ammi karama tay kafin ta iso wani kayattacen street tana tsayawa agaban wani babban fancy eatry store taga text message dinsa me sanyi daya turo mata na godiya da kwantar masa da hanklinsa datay...


murmushi tay ta karasa ciki ta siya wasu few abubuwan ci na yara snn ta fito ta nufi schl dinsu sultanan, she waited a bakin gate din schl din for abit,1.30pm na cikawa sai ga nan yaran sunfara fitowa


sultana tana hango motar ammi karama cikin gwalo ido ta zuba ihu tataho da gudu ta bude motar tabi ta shiga motar suna hade ido da karfi ta rungumeta sosai tana murnan ganinta..


favourite cookie da chocolates dinta data saya mata ta bata snn suka kama hanyar asibitin tana ci tana mata surutun su na school tanasata dariya har suka iso asibitin atare.


suna sauka ammi ta kama hannunta tabi ta rike babban basket din adayan hannunta suka wuce ciki, suka samu dede lokcin specialist heart consultnt din ya iso har ankai ayaanah wani daki dr din yanakan examining inta with few advanced devices. jikin sultana atake yay sanyi data ga hakan 


ammi tajawo hannunta suka koma dayan dakin sa aka basun snn ta umarceta akan taje toilet ta wanke hannu da baki tazo taci abinci dan ta samu tay sallah akan lokci kafin su ibaad su dawo..


babu musu sultana tay hakan tazo ta samu ammi har ta zuba mata hot plate of coconut rice da turkey stew ga eggs da coulslow ga zobo me sanyi dama kuma baqar yunwa take ji dan tunjiya rabonta dataci abincin gida sai tarin snacks datake siya a school abubuwan har sun fara fice mata akai..


ammi tabarta a zaune snn taje ta karbo doguwar hijabin anty hauwa tanafara sallah agefe sultana ta zauna taci abincin sosaii kmr wacce ta jima bata samu ba, har ammi ta idar tazo tana tayata sunaci atare suna hira, kafin nn anty hauwa tazo itama ta debi abincin tana ci tana bawa ammi labarin yadda ake ciki da jikin ayaana da ire iren test test da likita yace dolene za'a mata su ayau dinnan, hakan yasa zuciyar sultana karyewa, sai atake taji komi ya fita mata akai ta mike taje toilet tay alwala tazo ta fara sallah sai jin hirarsu take tana dada jin tsoro da rauni na dada karya mata zuciyarta sosai...


Doc yace inhar suka gwada akaga ciwontan yay tsanani they may opt for more advance treatmnt a kasar waje koma amata heart surgery or sumtin of that similar kind itade batama gane me suke cewa dakyau ba.


tana idar da sallahn ta dawo tadan lafe ajikin ammi karama idonta yab yacika da hawaye batace komi ba har suka gama hira da anty hauwan, ta gama cin abincinta ta tatashi fa fita amsa waya awaje cikin gaggawa tabarsu subiyu azaune...


juyowa ammi tay jin yadda sultanan take dada shigewa jikinta, suna hade ido kuwa taga wai harta lumshe ido tafara zubo da hawaye da mugun mamaki tace ikon Allah kaga min shagwababbiya kinci kin koshi bari kizo jikina kiyi kuka ko?? da serious muryan kukan sultanah me tattare da wani irn frustration tace ammiiiii amma meyasa ke bazaki dawo maman mu ba?.


hawaye nakan zuba a idonta tace nifa wallh nagaji da mummynmu, itafa asalin muguwace bakiga abunda tay ma ayaanah bane da karfi tajeta shakure mata wuya tana buga mata cikinta, kullum sai tay fushi da su yaa maheer kuma takiyin mana abinci tabar mu sha yunwa kuma saitana ihu tana zaginmu duka damu da babaa..



Kallonta ammi karama ta dingayi da mamakin jin abunda take furtawa, kafin can takara jawota ta rungumeta ajikinta gently tadinga sassaita tana cemata tay shiru ta dena cewa hakan aikomi zai wuce..


sultana tana kukan sosai tace 

ammi nide kawai ki amince zaki zamo mamanmu wata rana.. 


tana shafa kanta da tausayi tace in sha Allah sultana koda bana cikin gidanku i wll alwys be ur mother kinji ko


wasa wasa dakyar  ta rarrasheta snn tafara mata few questions akan abubuwan da ya faru, wasu abun da bata gaya ma babanta bama duk saida ta gaya ma ammi karama, ammi was also very shocked to hear the full story, sai yanxu kuma tagane cewa ashe ba ma ayaanah ake son kawo hari ba asali tea din da ake shiryawan na bappa zaidu ne ake son saka masa asiri aciki


nasiha tay mata cikin hikima tace mata duk randa taga mamanta tasaka wani abu a abincin babanta karta sake ta barsa yaci, snn maza taje ta gaya masa dan kar wata rana ya mutu abarsu da kukan rashin sa,da iya ka wnn kalman ta dan razana zucyar sultana tareda cusa mata raayin zamowa very alert musaman akan abincin baban nasu.


..tun bayan nan tay shiru da tunanin abun aranta at same time tacigaba da rarrashin sultana har tay shiru batare da tace komi ba


suna zaune nurse ta shigo da ayaanah akan wheel chair cos she is weak nd drowsy tafiya ma bata iyayinsa sosai yanxu 


suna hade ido sultana ta tashi taje ta dan rungumeta tanata bata haquri. ayaanah taji dadin ganinta sosai. nurse din tana ficewa ammi ta jawo su duka,ita ta gyara ma ayaanah position ta dora ta akan gado azaune ta sassaka mata pillow abayanta snn sultana ta zauna kusa da ita tana share hawayenta suna kallon juna...


kallon ayaana ammi karama tay cikin tausayawa tace "yan mata ya jikin naki?? ahnkli ayanah ta dinga kalonta ganin tamata mugun kama da ibaad bakinta na rawa rawa tace da sauki.. 


she introduce herself as a mother very gently to her, tace mata karta damu zata kula da ita..nd she wll be fine...wata nurse ce takara bude kofar tace ma ammi doctorn sun yana son ganinta yanxun a office dinsa dan zai tafi


kyalesu tay subiyun tabi bayan nurse, tana fita sultana tahau gaya mata cewa ai wann itace mummyn yaa ibaad kuma tana da kirki wata rana ma itace zata dawo mamansu..


ayaana batasha mamakin hakan ba sabida tariga taga kamanninsu sosai..kuma ta lura matar akwai kirki da sanyin hali


hira sukeyi daddaya it seem like duk ta kalle sultana saitaji kmr da addanta take hira...


cike cike ammi tay tabi ta karbo sauran drugs na ayaanah tana dawowa ta samesu suna hirarsu kadan kadan, atake ayaanah saita tsinci kanta dajin kunyar ammin ibaad musmn ma data lura kamar mutuniyar kirkice sam bata da hayaniya

...fresh fruit salad din data siyo ta bawa sultana da ayanaahn dan suna ci atare.


sai ita tafi tasamu anty hauwa acan waje daketa kkrin shirin komawa gida dantaje tay ma mijinta girki, nan tahau gaggaya mata abunda take harsashe bisaga labarin da sultana ta bata akan lamarin raihanatu, anty hauwa tace mata bakomi izuwa gobe zata bincika taji gaskiyan dan akwai wata kawar raihanatun datasani me son surutu tana aiki aitama anan asbitin amma sai goben zatazo kuma tasan duk yadda zatabi ga kwakwalo musu duk wani zancen raihanatu abakinta inde asiri ne ma zasu tabbatar tare da sanin kalar matakin da zasu dauka..ammi ta mata godiya ta bita rakata har waje sukayi sallama kafin ta dawo ciki..



samu tay har ayaana ta amayo dukkan fruits din dataci cikin kulawa ta karbeta a hannun sultanan ta kaita bayi ta wanke mata fuskanta da bakinta tass snn ta cire mata kayanta ta saka mata kayan asibiti sabo dall data karbo acan waje..


a very thick 3qtr gown green gown me round neck da guntun hannu tanata mamakin yadda taga ko gyarama ayaanan gashin kanta ba'a tabayi ba, she look neat in her body but very unkempt in her looks, sun jima a toilet da ammi karama tana gyarata, ayayinda ta aje kanta akan cinyarta tahau kitsa mata suman kantan into two pieces har saida tagama tass snn tadore mata jelarsa yasauka mata har gadon baya.


daga kayan asibitin da kitson duk bakaramin kara fitowa da kyaun ayaanah yay ba hannunta ammi ta kamo suka fito waje suka samu har sultana tay clearing wajen yay fess..ammi ta dauki ayaanah cak ta dorata akan gadon cikin lallami take tambayarta ko tanajin shaawar cin wani abu sai gabaki daya tama rasa me zatace dan batasan metakeji yanxu ba..


.....suna cikin tunanin irin

abincin da ayaanah zataci ya zauna mata aciki arund 2:30pm saiga sallamarsu ibaad tare da maheer dukansu sunsaka  kananan kaya ajikinsu daya dada fallasa samartakansu. tun daga kofa ayaanah ta hade ido da ibaad saida suka karewa juna kallo snn tabi ta sunkuyar dakanta can kasa tanajin zuciyarta na buga akansa da bala'in karfi..


kallonta yake har suka karaso ciki suka gaida ammi, ayaana ta kara kallon ibaad ashagwabe as he was busy passing one lovely symphatethic look to her, cikin fahimar irin kallon tausayi dana sannun daya mata sukayi  xhnging wani irin silent hrt to hrt soft glances at each oda batare da kowa yalura dasu ba, dama kuma hawayene fall ya cika idonta,daga can yadan girgiza mata kai ahkli da alaman kartay kukan saikuma ta shanye shi tasss tay shiruuuu..


satar kallon juna sukeyi har maheer ya taso ya iso gareta da fara'a ya tambayeta ya jiki itama babu yabo ba fallasa ta amshi ahankli tace da dasauki..


he was alwys so happy inyaga abincin ammi shiya fara zuwa gaban warmers yafara deban nasa dan yasan ibaad is a very picky eater, shidama bakomi yake son ci ba, besides yadda yake cin abincin sa very calm nd classy inkanajin yunwa bazaku shirya ba, dan ko ayanayin taunar ka ma kawai zai iyasawa kuyi fada dashi sosai awajen..


so he fetched his own seprt

yabar ibaad ma ya debi nashi, sunfara ci kenan wata nurse tazo tana gaya ma ammi cewa bazasu iya ma ayaana allura inbata sa komi acikinta ba ..duk da ammi ta mata bayanin yadda abincin bai zama acikinta amma  still nurse din tace basuda wani option koyayane kawai asata taci abincin koda kadan ne...


while ayaanah dint say a word, tana zaune kusa da sultana da tun da tagaishe da yayun nata bata kara motsi awajen ba, babu yadda maheer baiy da ayaanah akan taci abincinsa ba amma taki sam...sai can da yagama cin nasan saiya fita dan yaga ko zai gwada siyo vanilla nd cokolate ice creams yaga ko zata iya sha,..


ibaad was eating his food slowly nd observing her, har sai da ya kusa kaiwa can karshe snn yasaka spoon dinsa yayita yayyanka eggs da namansa sukay kuci kuci, snnn ya taso dakansa yazo har ta kan gadon with an unreadable expression, 


fusknsan nan amurde ya miqa mata sauran abincin nasa yace "try this one..ammi karama ta juyo ta zuba musu ido tanata kallonsu, tasan kowacce yarinya agidan na jin tsoron ibaad da har kamar zata masa magana tace masa ya kyaleta sai kuma tay shiru ganin kan ayanahn na kasa amma taga wai ta saka hannu takarba plate din daga hannunsa harta rike batace mishi a'a ba.


ajiyan zuciya ayaanan ta sauke duk a tunaninta zai juya ne yaje yazauna awajen zamansa not giving a damn kmr yadda ya saba sai kuma taga ya dada gyara tsayuwansa akanta kyam 


suna hade ido taga ya zuba mata idonsa baya ko kiftawa ahnkli ta dau spoon dinsan tadebo iyakan nama da eggs wanda ya yayyanka mata da spoon dinshin tafara ci ahankli ahnkli..


kowa yana kallonta da mamaki har takusa cinyewa batay amai ba...ibaad ya ma sultana wani kallo babu shiri ta sauka a bakin gadon, yabi ya zauna awajen, yana zama yamata alaman ta dauko masa sauran abincin haka taje ta dauko, dakansa ya karba ya kara zuba mata one spoon of rice da two eggs da naman yasake rarrabawa sanda yay loma daya snn ya kara bata spoon din sai ta cigaba da ci ahankli 


harsaida sukayi hakan sau uku yaga tafara fidda zufa agoshinta snn ya kyaleta ya miƙa hannu wa sultana ta kawo masa zallan ruwa na gora, ya bude yasha kadan ya miƙa mata itama ta sha ahnkli yace "good girl".suna kallon juna snn ya tashi awajen, hannunsa acikin aljihunsa kamar bashi ba...ya amshi plate din ya ajiye, yay excusing ammin shima ya fita waje..


har wani ajiyan zuciyar jin dadin ayaana taci abincin batare da tay amai ba ammi ta sauke, nan suka zauna kusa da ita suna jera mata sannu, jim kadan ibaad ya turo wata nurse daga wajen tazo tay ma ayaanahn alluran tasha kukan alluran dan yana mata zafi sosai hartagaji tay shiru kafin bacci ya daukata kanta akan kafar ammin..


after some time ibaad ya kira awaya yace ma sultana tafito suje gida tayi wanka ta canza kaya, bada son ranta ba tabishi shima wankan yaje yayi har 3pm ya wuce suna gidan maheer bai dawo ba. sultana tagama shirinta tsaf ta tattara kaya da zatakai ma ayaanah dakyar ma ibaad ya kyaleta suka wuce asibitin tare dan cewa yay ta xauna tay lesson dinta agida tajirasu har sai dare yayi sun dawo haka ta dinga masa kuka tana rokonsa dakyar yazo yaji tausayinta yace mata toh sutafi....


suna shiga asibitin ya ajeta aharaba ya shiga masallaci yay sallan asr yabi ya zauna yana bitan qur'ani abunsa .


sultana tazo ta samu ayaanah ta farka tana zaune shiru but she look abit okay, Ammi tana sallah itama taje tay alwala tafito tazo tafara sallahn agefe tanakan sallahn ne maheer ya iso da katon ledan wani eatry ahannusa kai tsaye ya isa ga ayanahn ganin kowa yana sallah ita dayane kawai a zaune akan gadon yana mata mrmushi ta mayar masa, kanta na kallon kasa tace mishi ina wuni? yace lafya pretty one..ya jikinki.. tace "da sauki...waje ya nema ya zauna kusa da ita yace "are u sure? ta gyada mai kai, cikin jin dadi ganin ta sake dashi yace ga ice cream nakawomiki..duk dama batajin shaawar komi amma ganin kkrin daya ke mata sai batace mai komi ba ta karba 


nan kuwa idonta ya sauka akan inda dazu ta gantsara masa cizo wajen har yay jaaa tana daga kai taga yana murmushi da sanyi murya ta kalli wajen snn ta kalleshi tace" yaya..kayi hakuri..yace its okay pretty, amma inkinaso na yafe miki saikin shanye ice cream dinki kinji ko, tace mishi toh..bude mata yay ya bata ice cream spoon din hannunta snn yace "ina ibaad yake? girgiza kanta tay da alaman bata san inda yake ba...


dedenan ammi ta juyo suka kara gaisawa take tuhumarsa inda yaje tun dazu yace mata aikan babansa ya kai wani waje saiyabiya eatery ya siya musu abubuwan..duk sai yahau ciro musu duka kayan kwamulashe ya rarrrba musu, sultana tazo da nata suka zauna ita tadinga motivating ayaanah tasha abun dan bata taɓa sha ba...


the room was calm ibaad ne kawai baya cikinsu yana cikin masallacin asibitin yanakan karatu har saida yamma yay sosai daf magrib kafin nan sai ga bappa zaidu, shima direct frm work yazo ya dubasu yaci abincin daya rage snn akay sallan magrib dashi, shisai ya koma gida shikadai sai can arnd 10 na dare snn ibaad yashigo baiyi tsayuwr 5 mint ba yace musu duk tashi su tafi gida...


ammi kawai aka bari da ayaanah suka kwana tare wnda tun bayan zuwanta batay bacci me dadi ba saiyau sabida time to time takanji ammi ta farka ta gyara mata kwanciya ko ta kira nurse acire mata ruwa ko ta kara rufe mata jiki.....


washe gari tun asuba ta kira anty hauwa tazo tana duba mata ayaanahn ita kuma saita koma gidanta tay wanka ta shirya safiya school tay musu lafiyayyen break fast, kominta tay a tsanake anty safeera da uncle moh kowa yay jaje akan abunda ya faru da ayaanah, she left safiya under they care, bfore 7.30 ta dawo asbitin da hijabi ajikinta da breakfast din datayi musu wanda tasan dai zai ishi kowa....



sassafen kuwa ayaarin gidan bappa zaidun suka so hardashi kowa ya shirya zuwa school


sukazo suka samu ammi hartama ayaanah wankan tasa mata kayan da sultana ta kawo mata jiya, sun zauna agado kmr uwa da ya tana kan taje mata dogon suman kanta data wanke matashi yafita fesss fess yana baza qamshin olive oil data kawo daga gida harda su ribbon komi tamata shi neatly cikin kulawa.


suna shigowa tabisu ta tarba mai kyau tana murmushi tabi rusuna cikin girmawa tagaida bappa zaidu, kagansu agaban yaran kamr sunajin kunyar juna

amma kuma tsabar darajawa ne kawai datake kallonsa da shi


haka ta gaisa da kowa lovingly babu wani bambanci datake nunawa tsakanin yayanta da wanda banata ba.....


wanda ire iren hakan ne yake cima maheer tuwo akwarya, kullum ya tuna mamansa is mot even close to how respectful nd perfect ammin ibaad take sai yanaji kamar da ba ita ta haifesa bama.


haka kowa yama ayaanah ya jiki, ta amsa tabi ta gaida bappa zaidu, itade duk tafi jin sanyi aranta in ibaad ya mata magana koda kadan ne dan harga Allah shikawai take gani taji kanta very safe nd secure a duniyan nan yanzu..


duk da murdadden halinsa she knew he care so much abt her, cos she can feel it ryt in her heart cewa shi mutum ne mai saukin hali da amana ataciki.


haka ammi tay serving inkowa break fast dinsa..sultana tace sam tare da ayaana zata ci aka samusu kuwa atare


suna faraci ibaad ya dinga satar kallon ayanan da gefen idonsa har saida kallon nasa ya kara tursasata taci abincin sosai hartana zufa akanta....


30 min sukay kafin duk suka watse, bayan yaran sun wuce haka ammi ta rako bappa zaidu har waje yana ta mata godiya.


washe gari yana fita a masjid saiga kira daga mahaifin ammi babba dakyar ya dauka sukay magana baban nata ya bashi hakuri amma koda suka gama maganan sai yabi ya shashrntar da zancen nasun gabaki daya


time to time haka har office ake turo masa mutane suzo subashi haquri akanta har yazo ya dena 

zamo musu available...


haka rayuwansu ya kasance very calm nd peaceful harna kwanaki uku, anty hauwa tay shige da fice duk saida taji sirrin ammi babba abakin kawarta nurse hasina, matar akwai dan uban gulma cewa tay yanxu ma bura uba ake kanyi me zafi tsakanin zinariya da ammi babba, wai ammi babban tace musu ita sam bazata iya biyan million goma cass banza bayan magani bai amfane ta da komi ba yarinya taje tafasa shi...


ammin ibaad dataji wnn batun bakaramin mamaki tasha ba wanda tun ranar suka fara neman mafitana kariya ma ayaanah da kuma ma yaronta ibaad ita da anty hauwa suketa kkrinsu batare da sanin kowa ba.


saidai daga uncle moh har anty safeera babu wanda yake zuwa asibitin bare ya lekasu..


saidai ayi waya sama sama kuma cikinsu basu taba cewa zasu gaisa da ayanahn ba, thinking she is some local looking village girl that is soo vulnerable nd needs help daga ita har mijintan suna da halin classism irin kanuna kai dan gayu ne wayayye sosai even above normal level of being emphatetic.


haka ammi take ta jigila ita kadai, ta kula da ayaanah snn tabi ta kula da su maheer, haka za tay musu abincin safe da rana har zuwa yamma kuma kullum ita take kwana da ayanah har suka fara sabawa da junansu sosai.


yawan zagowa asibitn da bappa zaidu yakeyi yana duba ammin karama da yamma har su jima suna hira a motarsa yasaka kananan gulmace gulmace ya soma yawo har izuwa kunnen ammi babba.



aranar da suka cika kwanansu na hudu a asbitin sai tafarajn kamar kanta zai fashe dan kirar kawarta nurse hasina dake asibitin ta dingayi tana mata questions kala kala akansu


aikuwa dake asalin magulmaciya ne nurse hasinan har hotonsu agaban mota suna tsaye saida ta dauka mata ta tura ma ammi babba awayar matar kawunta dan ta gansu a zahiri..


tabi ta kara shuga da maggi tace ai fatima kam tariga ta kwace mata mijinta da yaranta gabaki daya ynxu worshipin inta sukeyi, shiyasa su maheer ma ko tunawa da ita basu karayi ba

...kuma awajen fatima bappa zaidu yake rage darensa, snn koyaushe basu hira a waje sai acikin motarsa kuma basu taba gama hirar da wuri ba sai karfe dayan dare.


ta zuxxuƙaa ma ammi babba manya manyan karya me gigita zuciya duk tabi ta sakata takasa bacci. ko baccin kuwa yafara daukarta sai kaga ta firgita ta tashi ta zauna tana zage zage kamr me tabun hankli.


ranar yadda taga rana haka taga dare, gashi tana mutuwar son mijiinta dan duk duniya shine kawai yake rufa mata asiri, 


washe gari sassafe ana idar da sallah zafin kishi ya debeta ta sabi jikn wai zataje asibitin tay musu tijara, aikuwa tana kaiwa kofar gida kawunta ya fito ya korota da bulala ta dawo cikin gidan tanata kuka tana zage zage har da yankar jiki da fadi ko wai za'a kaita asibiti dan tasamu ta gudu daga wajen..


haka ta gama sumanta ta farka dakanta kawunta kuma yace ko kunu yau bazata sha agidan ba tunda ita cikkkiyar yar daba ce



gashi kwana biyun nan bakaramin ubanta yake ci agidan cikin ruwan sanyi ba, yadda kasan tazo ta prison, ga abinci ga komi amma dan kadan sosai ake bata hakama bata da breakfast, na rana kawai ake bata..banda na dare. babu kuma fita waje, ko kirar kawaye, inzatay waya saidai ta sace wayar matar kawunta ta buya a bayan gida tayi



abun duniya yabi ya dameta ta rasa abunda yake mata dadi in just five days time din nan datay agida duk sai tabi ta zube kmr ciwo me tsanani tay, kullum tana fushi tana famar kulle kullen makirci da buhun cin mutuncin da zatay ma fatima. abu maficin ran ma ga zinariya ta sakota agaba, har tafara cewa ma zata zo gidan kawun nata da polisawa in har bata tura mata kudinta ba...


komi yabi ya tsaya mata akirji kullum ta zauna saitay kuka kmr ranta zai fita


kwana biyun nan ma taki sam taci dan abinci da ake batan sai kukan kawai take yawan yi, 


matar kawun ne dataji irin wayar tashin hankli da dabanci da sukeyi da zinariya shine ta zaunar da ita ta mata nasihohi masu ratsa zuciya tareda bata shawara akan maza ta koma taje ta nemi mijinta gafara tun lokci bai kure bamata ba.



kuka ta dingai ranar kamar wacce taji wa'azin amma inaaa har cikin ranta so take taga ta bar nan, kuma koda zata bawa bappa zaidu badai tabayar dan nadama ba, saidan ta samu ta lallabashi ya bata koda half ne na kudin zinariya dan tasan yana nan yana kashe ma fatima fiye da haka..itama tana da wnn kudin amma ji kawai data bayar tay asara gara ay duk abunda za'ayi. gashi bata iya managin capital ba, miji zai dora mata business kafin kace wani abu ta cinye kudin tass itakanta bazata san metayi dasu. maganan da akey yncu ko yarta sultana tafita yawankudi a banki amma dake babansu na aka musu ido yasaka bata isa ta kwashe kudin yaran ba.


babban gudurinta shine inhar ta koma gidan sa wallah wallaj saita dau fansa akan fatima dan ynxu babu wani lungu da sakon da gulmanta baije ba akan cewa wai wata kyakkwan bazaura data fi karfinta a duniyanci ta kwace mata miji da yaranta harfa kiran layin matar kawuntan akeyi na msmn ana mata gori akan haka....


yau sassaafe da abun ya isheta taji kirjnta na zafi kamr zai fita, sai kawai taji gara taje ta roki kawunta ya barta taje ta bawa bappa zaidu hakuri tunda iyayenta sun sha kiranshi suna bashi hakuri amma haryau baizo ba.....



see you guys monday dan Allah ayi share


surayyahms 08060712446

[17/11, 18:26] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: PAGE⏯️2️⃣3️⃣💫

Abunda Ke Boye(buk1)..... 

wajajen bayan sallan fajr ammi babba tafito sanye da hijabin datay sallah dashi ahnkli takr tafiya tana kifi kifi da idanunta yanayinta kamar na wacce kejin tsoro nan ta taho har kofar falon kawunta malam hamza 


tsayawa tay cak abakin kofar tana tunanin irin kalmomin daya dace tabashi haquri dasu ko dama zai dan kyaleta yau taje tabawa bappa zaidu haquri dan ya maidata dakinta, dan gabaki daya zamanta anan gani take kamar cutarta akeyi awaje gashi izuwa yanxu jitake komi ya fara fita mata akai gara kawai taje ta dauki mataki tun kafin fatima ta gama kawo karshen zamanta a gidan mijinta da kuma rayuwar yaranta..


cikin sauke ajiyan zuciya tayi sallama afalon lkcin matarsa ne kawai a zaune akan sallaya tana lazimi..


tun daga kofar ta leƙa ganin baya ciki wani karamin tsaki ya kufce mata tabita tahaɗe rai batace uffan ba ta juya abunta ta koma dakinta tana kan sake sake aranta har saida karfe bakwai da rabi na safiya yayi kawunta bai shigo gidan ba and the more she waits the more lkci yana tafiya, tarasa abunda yakemata dadi, tasan inhar bata buga sammako ta same bappa zaidu a gida ba bazata iya samunsa akoina ba sai in har yamma yay inya dawo gida ita kuma sam bataso taje gidan bare makwafta suce ta dawo bikon miji ajinta yabi ya zuba..


ta shiga wani yanayin na ujula da tunani, can sai da karfe takwas ya kusa cikawa kafin taji sautin shigowar kawu wanda babu shiri ta taho ta samesa ko zama baiyi ba yaji sallamarta abayansa


"kawu ina kwana??


tafadi kanta na kallon kasa kamar mutuniyar arziki tanamai rusunawa


bai amsa ba ya mata wani irin kallo yace "ke kuma raihanatu me ya kawoki???


dan shiru tay kafin can tafara masa magana da sanyin jiki da taushin murya..


"kawu dama haquri nazo nakara baka,kai kanka fa shaidane wallh wallah nay nadamar abunda na aikata ma miji na duk sharrin shaidan ne.


ganin bai tanka ba adede nan ta fashe masa da wani irin makirtaccen kuka tana cewa "kawu dan Allah na rokeka kaji tausayi na kabarni naje dakaina yau nabashi hakuri kodan darajar yarana dana barsu acan sukadai batare da kowa ba nasan zai yafemin...babu ranar da basu zuwamin a mafarki suna bidana, dan Allah kawu kaji tausayi na..wallah sharrin shaidan ne, kuma nayi nadama

..tana fadin hakan tana kuka kamar ba ita ba.


bakinsa a bude yake ta kallonta ayayinda ta cigaba da kukan kamr dagaske nadaman tay


shide baice mata uffan ba face ganin yadda matarsa tafito da sanyin jiki tanata rarrashinta yasashi ya sauko snn sukayi magana yayi mata fada sosai

..snn yace yaune kawai zai iya bata izini tafita don neman gyaran aurenta amma muddin ya kasance bappa zaidu bai saurareta ba toh saidai fa duk su hakura su jira hukuncin da zai yanke nan gaba tunda sudin sunyi iyakan bakin kkrinsu na sasantawa shikuma bai basu fuska ba.  itade duk abunda aka fada cikin ladabi take amsawa da na'am.. suna kammala maganan ta fara shiri, aron kayan matar kawun nata ta amsa ta saka ajikinta tay kwalliya ta fito tawani shaa doguwar blue hijabi wajajen karfe goma saura tafita daga ita sai kudin motar ta nufi cikin gari


tun acikin abun hawa ta dinga lissafin yadda zata bi komi har ta iso wani sabuwar estate na masu hannu da shuni..


agaban wani katafaren gida aka sauketa ta ciro kudi ta bawa me adedeta snn ta nufi cikin gidan kai tsaye da karfi tahau buga gate din kamar tazo filin yaki, 


mai gadi ya leko da zimman zai yi masifa saidai yana ganin itace yay maza yazo gabude kofar ta shigo ciki cikin rusuna kai yace ina kwana hajya?


wani dan uban walakntaccen kallo tamasa sama da kasa snn taja tsaki muryanta a dakile tace"Ramatu tana ciki? yace eh tana ciki..yana furta hakan bata jira ba kai tsaye ta wuce cikin gidan agaggauce.


wata babban falo ta alfarma ta ratsa ta samu lkcin masu aiko suna kan jera breakfast akan dinning table, cikin dauke kai ta wuce sama har bedroom din aminiyarta tana isa tafara bubbuga kofar tanacewa "ramatu.. ramatu..ramatu ni dan Allah kibude min kofa bani da lokaci sosai sauri nakeyi...,


hjy ramatu dake gaban madubi taci wani uban kwalliya na manyan mata ta saka cool orange shadda dayasha aiki daga sama har kasa tana kan karasa saka dan kunnen gwal dinta a kunnenta cikin mamko da kyabe baki tace "Ina xuwa..


wani expensive turare ta dauka ta shafe jikinta dashi kafin nan ta fito tana bude kofar kuwa sukaci karo ammi babba  atsaye wacce batace mata uffan ba ta wuceta ta shigo ciki ta tsaya cak a tsakiyar dakin tana huci ahankli..


juyowa hajy ramatu tay daga bakin kofar tace "ikon Allah, yau ga wani sabon salo. ke kuma raihanatu meye haka zako shigomin kamar an koroki ? 


ammo babba tace kamar ya ramatu?


wani tuwon harara ta watsa tace "naganki gatsau agidana mana, badai bashi kikaxo nema ba dan inkudine wallah bazan iya bayarwa ba...ai kinsan da haka kikayi ganganci kika fasa magani me tsada sai kace ke kadaice me yara a duniya..


a hatsale ammi babba tace "aah dakata min ramatu karki sake ki gayamin maganan banza mana

..ke kinsan nafi karfin million goma. matsalar dana samu da mijina ne kawai ya tsareni da tuni anwuce wajen..


karasowa hajy ramatun tay tace ohhh dama can kina da hanyar fitowa kibada kudin shine kika bari zinariyar mace take cimana mutunci tana lalata mana suna agari sai yau kenan kikaga dama zaki wani bugamin sammako kamr nina miki asara???


cikin yatsina fuska ammi babba tace "abeg abeg is enuf..ni duk ba tashin hankali bane ya kawoni wajenki, eh naji na amince zan dauki asara kudi kuma zan bayar dashi amma bayau ba sai gobe, kinga dakyar na yaudare kawu cewa haquri canje bayarwa wa miji na na fito nan so dolene kawai kizo ki rakani mukoma wajen bokanki 

inhar shida aljanunsa sun karya asirin nan ne da sukamin akan fatima gara insani dan wallh labarai marasa dadi suna zuwa min daga asibiti, na yadda fatima da mijina suke buga soyayyrsu kamar zasu hadiye juna, kuma ynxu haka duk iyayena an aika masa sunsha zuwa har gida suna basa hakuri akan ya maidano daki na amma kinga yay banza dasu baice komi ba...inde har dagaske aure fatiman zaiyi toh wallah gara shi in kashesa kowa ma yayi asarar miji..arzikinsa kuma ai gadon yaya na ne...bani da case!!dan wallah danayi zama da fatima a matsayin kishiya gara na mutu, ko shi ya mutu dan wallah wallah bazaiyu ba.


jikin hajiya ramatu har na ɓari ɓari tazo da sauri ta rungume ammi babba cikin buga shewa tace yawwa raihanatu sai ynxu kika farka a bacci, naji dadin wann maganan naki..ai dama can kece kika tsaya kina musu sanya da tuni an wuce wajen..


ammi babba na share hawayenta tace kawai ki dauki waya ki kira mana bokan kice masa muna zuwa ynxu, daga nan sai mu wuce banki nay drafting cheque na karbi kudin zuwa wajen bokan for now tunda kinga duka katunan banki na da wayana duk suna gidan mijina.


hajy ramatu tace Haba haba raihanatu kudin zuwa wajen boka ai bazai gagareni ba basai munje kinsha wahala a banki ba..ina da wasu kudi anan. jikinta na rawa taje ta bude mata drawer kudine sabbi aciki  famm wanda ba'a ma taɓasu.


da wani irin ido ammi babba ta kalleta tana karkada kai tace "hmmm ramatu kenan wato kina da  kudin kaini wajen boka amma kiban aro na biya bashi dayatsaya min a wuya kince sam baki dashi..hmm ai dama walakanci basai ka mutu ba.


cikin yatsina fuska haj ramatun tace wancan fa matsakrku ce banawa ba..badai zan baki bashi ba..wnn din ma inbaki so ai sai afasa dama inada inda zanje wallah


ammi babba tace a'a thisbis my only chance kawai muje inci abinci mutafi dan makahon yunwa nakeji daga nan sai mu wuce wajen bokan sharply kinsan dai ban isa injima awaje ba kawu zai fara min masifa


fitowa sukayi har dinning suka cin abincin suna labari akan lamarin dake afkuwa wanda rabi duk hirar bappa zaidu da fatima ne..


suna kammala ci suka shirya suka fita,tafiya ne me dan nisa cikin wani kauye 3-4hrs ne zai kaisu ya kuma dawo dasu.



fannin su ammi karama kuwa kusan kominsu acikin kwaciyar hankali da girmawa akeyinshi.

yau suke cika kwana shida a asibitin amma kowani rana jikin ayaana na improving sosai dan within this few days da aka mammata test har speciliast doctorn yazo dakansa ya dakatar da magananan kaita kasar wajen ganin jikinta yana samun sauki sosai..


presence din ammi karama da mutuncin da sultana take mata yasa tazama soo relaxed kwana biyun nan, babu wani abunda ta rasa, ko yake damunta.. maheer kullum zai siya mata su ice cream su sha tare da sultana, matsalar ta daya shine daga zarar taga ibaad sai taji kawai zuciyarta yana yawan bugawa da karfi taciki, duk dama baiya mata fada ko tsawa kwana biyun nan...amma itade haka kawai takejin mugun shakkarsa msmn dataga kamar har sultana ma haka takeji. ibaad baicika zama acikinsu ba, daga yazo few minutes yaci abincin sa, inya sata taci nata abincin ta koshi shknn zai fita masallaci ya kyalesu. life was calm and peaceful, badon ma suna jiran sakamakon karshe na kwajin da akayi ma ayaana ba da tuni an sallamesu sun koma gida.



wajajen karfe 12pm da rabi ammi babba da babban kawarta hajya ramatu suka iso wani karamin kauyen fulani acan tacikin jejin makiyaya wanda haryau da bukka suke yin gidajensu ajejin..


gaban wani katoton gida suka wuce mai babban zaure da dakuna kala kala kamr fadar sarki an zagaye gidan gabaki daya da katangar karare..


akofar gidan suka parker jeep dinsu snn suka shigo zauren gidan suka zauna akan tabarma after like 30 more minutes suna zaune wata babbar mace data toshe fuskarta da face mask ta fito ta wuce snn akamusu iso suma suka shigo ciki


shu'umin dattijo futuk ne tsiriri da farin gemu ke zaune akan kujerarsa ga kayan tsafi kala kala barbaje acikin dakin.


suna shigowa ya fara hangame baki yana kallon hajy ramatu dake mutumiyarsa ce sosai ya saba kwanciya da ita, da wani irin rangwadi hjy ramatun ta rusuna gabansa tana rausaya jiki cikin kashe masa murya tace"..malam nawa nina Allah yaza zamaninka malam ranka shi dade ina miko gaisuwata me dadi musmn ga kayan aikin ka masu dadi. 


wani shuumin murmushi yay yace "hajy ramatu kenan gidan dadi, toh dani da kayan aikina masu dadi duk muna amsa gaisuwa...ku samu waje ku zauna inji meke tafe daku?


tana murmushi ta miƙe daga rusunan suna zama ammi babba ta hade rai daga baya bayan kawartan tace "malam ina wuni "wani irin kallo yamata snn yace "lafiya hajya...snn ya juyo da kallonsa kan hajy ramatu yace toh ina sauraranku meke tafe daki yau kuma?


...murmushi tay tace malam akan dai maganar mijinta ne,

kwana biyun nan gabaki daya abubuwa sun rikice mata harma ya koreta agidansa, snn munji labari soyayyarsa yake kwasa da wancan matar, harma syyn nasu ya dawo kamar sabuwa. shine mukace bari muzo muji kome ke faruwa.


cikin gamsuwa da bayanintan ya gyada kansa baice komi ba ya jawo wani katon tukunya ya kunna wuta akai hayakin na fara tasowa yafara sumbatu yana maganganu da hayaqin kamar wanda yake magana da asalin mutum da wani irin yare..


yana gama maganan wutar ya kashe kansa, nan ya tuntsire da wata mahaukaciyar dariya ya juyo ya kallesu duka yace "Asirin hana yuwar aure yana nan daram bai karye ba..saidai adduar da sukeyi da maganin kariya da suke karba shine yake saka asirin yake yin sanyi amma badon ya karye ba..kunyi daidai da kuka zo, idan da ba haka ba wata rana zakuji cewa sun sami wani lakani da zai warware musu sihirin. 


cikin jin sanyin jin ance asirn bai karye ba ammi babba tace "toh malam dan Allah yanzu ya za'ayi ka kara zafafa abun nan a raba su,ya zamana baya son ganinta itama bata son ganinsa, su tsane juna..dan wallh ina cikin tashin hankli malam, matar nan ta kwace min mijinaz snn tazo ta kwace min yarana..tunda nabar gidansa yau kwana shida kenan amma ko sau daya yarana basu nemi ni awaya ba suna can atare da ita..nide ko ma miye ne kayi dan matar nan tariga tagama da rayuwar aure na.


shuumar dariya yay yace ki kwantar da hanklinki hajiyabai aure kam fa bazai taba yuwa ba..aljanun mu sunce babu aure a tsakaninsu wann shirmen da sukeyi duk zasuzo su dena kece matarsa na qaddara ,gidanki ne ke kadai zancen kshiya babushi ma a qaddararki.


wani dan uban murmushin bazata ammi babba tay tare da sakin wata katuwar ajiyan zuciya hummm masha Allah malam, ai iren iren maganan da nakeson ji kenan toh inde har hakane kuwa godiya nake Allah yakara maka basira nide yanxu ataimaka min dai na koma gidan mijina tunda kace bani da wata matsala da su anan gaba


cikin gyada kai yace 'angama' ke dai kije ki kwantar da hanklinki

aure fa babu shi aljanu sunce mana kece matar mutuwarsa..


wani irin murmushi ta karayi tanajin wani irin matsanamcin dadi na ratsata mata jikinta irin wanda ta jima bataji shi ba...


wani kullin magani ya ciro ya bata yace mata taje dashi ta jika a gora duk sanda zataje rokonsan ta kurkure bakinta da ruwan maganin babu makawa zai dawo da ita..


karban maganin tay tace masa nawa ne, yace aa kyauta ya bata


rusuna kai tayi tana masa godiya, nan hajya ramatu tace mata taje kawai ta jirata a mota bari itama tama bokan special godiya ata ciki.


bafulatin yana lumewa yar cikin dakinsa hajy ramatu ta sabi jiki ta bishi ciki suka rufe kofa


bata damu da salon karuwancin kawartan ba cikin kyabe baki ta fita can waje tana murmushi danyau bakaramin kwanciya hnklinta yay da taji batun bokan nan ba...


daga cikin dakin bokan kusan minti talatin yay yanakan durjan hajy ramatu sai can bayan har kura ya lafa snn yake gaya mata asalin maganan asirirrince...


cikin girgiza kai yace....hajiya 'ina tausayin kawarki dan gaba fa bazai mata kyau ba, da ace itama zata yi wayo irin naki tazo tana jiyar dani dadi nida aljanu na muna gamsuwa da romonta aida kuwa taga aiki da cikawa 


hajy ramatu tace bangane ba malam dama akwai wata matsala ne?amma ai dazu naji kace mata komi lafiya, kuma aure bazai yu ba kode raihantu zata mutu ne???



yace a'a..bazata mutu ba, amma fa abunda zai faru agaba zata gwammaci da mutuwar ma tayi, dan kuwa wayancn mutanen nata sun rike Allah inkin lura shiyasa banfiye son mata aiki


,.magungunan dana baku na hana yuwar aurencan badan da baqaqen ifiritan aljani mukayishi ba da tuni sun kwanceshi. kuma ita waccan din datake gudun itace ma asalin matarsa ta qaddara, lokacin aurensu ne dai bazaizo musu da wuri ba, amma kuma fa manyan aljanunmu da suka shafa sama shekaru dubu daya suna harka sunce min zasuyi auren harma da rabon yan biyu atsakaninsu anan gaba.


a firgit hajy ramatu tamike tsaye cikin doka kirji tace "nashiga uku, haba malam...kace min wasa kakeyi dan Allah?...


jin yay mata shiru yana karkada kai tace...innalillah wa inna ilaihi rajiun lallai kuwa akwai matsala yanzu dan Allah ko kashe daya acikinsu bazakayi ba??...wnn abun inhar yazo ya faru wallah wallah raihanatu mutuwa zatayi


cikin kyabe baki yace.."ai kafin ta kashe wani acikinsu sai inta shirya mutuwar itama, ai suma ba azaune suke ba, mijinta yana can yana neman makansa kariya itama matar tana neman makanta kariya akwai kaikayi koma kan masheqiya ajikinsu, inhar dagaske kinason kawarki toh maza kijje kibata shawarar kartaje wajen wani boka da maganan kisa dan wallh kanta zai dawo, snn kiy duk abunda zakiyi ki rudeta ta cikagaba da yarda da cewa auren nan bazaizo yu ba. inba haka ba sakamakon da zata tarar fa mutuwa ne shima bamai dadi ba..


jikin hajiya ramatu a mugun sanyaye ta koma ta zauna tay jimmm....can kuma tace toh bakomi malam inaga mafita daya kenan.. in sha Allah bazan bari tasan asalin gaskiyar ba, sn inka amince zanyi kkri naga na shawo maka kanta inta yarda zatana jiyar da kai dadi saika taimaka arage mata wani abun ..niko haihuwar yan biyu acire shi acikin qaddararsu, fisabillah malam da wanne raihanatu zataji???


karamin dariya yay yace "babu komi kuje kawai...aiwnn magani dana bata zaisaka mijin ya maidata zuwa gobe. karku damu inyaso duk abunda kukeciki zanji daga wajen aljanu


godiya ta masa snn ta tashi ta tattare kayanta data zubar akasa ta saka ajikinta babu kunya ta fito ta same ammi babba acikin mota, wanda har suka iso cikin garin kano masifa kawai suke ma juna akan zina da bokan nan datakeyi anyhow batare da jin wani remorse ba..



duk wani salon wayo da iya magana hajiya ramatu tabi dan ta ganar da ita irin dadi da karfin buran bokan nan amma haka ammi babba takijinta sam tace na mijinta zaidu batagama iyawa da dadinsa bare na boka  


hardacewa kazanta bokan yake bata kuma har ta mutu bazata iya bude masa gindinta yaci ba.. haka suka sha musunsu har hjy ramatu tay give up, ta zuba mata idan while aranta kawai tausayin futuren raihanatun takeji bana kadan ba.


dukkansu sunsan bazasu taba iya zaman hada miji da fatima ba sabida sosaine tayi musu nisa wajen iya gayu, gata da kyau,da halaye me saurin shiga zuciyar namiji sabida ta iya girki ga tsafta ga sanyin tarbiya da iya magana.



wajajen 2pm suka iso gidan jaju ramatu, anan sukay wanka taci abinci, ko hutawa batay tay maza ta nemi gora ta zuba maganin aciki ta saka a leda tace zata wuce offishin bappa zaidu kawai bataci na xama ba.


hajy ramatu batace mata komi ba har sukay sallama ta wuce wanda tundaga gate din office dinsan akace mata ai ya fita da wasu muhimman bakinsa tun safe basu dawo ba..


da haushin haka tajuyo da Allah yaso ta ma ta amshi kudin abun hawa isashshe awajen haj ramatu, kai tsaye university ta nufa, tajeta har Department of law cikin cin sa'a kuwa yau maheer basugama lectures ba baifi 10min ne atashesu bama.


zama tay har saida aka tashe sun yana fitowa kafin ya daga wayarsa yakira ibaad yazo ya daukesa kawai sai yaji muryanta abayansa tana cewa maheer maheer kai maheer


Da dumbin mamaki ya juyo yana kallonta itama tana kallonsa ganinsa yanayinsa kamar ba abunda ke damunsa aranta tadinajin kamar ta dura masa ashar mai zafi ko ta tsine masa, musmn najin zafin yadda ya debi kashinta ya watsar sai sam bataga alaman kmr mheer yana da imani akanta ba 


budan bakinsa kuwa babu gaisuwa yace "mummy meyakawo ki nan?? mugun hade rai tay amasife tace "meyakawo ni fa kace? hmm aidole ka tuhume ni maheer, tunda har kayi wata sabuwar uwar dayasa ni dana tsuguna na haifeka baka kason ganina a kusa dakai..kazubar dani a kwandon shara sabida fatima ko?...toh ni ai banida zuciya, duk yadda ka tsaneni ni uwarka ce babu wace macen da ta isa ta cire sonka araina, zuwa nay dama na duba lafiyarka amma tunda bakason ganina shkenan, 'na lura kanacikin koshin lafya maheer,. sai anjima...bari nakama gaba na kafin kay fushi ka zageni ko ka kadeni da mota marar hankali kawai.


rai amugun bace ta juya zata bar wajen da sauri ya jawo hannunta ta dawo baya cikin sauke murya yace "haba haba mummy nide ban tsaneki ba,

kuma ban mance ki ba infact kullum ma ina miki addua.....


cikin katsesa da haushi tace kana addua dan Allah ya raba ubanku dani ya kawo muku fatima gidansa ko? 


wani irin makritaccen kuka tafashe masa dshi tace ...nasan nay masa laifi amma har ace iyayena sunata bibiyarsa har gida har office suna bashi haquri yana banza da su kam sam baimin adalci ba..duk cikinku inda kunsan abunda yarinyar tamin asararsa da saikun mata abunda yafi wanda na mata amma wai harkune kuke daurema babanku gindi yana tozartani..


wata karamar scoff ne ta kufce a bakinsa yace "but mummy that was too much..too extreme!!  haba mummy, ki amshi lefinki mana koda na rana guda ne..kwata kwata bai kamata ki dake yarinyar nan har haka ba..


kara fashewa da kuka tay tace "toh naji nayi leifi..nikuma da aka min asarar million goma ai dutse ce ni, bai kamata naji zafin asara ba..maheer i knw i overaccted but it pain me alot yakake son nayi..nifa baqin zuciyar babanka daka debo  shine matsalana dakai kuma shiyasa bazaka taɓa fahimtata ba...u have no idea what i went tru just to come out here nd see you ryt now...iyayena sun dau zafi, ku da babanku duk kun sakoni agaba, while everything is not entirely my fault nd you know that...


abunka da ɗa da uwa kukan datakeyin sosai yaji yana taba masa zuciyarsa sai baice komi ba ya kamo hannunta ya jawota gefe, suka zauna a inuwa ya fara lallashinta, ta rungumesa kyam sai wasu abun tausayi take masa.. dakyar tay shiru ya fara tambayarta asalin meye ne acikin kwalban har na 10million da ayaanah ta fasa mata


rantsuwa ta masa tsakani da Allah tace wai maganin aljanun kawartace da aka kawo musu shi tundaga china nd its worth 10mll sabida har da kudin shiping da komi aciki...ta dinga rantsuwa tana masa karya .har saida taga ya qamsu, yace toh mumy badamuwa zan gwada yi ma baba magana bt not ryt now sabida he is busy. sai zuwa da yamma inya dawo gida


tana share hawayenta tace "shikenan try for me' ya gyada mata kai yanajin tausaynta. daga haka ya rakata har gate in school tashiga adedeta sahu sai bai kara sanin ina ta nufa ba.


kirar ibaad yay awaya within 10min ya fito daga lab dinsu yazo ya daukesa suka wuce asibiti kamr yadda suka saba kullum, saidai wnn karon maheer was soo quiet thru out the jounery da tunanin maman san aransa wani bin sai yaji kamr kar ya amince da ita wani bin kuma tausayi kawai take bashi....



after few hours bayan sunzo asibiti sunci abinci sun koma gida, komi ya lafa musu, maheer bai sanar da ibaad meyake damunsa aransa game da mum dinsa ba har ya wuce wajen kwallo tareda friend dinsa su abdl gaffar, ibaad kuma yaje shi wani private libarary domin zurfafa karatu..


yau kwata kwata ammi karama da sultana da ayaanah ne kadai suka zauna a asibiti har yamma ya rufa sosai bappa zaidu yazo ya dubasu yaci abincin shima, at around 6:20 ya wuce gida shima, samu yay already su ibaad sun dawo har an shiga sallan magrib, yay alwala ya jonasu ya idar kenan wayarsa ya fara ringing sabon business patner insa ne sai yafito waje yana kan amsa wayar kenan sai caraf ammi babba ta hangosa daga cikin keke napep din tay marmaza ta fito da ruwan maganin ta kurba ta kurkure bakinta dashi..


nn ta sauko tana tahowa ta wajensa ahankli har suka ci karo dashi acikin duhun yamma tawani sha dogon hijabin da tun safe take yawo dashi...


ganinta ya saka ya sallame mutumin dayake wayar tun kan ta fara hauka ta zubar mai da mutunci dan yasan halinta sarai...


suna hade ido cikin sum sum tace mishi ina wuni yaa zaidu! muryan sa kasa kasa yace" ke kuma lafiya? a mugun makirce tabi ta zuba gwiwarta akasa tafara matse ido "haquri nazo nabaka. dan Allah dan darajar hajiya mama kayi hakuri, wallh nayi nadaman abunda na aikata ma yarinyar nan.. kawu na bai gaya maka anmin ruqiya ba? yaa zaidu wallah aljanuna ne  suka tunzura ni na aikata dukkan abun nan,i am not that wicked.. kayi wa Allah kayi hakuri ka maidani dakina and i promise u daga ynzu kocewa kay na rike yarinyar nan har abada kamr yar cikina zan rike maka ita,fatana maganan nan ya wuce tsakanin mu, duk abunda ya faru sharrin shaidu ne da sharrin aljanu na da sukeso su rabani dakai mijina...


adan tsime yace "aljanu? raihanatu ke yaushe kika taba yin aljanu...my friend pls i am not ready for all this nonsense talk ni karki tara min mutane kije kawai zan nemeki..


kuka tafarayi sai da taga ya hade ransa snn ta miƙe tsaye da sanyin jiki ta koma keke napep din tashiga suka bar wajen agaggauce.


maheer dake son dama yay seizing wnn chance din ya ma babansa magananta, ya fito kenan yaga zuwanta wajen sai ya tsaya daga bayansu yanajin duk abunda suka fada...


bappa zaidun na juyowa suka ci karo dashi da taushin murya yace "maheer lafiya? u almost scared me.


kan maheer a kasa yace i am sorry sir dama na fito ne sabida na maka wata magana privately sainaga ma kuna tarene da mummy shine na tsaya agefe


yace "yeah..so what is it dat u want to talk to me abt....


shiru yay sai can ya dago ya kalle baban nasa da sanyin murya yace "baba i dont mean to meddle in to ur marriage affairs..amma baa da kayi haquri da halin mummy ta dawo gidan nan..is already too much stress da muke daura ma ammi nauyin kulawa da ayaanah ga nauyin mana abincin safe da rana da dare koyaushe...in babu matsala ata wajenka i am begging on her behalf pls forgive her nd let her come back...


cikin katsesa bappa zaidu yace "is enough maheer, naji..kaje kay sallanka kawai, nd stay out of this.. i wll handle everything


..da ladabi yace yes sir i am sorry .snn ya wuce masallaci, 


bappa yana tsaye awajen har saida aka fara karanta fatiha snn yabi jam'in aka karasa dashi. nd ever since then baice ma kowa komi akan issure din ba, yafita yabarsu bayan isha yay wanka yasaka plain jumfa data masa kyaun yana zuba uban qamshin hugo boss yabar maheer da ibaad agidan shikuma ya taho asibiti duna ammi karama da yara....


dake wekeend ne yau friday night sultana tana nan tare da su ayaanah a asbitin zata na kwana, har sai xuwa ranar sunday ko monday da safe da ake tsammanin zasu samu sallama snn su dawo gidan atare.


wajajen karfe takwas ya wuce ya iso, bayan sun gaisa ya duba jikin ayaanah snn suka fita waje suna hiransu tareda ammi karama, tunda raihanatun tazo sai yaji kamr abun dayayi ma iyayen nata yanata damunsa but he had no choice face yaxo yay shawara da masoyiyarsa fatima yajita bakinta koda hanklinsa zai kwanta.


suna zama acikin motarsa kuwa ya fayyace mata komi dayake ciki, itama sai ta bashi shawara akan kawai ya hakura ya dawo da matarsa, duk dama bayau aka fara ba amma tacemai yayi hakuri tunda yara sun fara saka musu baki aciki, ganin kamr she seems okay with it yasa ya amince amma bawai har ranasa ya so ya dawo da raihanatu gidansa yanxu ba. he wanted her to spend some months dan tasan ita bakomi bace a rayuwarsa, saidai tunda fatima ta lallabshi yaji maganan ma ya wuce mishi...


atake a daren kuwa ta sashi ya rubuta text message ma kawun ammi babba akan ya amince ta dawo gobe...


hirarsu suka kwasa mummsn akan tafiya conference da yake gabansu cikin sati mai xuwan nan...it was agreed that ranar tues zasu tafi su dawo thursday ran friday ko sartuday kuma ake saka ran hajy mama zata dawo mai gabaki daya, dan haka har ila yau ayaanah will still stay da su ibaad agidan bappa zaidu har sai sun dawo ranar thursdy din snn sai atafi da ita can gida.


wajajen karfe goma da rabi suka hakura da hirar har ya koma gida ita kuma ta dawo wajen cikin asibiti wajen yara.


washe gari sassafe kawun ammi babba ya kira mahaifinta ya masa bayani duk aka taru mata akai aka mata fada sosai can snn ta shirya kanta wajajen 10am na safiya ta wuce asibiti tare da daura dammarar korar fatima awajen dan ita tazauna da yarinyar kodan mijiinta ya kara aminta da ita har ta samu damar kawo masa batun kudi, dan ta riga ta qudura aranta cewa bazata taɓa daukar wann asarar da ayaanah tamata ba..

#SURAYYAHMS

idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 


*AREWABOOKS*

*@SURAYYAHMS*


*WATTAPAD @SURAYYAHMS*



*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*



#SURAYYAHMS

#COMEBACK SERIES

2024/2025

[18/11, 21:24] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: https://chat.whatsapp.com/HBrDJW5WI7h7uwSbRg77tf?mode=hqrc


⏯️2️⃣4️⃣

ABUNDA KE BOYE💫

wajajen 10:30am Ammi babba ta iso harabar asibiti abubuwa da yawa na yawo aranta har batasan wanne zata dauka ba, kai tsaye tatsaya wajen reception tay requesting aka kira mata dayan kawarta nurse hasina, wacce daga jin an ambace sunan ammi babba tsabar gulma ahujajan tay marmaza ta bar duk abunda takeyi tafito tazo ta sameta awajn da tunanin ko dambe tazo yi ta shiga mata faɗa dan ta jima tanajin haushi da mugun kishi naganin yadda rayuwar ammi karaman ke tafiya acikin familyn al-mansur..


despite the fact that sungirme ammi karama da shekaru sosai,sede haryau borin kishinsu da hassadnsu akan kuruciyatta yake karewa, ga iya daukar wankarta, ga masifar kyau da nitsuwa da Allah ya zuba mata bakamar kawarsu ammi babba ba, wacce duk dama tana cikin daular arziki tare da yin aure agida mai daraja mai babban suna har yau batada wani kwakkwaran abun duniya da manyan mata isasshu zasu iya nunawa ko tay gadara da takama da shi, 


business kuwa duk tasa ahannu akai sai kaga ya lallace cikin kankanin lokaci, kullum korafinta shine  bad investment, she is a very reckless spender bata ajiye kudi, kowani qaddara sabida jiji dakai da burga tareda gadarar cewa ai mijinta da ahalinsa gabaki daya suna da arzikin nan...


suna hade ido nurse hasina ta kare ma dogon hijabin dake jikinta kallo murya kasa kasa tace"aahh kawata ya kuma naganki haka? keda zaki dau wanka ki cakare kiyo zanzaro muje muci uban shegiyar matar nan datake nanike ma mijinki kin wani shawo dogo hijabi kamar wacce tazo wa kishiya wa'azi??


...cikin mugun shan qamshi ammi babba tace "ke hasina nifa wann ne ya kawoni ba..number dakin kawai zaki gaya min inje ciki tunda ai mijuna na ya dawo dani, dan haka mai waje yazo mai tabarma sai ya naɗe dolene ta fita taban wajen ni zan zauna da yarinya dan baza a cigaba da raina min wayo ba..


cikin kyabe baki nurse hasina tace hakan yay daidai kawata sai yanxu naji batu..toh muje in rakaki sunacan room 7, inta kama ki da dambe ina tare dake ynxun nan muyi waje road da ita...


ammi babba batace mata komiba ta kama hanya suka wuce har room 7 din dake yau asabar ne gabaki daya ahalin sai basu zauna ba, 8:30am duk akazo akayiyi gaisuwa tare da cin breakfast daga nan kuma mazan gabaki daya suka watse kowa ya wuce yin abunda ke gabansa, Ibaad yana can gym yana motsa jiki shikuma maheer tuni ya tafi harkan business dinsa da abokansan acikin gari. ammi karama ce kawai da yara tana shiryasu ganin jikin ayaana ya warware sosai yasa yauma ta kara wanke mata dogon gashinta da shampo ta warware kitson datamata ta gyara mata shi tsaf snn ta kyaleta akan gado tana kwance takuma shiga bathrum din da sultana danta wanke mata nata kan itama.


ahnkli nurse hasina ta bude kofar da mmkin jin yadda room din yay shiru kmr babu kowa aciki wani caraf sukaga ayaanah akwance daga can edge din gadon har bacci ya fara daukarta, riga ne da wando jikinta kamar yar turawa you may wondered if she is neva tired of sleeping


karasawa cikin dakin sukayi ammi babba tana wani irin yatsina fuska har ta isa kusa da gadon tana kallonta jin kamar ta shakureta takaita lahira atake, can kuma sai taja wani tukikin numfashi..


banda kallon doguwar gashinta babu abunda nurse hasina take tana kyabe bakinta...


"ni kinga banma taɓa shigowa dakin na tsaya ba.. dama yarinyar data tafka miki uban asarar kenan?


kasa kasa da murya ammi babba tay tace "eh mana, kibar yar babban bura uba ji nake kmr na shakureta na kaita lahira yanxun nan..ni bansan meyasa ba amma wallah natsani yarinyar.


 jin an bude kofar dakin suka juyo da sauri kafin suce komai sultana tana ganinsu ta fasa wani dan uban ihun tsorata takara komawa bayin da gudu kamar wanda aka korota jikinta har na rawa rawa ta tantame ammi karama in btwn her breath tanacewa Ammi ammi....kixoo..itace tazo


ammi karama tayi saurin riketa a rude ganinta a tsoroce tace  sultanah lafiya kuwa?meya faru waya koroki?waye ita...ko jikin ayaanah ne ya tashi? maganan take tana kkrin janta dan sunfito nan suka karajin ihun ayaanahn itama,  da bala'in sauri ammi karama ta sake hannun sultanan ta fito agaggauce tana turo kofar kuwa saida gaban ta yyy mummunan fadi ganin yadda nurse hasina da ammi babba suka tsaya gimm agefen gadon suna wani irin yatsine suna hura hunci kamr sunzo dambe.


kallo daya ammi karama ta musu batare da ta kulasu ba tay kan ayaanah da already wani irin rawa rawa jikinta yakei dan ihun sultana ne yafara farkan da ita tana bude ido sai kuma tacikaro da fuskar ammi babba akanta dayasa takarajin ta tsorata duk sai ta rikice. 


ammi karama tana taɓata tafado jikinta tareda sakin kuka tanamai kankanmeta sosai..rungumarta ammi tay tana furta its okay i am here..tana shafa suman kanta ahnkli har kukan ya tsagaita.


...dede nan sultana ta fito jikinta na dan rawa rawa tana satar kallon mummynta wani dan uban haushi ya kama ammi babba tun sultanan bata karaso ba a zuciye ta wafco hannunta tace ke dan ubanki dodo kikagani da zaki tsalla min ihu salon ace nazo muku wani abu ko?? da sauri sultana tace "aa fa mummy..a tsawace cikin katseta tace toh uban meyasa zakimin ihu kamar kinga wata barauniya shegiya kawai magulmaciya wallah sainaci ubanki indan zaman jinya nan zanyi tare dake kina min wann shegen gulman.


cikin yatsina tare da watso habaici nurse hasina tace"kai da dan cikinka amma ajuya masa kai ya guje ka wasu mata kam dai babu Allah aransu wallahi...hmm toh mai waje yazo mai tabarma sai ya nade..raihanatu ya kamata kice mata tabamu waje ko


cikin datsar maganan ammi karama ta dago kai ta kallesu muryanta adan dakile tace anty raihanatu Can you guys please excuse us abit, inmunyi magana da yaran hanklinsu yadan kwanta saiku dawo ciki wnn surutun ma zai iya maida jinyar baya...


suka mata shiru can kuma da sukaga yaran duk sun birkice sunata kalalo kukan tsoro saita ja tsaki tafita kafin nan nurse hasinan ta bita



dakyar ammi ta rarrashesu tadan musu tambayoyi, har sanda ta tabbata tsorata kawai sukayi bakomi ammi babban ta musu ba sai snn taji hanklnta ya kwanta.


daukar wayarta tay kai tsaye ta tura ma bappa zaidun text message wanda ko minti biyar da tura sakon batay ba ya kira ta dauka suka fara maganan yana mai tambayarta asalin meke faruwa, sama sama ta gaya masa cewa matarsa ce tazo wai tazo jinya saidai yaran are terified da ganinta, ko shi zai mata magana dakansa dan ita bazata iya wani dogon surutu da ita ba..


da mamakin jin hakan yay shiru sai baice komi ba yace kawai abawa sultanan wayar takai ma maman nata..


dakyar sultana ta amince ta karbi wayar, ammi karama ta rakota har kofa snn ta fito ta mikawa mamanta wayar.. suna hade ido tace "baba ne yace wai inbaki.."yi tay kamr bazata karba ba taja wani dan banzan tsaki nurse hasina ta sa hannu ta karba ta saka mata akunne.


tsabar baqar kishi tana amsar wayar hawaye suka fara bulbulo mata a ido cikin salon makirci tafara masa bayani wai tazo ne ta zauna da yara a matsayinta na uwa ita batasan meyasa sultana tanamata ihu ba..

..duk yadda ta murda maganan da habaici da komi waidan ya kyaleta ta zauna yaki sam yace mata kawai taje gida inyaso zaizo sai suzo tare dashi


dakyar ta amince mishi zata bar wajen ta katse wayar jin zuciyarta na tafarfasa kamr zata fadi kasa haka tadinga jin jiri nurse hasinance ta janye hannunta da sauri suka fita waje..



sultana ta dawo da waya ita ta sanar da ammi karama cewa maman nasu ta koma gida..


batace musu komi ba har saida suka sha su ice cream da chops da maheer ya siyo musu snn ta fara musu nasiha game da muhimncin yafiya akan ammi babba musmn ma bangarem sultana dayanxu take gudun maman nata sosai tana mata kallon muguwa.


dakyar ta cire musu tsoronta aransu ta jajja kunnensu ta musu fada akan sudinga jin magana suna kiyayan abunda zaina bata ma ammin babban rai.


itade ayaanah damuwarta baifi taji ance awajen ammi karama zata zauna ba dan harga Allah data kalle ammi babba ynxu saitaji kmr duk abunda ya faru ranarne suka dawo mata kanta.


yau kusan kwana takwas kenan da mutuwar addanta haryanxu bawai abun ya gama fice mata arai bane, but she feel more nd more secured kwana biyun nan data kasance a karkashin kulawar ammi qarama..



har waje bakin gate nurse hasina ta raka ammi babba wacce ta fashe da wani irin kukan takaici tace "Wllh hasina har ynxu na kasa yrda cewar fatima tafini daraja a idon miji na nakeyi, kiga yar bura uba ta kirasa awaya tasashi ya koreni akan yara gani nake kamar mafarki nakeyi...


cikin jimantawa nurse hasina tace ai dama nagaya miki wallah fatima ta shanye shi tass danma bakiga jigilar dayake mata a asibitin nan bane shiyasa da tuni kin hadiye ranki kin mutu.


tace "aiko nagani yau..tunda ider ta bashi akaina kuma ya aikata..baki ji ynda xuciya ta ke min xafi ba, Kuma fa kojin magana ta baiyi ba ita kuwa tana gaya masa har ya dauka wllh ji nake kamar in banka ma asbitin nan wuta kowa ya huta..nurse hasina tace "Ba wani banka wuta kawata, ke kika fara bata chance ta kwace maki miji ta xama itace kan komai a rayuwarsa....yo uban meyasa zaki bari har ya koreki agidansa ...ai su maza insun gaji dakai babu abunda bazaka ka gani ba..


ahatsale tace "Duk ba wannan ba, nata bai tsaya min kamar yanda na yarinyar ya tsaya min a rai ba ..ni ki bani shawara ta ina xan fara, me kike ganin xan ma wnn yarinyar in huce takaici, ni dai baxan kasheta ba amma ina son abinda xan mata kisa ya fi mata alkhairi da shi, wllh na tsaneta, na tsani duk wani me son ya ganta kusa da shi ma, wallhi sai na tarwatsa rayuwarta duk dai akanta akamin wnn irin walakatacin..nida mijina da yarana amma wai wata macen ne take bashi oder akanmu?duk ba yarinyar ne ta jawo min ba...


nurse hasina tayi dariya tace "Ni fa ban wani jin yarinyar nan. minti nawa ne xa a kadata ta bar gidankin ma gaba daya, ita dai wnn yar iskan matar ya kamata ki fara tunanin ynda xa ayi da ita ba yar yarinya ba.


tace "To ni ta yarinyar nake tukun dan tafi kona min raina..dan wallah bana kaffara karya sukey bazasu dagata agaba na ba, haka akamin akan ibaad amma gashi haryau yaron nan na nanike min agida har anfi fifitashi akan yarana. hasina bazan fa yadda asake lakamin wata walakntaciyar creature a rayuwata ba.


..nurse hasina tace "toh inhar haka kike tunani ki kwantar da hankalin ki ai wnn me sauki ne


...dada saukar da murya kasa tay tace "ke kuwa raihanatu kamr baki da basira why dont u just use a reverse physcology? kawata kinuna musu kin shiryu sosai, draw the girlbcloser nd spoil her...sai har ansake jiki dake wallah ki barar da yarinya

..zakima iya batar da ita ta shiga duniya kuma kifito kifisu yin kuka...ba yar kauye bace??my friend, u can send her back to where she comes frm inyaso intaje ta bata ma ahanyar garinsun ohon su kedai ki wanke kanki tasss tukuna kafin ki musu mai zafi..


ammi babba tace Allah ko kawata? tace ehh mana, yanxu dai ana jirana a nurse station amma inkika dawo zamuyi magana..da harara tace ba wani nan, ke din ce xan gani hasina...keda idan kika tafi gantalin ki ba sai an gan ki ba?


nurse hasina tayi dariya tace "Ai ynxu na daina yawace yawace a waje kedai anjima zamu hadu zan gaya miki salo salo da zakibi...


ammi babba tace Toh ni dai anjima xan taho asibitin nan dani zay zama kar ki fita don Allah...tace toh.. Daga haka suka rabu..


Bakin gate din asibitin ammi babba ta nufa ta kusa cin karo da ibaad shima xai shiga cikin harabar asbtin a mota..


wani ja baya tayi tana kallonsa baima lura ba yace sorry, bata iya ta amsawa ba har dai ya wuce ta yay parking ya sauko, ta juya ta bi shi da kallo ko kiftawa babu kasar wuyarta tace "munafiki tsinanne kawai

ji yadda yay wani kiba..." Tana tsaye tana kallonsa har ya iso inda take cikin ladabi yace"ina kwana mummy" wani irin dauke kanta tay kmr bazata amsa ba da tuna maganan nurse hasina kuma saita amsa shi ciki ciki...ta kuma cewa "dama gida zanje saika kaini gidan inyaso ka dawo daga baya mamankan ai ba guduwa zatay ba.


shide baice mata uffan ba yay gaba tabiyosa ta zauna agidan baya yaja ta suka wuce gida...


har ya sauketa ya juya uffan batace mai ba ta shiga gidan ta haura sama sashenta taga kmr yadda tabar gidan hakan tazo ta samesa ko wayatta ba adaga mata daga kan table ba.


tana cire hijab ajikinta ta watsar da shi snn ta dauki wayarta da is almost worn out of battery dan banda tarin missdcalls da text daga wajen zinariya da kawayenta bataga komi ba tangible akai ba


maza maza ta kira mai aikinsu saddiqa akan tazo snn ta kashe wayar ta jona a chargi tafada wanka, wanka na musmmn tay ta fito ta cancanda kwalliya ta saka wata arniyar brown code lace riga da zani, kafin nan mai aikinsun ta iso ta bata oder akan ta kalkale gidan ta gyara koina snn ta dafa musu abinci da zai ishesu yanxun nan.



ata dayan bangren kuwa koda ibaad yakoma asibitin mahaifyarsa batace mai komi gameda zuwan ammi babban ba duk dama yagaya mata shiya kaita gida face saida maheer ya dawo abakin sultana sukejin labarin cewa ai tazo tace tanason ta karbi jinya sunata shan mamaki aransu.



karfe daya na rana nay sharp mai aiki ta gama girke girken abincin ta zuba su a cooler duk akasa a basket ta shirya komi, kamar dai yadda aka bata shawara komi tanayi ne harda extra dan ta nuna musu cewa tay nadama tashiryu amma cikin ranta bakaramin tafasa yakeyi da bala'i ba..


bayan azhr bappa zaidu ya shigo gidan ya sameta tawani ci ubn kwalliya shikansa yasha mamakin ganin abubuwan datay duk ta dage tashirya maganan zuwa asibiti. bai wani ja dogon magana da ita ba yaje sashensa yay wanka ya shirya kansa cikin manyan kaya arnd 2 suka nufo asibitin atare, luckily enuf yau ibaad ne kawai yaje eatery ya siya musu abinci suka ci ammi karama bataje gida ta musu girki ba


...zuwan su ammi babba ya saka dakin ya zama very cold ita kadai take zuba makirice makrcenta. wai itace yau harda bawa ayaana abinci abaki, ana hira sama sama, kowa na ciki na ciki daga karshe bappa zaidu ya musu nasiha akabar komi a cewa ya wuce....


haka ta naninke ta zauna musu a asibiti itama har izuwa dare snn tasako mijinta da yaranta duka agaba suka koma gida...


kan Ammi karama sai ya daure kadan da irin sabon salon makricin datagani awajen ammi babban yau amma abun bai wani dameta ba sabida tasan duk tsiya kayan farau a farau yake karewa duk wann makircin bazaiyi nisa ba.


agidan ma haka tabibbi dakunan yaranta ta shawo kansu msmn ma sultana wacce dakyar tazo tafara sake jiki da ita har suka dawo daidai. abu daya ne kawai bataci nasarar sa ranar ba yadda tay tay su samu wani nitsuwar aure da bappa zaidu

adaren yaki mata sam yace mata ya gaji da ssafe kuma tun kafin ta farka taga wai harya fita masallaci tun ba akira sallahn fjr ba


da haushin hakan ta fito a sashensa taje nata dakin ta kimtsa kanta ta sake fitowa 


yau ranar sunday ne dan haka daknta tay musu heavy breakft a gidan akaci snn tasaka mai aiki ta shirya nakaiwa asibiti,still haka yauma ta dinga zuba kwainaneda makirce mkircen habaici itadai ammi karama batace mata komi. 


yau gbaki daya bai wa kowa dadi ba, musmn yadda tay babakere komi na ayaanah sai tace itace zatay, haka dai kowa ya zuba mata ido tanata wahala. a fuska sai ta nina tana farinciki da aka sakar mata komi amma ranta mugun haushi takeji dataga ammi qarama ta ja ajnta taqi cewa komi ta kyaleta tana rawan tana kidan abun bakaramin kona ammi babba yake ata cikiba, taso ace abun ya zama musu kamar comptetion akam miji sabida ta nuna ikon cewa itace fa mai yara da kuma miji, 


sai kwata kwata bata samu fuskan haka awajen ammi karama ba banda ma kara sakar mata nauyin komi datay, dan yau sunday ko abincin safe data saba zuwa gida ta musu batay ba, yadda suka farka da ayaana wanka kawai sukayi suka zauna, aka kawo breafst dinkuma taci kadan ko ajikinta..


tsakanin sartuday da sundayn nan kawai bakaramin dawainiyar asbiti ammi babba ta dinga yi ba, tanayi ne danta burge ta kuma cusawa ammi karama baqin ciki amma inaaa abun baiya mata dadi dataga ba kulata akeyi sosai ba. ga kawayentanan agefe sai zugata suke tana zuba abubuwan bajinta tana kashe jiki ma bappa zaidu dan aji haushi amma harga Allah inta koma dakinta sai tay hawaye musmmn yadda ammi qaraman quietly ta dauke ido akansu tabi  tacire hannunta a komi ta zuba mata ido kuma inta kawo abincin ko sau nawa ne arana haka zasu ci ita da yara


ranar monday kusan komi yay matan daban sabida kowanne yaro ya wuce schll, so a gida duk akayi breakfast, iyaka abincin asibiti kawai suka kawo asbitin ita da bappa zaidu tanata famar makale masa abu kadan tawani jinkina da jikinsa, har yagaji da yarantan tan yabarta awajen yawuce aikin shima.. duk a tunaninta yar kisisin datake yin yana taɓa ammi karama a zcya, sede kuma ina haryau bata gane komi ba, tun safen yau din ake rububin sallamar Ayaanah haka tay babakere ta amshi duk wani takardun sallama tana cike cike komi aka tambaya itace ke saurin amsawa, still ammi qarama ta kyaleta da kayan wahala tay nan tay nan, ita kuma tay xamanta a gefen ayaanah tanata chating abunta da bappa zaidu game da batun tafiyarsu conference gobe batare da sanin ammi babban ba. soyayyarsu me sanyi suke sha awaya, suna hirar aiki da wayo yanayi yana lallabata shikansa da tunanin ko ranta na baci ne da irin azarbabi da habaice habaicen da ammi babba takeyi itakuma nuna masa takeyi batamasan tanayi ba.


anty hauwace inta dan leqo zasuyi ta gasar jefawa kansu habaici da ammi babba, hanklinta sosai ya tashi data fahimce cewa kamr sunsan labarin halin datake ciki da zinariya, itade ammi karama batacewa uffan harsugaji suyi shiru.


at around 1am likita yazo aka sallamesu amma basu bar asbinta ba sai can wajajen karfe uku da saura da su ibaad suka taso a schll


duk da wann uban sanyin halin da ammi babba take nunawa ko kusa da ita ayaanah bata iiya daurewa tay zaman minti biyu, duk kuwa nasihar da ammi qarama take mata da dare amma stil itade tana jin mugun tsoron sakewa da ammi babba


tunda suka kamo hanyar gidan zuciyartta sai bugawa yakeyi 


har dakin sultana ammi karaman kuwa takaita 

ganin ta damu sosai yasa ta daure ta jira agidan har saida bappa zaidu ya dawo kafin nan tace musu zata koma gida. 


duk wani shirin tafyarsu ya gama yana son ace shiya kaita gida dan su tattauna amma kiri kiri ammi babba tay ruwa da tsaki ta hana hakan yuwa, sai tabi ta nanike musu tay tama ammin godiyar makirci, karshe dai maheeer da ibaad ne suka rakata gida daga karshe a chat kawai suka karasa maganan su..


gobe by 9.30am jirginsu zai tashi tareda wasu officials maza hudu mata uku as the core  reprenstative na sabon

kungiyar philantropism da suka budeshi. ammi qaramar itace president kusan dolene komi sai anyi da ita, shikuma bappa zaidu kamr matsayin uban gida yake ga kungiyar gabaki daya kuma baifiye son yana kyaleta tana tafiya me nisa ita dayabba.


yau ammi babba ta farka da wani irin farin cikin jin taci nasarar yaface mijinta ajikin fatima snn by now tasan kowa yagane inda ta dosa na sauya halinta musmmn akan ayaana. 


abu daya ya rage mata shine ta amshi kudinta da aka mata asara a wann satin, sosai tashirya salo salo na makircin nuna kulawa kala kala ga ayaanah domin ta shawo kan bappa zaidu cikin sauki ya bata kudi tamaida ma zinariyar mace da ta sakota agaba wanda inbandan kawarta hajy ramatu tanacan tana nema mata alfarma ba da bata san ya zasu kare ba ahaka ma yanx kwata kwata bata fiye barin wayatta a on ba


aranta jira take inta amshi kudin ta biya, in 2-3 weeks intaga basu dauki yarinya agidanta ba zata aikata mugayen plans inta na batar da ita gabaki daya inyaso tafada wani duniyar ma baidameta ba dan tasa aranta cewa bazata taɓa rike ayaanah ba.


wani dan uban wanka taci da zimman yau zata fara nuna wa ayaana soyayya na musmn dan sabida ta samu karbuwa awajen bappa zaidu, tun safe kuwa tafara aikata haka taje ta tashesu lovingly sukayi wanka akazo akaci breakfat duka dinning table like one big happy family har sultanah suka wuce makaranta..


dake bappa zaidu na shirin tafiyarsa bai fita agidan yau da wuri ba, haka tabishi har sashensa ta dinga kawo masa salo kala kala na soyayya wai danta nuna masa ta shiryu shide yanata mamakinta aransa musmnn datace mai zata gaya masa asalin meya tunzirata tay ma ayaanah duka ranar inya dawo. niyyarta shine ta shimfida masa karya kmr yadda tama maheer ranan, sai acikin karyanne zata tagabatar masa da asalin buqatun ta na bukatar karban kudin biyan asarar da tayi da wayo wanda tana da yaqinin inta lallabesa atake zai bata dan wnn kudin tasan bakomi bane awajensa.


shiduk bai gane wann salon nata ba but deeply in his  heart yasan wann rawan jiki da kirkin datakeyi musu bazai wani daure ba.


Bayan duka yaran sun watse schll mai aikinsu siddiqace kawai take kulawa da ayaanah a daki, while ita kuma ammi babba tana taya bappa zaidun shiri harya gama yasaka wata dark navy blue very expnsive men voile  data masa mugun kyau yayi adonsa yau bana kadan ba, yanata haba haba ya gaya mata zaiy tafiya sai aka kirasa awaya daga office sai gabaki daya yabi mance bai gaya mata ba har kuwa sukay sallama yafice agidan agaggauce, saida driver ya wuce dashi office yayi signing wasu muhimn files snn ya wuce airpot within like 5minute su ammi qarama da sauran team din duk suka taho jirgin 10am sharp ya lula da su kasar waje.



sosaii ammi babba ta shirya tarbansa yau da yamma, haka ta saka mai aikinsu taje kasuwa ta siyo musu fresh fresh manyan dakwulan turkey da spices tazo dakanta tay aikinsu tasha wahala har da kiran anty safeera koda zata gaya mata sunan spices da ammi karama take sawa dan tayish yay dadi kamar nata duk dan ta samu shigewa zuciyar mijinta da maganan karban kudin nan tayi ta huta da jarabar zinariya.


bakaramin wahala tasha kafin ta girka abincin yau ba ,dan saida akaje mata kasuwa neman spices din da ammi qarama take using a abinci kafin ta kammala wasu abubuwan, tay su fried rice, tasaka su hanta da kayanykin lambu, turkey dinn nan kuwa aka raba biyu daya aka soyasu, sauran kuma akay stew dashi dayaji lodin mangyada da maggi da uban barkwano.


kafin ma tagama aikin gabaki daya ta galabaita harma bata samu lokcin kula wata ayanah agidan ba. 1:30pm ta kammala komi ta shiga wanka tay sallah snn ta kwanta domin hutawa.


trout wayarta a kashe yake dan batason ta kunna bare zinariya ta ishsta da kira dan haka kwata kwata bataga text messg din da bappa zaidun ya aiko mata ba bayan har sun sauka a kasar waje.


baccinta ta shara me lafya ta farka wajajen uku saura ta samu har sultana ta dawo daga schll taci abinci tana zaune tare da ayaanah adaki suna hirarsu na yara, ta tsani taga sultana tana kawance da ayanaah amma kuma wnn karon babu yadda ta iya saita kyalesu, iyaka instructing inta kawai tay akan idan su maheer suka dawo daga schl ta kai musu abincinsu daki sabida tafiso ace yau ita daya zata tarbe mijinta akan dinning da uban girkin data shirya masa irinna ammi karama dan yaja santi suyi maganan kudi


tana gama instructing din sultana  ta koma dakinta tacigaba da bacci batare da ta kunna wayartan harynzu ba


daga can kasar waje kuma a hotel daya dukansu suka sauka daga dakinsa saina ammi karama saina sauran mutanen ahaka ajere. wanda wanka kawai sukayi suka fito suka tsunduma hidimar daya kawosu tun around bayan asr.


ganin gidan was soo boring

yasa sultana tajawo ayanah suka fita can waje tabayan shades in gidan suka zauna agaban pool tanata bawa ayaanah labarin school dinsu, daga bisani sai taje kitchen ta debo musu dakwalan namomin turkey wanda aka soya har pieces uku manya tana kawo tabawa ayaana guda daya, suka zauna sunaci atare suna hirarsu na yaranta



ammi babba bata farka ba sai can wajajen 4.30pm agurguje taje tay wanka tay sallahn asr snn tasake rabza wani uban kwalliya ta canza kaya ubansu da niyyar zuwa warming in abinci dan tasan duk tsiya 5-5:30 haka bappa zaidu zai dawo.


koda ta shiga kitchen taga yadda aka debe naman bakaramin baci ranta yay ba duk ta dauka me aikinsu ne siddika ta kwashe mata nama ranta a dagule tay warming tashirya tray wanda zata kai dinning sai kuma ta fasa tawuce sama da niyyar zata gwada kunna wayarta tunda yamma yayi.



tana kunna wayar kuwa abun afarko datagani shine sakonsa wanda atake atake idanunta yabi yay jazurrr da fushi dan har wani hucin bacin rai takeyi tamiƙe tsaye ta wuce kitchen din danta kwashe abincin kawai ta zuba a fridge kafin ta dawo daki taci kukanta na uban asarar effort da lokacin ta datay wajen tsara masa abinci .


aganinta wann ma walakamci ne sosai da zai wuce har wata kasa bai sanar da ita ba kuma tunda taji batun kungiya tasan babu shakka da ammi qarama akaje


har wani duhu duhu take gani akan hanyarta na isowa kitchen lokcin kuma ayana tashigo gidan da sauri debo ma sultana ruwan sha kenan sabida shakewar datay awaje, tazo da sauri harta debi ruwan a cup zata juya suka ci karo da ammi babba abakin kofa


gabanta yay mummunan

fadi ta saki ruwan akasa ganin wani irin kallo da ammi babban tamata musmn ganin hannunta baja baja da maiko da wani irin  hatsala tace kan uban can... dama kece kike kwashe min nama na kinaci dan bura ubanki????


hawayen tsoro ya fara zuba a idon ayaanah zirrr bakinta ya fara rawa rawa zatay mata bayani, da dukkan fushin datakeji ta daga hannunta sama zata falla mata wani hatsallalen mari mai cike da tsana tana daga hannun kuwa taji an kira "mummy" da karfi ata baya dasauri ya shigo ciki tare da riƙe mata hannu..



SHARE.......

[19/11, 17:26] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️2️⃣5️⃣💫

Tunda taji anrike mata hannun tatsaya cak tareda juyowa da uban sauri, wani irin kallon juna sukeyi har ya shigo cikin kitchen din tana ganin ibaad ne tawani fauce hannunta anashi dawani irin hucin tsana me zafin gaske, ibaad yay sama da idonsa yana kallon kwayar idanunta bayabo ba fallasa yace mummy lafiya meye faru, metayi kuma? 


wani irin zazzafar huci ta saki tanamai hararsa upandan tunma be gama rufe bakinsa ba cikin hatsala tace "me kuwa zai faru banda satar nama da na kama wann walakntacciyar yarinyar tana min...


da mamaki yace sata kuma amma mummy..sai kuma yay shiru baice komi ba ya juya yana kallon ayaanahn data dan sunkuyar dakanta can kasa tana zubda hawaye sosai jikinta na mugun rawa rawa.


muryansa na fita ahnkli salon rashin son ya tsoratata yace

"..ke kuma meya kawoki nan? 


lumshe idonta tay dan bata san da kuka ya kufce mata ba ahnkli muryanta na rawa tace "ruwaa..a kawai nazo debewa ni wallah ban mata sata ba


."..zai magana da mugun sauri ammi babba ta karakawo hannu zata jawota gaba danta falla mata mari yasake yin wuf ya rike hannun yace mumy pls wait mana let her answr all the questions dan Allah,"...yana sake mata hannun ransa abace yakara kallon ayaanah yanamai tuhumarta akan abunda ya kawota kitchen din,..duk ta rude sai takasa bashi kwakwarn bayani tana kuka itade cewa take bata dauka mata namanta ba"..


a mugun masife ammi babba tace "ibaad bangane kana wani tambayrta ba, nayi maka kama da wacce zata maka karya ne? okay naa pls lets look at her hands tunda baka yarda da ni ba..ahaukace takamo duka hannun ayanahn tanamai nuna masa maiko maikon naman, amugun zafafe tace kagani ko? inda ba namar tazo sacewa ba ta ina wann maikon zai fito? toh wallh walh saina miki shegen duka, dan ni gidana ba amin sata, kuma ba'a min karya, saidai kikoma can kauyenku inda kika fito da wann mummunan dabiar taki ta mayunwata barayin abinci, ai inma kwadayi kikeji saikizo kicemin wanda nabakin ne bai isheki ba, i will undrstnd you dan nasan babu a house, gidan miji babu tabbas, makwabta sai ɗaiy-ɗaiy..amma tunda kikace ke satar abinci zakiyi agidan nan toh wallah saina ci ubanki kuma bazan taba kyaleki yauba har sai anbiyani nama na da kikaci...


ayaanah tafara kuka sosai har tana jan shsheka cikin rudewa tace "Umman sultana kiyi hakuri ni wallah ban miki sata ba ruwan sha fa kawai nazo debawa zan kai ma sultana.. 


tace "da Allah kimin shiru, bakin samu ana bin bayanki ba?last week kinmin asarar dumbin kudina anbi bayanki, yanxu kuma wato bari ki tsiromin da halin bera to badai agidan nan ba, yau ko abiyani ko kaf masu daure miki gindin suzonan sugani snn suji cewa ke babban barauniyace kuma makwadaicya... 


kuka kawai ayanah takey dan duk wyannan maganan ji take kamar sun mata nauyi..


ibaad yace" mummy dan Allah kiyi hakuri..if u cant let her explain herself properly atleast let her apologise to u"


ya kalle ayanan ransa a mugun bace yace "ke kuma mekike jira da bazaki bata hakuri ba tunda ai naman kikazo sata saiki bata haquri

...ayaana ta kara fashe masa da kuka batace komi ba ta tsuguna kasa cikin masa biyayya tace "yace ince miki kiyi hakuri. wai bazan kara ba..


ammi babba tace kan facalin bala'i wato shine ma yace kice min inyi haquri?kuma ma bazaki kara meye ba..ki fada da bakinki...kowa anan ya shaida cewa ke barauniya ce


ihun datake mata yasa sultana tafara shako muryansun daga kan stairs dan already tafara tahowa dubata, sai ta tsaya cak idonta ya ciko da hawaye ata bakin kofar kitchen din tanamai jin bakin tsoro karta shigo ciki asata ta fadi gaskiya yaa ibaad yasan ita ta saci naman ya casata...


ihu ammi babba take ma ayaana akai tana cewa ki fada masa da bakinki cewa sata kikamin..ke barauniya ce..say it ryt now!


ayaanah tana kukan sosai da wani irin taurin kai tace nifa wallah ban miki sata ba..ni ba barauniya bace...ai ban dauka miki abunki ba...


da mamaki ammi babban tace ohh dan ubanki karyan zaki ci gaba damin? toh wllh inhar baki furta cewa kinmun sata agabansa ba yau dinnan sai anbiyani nama tareda dukkan wasu abubuwana da kike min asararsu ai ba ubanki bane ya bani su...


haka kuwa ayaanah taki sam ta furta komi sai kuka takeyi daga tsugunen daf da shi

ayayinda kukantan yake daga masa hanklinsa yanasamai rauni taciki bana kadan ba..


wani irin ruwan balai take saukar musu tana cewa ''ko abiyani nama na kona miki dukan mutuwa, shegiya makira kawai barauniyar abinci, ke abubuwan ma sun miki yawa wai shege da hauka...if u want me to forgive u just open ur mouth and admit it cewa ure a big thief..ole..oloriburuku barauniya...young anini...


tanakan maganan ayanah na tsugune agabanta tanakan kuka itama sam takiyi shiru sai cewa take ni ban miki sata ba wanda hakan bakaramkn dada mugun hatsala ammi babba yakeyi ba...


can cikin lumshe tare da budewa da comanding voice dinshi me sanyi yace mummy please is enuf. fuskarsa a dore yabi yakalle ayaanah yace ke tashi kibar nan wajen ynxn nan..


da wani irin mugun gudu ayaanahn ta miƙe daga tsugunen ta fita waje tanata kuka sosai harta tawuce sultanan abkin kofa ma bata sani ba, can waje gaban pool din taje ta tsuguna tanata kuka tanajin kamr ta gudu ta koma wajen ummanta


ruwan masifar ta dawo akansa tana kallonsa kamr wacce zata falla masa mari tana huci "'and what was the meaning of that ibaad? kai waye da zaka ce min enuf agaban yarinya

...bayan kana kallo yarinya tana karya kiri kiri zaka kuma wani ce mata ta tashi ta tafi dan tsabar ka rainani ko? hmm ko da shike ba lefinka bane, uwarka ai ita take mulki agidan nan shiyasa kaima kaje har kauye ka kawomin wata sabuwar annoba fitinanniyar yarinya barauniya, wacce a kwana biyu kawai da tazo saida tabarar min da abuna dat is worth 10million naira, yau kuma gashi tahau tsince min nama acikin abinci..


toh wallah wallah tunda abun naku rainin wayo ne ko ka biyani kudi na ko in ma yarinyar nan dukan kudi na inyaso saika kira uwarka kace mata tasaka bappanka yasake ni yau ya aurota..yan bura uba kawai macuta...inka ga maganan nan tawuce toh wallh biyana akayi inba haka ba kuwa saidai kafitar min da barauniyar nan agida na yanxu, ni bazan iya ba, ga asara, ga sata da karya, ga uban raini, haba da wanne zanji, inde bazaka biya ba tou muzaba mugani saidai in bazan kara hada ido da yarinyar nan agidan nan ba wallh sai na mata dukan million goma tare dana kudin nama da sata..



sosai idanunsa yay jaa yana jin ammi babban harta gama balbalin bala'inta akansa


muryan sa adan dakile yace mummy toh kiyi hakuri.. azafafe cikin katsesa tace wallah ni ba uwarka bace dan kuwa bakasan darajata ba..


cikin lumshe ido da budewa yace okay fine nawa ne kudin naki. i will pay u back..amma dan Allah karki tabata...her medical condition is quiete...


tace "i do not care abt that stupid conditon of hers, banason ji, in taga dama ta mutu mana nina kawota duniya ne ehhhh?..aini bakasan halin da tasaka ni aciki ba dake ni ba uwarka bace duk bai dameka ba..if u want her to breath in dis house u shud just pay my money ryt now.


ahnkli kuma a dakile yace okay..shikuma naman nawa taci miki..


....cikin yatsinawa tace dubu dari cass na saya turkey dina, kuma duka za'a biyani...baice mata komi ba yaciro babban wayar samsung dinsa daga cikin aljihunsa ya bude daya daga cikin microfinance app dinsa da kwanan nan akayi legalizing masa yasa biometrics nasa for swift transfer, acct din na buduwa Allah yaso shi sai yaga cassh limit din transfer dinsa ksan 15million naira ne kacal sumwhat beyond what she is even asking him for.


idonsa nakan wayar yace"wani banki ne? 


wani rau tay da idonta looking desperate nd very wicked babu dandanin kunya acikin kwayar idanunta tace masa" "zenith bank..yace ok acct number, acikin sauri tana yatsinawa tahau gaya masa digits inta yana rubutawa har snn full sunanta ya fito atake atake yasaka mata cak cak kudinta dats 10million 100k yana gama nuna mata receipts taga kudin yashiga atake tajaa masa wani dan banzan tsaki 


tace..mtsw aikin banza aikin wofi,.. ka kyauta makanka, danni wallah gaba takaini gobarar titi a jos, daga nan inkunga dama kucigaba da daure mata gindi tana abunda taga dama agidan nan nide wallah bazan taba daukar wani asara ba...nd pls if u want to test my patient ibaad kaje kadau wayarka ka gaya ma kawunka ko uwarka cewa kabiya ni kudina, nikuwa zan dawo maka da kudin amma wallah wallah ibaad, duk abunda nazo nayi ma yarinyar nan kasani kaine ka jawo.


wani uban tsaki taja masa snn tabarsa awajen yana tsaye baice mata uffan ba cikin shanye bacin ran dake cinshi a kirji yafito yana tafiya calmy da duka hannunsa acikin aljihun sa,yana steping wajen kitchen din kuwa yakalle sultana agefe ta rakube da jikin bango tanata matse ruwan hawaye zuciyarta na bugawa da sauri sauri 


suna hade ido ta dan firgita, fuskansa a mugun daure yace "ina ayaanah take?muryanta na rawa tace tafita waje inaga tana can wajen pool tana ku...

...tun bata karasa gaya sauran ba yadauke kansa yanufi wajen pool din shima walking very gently kamar ba abunda ke damunsa


samu tay tadukunkune kanta waje guda tana rabza uban kuka, dan babu abunda takeji arnt kamr ta gudu taje wajen ummanta ynxu.


kuka takeyi abar tausayi tabi tacusa kanta atsakankanin cinyoyinta har ya iso wajen bataji steps insa ba saida taji qamshi tare da dirar inuwarsa akanta snn ta dan dago cikin sauri, suna hade ido tay maza tamiƙe tsaye  da hawayen a fuskarta, jikinta a sanyaye sosai. shide baice mata komi ba sai tabita tsuguna kasa  agabansa da ladabi itama tay shiruu.


idonsa akanta yace keee kin taba cemin kinason kici wani abu agidan nan na hanaki? 


cikin giragixa kai da muryan kuka tace mishi aa..adan masife yace toh uban meyesa zaki je har kitchen inta ki daukar mata nama, ke kika aje ne da zakije ki dauka? nd when has dis nonsense start..


hawaye na zuba a idonta tace wallah ni ban dauka mata komi ba..


yace "Dont u dare lie to me.


jin yadda yafada hakan da bacin rai yasa ta kara fashe masa da kuka me sanyi


cikin controlling emotions dinsa yana kallonta anitse yace "inkin san kinyi abu marar kyau, just admit it.. bawai kina yin karya ba. dan da ace baki dauka ba ta ina har hannunki zai samu maikon namanta?ni bana son karya. i hate lies in any form...


tana girgiza kai tace amma wallah ba karya nake maka ba..


batare da ya daga maya murya ba yace ohhh just shut up ina magana caraf kema kina amsawa irinke gaki me taurin kan nan ko? to ai me taurin kai baya sata..dan shiru yay.. snn yakuma cewa kee kalleni nan. hawaye na zuba a idontan ta dago ido ta kallesa "yace kinaji, araunce tace masa ehh..


da wani irin stern voice yace dont you ever..kar inji ko na sake ji ko ma sake ganin kin sake taɓa abun wani, inde abu banaki bane just take ur hands off it idan ba hakaba nidakaina zan miki shegen duka agidan nan..nd when ever ure wrong just admit it, nd shut up...ki tashi kiban waje kar kuma na sake ganinki kina kuka anan wajen....



tana zubda hawaye sosai ta mike kanta na kallonn kasa jikinta a sanyaye ta doshi kofar main mansion din tana budewa ahnkli kuwa caraf suka hade ido da maheer tare da sultana suna saukowa kusan atare..


wani cak ya tsaya da sultana abayansa dan already yazo ya sameta tana kuka anan ya tuhumeta shine ta gaya masa cewa ai mummyn su ne tay ma yaa ibaad da ayaanah masifa wai akan dan ayaana ta dauka mata namanta a kitchen ynxu..


cikin idanunta dake fidda hawayen ya kalla tay saurin sunkuyar dakai kasa, tuni jikinta ya bata hala shima yaji komi shikennn yanxu kowa zaina mata kallon barauniya.


wani sabon kuka taji yaxo mata batace mai komi ba ta wuce sama da sauri tay sashensu tanajin nauyi da kunya sosai ..


tausayinta yaji ya kamashi da can har zai fita waje ya same ibaad din dan yaji sauran bayani saikuma ya fasa kawai yabi bayanta dan ya lallasheta


shortly after sun wuce sama shikuma ibaad ya dawo gidan  room dinsa direct ya wuce ya zauna abakin gadonsa jin kirjinsa na masa zafi sai ya shafa fuskansa ahankli cikin rasa gane abunda yake masa

dadi. cikin raya wani abu aransa ya dauki wani sabon atm card dinsa da ake yawan saka masa school fees dinsa aciki ya saka a wallet dinsa kafin nan yabude closet dinsa ya canza kaya zuwa wasu casuals masu kyau snn ya dau key din mota da sauri yay waje, within few minute yay driving kansa out of the mansion zuwa wani katon exclusive unisex boutique...


daga dakin kuwa sultana sam takasa zuwa kusa da ayanah sabida guilty consience najin cewa itace me asalin lefin ita sato naman sukaci tare, kuma har ga Allah tana tsoron ta fadi gaskiya agaban yaa ibaad sabida bata kaunar ya bugeta ko ta shiga red list insa na makaryata agidan. she cudnt help but to feel guilty nd sad, agefe taja ta tsaya tanata satan kallon ayanah yadda ta matse kanta acan dungun gado tanata kuka ahankli


maheer ne ya nufo inda take yana kallonta da tausayi har ya zauna agefe daf da ita bata dago fuskarta ba.


muryansa na fita ahnkli da sigar lallashi yace "pretty one, zaki iya min magana "can we talk? wani uban shiru ta masa tanakan kukanta saida yakara memeta hakan snn ta gyada masa kai yana murmushi me sanyi ya kara matsowa daf da ita ahnkli yace toh prettyna pls gayamin meyafaru mana, ko ibaad din ya miki wani abu ne?


idanunta na kallon kasa suna fidda ruwa ahnkli cikin muryan kuka tace"..aiyaqi ne yaji abunda zan fada, yace wai na mata sata yanata min masifa kuma wallah ni banmata sata ba..


jawota yay jikinsa yace shuhsh its okay, kidena kuka hakan nan kinji ko, ai sultana tagaya min iya abunda ya faru..so just chill ,ire iren wannan kananan mistakes din dama are bound to happen..shima i will talk to him zai gane cewa ba halinki bane its just a mistake ko?


tana sharewa hawayenta tace "nifa banaso ka gaya masa komi ai ya riga yamin fada kuma nace masa bazan kara ba, kawai kabarshi .nide tsakanina da Allah ai nasan ban mata sata ba..


yace hakane pretty one nd dats what matter ynxu dai kidena kuka kishare hawayenki kinga ankusa kirar sallahn magrib ni zanje nay alwala then we wll talk later ko?.


ahnkli ta gyada masa kai tanata mamakin irin kirkinsa harya fice bata dena kallon inda yabi ba..


yana ficewa a dakin wani irin shiru ne ya ratsa tsakaninsu da sultana..haka kuwa basu ce ma junansu komi ba, ayaanah tagama share hawayenta ta tashi sum sum ta shiga bayi domin yin alwala...cikin rasa nay sultana sai tafice a dakin ta koma can dakin quest dinsu tay nata sallahn awajen ta cigaba da zama dan batasan ta ina zata fara bawa ayaanah haquri ba..she neva had any close friend or sister, duk wnn abubuwan datakeji na quilt da tsoron fadin gaskiya danta wanke wata yau ne tafarajin jinsu aranta dake duk zamanta da causin sisters din nata baifi insunje weknds a family house ba kuma dama da kulthum kawai tafiye yin magana.



Dagata dayan bangaren kuwa tun biyar da rabi zainab Arifa tagama daukar wanka ta saka wata xpensive saudi arabian abaya classy handwoven frm safiya abdallah of saudi, shikadai kawai ta siya jiya da suka dawo daga 5days business trip to paris din da sukaje ita da babanta, daga wnn bakin abayan sai sabon bag pack dinta na school data dawo dashi, she feels like she needed to buy clothing gifts nd more chokolates da zata bawa kawayenta rukky da nala tsaraba dan haka yamma liss taci wani irin kwalliya da sabon abayan ajikinta,only herself and her closest two maids wato elizabeth da aqeela zasuje wata private boutique dan ta siya kayan tsarabtanta acan.. daga ita sai driver a katoton benz jeep, maids dinta kuma suna biyota a wani motar shima benz din ce amma ba jeep irin nata ba..


tunda suka kamo hanya idonta yake stiff akan customised wayarta tanakan daddanawa time to time haka tana yagar chokolate dake gefenta tana kaiwa baki..


wajajen 6pm aka iso dasu gaban unisex boutique din har snn ta daga ido jin sun tsaya,

expensive original designer mall ne just few cars are packed outside da basufi guda biyar haka ba


she likes coming to this place sabida it has great customer service kuma babu tarukucen hayaniyan yaran kananan millionaires gashi wokers din suna treating customer kmr royalty, a treatmnt she soo much adore on her self.


suna tsayawa maids dinta suka sauko da sauri elizabeth ta bude mata mota muryanta kasa kasa tace "kishiga ciki kigani idan customers sunfi shida aciki just come back here lets move nafasa shoping din, then you wil oder evrythin for me online idan munkoma gida.


cikin ladabi Elizabeth tace yess maam. snn tq shiga ciki taje ta samu kusan mutane takwas ne ma acikin mall din biyu yan mata sauran kuma duka maza but she was stunned to see ibaad among them kuma yana tsaye ata sashen mata...


tun kafin su hade ido dashi tay sauri ta dawo waje har jikinta na rawa ta kwankwasa ma zainab arifah windon mota wanda saida ta ja mata aji ma kafin ta bude..


tace "excuse me maam'


batare da ta kalleta ba tace "what is it...spill.. quickly....


cikin gyaran murya elizabeth tace i have both gud news nd bad news maam...


batara da ta kalle ba tace "really...okay bad news first..


elizabeth tace okay maam i am afraid yau fa mutane takwas ne acikin store din


cikin yatsina fuska zainab arifah tace ohhh gosh...and the gud news?...


elizabeth tana murmushi tace "Ders someone inside that i think u may be intrested to see.


da mamaki zainab arifah ta juyo tace...and is that person my father?


....tace noo maam wanann mutumin na hoton dake gaban mirron ki ne fa wanda har yazo ranar kukay dinner??


da wani irin gwalo ido tace'you mean ibaad?


..elizabeth ta gyada kai..wani jan ajiyan zuciya zainab arifah tay tace "okay come quick, xoki ban jakana akwai pressed powder aciki, nd is my face okay? the shadows, the coutour, the blush..look at me dakyau..ina aqeela? aqeelan tana matsowa tace u guys shud tell me did i look beautiful...my lips okay? nd what abt my dressing...oh my god cant believe ibaad is in here...cikin bude ido da lumshewa da wata irin shauqi ahnkli tace i can wait to see him, ina ce dai nayi kyau??


zuga kyanta suka hauyi dan sunsan inba haka sukayi ba bazata sauko suje ciki akan lokaci ba.


elizabeth ta kawo mata jakarta ta ciro original fenty-X lead base made refined powder takara shafawa a fuskarta tay wani irin dau farin fatar tan yakara fitowa sosai


hannu ta miƙa wa elizabeth ta rike kmr yar sarki snn ta sauko kasa ahankli bisa kan 6inchess bouchra jarrar high heels dinta in shiny silver colour da dan karamin luxury side bag dinsa da yay complemting bakin abayantan sosai.


ahnkli take takawa suna binta a baya kamr wata yar sarki, wanda tun kafin ma sukai kofar wajen gabanta yake dukan tara tara dan ita kanta bata san wani irin mahaukacin ciwon so kwakwwlrta yake ma ibaad ba, he feels like the air she is breathing ryt now..dan tunda akace yana ciki sai taji gabaki daya bata da wani sauran nitsuwa ajikinta gabaki daya..


ata fannin ibaad din kuwa tunda ya shigo store din bai dauki komi ma kansa ba iyaka ma ayaanahnsa kawai yake tattara kayan sawa, dan gabaki daya tunanin ayaanahn ne ya gama cikke masa zuciya da kwakwalwansa, he feel much more guilty each time yaji ammi babba tana mata ihu dawasu irin walakantattun kalamai..sai yana ganin kamar hala duk lefinsa ne dayay shiru ya kyale ma su bappa zaidu aikin kulawa da ita while shi baida ma lkcin kansa.,duk sanda ammi babba ta zagi ayaana har ransa abun yake qonasa, nd he is very sure is bcos she have nothing of her own agidan, komi ara mata akey awajen sultana shi yasa har akelaka mata sharrin sata  take kuma yawan zaginta da sunan walakntaciya tare da kaskantar da ita akan kudi da wasu irin mugayen kalamai na cin fuska da gorin talauci....


Da abubuwa  dayawa aransa yashigo wajen, nd he picked mostly ready made wears ne wanda yasan zatana amfani dasu ne atake, 21 pieces of items sets da yasan zasu iya cika atleast 5 shopping bags. "abayas, inner wears, hijabs, shoe, casual wears, dana cream nd personal cares.


attendant din dake binsa abaya tana tayashi yana gama picking komi dayakeso tagama tattarawa masa duka kayan.


sungama kenan zasuje wajen biya yaji antaba shi akafada slightly yana juyowa suka hade ido da zainab arifah tana wani irin murmushi tace"Hi.. surpise to see me?yamata kallo daya cikin dauke idonsa yace "nop"

..nervously tay giggles tace well nikam i am suprise to see you musmn ma anan sashen mata..so, how have u been?ashe ka dawo gari shine banji labari ba, nd u dont even pick my calls..yamata shiru baice komi ba dan normally in rashin mutuncinsa ya tashi u go talk tire har kagaji bazai kulaka ba


...babu shiri ta fara zuba masa surutu tanamai tambyarsa abunda ya kawosa nan and who he is shoping for..harda zagewa wai zata tayashi,


daga haka yafara amsata daddaya..karshe ma yace mata yagama siyan abunda zai saya gida zai wuce ynxn nan


kamar mayya haka ta dinga binsa with queastion upon question har yakai sashen maza, ya dauki one pieces of perfume dama yanata neman turaren da zai rike guda daya as his own personal signature sai caraf kuwa yaga _xerjoff naxos_ of Xerjoff’s 1861 collection, which is inspired by Italian heritage anyishi da pure notes of Tobacco leaf, Vanilla, Tonka nd bademorth, asalin turarene na namaza daya amsa sunansa turare yana da wani irin nanniyar masculine scent mai kama jiki da jimawa acikin kaya da tunani.


saboda tsadar turaren yasa bai kara daukar wani abu bayanshi ba duk surutun da zainab arifah takey asking him series of questions abt his shopings nd travels bama ji yake ba har suka kai kan counter 


aka fara hada masa kayansa in difrent bags sai kallon kayan takeyi sounding confused take cewa "is it for ur sisters? ai kasan nima kanne na ko?toh meyasa bazaka jirani na kara musu da nawa gifts din akai ba inyaso sai muje gidan atare mukai musu.. 


shareta yay yaki kuma ya mata bayanin komi, amsarsa daga eh sai A'a.. karshe data matsa masa son sanin kayan waye sai yay saurin katseta da cewa sauri yakeyi zaije yaja sallah a masjid, haka tay masa taurin kai ta saka aka tarkata kayan biscuits da su chokolates aka kara masa akan kayan nasa aka bisa waje dashi, and she was soo pissed off da aka bishi dashi harmotan shikuma yay kyauta dasu atake awajen, duk da uban tsadarsu hakan kuwa ya bawa workers dintan kyauta bai tafi da ko daya ba. 


bataji dadin hakan aranta ba,

ranta a dagule ta matsa ta matsa har saida manager na sales tay breaking normal protocol aka shiga computer aka dudduba mata sizes din kayan daya saya just to make sure wa sisters dinsan ya siya. 


luckily enuf ta samu duk kayan they fits safiya's age whom is his blood sister. sai dataga haka kafin nan taji sanyi ta sissiya abunda zata siya snn suka kama hanyar dawowa gida


suna isa gidansun ko leke iyayenta batay ba ta kwanta akan makaken princess themed gadonta ta mika kafa elizebeth tazo ta rusuna kasa tana cire mata shoes din data hau kan gadon dashi, aqeela kuma tana unboxing duka kayan tsarabar tana shiryasu in a more fancy gift bags, while ita tana kwance tanata kirar layin mujaheed  all the way from south africa dan ya kara tabbatar mata if safiya is around that size and age, hira kadan sukayi da mujaheed din dan dama mashi kawai take iya fadan komi, duk da dabiarta na nuna classisms daya mata katutu. anan yake sanar da ita cewa kakansu hajy mairo mai tuwo ma zata dawo wann asabar din. kusan saura 4days ma kenan.


wani dan uban dadi taji aranta dataji hajy mairon zata dawo atleast she will get to spend more nd more time a gidan ran sartudays yadda taga dama batare da mamanta ta matsa mata ta dawo gida da yamma ba.



kamar wata mayya haka saida ta siya wani expensive botle na

Maison Francis Kurkdjian Amyris Homme perfume, a Fresh, woody, and very refined perfume. which According to Viora London is more classic Parisian ambrosia. perfect for sum one who is polished, intellectual and quietly wealthy kamar ibaad inta. da wata apple smart watch da niyyar kai ma ibaad su kyauta ranar asabar intaje tarban kakanta hajy mairo mai tuwo. 


gani take tunda bai karban ma sister dinsa dukkan tarkacen chokolates inga ba ai dolene ran asabar ya amashi wayann kuma yasaka ajikinsa.


kafin ta gama waya da mujaheed maid dinta sun rage mata rabi daga kayan jikinta daga nan tashi kawai tay taje wanka, tay sallan isha ta tsalleka magrib sabida kyuwa, fav coffe dinta kawai aka kawo mata yaji madara tasha snn ta jawo computerta ta cigaba da karatu..


Daga nan gidan bappa zaidu kuwa ibaad na dawowa gida ya samu already maheer yana jan sallahn magrib a masjid dan haka aje bags din shpping din kawai yay akan gadonsa yay alwala yawuce masallacin shima ya jonasu


ayanah tana zaune a daki da tunanin irin saukin kai da kirkin da maheer ya nuna mata a case din satan nan, wanda har wajajen bayan isha kuma sultana bata leko dakin ba, ita tun tana fushi da ita harma abun yazo wuce mata, ganin ita dayane a dakin yasa tafara tunanin yin wanka...


dede lokacin an gama sallan isha'i kenan ibaad ya lallaba yashigo dakinsa inda ko taba bags din shoping din baiyi ba saiga maheer nan ya tura kofar dakin da sallama ya shigo kai tsaye. 


idonsa kuwa na sauka akan shoping bags din yace woahhh damn..so may shoping bags.. and what are all these for? kuma kayan yan mata...wait man..did u go for shoping witout me..


ibaad yanakan cire takalminsa yace yeah, is for the girl..


maheer yace "what??amma meyasa? i tot sultana had enuf kuma she is ok dat they can share..ko dan sabida abunda yafaru dazune shikenan kuma kaje ka siya mata kayan sawa


ibaad zai magana maheer ya hade ransa sosai yace...look ibaad ayaanah fa yarinyace..nd so what if she took a piece of meat frm a pot..wann halin kowani yaro yanayinsa gigin kuruciyane ba dabiarta ba..i think both you and mummy are overly reactiive over this girl's issure, toh meye aciki dan ta dauki nama a kitchen taci?


cikin dakatar dashi ibaad yace "Dat is the problem maheer..i do not want her taking food or things..weda freely or stolen. beside i am very sure bata dauki wani nama ba, ka ma dena cewa waita dauka, dan nasan wallahi bata dauka ba.


baki bude maheer yace" 'harfa wallahi kakecewa.. hmm okay, tell me, why did u scold her then..


calmly yace "i know why

snn banason muja wani dogon surutu anan kawai kayi hakuri inhakan did not sit well with u. amma dan Allah kana duba condition inta..wancan karon ma kusan hakane ya faru yarinyar nan tun batagama farfadowa da jimami ba tazo gidan nan snn tasake shiga wani damuwa, nd then jiya ne kawai muka dawo da ita daga asibiti after spending 7 days in admission sai kuma in sake zuba ido adaketa akan namar da batama dauka ba? 


cikin sauke ajiyan zuciya maheer yace "toh naji, hmm but you dont have to pay mummy with cash you knw.., sultana tagaya min duk yadda kukayi,she asked u to pay for damages nd u sent her the money, ibaad,..dat was rash nd stupid of you..in ita mummyn bata da hankali sai kai ka biye mata? yau in kuma baba yaji wann maganan me zakace masa?..i get that u want to protect her at all cost amma badai ta haka ba....kaima fa kasan halin mummy, farkon xuwanka gidan nan kaima batay kkrin kawace kudin abincinka agidan nan ba ne?.. son zucyarta yay yawa, inkana biye mata wallah sai kaga ta dawo da hakan kamr wani hanyar cuta da caca. dan haka ni zanje in ce mata ta maida maka kudadenka kawai yanzu nan ko wallah na hadaku duka da baba.


juyawa yay zai fice ibaad ya riko hannunsa da sauri da fuskan magiya yace maheer please Dan Allah kabari..i know what i am doing. kuma nasan inda kaine a position dina zakayi abunda yafi haka, kai bakasan ya mukayi da mummy dazu ba...i desprately want this girl to have a small moment of peace ne shiyasa ma nabada kudin bawai dan bani da hankali ba, please kaji tausayinta mana duk abunda ya faru da ita abaya akauyensu is still taunting her emotionly nd she is sick. wallah i will give twice as dis amount dan kawai a kyaleta, inkuma bawai so kake kajawo mata wani fitinan da zai saka ciwonta ya dawo full blown heart failure bane dan Allah kabari. let bygones ne bygone. let ur mum have peace in her marriage too,  tunda na rabasu lafya pls karkay involving bappa aciki just let it go for the sake of the girl.


kallon cikin idon ibaad din maheer yaketay all this while yana reading all the sincerity dats coming out of it..


idonsa atake yay jaaa jikinsa sai yay sanyi sosai.


ahnkli ya kwace hannunsa ana ibaad din yace "okay fine..for the sake of the girl, amma badan haka ba da wallah bazan kyaleta da kudin nan ba...excuse me!!


yana fadin hakan yay waje jin hawaye na tarowa a idonsa yana shiga dakinsa ya zauna abakin gadonsa dan jiyake zuciyarsa na masa wani irin zafi sosai da sosai daga bisani ya tashi yay wanka da niyyar zai kira ibaad ya rakasa gidansu abdl gaffar suje sharply ya amshi assignmnt dinsa ya dawo gida yayi.

#SURAYYAHMS


idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 


*AREWABOOKS*

*@SURAYYAHMS*


*WATTAPAD @SURAYYAHMS*



*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*



#SURAYYAHMS

#COMEBACK SERIES

2024/2025

[20/11, 20:54] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: Susum writer:

⏯️2️⃣6️⃣_ABUNDA KE ƁOYE💫_

 _Surayyahms_ 


https://www.arewapen.com/book?id=68b893fa83afa58b60006705


https://chat.whatsapp.com/HBrDJW5WI7h7uwSbRg77tf?mode=hqrc



https://vm.tiktok.com/ZSH3X6SPhYWXw-nxc0O/


wajajen 8.30pm maheer ya kammala wankarsa yafito direct ya tsaya atagaban gadonsa kuqunsa daure da thick white towel da wani dankarami daya riqo ahannun shi yanamai dabbing ruwan jikinshi slighly, wayarsa dake kan vanity table ya daga yana daga tsayen ya rubuta short text mssg ma ibaad akan zai rakashi gidansu abdl gaffar ynxu, yana gama tura masa text din yawuce gaban standing mirror yana kallon kansa a madubi not giving much tot ma yadda yaga duk ya xube kwana biyun nan yay kwafa kafin nn ya jawo kayan shafe shafensa yahau shafawa a smooth healthy skin dinsa ya taje kansa yay fess..


sharply ya saka wasu kananan kaya da hadadden jacket akai yafesa turarensa me qamshi kafin nan karfe tara yacika har ya fito waje, 


kai tsaye yaje ya bugawa ibaad kofarsa, yana tsaye awajen after like 7 min sai gashinan shima ya fito sanye da rigar sanyi ta hoodie ajikinsa irin clean pure white colour innan da wandon blue jean da white sneakers duk sunyi matukar kyau har bazaka iya saurin bmbmce waya yafi haduwa dan kuwa danyen shekarun samartakansu na nunawa sosai..


Suna ficewa agidan bada jimawa ba saiga sultana tayo sashensu, ahnkli take tahowa tana waige waige looking so scared but dertemined to come nd tell ibaad the truth dan tun dazu abunda tama ayaana ya hanata sakat yana samata fargaba...


deciding tay gara kawai taje tagaya ma ibaad gaskiya inyaso ko dukan ta zaiyi still dai zataje tabawa ayanahn haquri halama taji tausayinta ta yafe mata. 


tun bata karaso kofar dakinsan ba taji kirjinta yana bugawa da wani dan uban karfi kamr zai fita,acikin dauriya ta tsaya saida tay tsayuwr kusan minti biyu kafin ta tattaro courage ta fara buga kofar ahnkli har saida ta lura kmr a kulle yake snn ta koma ta duba na yaa maheer shima ganin da alama duk basu nan yasa tasauke wani maqudan ajiyan zuciya tare da barin wajen da bala'in sauri, direct ta koma quest room din ta cigaba da zamanta anan cikin sanyin jiki da tunani duk hanklinta ba akwance ba musmmn inta tuna cewa ita tay satar naman, kuma ayaanah bata tona mata asirinta ba har awajen yaa maher tay shiru...all this feelings are very new nd weird to her, ko karatu ta kasa yi sabida damuwa cos she tot she cud have defended her too, sosai taji babu dadi aranta data bari jin tsoron ibaad datakeji ya hanata yin abunda ya dace wa ayaanah dazu.



bangaren ayaanahn kuwa kusan komi ya wuce mata dama ita bamai saurin riko bace, she was calm abit musmn ma data shiga bayi ta watsa ruwan dumi ajikinta tay wanka tazo ta canza kaya.


tun bayan iddar da sallan ishai tabi ta kwanta time to time haka abun daya farun na dawowa mata ranta but she still wonders haryaushe ne sultana zatadena buya ta dawo cikin dakinta ta kwanta, tadauki tsawon lokaci tana wnn tunanin har tazo tadena tunanin qaddarar rayuwarta dana ummanta ya dawo mata afresh wasu silent hawaye na zuba a idonta tanaji kmr mafarki takeyi ba gaskiya ba. inta tuna irin mugun halin baban ta, da kuma irin zafin dataji da addanta ta mutu sai kuma tay shiruuuuu thinking maybe duk abunda ya faru dasu hala shine musu mafi alheri.


tama kasa iyayin tunanin makomar rayuwarta anan gidan musmmn tare da ibaad, da kuma mutane daban daban datagani wasu masu kirki, wasu mugaye. ganin tunanin zai iyafin karfin kwakwalrta sai ta dauki qur'anin gefen gadon ta mike zaune da pillow a kirji tarufe dogon gashin kanta da mayafi tahau karanta suratul Rahman ahnkli tanayi tanamai tuna nasihohin ummanta da na addanta game da rayuwa. tasan duk yadda akayi dolene kawai tay hakuri ta daure snn ta amshi sabuwar qaddararta, da wn sabuwar rayuwar, da kuma wayannan sabbin fuskokin dake zagaye da ita ynxu, duk dama aranta bata taɓa tsammanin hakan zai zo ya tunkareta adede wannan mayucin shafin qaddatararta bayan ta rasa addanta a duniyan nan ba.


karatun qur'ani ta dingai tana hawaye tana kuma tunaninsu har saida taji sanyi snn ta aje qur'anin ta kwanta cikin sauke ajiyan zuciya mai nauyi..


gidan was quiete babu motsin sultana bare na ammi babba dan tunda ta amshi kudin ibaad ta biya zinariyar mace kudinta sai taji sakat, yau wuni tay a dakintan suna waya da babbar kawarta hajiya ramatu banda zage zage da kulle kullen makirci gameda tafiyar da mijnta yay da ammi karama babu abunda sukeyi..


wani irin zugata Hjy ramatun tay akan karta sake takyale fatima ta cuceta a banza duk tsiya ta sake karban million goman nan ahannunsa kota halin kakane dan ta huce takaici. 


bangaren su ibaad kuwa tunda suka fita wajen abokai ba su da dawowa gidan ba sai can wajajen karfe sha biyu saura na dare, they all came back very tired nd glad they went out dan spending time da sukay da abokan nasu awaje sosai yadan rage musu wani family tension acikin zukatansu...



washe gari da sassafe tun kafin aje sallahn fajr

sultana tay sneaking ta dawo dakin ta samu ayaanah nakan bacci sai tay maza ta cire kayanta tashiga bayi tay alwala bayan ta fito ne tazo ta tasheta akan tay sallah, kafin ayaana ta gama sauka daga gado taje tay alwalah tafito tazo ta samu har sultana ta fara nata sallahn sai kawai ta jonata itama bayan sun gama ne sanyin Ac ya buga ayaanah sosai ta fara wani irin tarin sanyi dayaki tsayawa, tun suna matsewa har sultana tafara jera mata sannu sannu dakyar ayaanan tasamu ta kwaco numfashinta tace mata ita ruwa zata sha ta kawo mata ruwa..nan kuwa sultanan ta fito da uban sauri danta neman mata ruwan dumi duba da anriga anhanata shan ruwan sanyi musn da sassafe.


lkcin daf ana fitowa daga sallahn fajr ammi babba daga farkawan ta dinga kwadawa layin bappa zaidu kira akai akai kamr yaqi amma sai ji take akashe, wani irin baqar kishi take taji duk ya cika ta taciki ta kasa tabuka komi sai juyayi dan tun batason tasaka zarginsa aranta na kasancewa tareda fatima har abun ya fara samun waje acikin zuciyarta, 


sallan ma yau a daddafe tay shi tabita zauna akan sallayar ranta a mugun dagule tanata rubuta masa text message akai akai akan ya kirata tana son magana dashi.


bayan sallanh fajr maheer ne yafara shigowa gidan da sauri sauri akan zai haura sama yay wanka yafara shiri dan yana da 8am on d dot test yana kuwa shigowa ya hango sultana da flask din ruwan zafi ahnunta tana sauri sauri, gyaran murya yay abazata tatsaya cak tay freezing musammn ma da suka hade ido dashi saidai

ganin shidayane anan taji gara kawai ta fito fili tagaya masa gaskiya akan case dinta da ayanah inyaso shi sai ya ma yaa ibaad din bayani gameda abunda ta aikata ma ayaanahn jiya na boye asalin gaskiya


karasowa tawajen sa tay da mugun sauri tun kafin ta fara gaishesa yafara tuhumarta me zatay da flask din ruwan zafi da sassafe, tuna masa tay cewa an hana ayaana yawan shan ruwan sanyi ne da safe shiyasa taje kitchen ta kawo na zafin.. cikin gamsuwa da hakan ya juya zai wuce ya haura dakinsa sai tayi caraf takira sunansa."ya maheer can i talk to you??..da mamki ya juyo ya kalleta ganin ta sako fuskar tausayi yace"..ke kuma meyene badai zakice min bazakije schll yau ba? cikin i ina tace a'a yaa zanje,i iii just want to talk to u abt sumtin, nd i promise it wont take time


..dawowa yay one step back kusa da ita yace ehen inajinki


dede nan ibaad ya shigo gidan shima basu lura ba da tunanin kar ya katsesu saiya tsaya ata can bayansu batare da yay motsi ba, sultana ta sunkayar dakanta kasa ahnkli tace yaa maheer, zan gaya maka wani abun amma dan Allah don't judge me, ya mata kallon go ahead, tace..toh dama jiya ne nace ma ayanah muje waje musha iska sai naje kitchen sai naga soyayyan turkeyn da mummy ta ajiye shine na dauki guda uku nazo na bata guda daya nasata dole itama taci dan muyi hira, itafa batace ma zataci naman ma nine na dingace mata sai taci.. nd. and...it was bcos of me she also came to fetch water,shine kawai naji wai mummy ta kamata tanata ce mata barauniya, yaa maheer ..its totally my fault, wllh bata daukar ma mummy komi ba,..


dedenan ta fara hawaye ahnkli

tace "kuma ai naga yaa ibaad ne aciki shiyasa naji tsoron nagaya ma mummy asalin abunda ya faru a lkcin...can you pls tell him da it is not her fault?i feel really bad for putting her into dis mess.


....baki a bude maheer ya dinga kallonta sai can yace ohh dama kece munafukar da kika dauki naman shine kikay shiru saida aka gama cin mutuncin yarinya zakizo kina wani min bayanin karya daga baya?


tana budan baki zata amsa taji taauuuu ya dauketa da mari batasan sanda ta sake flask din akasa ya fashe da karfi ba. lkacin kuma lekowar ayaana ta wajen kenan jin karar fashewar flask din yasata ta razana ta koma da baya tadan tsaya acan nesa tanata kallonsu.


ta inda maheer yake shiga batanan yake fita ba. daga kuma ta budi baki zata sake magana sai ya kara wanka mata mari, saida ya mareta sau uku, snn kuma yabi ya zare mata ido ya hanata yin kuka...


yace munafuka kawai me baqin hali, u had all the chance to tell me d truth tun jiya aike na samu anan kina kukan makirci kikaki min karya konima tsorona kikeji a lkcin? muguwa kawai ai sainaci ubanki kika sake aikata irin wnn halin nd ure very stupid for telling me not to judge u


ayaanah was teriffied dataga irin hukuncin da maheer yay ma sultana dan duk tunaninta ay shine namiji me tausayi da saukin hali agidan, sai taga kmr ma yafi ibaad masifa da mugunta, dan duk tsiya dai tasan ibaad saidai yace zai daketa intay wani abu amma haryau dai bata taba ganin ya aikata hakan ba.


cikin tsananin razana sultana take kuka at same time tabi ta toshe bakinta kamar yadda ya umarceta dan baison kukanta yajawo hanklin mamansu har sai yagama masifeta, masifan yake mata saidai tunda ta juya baya taga ibaad na tsaye ata bayansu atake tafara jin kamar numfashinta na tafiya tsabar tsoronsa datakeji kmr zata yanki jiki ta fadi ta suma


..shide baice komi ba harsaida maheer ya gama fafala mata mari ya masifeta tasss snn yazo ya karbeta a hannunshi yace masa yay mata uzuri

aima tay kokari ma datazo tagaya gaskiyan he shudnt dicredit her like this..


sama sama yace mata karta kara yin hakan, snn tana fadin gaskiyarta koda a gaban wayene, jin tsoronsa is not an ezcuse for her to hide things, and this shud serve as a lesson to her,..


haquri ta dinga basu, har ibaad din ya sallameta batare da ya mata wani zazzafan fada ba.

..wuce ayaanah tay da sauri tahaura sama ta wuce dakin ta zauna akan gado tanata kuka.


acikin ruwan sanyi ibaad ya fahimtar da maheer cewa is best sudinga sassauta ma sultanah hukunci,ayi masifar dai amma banda duka, sabida karda next time wani abu yafaru da ita kanta agidan tafara boye musu asalin gaskiyar halin da take ciki.


maheer baiy gardama ba kuwa ya fahimcesa daga nan kowa yaje room dinsa domin shiryawa...


daga dakin su sultanan kuwa  ayaanahce tashigo da sanyin jiki ta tsaya agefenta da niyyar bata hakuri, sede tun bata bude baki ba sultanan ta riko hannunta tana kuka suka hade ido cikin magiya tace ayaana dan Allah kiyi hakuri kiyafe min kinji? i dint knw what came over me. kiyi hakuri  bada son raina nay shiru jiya ba, what happen was wrong, nd i wll neva do this to u again..dan Allah ki yafe min karkiji haushina kinji?


tausayi yasa ayaanah tafara zubda hawaye ahnkli tace "aibabu komi ni banyi fushi ba, daganan sai sultanan take gaya mata irin tashin hanklin data shiga jiya, da tsoro, da guilt daya hanata zuwa cikin dakin jiya tamata bayani, sabida gani tay kamr bata kyauta mata ba. ayaanah taji tausayin sultana bana kadan ba, tagane cewa tana da zuciya me kyau. bayan sun fahimci juna... sultana only confuses her more akan yadda dacan take kallon maheer a matsayin me saukin kai da sanyin hali a idanunta


tace ma ayaanah ai duk da murdadden halin yaa ibaad gara mata shi,baya daukar hukunci da zuciya da zafi sai yay bincike, amma ya maheer he will alwys act rarshly before even thinking abt the consequences..

...duk hakan da sultana take fada mata sai ya bala'in rage mata wnn shauqin da duk wani karfin amincewa da ta dauke maheer mai saukin hali acikin idonunta dashi...


after a while bayan sun gama surutunsu suka shiga wanka sultana ta fito tafara shirin schl sai ta bawa ayaana wasu sabin kaya ta karba ta saka ajikinta nan da nan wani sabon fahimtar juna yafara fara shiga tsakaninsu.


ata bangaren ammi babba kuwa dakyar ta bar kan sallahya taje tay wanka, badama taji dan motsi ko kara sai tajuyo da sauri ta kalle wayatta, tana tsaka da saka dankunne agaban madubi taji karar bude kofa ahankli.


maheer ne ya shigo all dressed up in pure black zagner suite da yay masa matukar kyau sede fuskansa ba sake ba, ya rusuna cikin ladabi yace ina kwana mummy...tana kan kallonsa tace lafya kalau ya naga har ka shirya da wuri haka?saddiqa ce fa zata muku breakfast yau.. dan wallah bana jin dadi jiya ai kuna sane babanku ya dauki budurwarsa suka bar kasar nan amma cikinku aka rasa wanda zai iya gayamin hakana na lalata kudina da lokaci na shirya masa abinci abanza..


da karamin rashin tsoro a idanunsa yace" munyi waya dashi jiyan sauri yakey lkcin shiyasa bai gaya miki ba, kuma daya kirani da daddare ai yace ya tura miki text messg ko baki gani ba?


..."da mugun mamaki ta juyo tana kallonsa tace "ohhh hmm, dama yana da lkcin kiranka jiyan amma ni shine text din kawai zai iya turamin? cikin karkada kai tace hmmm lallai ina ganin walakanci agidan nan, gashiku sam bakujin tausayi na upon duk wahalar danakey dan na nuna muku cewa zaman lafya nakeso agidan nan amma dolene dai sai an tunxira ni...


cikin katseta da wani salon manyance ahnkli yace but mummy you have to be careful akan wasu abubuwan da kikey agidan nan, which i think sune suke sakawa baba yake miki wasu abubuwan.... wani uban harara ta banka masa tunma  be gama rufe bakinsa da tsawa tace kuttuman uba?maheer mani kake gaya wa haka?ta nunasa da yatsa" kai karka kara gaya min maganan banza anan..uban menake muku a gidan? kaidai fito fili kawai kace wata mace ta shanye ubanka baya ganina da daraja a idonunsa yanzu...


sounding sooo stiff nd arqumentative yace"...or, maybe he need alittle quite somehwer else, kece kullum fada tsakaninki da shi akan ammin ibaad, kuma haryau bai kare ba, mummu ke kadai kin tsani duk wani baqo yazo gidan nan, kin tsani ibaad, kin tsani yarinyar da aka kawo which u knw ba dawwama agidan nan zatay ba..shin baki tunanin duk sune suke gajiyar da baba yake miki haka? 


hannu ta daga azafafe zata wanka masa mari ya rike hannuntan yana kallonta da calmness a idonsa ahnkli kamar wanda baison wani yajisu yace "mummy calm down" har cikin ranta taji tsoron cold voice din dayay maganan dashi ..manyan idanunsa ya dasa anata snn yace"nafasan cewa kin karbe kudi me yawa awajen ibaad, nd i knw how much u took frm him duk dan sabida yarinyar nan..and before u even started shouting at me kisani bani kadai nasan hakan ba, sultana ma tasani, dan itace tafara gayamin kafin nima na binciko

...even if ibaad does not plan to expose u, kinsani idan baba yazo yaji maganan bazaiji dadi ba musmn idan yazo yasan cewa yarkice ma tamiki satar nama ba yarinya ba...


wani irin kwace hannunta tay anashi da karfin hatsala tace da Allah sakeni karya kakeyi, i cought her red handed...cikim katseta yace "yes".. but sultana has already confessed har agaban ibaad cewa itace ta dauki miki namanki ta bata.. mummy, pls stop what eva ure doing dan Allah... ki rabu da yarinyar nan .bcos if u cant muma bazamu iya yin shiru akanki batare da mun gaya ma baba wasu abubuwan dakikeyi agidan nan da bayanan ba.

uve alwys said that bana kaunarki...well let me tell u, ranar da kika bar gidan nan da mukazo shiryawa zamuje schl da ibaad i came to dis room nd i picked ur phone up, na bude na naga text messgs da kukay ta exchanging da kawarki akan maganin dakikazo har schll kikamin karya akai wai na ciwo ne, mummy inda ace bana kaunarki wallah da sai na gaya ma baba kuma na nunasa abunda kiketa shirya akan rayuwarsa...but for god sake mummy pls dan Allah kibar aikata wann abubuwan.


u know i wll alwys know the truth..i am curently the best law student..but i cant save you if u cant save urself mummy dan Allah kibari wann batun sihiri sihirin let peace reing in this house for once..


wani irin cak tay da fuskar ta tana kallonsa a kangare ahnkli numfashinta yadinga fita sai tarasa borin kunya zata masa ko borin hauka..cikin jin tsoro da shan mamkn yanayinsa saitay maza taya juuya masa 

baya cikin hatsala da fushi ta fashe masa da wani irin kukan makirci tafara wasu irin irin magangnu out of self pity tana cewa ai sharin shaidan ne kuma ai tunxirata ubansa yayi


obseving inta yay sosai snn yay murmushi me sanyi kmr bashi ba, jawota yay ta zauna akan gadon shima zama yayi kusa da ita yadan rungumeta yana rarrashinta daga ganin ta kasan ta mugun girgiza da kalaman nasa, sai kuka take tanata maganganu cikin borin kunya sai yay amfani da wann damar yayi silencing dinta gabaki daya akan haukar borin datakeyi a gidan nasu gabaki daya, he showed her yana tare da ita sosai kuma yana sonta amma bata wannann hanyar data dauko na cutar da mahaifinsa da yan uwansa ba.


bata da choice haka tay mazamaza ta zubar da makaman yaqinta a idanun maheer bawai dan ta saduda ba sai lura data cewa yasan abubuwa dayawa akanta ynxu wanda zasu iya kashe mata aurenta na har abada gashi mijinta yace inta sake furta zata tsine masa toh abakin aurenta, bata taba jin nadaman barin maheer ya karanta law ba sau yau, dan tsabar bincike iya kwakkafinsa da wayonsa yay yawa kuma tasan zafin ransa sarai dolene sai tabi shi a hankli...


bayan sun kammala maganan duk sai ta fasa zaman dakin ta fito kitchen ta fara shirya musu abincin karyawa da already batay niyyar yinsa ba. 


sultana tagama shirin scholl kenan wayarta ya fara kara tana ganin ibaad ne da sauri ta dauka a ladabce tay sallama, yana amsawa yace tacewa ayanah tazo ynxun ta sameshi a dakinsa. tana sauke wayar a kunnenta tace ma ayaanah  yaa ibaad yana nemanki a daknsa, itama bata wani jira ba ta cuccusa dogon sumanta acikin dankwalinta snn ta fito kai tsaye ta wuce dakin nasa..



kwankwasa kofar takey tun tanayi ahankli har tafarayi da karfi yana gama waya da mum dinsa ya miƙe yaje ya bude mata kofa batare da ya kalleta ba ya dawo wajen zamansa ya zauna yanakan karasa saka takalminsa, satan kallonsa ta dingayi harta karaso ta gabansa ta dan rusuna ganin ya kara mata haske yay kyau suman kansa yay baki ya wanku haryana sheki musmn daya saka wata well ironed dark blue long sleeve shirt da beige trousers wani dan uban qamshin xerjof naxos na tashi ajikinsa kamr ka lashe shi..


ayaana tay kasa da kai cikin ladabi muryanta na fita ahankli tace "ina kwana? tun be amsa ba idonta ya ciko da wani irin ruwa muryanta na rawa rawa tace"sultana ne tace min kana kira na.. kallonta ya karayi shima ahankli snn yace toh saiki bari na amsa gaisuwar kafin ki cigaba da fadin abunda bantabayeki ba, dan shiru tay, 


harya gama saka takalmin da wani irin tausayi a cikin kwayar idonsa ya kalle sunkuyayn kan nata ahnkli yace "ya jikinki? wani irin sanyin muryansa ne taji ya rtsata sosai adan sakalce tace masa "da sauki" yace "toh yay. kai tsaye ya mike tsaye ya jawo wani madaidacin akwati acikin set in nasa ya aje agabanta, snn ya kalleta yace "zaki iya tuna duk abunda nace miki jiya? kanta na kallon kasa tace ehh,kace kar nasake daukar abun da banawa ba.. hawaye suka kara ciko idonta har suna neman zubowa,..atake ya haɗe rai yace" shikuma kukan dakike min ynxu na miye ne? ke na taba dukanki ne ko nataba cinyeki? da sauri ta girgiza kanta yace "idan har naga hawayenki daya akasa zakiga abunda zan miki'..


sauri tay ta tsare wanda ya fara zubowar da hannunta


yana daga zaune yace "i dint call u here to scold you, zan jadadda miki, kisani duk sanda kika taba abunda banaki ba shine zaki jawo makanki cin mutunci da zagi ako ina ba lallai sai gidan nan ba. dan haka ki kama kanki banason fitina, ko shishhigi,, bana son yawan surutu, ko son karban aro,  babu ruwanki da abunda bana ki ba kinaji na ko?.


duk wani abunda kikeso a duniyan nan kizo ki gayamin, inbe fi karfina ba zan siya maki, idan bana nan kuma ki koyi hakuri inna dawo kizo ki gayamin ko karfe nawa ne bazai gagareni ba..kinga baki da lafyar jiki, duk wnn son kukan dakikeyn kisan yadda zakiy dashi ya dena zuwa inba so kike kema ayi janaizar ki da wuri kmr na yar uwarki ba, duk wnn shirmen ma yakamata kina yawan kiyayewa sabida mahaifiyarki tanaso taga rayuwarki yayi kyau, inkika zauna cikin ciwo kinga wata rana sanadiyarki zatazo tana kuka ko kinasone tay kukan rasaki kema???


hawaye masu zafi suka kara cikowa cikin idon kanta akasa ta girgiza mai kai da sauri da kuma muryan kukan tace "a'a banaso. amma...amma yaushe ummanan zatazo?kai tsaye yace" nima bansani ba. "see,. just forget abt her. inbaki nitsu kindena yawan mana koke koken banza ba bazata taba zuwa ba! da yaranta ayanayinta sosai ta share hawayenta da sanyin jiki tace mashi toh ai zan dena kukan

..baice komi ba ya kalle akwatin snn ya kalleta suna hade ido yace "kayanki ne aciki. karki manta idan kinason wani abu come to me first. tace mishi toh..sai ta danyi shiru bayan ta gama goge fuskarta ta kallesa tace nagode..baice komi ya dau wallet dinsa ya ciro kudi five hundred naira sabbi ya bata  guda goma aciki yace ki aje acikin kayanki, shima naki ne.

hajiya zata dawo nan da kwana uku zamu wuce can gidanmu inda zaki zauna tare da ammi kafin musan me zaay anan gaba dan haka ki zama cikin shirin tafiya. tashi muje kije ki gwada kayan..snn ki tabbata kin mayar ma sultana nata dakike sawa. cikin ladabi tare da girmawa takara ce mishi toh..nagode" tana mikewa yasa hannu yadauki akwatin dakansa suka fita tana binsa abaya har ya kai matashi har kofar dakin sultanan snn ya kyaleta awajen ya juyo abunsa.


kallon inda yabi ta dingayi tanajin matsayinsa da kimarsa na dada yawa aranta bata daga ido akansa ba kuwa har saida taga ya bace a sashn gabki daya..


kwankwasa kofar tay sau daya sultana ta fito jin yadda qamshin turaransa ya kama wajen tafara waige waige


kusan atare suka shigo da akwatin ciki tana tambayar ayana a ina kika samu wnn qamshin turaren ayaanah tace banawa bane nashi ne shine ya kawomin akwatin nan yace wai kayana ne aciki


baki bude sultana tace kina nufin yaa ibaad ne ya rakoki? wow...i am sure he bot this for u. .toh mu bude mana mugani.


daura akwatin sukay akan gadon, sultana ta koya mata yadda ake budewa suka fara ciro kayan daya bayan daya

hadaddun Plain black abaya

da coloured A-line gowns da wata Front-open abaya da Kaftan with matching hijab, Two-piece prayer dress, su Inner Wears ne dasu Cotton underscarf da sleping dress guda biyu, Soft cotton veil da camisoles, Comfortable cotton underwear, leggings, da Hijabs, designer Jersey hijabs, Chiffon hijabs Instant pull-on hijabs da takalma in Black flats, Modest sandal ,Sneakr, da Simple dress shoes sai Gentle body cream, Lip balm, da Mild deodorant harda dan safe sunscreen inta mekyau kusan komin ta in 2-3 pairs bai cika mata ba dan yasan dolene inta koma gabansu amminshi zasu saya mata kaya sosai


Ita dacan abun bai wani darata ba saida taga sultana tanata mata murna tana gwadawa ajikinta kafin nan taji abun ya mugun burgeta itama, sultann ne ta nuna mata inda ake bude trolleyn din da inda ake rufewa snn ta nuna mata zipper inda zata adana kudinta kafin suka aje akayan agefe da zimman in ta dawo daga school zasu zo suyita gwadawa tare.



baifi minti goma da shiganta dakin ba aka kirasu breafst Duk da maheer yana sauri  bai zauna yaci ba amma bai saka ammi babba tay wani wautar yin masifa ko wani bori agidan ba. infact tunda ta fito she was just cool with everyone batace ma ayaanah komi ba tunda ta amsa gaisuwarta.

 

bayan sun gama breakfast ayaanah ta koma daki tare da mai aikinsu siddika, ibaad ne yau ya ya aje sultana  a schll ya wuce lectures dinsa.


tunda sukabar gidan ammi babba takasa samun nitsuwa sabida gabaki daya bhvious da maganganun da maheer yaa mata dazu ya kulle mata kai kuma ya bala'in girgiza ta babu abunda yafi damunta ma kamar sanin sirrinta na maganin asirin nan dayayi.


cikin rasa gane abunda ke mata dadi ta kira hajiy ramatu wacce a bugu na farkota dauka suna gaisawa da uban zumudi a voice na hjyn tace "kin kira mijin naki kuwa, kawata wai ya kuka krene da batun kudin? 


cikin rage murya kasa kasa kamr na wacce ba lafya ammi babba tace hmm ramatu kibar wannan maganan wallh ina cikin matsala na shiga uku na. 


da mamaki hajy ramatu tace meye ne, meyafaru? mijinkin yaje ya aure fatima acan ko?


cikin jan arniyar tsaki da hatsala ammi babba tace ke da Allah ni ba wann bane damuwata,..ramatu maganan maheer nake miki gabaki daya ban gane ma behvrs dinsa ba

...dacan na dauka raini ne amma yanxu gaskiya yafara bani tsoro..


cikin sauke ajiyan zuciya tace toh meyafaru da maheer din,..


babu wani bata lokci ammi babba tahau gaya mata duk yadda sukayi da shi da safen nan bata rage mata komi ba, 

face saida take memetawan ne ma taji tsoro ya kara rufeta akansa sosai idanunta ya ciko da ruwan hawaye sosai....


cikin kyabe baki da karfi hajia ramatu tace tab di jamm lallai kina cikin matsala raihanatu amma nide wallah bani wani tsamanin cewa field inshi na law ne yake neman canza  masa hali, mutane nawa ne suka karanta criminal law lafyarsu lau??? kuma kikace wai ya bincike wayarki tass tass yaga sirrinkanmu snn kuma ya mayar dashi ya aje miki a inda kika bari kamar be taba ba?  


ammi babba tace kwarai kuwa..yadda nabar dakin haka nazo na sameshi wallah komin kwakkwafinki bazakice mutum ya taba wayar bama.


hjy ramatu tace tabbbb amma are u sure yaronkin nan bai fama da wani BIPOLAR disoder or some BORDELINE PERSONALATY TRAITS?  dan haka kawai bazai sauya daga calm normal guy ya dawo miki kamar some cold dangerous control freak arana guda ba..yanzu kuma shikenan zaki zauna masa kina kuka dan yasan sirrikanka sai abunda yaga dama kenan yay da rayuwarki ko?


fashewa da kuka ammi babba tay tace wallah bansan ya zanyi ba ramatu..kuma wallah wallah babansa yaji daya daga cikin maganganun nan sakeni kawai zaiyi..fisabillahh ramatu shakaranjiya fa na dawo sai 

ace kuma har ya sakeni a satin nan ai shikenan kuma kafin na sake dawowa gidansa kuma inaji hala har sai anyi tashin qiyama..dama yajima yana simi simi da maganan cewa ni nay musu asiri na hanashi auren fatima wallah inhar wnn maganann ta fito masa afili babu jira waje road zaiyi dani ni wallah bansan ya zanyi insa maheer yay shiru da zancen nan ba.



hajiya ta rafka salati tace "kai kai abu baiyi dadi ba, amma kema raihanatu wallah kinyi sakaci ai ba a barin hirar sirri irin haka awaya...koda shike abunda ya faru ya riga ya faru. yanxu de shawara daya zan baki kibisa ahankli kawai karki sake kiy wani abu agidan har saimun samu wata mafita


tana share hawayenta tace shikenan babu damuwa ramatu sai anjima kawai zan kiraki inna dawo daga asibiti dan kaina namun ciwo sosai. daga haka nan sukayi sallama ta mike ta shiga bayi ta wanke fuskarta ta shirya tsaf tasamu mai aikinsu saddika a daki suna zaune tare da ayaanah


ko kallon inda ayaana take batay ta lissafa mata abunda zata dafa musu da rana snn tafita driver yakaita asibiti ana dubata akaga jininta ne ya haura sama sosai 190, atake aka kwantar da ita for a while ana monitoring insa, da kyar kafin na yazo ya dawo 142/80 still Doctor bai qamsu ba haka ya zaunar da ita ya dan babbata  wasu shawarwari snn ta dawo gida ko abincin kirki bataci ba ta kulle kanta a dakinta ta kwanta cikin tunani..


after some hours Maheer ne ya fara kammala lectures dinsa dake ibaad yana da club activities ba yanzu zai dawo ba shi ya biya ya dauko sultana a school yabi ya siya mata su ice cream da abubuwan dadi ya lallabata suka shirya tun ahanya kafin suka iso guda duk sauran kayan cime cime yace takai ma ayanaah..


Da murnan ta ta dawo gidan tasamu ayaana na zaune suka cigaba daga inda suka tsaya kominsu atare sukeyi sallah, arranging boxes, yau wuni sukayi suna gwada sabbin kayan ayanan ajikinsu har yamma yay lesson teacher sultana yazo 


ayana tana gefe tana jinsu yana koya mata maths wanda duk iri dayane da wanda addanta inayah take koya mata lokacin suna anguwar tudu..


Bayan kwana biyu haka rayuwar gidan ya sauya gabaki daya, cikin kwanakin baifi sau biyu bappa zaidu ya kira ta ba shima sama sama suke magana daga sun gaisa ya tambayeta kotaga text dinshi da tace ehh sai shikenan basuyi wani dogon magana ba, tun yaran suna jiran suga wani emotional outbust ko zage zage daga bakin ammi babba har suka gaji suka saki jikinsu sabida tsabar yawan shiru da kin shiga ahrkan yaran da takeyi agidan sosai amintaka yazo yafara shiga tsakanin ayana da sultana kullum suna tare da juna, duk tabata labarin sauran mutanen famlynsu duk tagaya musu sunayensu da matsayinsu musmm ma kulthum data kasance kan su daya kuma suna shiri sosai


iyaka sultana taje school, ko islamiya ko lesson taje ta dawo su cigaba da hira. in just 2 days ta nuna ma ayanaah yadda ake abubuwa dayawa game da yin dressing wanda dacan bata sansu ba. ibaad hardly have time for himself, ga kiran prof tunda yasan ta dawo gari yake yawan kiransa office dinsa, wata rana sai da dare ma suke ganinsa ko da safe inya fito wajen karyawa shikansa mamakin shirun ammi babba yakey aransa, maheer kuwa ko kadan bai nuna musu alaman komi ayananinsa ba, infact normal yake magana da mamansan kamr ba shine ya gama tsorata ta agidan ba.


ranar alhamis kowa cikinsu yayi tsammanin cewa yaune  su bappa zaidu zasu dawo nija amma hardare yay ba'a gansu ba,.


washe gari safiyar juma'a ma shiru ko maheer daya nemesu a waya bai samesu ba. gashi already can family house sun fara shirin zuwan hajiya mairo da ake tsammanin ganinta gobe asabar gashi babu alamn dawowarsa su bappa zaidu da su ammi karama kusan kowa dai da abun aransa dai aka yi shiru aka kyale uncle moh da matarsa anty safeerah suna managing wasu abubuwa acan gidan.


unxpectdely wajajen 10.am sharp jirginsu ya sauke su a aminu kano intl aiport, dan tun arnd 3am na dare suka taso

kowa ya gaji dan haka tun a aiport din sauran team duk akayi sallama kowa yakama gabansa dan already ammi karama ta bada hutun kusan 2weeks ga kowa dan bakaramin wahalar aiki suka sha awajen confence din nan ba.


it was a new project dan dolensu suka zage suka bada gudumawa sosai wanda ya mugun jawo suka samu wasu manyan key international visibilty nd connections a harkan philantropy nd humanatarins aids.


wanda zuwan bappa zaidu bakaramin taimaka musu yayi ba, cos he is the only true blood of the al-mansurs kowa yasan waye dan uwansa prof zayyanu, twins ne so suna kama sosai. ansan kuma iri  power da suke dashi dan haka haba haba aka dingay dasu suna samun abubuwa da signings cikin manyan kungiyoyi a cikin sauki.


kasncewr sa tareda fatima ya samar masa sauki duk dama basa samun lokcin yin hira da junansu sosai amma at some point ire iren little candle light dinner da get together da akey yawanyi awajen ya samar masu nitsuwa da karin shakuwa da juna..


gashi da uban kishi dan yanayin yadda yake marking territoryn sa aknta duk inda take idonsa na wajen yasa maza da yawa suka dauka already ita matar aurece dan haka a mutunce akayi komi aka gama musmn ma da kowa yake ganin dacewarsun a fili.


suna sallamar kowa Driversa na office ya kira ya kawo masa babban mota shida kansa ya tukasu su biyu suna hirarsu me sanyi har ya kawota gida,


basu shiga ciki ba ya tsaya daga gate, sun jima suna magana akan yadda goben zai kasance,duk ta matsu sosai tashiga gidan dan ta tabbatar da cewa side din da hajya mairon zata sauka gobe is ready komi an kammala shi da kuma tsara iren iren abincin da zasuyi na tarbata goben inta iso.


kowa yasan ba ita daya take tahowa ba dolene zata jajibo wokers dinta musmn wanda take rike dasu basuda iyaye ta dawo dasu kanon tare da ita, all arngemnt regarding hakan bappa zaidu yace sunyishi da uncle moh dan akwai dan karamin workers lodge mai one room da ktchen da toilet guda hudu face me i face you da suka siya,  wanda wokers din hajy wanda ahannunta suke zaman basu da kowa zasu na zama aciki.


babu yadda batay ya kyaleta ta tafi ba yace sam bai gaji da ganin ta ba, aikin gidan ma yace anfasa saidai akira indoor services suzo suy dan ita ma ta huta, tun tana ki harta amince masa ya kira akan za'a turo mata guda uku daga wani kamfani da zasuy share share da aikin kara shirya musu sauran abubuwan da ba'ayi ba.


harsaida suka gama setling komi kafin suka rabu cikin kewa, ya dawo gidan sa ana daf 11.30am bakaramin mamamkin ganinsa gatsau ammi babba tay ba saidai tsoron kar asirinta ya tono yasa ta kasa masa masifa ta masa tarban mutunci 


su biyunsu ne a gidan tama tare dashi, duk dama kafin lkacin zuwa sallahn jumaa yayi gabaki daya saida yasaka tabi hatsala sabida ta lura da yadda hanklinsa gabaki daya yake kan wayarsa, yana kuwa aje wayar ya shiga wanka  tay maza tadau wayar taga ashe ma exchanging tex messge yake da fatima, saida tabi kai kaff tana karantawa duk dama maganansun is respecful nd harmless, soyayya ce amma baiyi tsauri ko sun nuna zaqewarsu akan kalamai ba amma iya i miss you i miss u too data gani aciki bakaramin cakkinta yay a kirjinta ba.


kafin ma ya fito daga wankan tafaraji kishi na neman ya hallakata aje masa wayarsa tay akan text din dan yasan tagani ta wuce room dinta tasha kuka wani bin har cewa take dacan ma kyalesa kawai tay ya auro fatiman da hala bazataji irin zafin da yanxu takeji aranta ba


but she deeply  know dat inhar fatima ta shigo gidan nan toh wallah nata ya kare kenan, in ancire maganan nitsuwa da iya abinci, bazata taɓa manta irin zamn fatima da baban ibaad ba yadda gabaki daya tabi ta mallakeshi baya ji baya gani sai ita..


gani take kamar fatima tana da wani special magnet na dadi ajikinta dan inda ace mahaifin ibaad yana da lafya sosai da hala ta haifa masa yara sunfi biyar..


koda can da basu hada miji ba balain kishnta takeji bare yanxu azo ace ta shigo cikin gidanta bayan tasan mijinta cikakken namiji ne gani take daga zarar ya samu fatima akan gadonsa bazata kara yin armashi da mutunci a idonsa ba, dan dakyar ma take iyayi dashi ynxu, bappa zaidu yana balain son mace dadi me aji akan gadonsa, yana son qamshi da gyaran jiki.. karshe ma tana haifar sultana cire mahaifarta tay gabaki daya tamasa karyan cewa tsagewa yay dan kawai sudena haihuwa sabida gani take bazata iya jurar yawan daukar bukatunsa anan gaba ba... 



koda yazo yaga ta karance masa text insa dariya kawai yay, kuma yasha kwalliyrsa cikin bugaggiyar shadda milk colour me sheqi yana baza qamshi kamr ango yaje har dakinta ya mata sallama yace mata zaiwuce masallacin jumaa sai ya dawo.


tsabar kishi dakyar ta iya amsashi yana ficewa kuwa ta zube akasa ta rushe da wani irin kuka taredajin rudani me yawa na mamayeta...


ita kanta baata tashi sanin cewa tana mutuwar son mijinta har saitaga yana kula fatima sosai kuma yana  yawan daukar wanka kamar sabon ango ita kuma yana basar da ita..


dake ranar jumaa ne koda yaran suka dawo sa wuri babu wanda ya gane mood dinta, ga sultana sai zumudi take na cewa wai anbasu midterm yau da dare kawai zatabi ayaanah 

sukoma family house dan itama tay musu kwana biyu da hajy mairo acan..


babu yadda ammi babba bataso ta hanata ba amma taki sam, bappa zaidu na dawowa da yamma kuwa sukaje masa oyoyo he was happy dayagansu lafya kuma fes fess da sabon kaya ajikin su musmm ma ayaana, anan sultana ta gaya masa itama tana so tabi ayaanah family house shi kuma bai hanata ba yace mata in su maheer suka dawo yau da dare sai su tafi.



da murna taja ayaana sukaje dakin suka tattara kayansu duka kowa ta saka a trolley dinta suna jiran dare yay, haka kawai ayaana takejin dadi sanin cewa zata koma wajen ammi karama snn she wll have the chance to be with hajy mairo once again ko dan tanajin labarin mamanta taawure, duk murnn da sultana takey a fili  sai baikai wanda ita takeji a zucyarta ba.



bangaren su ammi karama kuwa bata jima da warware gajiya ba wokers din da bappa zaidu suka iso, haka ta tsaya akansu aka kara tande sashen hajy mairo aka kara gyara koina yay kamar dakin amarya falonta da koina har bayan gida da su labule sun kama qamshin turaren wuta sosai har wajen gidan koina


saida aka gyarashi tsaf tsaf.


untilll evetything is set

kafin ta sallamesu tadora abincin rana kafin driver ya dauko safiya da kulthum a school  suka dawo kowa yana murnan ganinta, as usual awajenta  kulthum din take cin abincin rana kowani rana sabida antt safeera tana aiki kuma tana kan makaranta dake auren tay da wuri bata gama karatunta ba sai yanxu


bawani jituwa safiya take da kulthum ba sabida safiyar akwai ta fi'iili da raini, inba ibaad ba bata jin tsoron kowa

suna kammala cin abinci kowa yaje yay wanka a sashensu


at arond 5pm na yamma

anty safeerah ta dawo cikin lexu jeep inta looking clasy as usual tasaka wani pink atampa, wucewa sashenta tay bayan ta kimtsa snn tazo sashen ammi karama suka tattauna akan abincin da zasuyi na tarban bakin gobe,..


anty safeeera tasha  mamaki da ammi karama taki ta dauki ayyukan da yawa, infact sai ta kyalesu da main couses din sabida tasan kansu a hade yake da ammi babba kuma dukansu suna jin balain kishi aransu cewa hjy mairo tafi fifita agidan sama dasu. saidai ita anty safeerah kullum a neutral take tunda tasan ammi ba a sa'arta bane, beside ita ex wife na eldest son na gidan ne so akwai wnn girman da take bata shiyasa ko kadan bata nuna nata kishin a fili. 


haka suka gama tattaunawa ammi tace zatay chops da drinks su suji da main abincin kawai magana ya kare anan.



daga can gidan kuwa already zumudi yasa sultana ta kira kulthum awaya tace mata zata zo tay kwana biyu da ita da sabowr kawarta ayaana, kulthum duk tafi kaquwa tanaso taga waye ne ayaanah da sultana seem so excited abt dan tasan muddin jinin su ya hadu da sultana to itama jinunsu zai hadu.


ana idar da sallahn magrib sukayi wanka suka saka kayansu masu kyau ayaanah taki sam ta biyewa sultana tay kwalliya sabida tasan tareda da ibaad sazu tafi, ana idar da isha kuwa maheeer yace mata su fito su tafi.. hakanan yaja hannun ayaanah yakaita wajen ammi babba sukayi sallama duk dama ciki ciki ta amsa bai damesa ba tanaji tana gani duk suka watse agidan suka barta ita daya gashi bappa zaidu yafita shima da yamman bata san ina yaje ba....


duk dama tay dakon ganin wann ranan da ayaana zata bar mata gidanta amma kuma da aka watsen aka barta ita daya sai taji gidan gabaki daya bai mata dadin zama aciki ba.


cikin rasa na yi ta koma room dinta tana nazarin yadda zatay ta shawo kan bappa zaidu adaren yau dinnan koda zata samu wani nitsuwa tareda shi, tuna yaushe ma rabonsu da yin wani abu tsakaninsu na ma'aurata yasa ta mike sharply ta bude wani drwer ta dan debo kayan matan ta taje kitchen ta harhda na hadawa da madara ta dawo dakin ta shanye tass snn taje ta shirya ruwan wanka me dumi ta dau lokaci abayin sosai wajen tattale jikinta tay fess ta dawo room ta shafe koina ajikinta da turaruka masu kamshi da mayukan masu taushi snn tasa nitynta yar sharara me kyau, kafin ta gama duk shirinta har karfe goma saura yayi, kashe wutar dakinta tay ta fito kai tsaye tawuce room dinsa ta samu har yanxu bai dawo ba, dalewa tay gadonsa ta kwanta a dan rigingine kafin nan ta kashe main wutar dakin ta bar iyaka dim light na blue lamp tadan jingina da pillow tana latsawa wayarta kai zaka dauka duka mind inta na kan wayanne amma inaaa tunani kawai take kanyi na me zatay takure masa tunani yau agado nan dan koda wasa bataso gobe suje family house ya daga ido ya kalle fatima ita kuma ya shareta

...#SURAYYAHMS

idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 


*AREWABOOKS*

*@SURAYYAHMS*


*WATTAPAD @SURAYYAHMS*



*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*



#SURAYYAHMS

#COMEBACK SERIES

2024/2025

[22/11, 20:35] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫...27



Cikin tunanin yadda zata gamsar dashi dan ya dauke idanunsa akan fatima goben tareda tsaurara wani irin baqar kishi data cusa aranta harwani barawon bacci ya dauketa a bazata wanda hatta wayar datake latsawarma dakansa yazame yay gefe can bacci me maseefar nauyi takey har bappa zaidun ya dawo shima agajiye....


kallo daya yamata yadda tay nashe nashe akan gadonsa cikin kyabe baki ya dauke kansa yasa hannu cikin sauke ajiyan zuciya ya hau zabge kayan jikinsa frm head to toe snn ya dora thick white towel, kai tsaye ya shiga bathrum yay wanka da ruwan dumi me dadi within 10 minutes ya fito yadan kimtsa knsa daga shi sai wata bkan gajeren wando, yana kwaciya ya juya mata baya baiko yunkurin tabataba ya rufe idonsa yay shiru cikin nisan tunani bai jima ahaka ba shima ya fara bacci.


Wani irin shiru dakin ya dauka banda qanshin turaren jikinsu da karar Aircones babu abunda kake ji, saida har ta share minti talatin tana bacci kafin nan ta farka kmr an tsikareta ta bude idonta ahankli tana mamakin yadda akay hartay baccin batare da ta shirya ba.


juyowa tay da mamaki jin dumin numfashinsa dake fita ahnkli agefen ta,Ganinsa datay a lume cikin bargo yana baccin peacefully yasa taji wani sanyi aranta sosai, wani irin juyowa da fuskarta tay daf danasa tana kallon kyakwan fuskan shi ta dade a haka sannan ta lumshe idanunta cikin shako wani bakuwar feeling me rudarwa..


kwata kwata ba haka taso tayi rayuwa da shi ba dan tsakanin son sa da fushin kishin sa datakeji bata san wanne yafi dagula mata zuciyarta yanxu ba,but she cant deny that she also missd him,duk da ita take yawan gujan shimfidarsa haryau  bata iya misalta dadin dick din kowa da nashi ba

..wani shauqaqqiyar kiss ta manna masa a gefen bakinsa tana yaye bargon yafarka ido biyu sukayi da fresh chest dinsa dayake fari ne sai baki nonon sa sukayi ja haurawa kansa tayi a hankali ta shafe shi,ta kama dan bakin hard nipples dinsa daya tashi tsaye tashiga sumulmulawa da hannu wanda tuni gogan yasoma motsawa yana sake nishi nishi akasale kasancewr sa lafiyayyen namiji mai jini ajika.


ganin yanajin dadi ya sa ta kara kaimin wasa jim kadan ta sa harshen ta ta soma tsosa

..,cikin gigin bacci yace asssh gabadaya aransa yasaka tunanin fatima harwani imagining inta yakeyi kmr itace a kusa dashi take masa hakan. 


kasalallun hannunsa ya dora akan kugunta ya shiga shafa ta yana nishi, hannu tasa akan cinyarsa tana shafawa har tasoma gangarowa kasan mararsaa da harshensa kamar zata cire mai wando,wani kakkausan nishi ya sake dan a zahiri yasan dai da matarsa raihanatu yake kwance amma dake fatima ne aransa yana budan baki yafara ambatar "wayyo Allah na fati..mah,..sai kuma yay shiru be karasa sauran zancen ba. wani cak ammi babba ta tsaya da shafeshin tareda dauke wuta tadago kanta ta kallesa..


uncontroble haushi taji ya cikata wani maka takai masa a kirji ranta a mugun bace tace haba abban maheer wallah bana son rainin wayo ka bude idonka ka kalleni nikar karka sake lakamun wani sunan da ba nawa ba..kamar zatayi kuka ta karashe maganan.


dada tsinkayo muryan nata dayay yasa marmaza ya dawo hayyacinsa adan marairaice yabude lumsasshun idanun sa yakalleta lokacin wani kumbura fuskanta tayi


.,cike da salo na yaudara yace a'a..?raihanatu na ne?toh cigaba mana ya kika tsaya

....da haushi aranta tace ai baka neme in cigaba ba tunda ni na kawo kaina wajenka aidole ka kirani da sunan wata yar iska..mtsww.


cikin runtse ido tare da sanin yay laifi yace yaah subhanalla, yar iska kuma?ni ynxu sunan wa na kiraki da shi kuma toh dan Allah kiyi hakuri 

.

.tsaki mai sauti ta ja tana shirin sauka masa ajikinsa yabi yariko ta tafado kirjinsa ya mata rikon fin karfi yana ta kallon ta yace i said am srry ni ban san nakira sunan wata bama kinga ai bacci nakeyi,a masife tace baccin ne zaisa ka mance da sunana?  da sigar lallashi yace not at all..yana maganan yana cusa kansa akan kirjinta ya na wani goga mata kansa bata shina ba taji ta dauke wuta dan bakaramin iya bi da mace yayi akan gadon san ba..


riko kansa tayi tana dan matsewa a kirjinta da salon sha'awa meyawa tace"..yaa zaydu u knw i miss dis..murza nonontan yake ahankli yana dan sakin wata kasalallaliyar murmushi yace dagaske? ai na dauka ke din yar baiwace baki son mijinki a kusa..


hararar soyayya ta watsa masa ya danyi dariya,juyata yayi a baxata ta kifu da ruwan cikin ta ya haura saman ta mazaunatan ta in btween his legs,wani rass rass kirjin ta ya buga cos she knew how sexually active he can be gashi bata iya jurewa ba samm sam


wani matse buts din ta ya shigayi yana mata  butts massage wani abu tadinga ji yana mata yawo yana tsigararta har kwakwalrta ta lumshe ido tanajin wani irin dan banzan dadi na ratsata. Muryan ta kamar zai shake tace yaa zaidu please kabini ahankli banda na mugunta. yace" Gara ni wajen qamswar na nake mugunta..keda sai kiy wata da watanni baki bani hqqqi na bafa? ko shi ba mugunta bane. 


tana nishi kasa kasa Tace hmmm aika san meyasa bana bakan kuma ai inda zaka maida hanklinka akaina ni kadai da tuni anwuce wajen, Baice uffan ba ya wawuso nityn ta sama ya barshi a dede saman nonon ta, Wani irin ja yayi ma panties din ta ya cire shi gabaki daya at  same time yana kwance mahadar butiran wandonsa wanda tuni taji numfashin ta ya soma sauyawa. Ai tunkan ta farga taji wani huge abu yana raba cinyarta ta wani irin daukewa nunfashin ta yyi cak ta runtse idon ta kakkarfan nishi ta sake tunkan ya samu bakin hanyar wucewa, da wandon ajikin sa xip din kawai yadan bude ta gaban ne amma bazaka taba cewa ba haka dan kuwa dick dinsa doguwace tsarr kuma  lafiyayya...


rawa jikin ta ya soma yi tuni tajita tsorata sabida jin shi tayi daban sabida dadewa da sukay basuyi komi ba,Ware kafanta yayi kadan ya danna ciki ya samu hanya yadinga durxawa altho duk kaurin san nan hakanan dai yake shiga da fita sakankan ba wani abu dayake dan matse shi taciki

shiyasa ko irin nishi nishi da ihun dadin nan kwata kwata bai taɓa kwatanta zuwa masa ba,yi kawai yake kamar wani me sauke nauyi akansa bawai dan yanajin dadi sosai ba


Ita kuwa kusan ihu ta dingayi tana ashhh washh dan ta balain dadewa rabon ta da jin wannan dadin,arikice take shafashi shikuma romancing din jikin ta yakeyi da kyau da kyau saidai wannan rashin gamsashen ruwan dadi awajen ya sashi sanin cewa xaiyi masa wuya yayi releasing in bai dage ba..Dan haka ya ya dage yanayi tuntana sumbatu har ta dawo rokonsa da magiya akan ya kyaleta


Hawaye sharbe sharbe tafara cemai ita amai takeji kafarta na mata ciwo...ya rasa yadda zaiy yay releasing saida ya Matse cinyanta inda yaji dama dama gaba daya taji gaban ta na mata wani irin zafi ya ja baya kadan ya buga mata da sauri sauri kuma da karfi  tana wani irin tsala ihu ta shiga tuttuure sa,yaki ya sake ta sanda ya rage zafi snn ya saketa 


a galabaice ta rikito ragwaf ta kwanta akan gadon tana rusa kuka da kafarta a bubbude kamar dukanta akayi,duk jikin ta ya dau radadi sai wani dan uban ciwon baya datake ji me neman kashe ta..


Ya kwanta nesa da ita yana wani nishin sauke gajiya can snn ya dago ya dube ta yaga yadda take juye juye kamar ba ita ba, murmushi yayi yana cixa labbansa zai tabata azafafe tace bana so..,yace comn babba dake kina kuka ma namiji,..ba acikin hayyacinta ba ta buga mai tsaki a dadddafe ta dan miƙe tsaye tasaka nitynta sharply fita tay a dakin kmr me koyon tafiya tana wawware kafafu, dariya ya dinga yi har yana kulewa kafin ya shiga wankan tsarki dan yazo ya samu yay bacci .


tana shiga dakinta tafada kan gadonta tana kan matse hawaye na tsabar abun da takeji na azaba ajikin ta ga wani dan uban bakar kishin balain sanin cewa duk sanda ya kara aure wnn dadin bana ta bane ita daya..cikin runtse ido hawaye na zuba mata tace yah Allah kasa fatima ta mutu tun kafin qaddara ya juya ta aure min miji dan wallhy miji na nawa ne ni kadai


tana kaiwa nan ta share hawayenta Da kyar ta mike tawuce bathrum ta hada ruwan xafi tana dan ware kafafun taga gabaki daya gabanta ya kara buduwa sosai.


A wahale tana sauke nishi tay sit bath na kusan minyi talatin kafinnan tay wanka daga nan kuma bacci mai nauyi sosai ya kwasheta...


kafin faruwar haka wajajen karfe tara saura su ibaad suka isa bakin gate din family house da shi da maheer ne agaba ayaanah da sultana suna saune a gidan baya, horn yay a bakin babban gate din mai gadinsu malam hamisu yazo ya bude musu suka shigo ciki


tun be wani gama kammala parking ba kulthum dake famar dokin xuwansun taji dirin karar motar da murna ta fito ta tsaya a kofa wanda daga ganin ta za kaga kamannin babanta uncle moh kamr an tsaga kara saidai itama tafi sultana haske sosai

..


ibaad yana kammala parking duk suka fito direct yay wajen booth, kulthum ta rusuna kusa da maheer ganin yana mata murmushi tace "ina wuni yaa maheer? murmusho yay me sanyi, dake shikadansa yake kiranta da suna "ummi..wnda hakan bakaramin dadin yake mata danwani iri weird relshp ne a tsakaninsu kamr na kunya kunya ko nauyi but she respect him fiye da kowa agidan take ganin kimarsa shikuma sosai take burgesa sabida tana da kamiya da aji sosai. cikin kure mata sharp idanunsa yana murmushi me sanyi "yace ummi kenan, ina zaki kai wnm tsayin dakikeyi ne, how are you?? adan kunyace tace fine yaa ure highly welcome yace thanks, daga nan ta wuce wurin sultana suka wani irin rungume juna suna murna, ayaanah tay shiru agefensu tanata kallonsu har ibaad ya ciro akwatinta ya aje musu agabansu dan su karaso ciki dashi...


kulthum nagaishe sa ya amsa ta kallo yawuce gaba abunsa shikam karara tsoronsa sukeji.


suna tsaye kamar kankara har maheer yaxo yabisa abaya kai tsaye suka wuce sashen ammi karama


bayam shigewarsu ciki kulthum na murmushi ta kalle sultana acikin duhu duhun tace is this the aayanah?da zumudi sultana tace yess..ta dan juyo ta kalle ayaanahn dakyau dake kanta ke kallon kasa sultanah tace ayaanah ga kulthum fa..da sanyin murya ayanah tadan dago kai tace "sannunki! murya dan ararrabe kulthum tace "woww, sannu..i am speechless..toh kawai kuzo muje ciki kar yaa ibaad yaci ubanmu...su ukun suka jawo akwatinansu suka karaso ciki kai tsaye suma suka wuce sashen ammi karama sai satar kallon fuskr ayaana kulthum takey tanata furta wowwww in awwww acikin kokon zuciyarta gani datay yarinya tamata kyau na fitan hankli ga steeze bana kadan ba.


suna shigowa sashen ammi karama suka samo safiya akofa tana kneeling ta daga hannunta sama da hawaye a idonta sabida ture ibaad datay ayayinda yake shigowa ciki abazata garin wasan banza. 


wani irin haushi da kunya safiya taji dataga yadda dukansu ukun suka bita da kallo kafin nan suka karaso..


da gudu sultana tazo jikin ammi karama tamata oyoyo ayaana kuma ta rusuna da sanyin ladabi tafara gaisheta ammi ta rikota ajikinta itama tana sakin murmushi cikin kulawa tace ayaanah yan mata ya jikin naki yanxu? ahnkli tace da sauki ammi...


umartansu tay akan da su tashi sukai duka akwatinansu dakin safiya su aje acan. babu musu suka tashi, acike da haushin jin hakan safiya take kallonsu tana binsu da tuwon harara har suka wuceta daya bayan daya,suna kaiwa ciki bada jimawa suka fito sukama ammi sallama snn suka wuce can sashen su kulthum dan sunsan bazasu sake anan muddin su ibaad suna nan ba ..


sukam abincin dare da ammi tay suka zauna suka faraci suna hirar conference da ammi tafara basu labarin abubuwan daya faru, suna cikin hirar me cike da nishadi wayar ibaad yafara ringing ganin prof zayyanu ne sai gabaki daya annurin fuskansa ya sauya cikin hade rai ya miƙe tsaye ya fita waje cikin sauri 


matsowa kusa maheer yay yafara tambayar ammi weird questions akan lafiyarta  yanamai jadadda mata batun dagewa da azhkar, da alwala kafin bacci, ita duk batagane me yake nufi bama takedai amsashi. 


har cikin ransa sosai ya damu da ita  dan kuwa itane masa daya take zama taji asalin damuwar rayuwarsa snn tabashi shawara me inganci, shikuma gani yake kamar mummynsa zata iya neman wani hanya da zatama ammi karama wani mugun abu da asiri dan kawai ta rabata da babansa har abada.. 


dakyar suka bar maganan azhkr din tafara jansa cikin hirar business dinsa daya boye wa kowa acikin manyan gida amma ita ya sanar da ita komi, badan komi dan yasan zata taimakeshi snn koda babansa yazo ya sani inzai masa fada inta sakamasa baki abun bazaiy tsanani ba.


Daga waje kuwa kusan abakin ibaad prof zayyanu yadada tabbatar da batun cewa hajiya mairo mai tuwo zata dawo zama kano cikin family gobe. haka yagama mitarsa acikin kunnen ibaad yanata masifa wai anwaresa bappa zaidu da muhammdu basu nemesa anyi shawara akan dawowar mamansun ba dan haka shi kota dawo ma bazaizo ba face sai har an kirashi anbashi haquri..


ibaad har ya gaji dajin mitarsa dakyar ya lallaba suka kare wayar snn ya dawo ciki basu wani jima ba goma da rabi nayi sukaje suka gaida uncle mohd a study room dinsa snn suka koma gida abunsu.



sashen dayafi kowani sashe girma kulthum takaisu inda suke xama da iyayenta da yayanta MJ, babban daki ne me shegen girma aka bar mata ita daya, komi na cikinsa pink colour ne tun daga kan katon italian bed inta har mirror da su kayan kyale kyalen ado data mammana su ajikin bango, babu hoton kowa a dakin data manna sai wanda tay da maheer aranar graduation dinsa na secndry few years back daga gani ba fada he seem to be her secret crush amma bata taba nunawa a fili ba ko kadan sabida tana da kamiya sosai. the room was soo pink, clean nd chill cozy 

ayaanah tanata shan mamakin ganin yadda dakin yafi na sultana girma da kyau duk da son gayun sultan nan..


suna zama akan gado kulthum tafita taje kitchen dan kawo musu abun tabawa, freshly baked cookies akay ta debosu dayawa a tray da orange juices kafin tawuce tay branching dakin anty safeerah wacce da alama hanklinta yayi nisa acikin abunda ke gabanta. 


tanayin sallama da zumudi tace mama, mma,mama su yaa ibaad sun zo da yarinyar nan da baba yake fada..oh my god mamaa baki ga kyanta bane kamr wata fallen angel"..


a mugun agajiye anty safeera tace "really? da karfi kulthum tace yess ko innje in kawota nan ku gaisa ne?mama inkika ganta zakice na gaya maki she is soooo sooo beautiful...


 idon anty safeera nakan system da alaman rashin aminta da maganan tace "hai kulthum inma kina fadanmin hakane dan nace ehh kuxo kucikani da surutu it won work cos i am busy...beside yarinyr da aka kawota daga kauye ma inataga wani kyau..abeg leave me alone you too ure disracting me kinga ai aiki nakeyi kije sai gobe zan ganta kawai..


yadda tay maganan da serious tone yasa kulthum tace okay, amma zamu iya kwana dasu atare a nan dakina? cikin marairacewa tace maama dan Allah karkice aa kinji..


batare da ta juyo ta kalleta ba tace "fine, amma dai kisani yaran kauye sukan iya debo skin diseases ajikinsu, tohm inkikaje kika mannu da yarinya kikama kazuwa ko wani kirshi ke kadanki zaki azabtu dashi..


kulthum tay shiru batace komi ba tajuya ta dawo dakin ta samesu duk sun xauna akan gadon, da sakin fuska ta aje kayan tabawa agaban ayaana tanata murmusha tace our new sister bisimillah,...


murmushi me sanyi ayaanah tay suka fara ci suna hira kafin kace wani abu ayaanah taji har ta fara sabawa da abun dariyars su sosai.


tun a daren tagaya musu a dakinta zasu kwana tare, dan haka suna gama ciye ciye ta babbasu pink bathrobe suka saka, duk inda ayaana tay sai kulthum tabitq da ido dan bakaramin tafiya da imaninta rare beautyn ayaanahn yay ba. 


atare suka kwaba mild cucumber face mask suna shafawa fuskansu suna koya ma ayaanah itama. duk dama tana jin dar dar dasu amma takanji dama dama ganin yadda suke pushing inta tay abu dakanta batare da takuri ba..

bayan sun gama atare suka wanke fuska sunata surutu har suka shafa nite cream sultana taje tadebo musu nities dinsu adakin ammi karama snn sukazo suka rage wutar room din suka kwanta su ukunsu atare ayanah ce a tsakiyarsu

kowacce takwanta da zumudin gobe..



wajajen 11;30 na dare anty safeerah ta gama aikinta a online dan wani irin babban brand na make up take so ta bude inda za'ana yin booking professional make up da oda beauty services, mujaheed ne dama yake taimaka mata tana dvloping websites toh gashi shima bai dawo daga S.A ba hrynxu kuma suna neman real model face ne wanda zasu saka akan web din dan su jawo high profile customers ba zane na A.I. ba.


tasaba kowani dare sai taje ta duba kulthum a dakinta just to make sure she sleeps better dake ita da mijinta uncle moh irin rayuwar turawan nan sukeyi sosai, with all this gentle parenting vibes and stuffs, ko a wasa basa dukan yaransu ko a school ne basa bari a dakesu ko ahukuntasu shiyasa ake yawan canza ma kulthum islamiya sosai.


tunda taji ayaana tana dakin sai taji kyuiwar zuwa sabida kyankyami dan bata so taje taga fuskr wata yar kauyen da zai dameta ya hanata bacci, daga ita har mijinta gabaki daya sunsan aransu yan kauye kam duk munana kazamai ko jahilai ne,  nd deir bodies is probably swamping with skin diseases...itade duk abun kwanansu adaki da yartan nqn yau baiwani kwanta mata arai ba, gashi bazata iya ce ma kulthum a'a ba bata son ran yarta yabaci, haka ta hakura saita dauka kawai duk zumudin kulthum na cewa yarinyar kyakkwane dan kawai abarsune sukwana atare dan tasan kulthum akwaita da dattako da kuma son mutane sosai..



dakyar ta cire tunanin yarinyar kauyen ta wuce bedroom dinta tafada wanka tafito ta saka wani dan uban sun sexy nity shara shara ta wuce master bedroom na mijinta domin qamsar da shi. 


anty safeera irin matan nan ne da suka mugun yin amanna da kwalisa da kuma sanin sirrin kayan mata. aganinta ta iya haka ne kawai zata iya aje kanta ita daya a zuciyarta mijinta, dan itama ta tsani kalman kishiya fiye da yadda hankli zai iya dauka shiyasa ma ko kadan bata ganin lefin ammi babba akan duka abubuwan dayake faruwa.

gani take kmr inda itacea

ammi babba wallah bazata taɓa daurewa har akai yanxu tana raye tana ganin idon mijinta akan wata ya macen data fita komi da komi ba.


koda ta shiga ta samu uncle mohd a room dinsa shima fitowarsa daga wanka kenan maza maza ta amshi towel din hannunsa tahau tayashi goge jikinshi in a romantic way cike da nuna masa tsantsan kulawa tatayashi shafe jikinshi da moisturizing lotion tana gawama ya dauketa ahannu cak yana shunshuna daddan qamshin jikinta harya haura da ita saman gadonsan suka kwanta atare, yauma ita ta karbi ragwamar komi saida ta qamsar da shi sosai kafin nan sukayi baccinsu a rungume da juna.




idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 


*AREWABOOKS*

*@SURAYYAHMS*


*WATTAPAD @SURAYYAHMS*



*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*



#SURAYYAHMS

#COMEBACK SERIES

2024/2025

[22/11, 21:45] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: SURPLUS....Bonus



SARTUDAY 5.40am


yau yakansance babban ranar da ake jira na dawowar hajiya mairo mai tuwo daga can garin tudu wanda kusan kowa yake zumudin gani da dalilinsa na murnan dawowanta acikin ransa, rikita rikitan aiki da aka tashi da shi tun asubah tamkar  wani ranar sallah, arnd 6:30am wokers na gidan har sun fara share share, at around 7.00am kuma masu aikin girke girke da akayi odern su na musmmn suka iso suma, saidai dake ammi karama ta riga tazare hannunta a batun girka main dishes kusan adan dole anty safeera ta katse baccinta ta fito waje ta same cookers din sukafara tsare tsare maganan shirya musu lafyyayen family

brkfast dan yau kowa anan zai karya.


acan ma su ammi babban sun gama shirinsu sunakan shirin tahowa sai har in anyi breakfast dinne kafin nan ayi maganan dora girki na tarban bakin hajiya daga na rana har ixuwa dinner, komi akay listing musmmn na sauran kananan fresh fresh abubuwa na girki da basu kammala ba, nan da nan aka ware ma cooks din family kitchen daketa can back yard nagidan anan duka workers din suka tare suka fara shirye shiryen abinci kai tsaye.


daga cikin dakin kulthum kuwa tunda suka farka da asubah sukay sallah su ukunsu sukaje suka gaida ammi karama suka dawo ayaanah ta koma bacci.


saka sleeping face dinta agaba da kallo kulthum tay tanata murmushi me sanyi tana shan mamakin yadda Allah ya bawa ayaanah wnn uban natural kyau na musmmn da kuma doguwar baqin suma mecika ga laushi ga yauqi kamr ba yar nigeria ba. sultana kuwa sai kan bata labarin shakuwarsu na ban mamaki takey dan babu tambay daga yanayin excitement dinsu akanta zaka san cewa ayaanah tagama samun wajen zama acikin zukatansu sosai.


ana daf kafin breakfast yagamu wata yar aiki ta kawo ma anty safeerah sabbin kayan dinkunsu a wani babban leda tasameta tana tsaye acikin lafiyayyen bedrom dinta atagaban gado iyakan farar bathrobe ne ajikinta bayan ta gama kwalliya tay kyau sosai


dama kuma kayan kawai takejira mai aiki tana miƙa mata batare da ta budesu ba maza maza ta sallemata ta fita dan bata san kowa yaga meyake ciki, wasu dan uban sun manyan atampopi ne sunkai kala goma da suka hada kudi suka siya tare da ita da ammi babba a asirrince badan komi ba saidan kullum sukaje kasuwa ko sukayi oder atampa aka kawo musu, toh idan sukazo sukaga wanda yake jikin ammi karama kuma sai duk suji hankalinsu ya tashi sabida ita awajen vendor guda daya talll take sayan kayanta da jeweries da lafaya wata shahariiyar hajiya ana ce mata hajiya zainab ceo na mum ramlat collection authentic clothing brand ne da aka riga akay registersa da gwamnati, babu wani social media da zaka duba bazaka same mum ramlat collection ba. kayansu sun aje reputation na quality na originality har kiga kamar bazaki taba samun irin kalar tasu a kasuwa ba (readers mum ramlat collection is real oo...inkema kinaso kaya na kece raini da luxury veils nd everything clothing u can imagine me mugun girgza zuciyar mahassadanki chat her asap 0703524 1209)


Akwai laces kamansu hkg which is among the most expensive laces currently, Akwai mayun swarovski, voile laces manya Akwai Harish laces direct from Dubai suma very high quality ne kuma suna da kyau da tsada dede amare da hajiyoyi da uwargidaye masu capacity, Akwai kuma moderate ones irin su cotton laces haka,Swiss lace,applique atamfa wanda itafa har ordern su direct vendorn tana sakawa ayi, banda uwa uba very classy embroidery ankara da masu gold suma sun kai hawa biyar kowanne price ne kawai yake banbantasu, hakama kayan maza finest nd highest quality ba abarta abaya.


wnnn vendor itace tall acikin garin kano da take kawo ma ammi karama kowani irin kayansa sawa da veils da jeweries, wanda sai ammi karama tay makq shekara da shekaru ma bata san hanyar kasuwar kwari ba, duk sanda ta saka kayan ajikinta kuwa bakaramin girgiza zuciyar mahasadanta takeyi ba. barinma Ammi babba da abun yake cimata rai sosai shiyasa datagaji da jin kunya sai tatsiri saka hijabi musmn indan zasu zo family house kowani lokaci, 


shigar yau ta rana ta musmn ce dan haka tun last week suka hadakai da anty safeerah taje tik tok ta kwakwalo musu mum ramlat collection din nan suma suka siyo wasu mayun atampopi suka dinka su suma aboye, yau za'a baza capacity uwar miji zata diro gari kowa so take agansa fesss kuma ace burge idon kowa fiye da ammi karama. tunda ta ciro ta raba kayan take ta xuba uban murmushi tana shafa laushin atamfar kankararru ne guda hudu nata, ammi babba kuwa guda bakwai cass tasiya ta dinka tsabar hadama kuma tafi kowa son kar aji zancen nan awaje dan kar ace tana copy copyn ammi karama..


Sharply anty safeera ta fara saka daya daga cikin kayan ajikinta babban aplique atampa ce royal blue colour aka mata dinkin maiduguri style gata fara soll siririya sai yamata wani irin mayen kyau da ke ita takware iya kwalisa da kwalliya. sumanta ta parke shi duka baya ta cakare da black ribbon tanakan fetsa turare agaban mirror sai ga nan sultana da kulthum sun shigo da sallama abakinsu


suna hade ido taga duk sun bude baki da alaman tq musu kyau wani dan uban murmushi tamusu nan suka fara gaisheta kusan atare ta amsasu tana mai cewa yanaga kamar bakuy wanka ba kunsan ynxun nan su ammi babba zasu iso duka ayi breakfast kuma babu wanda zaije mana table da tsamin jiki..


kulthum tace mama munyi wanka fa, sultana ne tace muzo mu gaishe ki kafin muje mu shirya..tace okay, ina ita kuma bakuwar naku? caraf sultana tace ynx ta farka mun barta acan tana wanka..tace ohhh inace dai batare kuka manna jiki kuka kwana akan gadon ba, nide i am cautiounin you guys about skin infections kunsan ai ance daga can kauyen fulani da buzayen nan tazo kuma suna da shanaye shanayen su suna da cutar kirshi da kazuwa abi u guys baku san ciwon nan bako? to wallah idan ya kama jikinku sai kun gwammaci borin jini sau dubu akansa ..sultana zata bude baki kulthum tay saurin cewa kai mama yanzu mune zamu guje kwanciya da ita ko itace ma zatace bazata hada jikinta da mu ba, kin ganta ne?..i told the girl looks exctly like a fallen angel, her skin is soo smooth, gata kyakkwa, kinga dogon bakin kashinta kuwa mama har kan waist dinta fa yake kwanciya?.


cikin yatsina fuska anty safeera tace kai enuf of this hype muje nikam inganta daga can ma sai muyi kwalliya zan zabar muku kayan da zaku saka dakaina kafin kuje kusaka wasu shirme hajiya mairo tazo ta tsigeni.


da murna suka juya suka fita a dakin anty safera ta sakosu agaba, suna zuwa kan stairs sultana tace mama barin je na dauko kayan da zamu saka nida ayaanah acan a dakin ammi... cikin gyada mata kai tace toh, nan da nan sultana ta sauka tay hanyar sashen ammi karama da sauri tama zuwa ta samu safiya ta musu firo dakayansu duk ta zubar a tsakar dakin...


anty safeera da yarta kulthum suka wuce dakin suka samu dede ayaanah ta fito a wanka kenan jikinta daure da oversize white towel ruwan showrr ya gama jika mata suman kanta tabi tazauna shiru agaban madubin tanata tsoron ta taɓa ma kulthum kayan shafe shafenta tuna cewa ibaad yariga ya hanata taɓa duk wani abunda banata ba 


suna shigowa tundaga kofa anty safeera tay freezing in wowwww tanata kallon iya yawan suman ayaanahn kawai yadda yawani mannu akan fatarta yamata wani irin kyau ga fuskrta yay fresh sosai...


kulthum ta karaso da sauri suna kallon juna tana dan murmushi tace sis ya naga kin zauna shiru ko baki ga hair hair dryer bane? .ahankli ayaana tadago tace eh.. ji tay ance "masha Allah"  muryan anty safeeran ne ya tsareta ta mike tsaye da tsoro sai kuma tay shiru ta zuba mata ido...


da wani irin baqar mamaki anty safeeera ta kalli kulthum tace wannan ne ayaanah? 


kulthun ta fara dariya tace "mama ai nagaya miki toh ya kika ganta?  


ahnkli anty safeerah tace ohh my God, but she is a goddess. atake ta wani riko hannun ayanahn da fara'a tace yan mata sannu da zuwa kinji, i am kulthum's mum, toh ya kike ya jiki kuma? ahnkl ayaana ta kalleta da murmushi me sanyi snn tace "da sauki, ina kwana mam..a..anty safeerahn tashafa kanta tace lafya my darling..toh zauna na bushar miki da kanki mana kar sanyi ya kamaki..


ayaana tana gyada kai har cikin ran anty safeera take cewa da tasan haka yarinyar take da mayen kyau duk tsiya ita ta karbeta tazauna agabanta ba ammi karama ba.


ayanaah tana zama agaban mirror anty safeera ta amshi kayan gyaran kai tay blowing mata suman ta gyara mata shi in a very well maintained style, ta shafa mata mayukan kai masu qamshi da tsada sann ta tattale gashin duka tay mata Ariana grande's pony tail hair style dashi jelar data nadeshi sau biyu haka ya zubo har kafadunta


the room was so lively sabida sake fuskan da anty safeera ta nuna ma ayaana sosai, sultana ta dawo musu da kaya dake ayaana bata da wani atampa they both decise to wear abaya kowa da kalan nasa, ayaana ta saka pure black cikin wanda ibaad ya siya mata, kulthum tasaka maroon sultana kuma ta saka kalar ruwan toka, anty safeera ta musu light make up, ayaanah ce karshe tanakan mata saiga safiya ta leko basuma lura ba tatsaya cak daga kofa ganin yadda duk suka tsaya akan ayaana suna gushing akan beautynta anty safeera tarike fuskrta da hannunta gently tana mata kwalliya yasa safiya ta kara jin tama tsane yarinyar sosai.


dama batay niyyar xuwa ba kadota ammi karama tay akan tazo ta bawa sultana hakuri akan wurgi data musu da kwatinsu ta zubar musu da kayansu a daki dazu.


tana ganin yanayin su ahaka ta juya sadaf abunta ta koma dan haryau bata gama jin haushin yadda sultana take yawan nanike ma amminta ba kawai kuma sai gashi wai ankawo wata me kama da aljanu. 


ana gama ma ayaana make up mai aiki ta kira anty safeera akan ana nemanta a kitchen da gaggawa,lkcin kusan 8.40 ne tana fitowa harabar gidan kuwa suka ci karo da bataliyar bappa zaidu duk sun iso suma ko karyawa basuyi ba, as usual ammi babba ta sha wani irin bakin hijabi dogo har kasa. maheer da ibaad ne abayanta shikuma bappa zaidu ya tsaya a kofar masallaci tare da uncle mohammd suna tattaunawa a tsaye.


da fara'a ta tunkarosu tana cewa oyoyo ammi babba, both maheer da ibaad ne suka fara gaisheta ta amsa su sama sama dake suna sauri sauri zasu shiga ciki,"anty safeera tace aah ya haka? ammi babba tabi bayan su da mugun kallo taja tsaki "kyalesu zasuje kwadayi mana kinsan uwargijiyansu ai tana cikin gidan suna sauri sauri zasuje su fadi kasa su lashe kafarta tasaka musu albarka koda zasu ga haske a rayuwarsu.


karamar dariya anty safeera tay tace "kai ammi..just let them be ni wallah bakisan dadin ganinki danaji ba..


tace "kai safeerah nice dai zance haka, kinga kyan da kikayi kuwa?? lallai wann atampar ta dauke ki wallah.


anty safeera tay wani irin murmushi murya kasa kasa tace "ainagaya miki kayan wancan matar bawasa bace dinkin mun mq da safen nan duk aka kawo mana naki nacan daki wallah bakaramin kyau sukayi" da murna ammi babba tace Allah ki? toh muje mana in gani safeera bana son wancan yar rainin hanklin ta dau wanka ta fito ta ganni haka duk ban shirya kaina ba


..anty safeere tace " kai ammi gaskya bana tsammanin zata fito yanxu dan kinga chops  small small local dishes, da sauran drinks da su salads duk ita takey a sashenta. its a lot of work gara da kikazo kar aikin da akabar mana ya lalace masu girkin suna can baya.


ammi babba tace hakane kuma muje kawai musaka ido akansu inga me sukeyi ince dai kin ean tsara musu abunda zasu dafa, anty safeera tace ehhh ynxu dai breakfast ne akan wuta suna saukewa zasu saka abincin karban baki

..abbansu mujaheed yace around 11-30-12 dai hajiyan zata iso kuma wai da baqi zatazo


ciikin yatsina fuska ammi babba tace hmm can mata, ni wallh tsohuwar bawai burgeni takeyi ba zatazo ne ta ishe jama'a da saka ido da gulma dama kuma kinsan tana da yar gaban goshinta sai abunda aka kitsa mata akanmu zata ji.


anty safeera batace komi ba har suka wuce backyard suka samu wokers din sunata aiki har an tafasa kaji ana soyawa anware na ppr chicken dana stew agefe, anbada hankli sosai ga breakfast suna kan soye soyen irish da kwaiyaye ana xubawa a platters da minced meat sauce.


ammi babba tana zuwa wajen ko amsa gaisuwar su batay ba ta hade fuska tafara bada oder ayi nan ayi nan dan tafiso ne suyi abunda suma za'a yabe su yau sosai...


9.00 on d dot kulthum da sultana da ta riko hannun ayaanah suka fito sashen ammi karama sam ayaanah taki ta daga fuskarta sabida make up din da anty safeerah ta mata wani bambamra kwai takejin kanta duk da yadda  kawayen nata suke haba haba da ita..


wasu mugayen dadadan qamshin soye soye ne ya cika sashen ammi karaman sunayin sallama a falo suka samu ibaad da maheer ne kawai a zaune suna shan tea dayaji kayan yaji da madara yana baza tashen qamshin su citta.


nan take sultana tay kifi kifi da ido kirjin aayana na bugawa da karfi kamr zai faso waje, kulthum ne kadai ta tunkarasu da normal looking face inta daya sha make up ita tafara rusunawa tace "good morning yaa ibaad,.. good morning yaa maheer..kafin ibaad ya amsa maheer yay murmushi yace morning ummi kin tashi lafya? adan kunyace tace lafya,ya gyada mata kai, sultana tafara gaida ibaad kafin ta koma gefen maheer ta gaishesa, kan ayaana na kallon kasa itama ta gaishe da maheer yace wow prettyna kinyi kyau sosai fa,..kara boye fuskanta tay batace mishi komi ba snn ta dawo ta gefen ibaad da sanyin murya tace mishi "ina kwana ka tashi lafya? tea din dake hannunsa ya aje akan table saida yadau minti guda yanamai kare ma sunkuyayyen kantan kallo snn ya kyabe baki yace i am good'..ya jikinki? kafin ta amsa a miskile ya dube sultana yace "ke,..i hope u dint give her any cold water dis mrn,..da sauri sultana tace "aa yaa ibaad bamufa ci komi bama wanka kawai mukayi da ruwan zafi...yace toh ya isa haka toh kuje ciki mungode da gaisuwa.


..idon maheer nakan kulthum harta tamike tsaye tay kitchen din sultana tay saurin binta abaya, ayaanah na kkrin binsu da sauri ibaad yace "not you" wani garas taji ahnkli kuma ta koma ta zauna agafensa akasa a slow motion tay shiru. 


dan karamin shirune ya ratsa wajen kafincan maheer yamike yanufi kitchen in shima aka barsu su biyunsu a zaune


..daukar fresh clean tea cup yay ya zuba shayin ya miƙa mata, dan dago kai datay zata karba da suka hade ido yaji wani abu ya tsarga masa yay loosing balance wanda tuni tea din ya dan zuba masa ahannu, dan gani da yay gabaki daya ta canza masa da make up dinnan, yay saurin kyabe baki tana karba ya ciro hankynsa daga aljihu yana goge inda tea din ya zuba masa itama nan take kallo batakai tea din baki ba harsaida ya gama sharewa suka kara hade ido girarsa na sama a dage ahnkli "what are u waiting for, ko sai nace miki kisha? ko kuma nabaki abaki? its almost nine bakici komi ba kinsaya kinata fenta fuskarki ko??toh ko kyau bai miki ba


dan shagwabe masa fuska tay daya kara narkan dashi batace masa komi ba, kurba daya tay ma tea din taga ya zuba mata ido yanakan kallonta, ahnki tare da kara shawgabe masa fuska tace bani nayi ba fa ai umman kulthum ne tamin"

yace "uhmm ni nace miki wani abu ne?..shanye kawao,  kema kibisu ciki. shiru tay ta cigaba da shan tea din ahnkli tana satar kallonsa while yanakan latsa wayarsa, basu kara cewa komi ba awajen ba har saida ta gama snn ya sallemta yace taje kitchen din ta kira masa maheer tace ya samesa a daki dan su shirya ynxu..tana shiga kitchen din kuwa ta kalli maheer tacemai ibaad yana kiransa a can dakinsa ..


dambun kaza da ammi karama tay ya deba ahannunsa snn ya fita ya kyalesu anan sukadai


...ammi duk ta yabe kwalliyrsu tace sunyi kyau sosai sunata jin dadi.


Karfe 9am na cikawa duk aka fara hallara cikin main falo domin karyawa, da wuri ammi karama tace duka yaran nata sufita suyi gaisuwa kafin itama ta fito. dukansu hudu suka wuce main palon safiya ce ta fara sallama dake bata fiye son magana da su sultana ba, lkcin anty safeerah ce kawai mace a falon tana tsaye tana bada masu aiki su biyu oder ana jera breakfast din akan dinning ita kuma anmi babha tashiga dakin anty safeera canza kaya, daga bappa zaidu sai uncle moh da already kafin su ayaanan su shigowa falon  anriga an kirasa a waya yafice cikin gaggawa dake shikam ma bai wani damu da yasan waye yarinyar ba existance dinta agidan baidamesa ba dan kwata kwata baison wani abunda zai takura ma rayuwarsa ko kadan


Dukansu yaran haka suka tsuguna suka gaishe da bappa zaidu cikin girmamawa, 10min past nine kowa ya fito aka zauna ammi babba ta wani cakare da jan atampa ta baza dauren ture kaga tsiya tana shan qamshi duk a tsammnta yadda suka ci kwaras hakama ammi karaman zata fito ta dau wankaz sai kuwa tabasu mamaki ta saka normal moroccan jallabiya dayaji dinkin zaren hannu golden colour all thru da mayafinsa

bata kuma yi kwalliya ba tabar natural beautynta a fili.


cikin girmamawa aka gama gaggaisawa kowa nakan table din face uncle moh da damsa mujaheed da already yake plane frm S.A.to nigeria bai iso ba tukuna.


lafya lafiya aka ci abinci karyawan, banda ammi babba dataki su ko irin gaisawa na fatar bakin nan da ammi karama, dan tana ganin irin kallon da bappa zaidu yake mata asace abunda yafarun  jiyan ne kawai ya dinga fado mata arai tana jin tsananin kishi da kokontonsu akan ambatarta ta da mijinta yay da sunan fatima akan gadonsa jiya datake shafashi.


ana gama break fast bappa zaidu bai kula kallon kishi kishin da ake jefawa akansa ba ya fice, maheer da ibaad kuma suna cikin gida basuje koina ba suka zauna a dakin ibaad din suna kan wasu abubuwan dake gabansu time to time suke zagowa suzo su duba ammi karama a kitchen dan ita daya take abubuwanta ko yaran ma tahanasu su tayata


daga waje kuwa wani jiji dakai da iko ammi babba ta dingayi ma workers din, idan suka saka maggi tace sam su rage yay yawa, hakama zata bulbula ma abincin wuta fall fall yama ci tayita masofa tace wai sauri sukeyi ba sime sime ba...ta matsu sugama takoma daki ta sake canza kaya kafin hajy mairo su iso.



gidan yay shiru kowa na indah take, kafin 10:30am ammi karama tagama komi datake shiryawa nan tay packaging

dinsu drinks da chops din so lovely a wasu shegun bottles, classy glass, dispensers da wasu expensive luxury cheffing dish data sayasu duka ahannun uwargida collection tun daga garin kaduna...


tana gamawa ta bar komi anan kitchen din snn taje room inta batay wata wata ba ta fada wanka after a while ta fito ta ciro wata peach colour applique lace doguwar rigace me celeopatra neck ta saka 

tay daurin daya rufe mata duka gashinta kanta sosai tay kyau bana kadan ba...


dacan har kamar zata fita ta duba ya su anty safeera suke ciki da girke girke sai kuma tafasa tay zamanta a daki dan tasani sarai ba wani abu me wuyane bane ammi babba ta gasa mata baqar magana acikin mutane.


har saida 11 yay kafin su ammi babba suka bar wajen girkin lokcin rabi ran masu aikin ya baci sabida yadda ta dinga kwaba musu aikin su da yawan bada oder. kai tsaye aka fara packaging abincin dana baki, dana hajya da nasu duk aka kai ciki, anyi coloured rice kala kala har guda uku, difrent kind of sauce da egg stews, ppr chicken da manyan manyan turkey da alalle daya ji cray fish, masa da miya, da kunun gyada dana tamba. ayayinda su ammo baban sukaje dakin anty safeera sake shiryawa nan wokers suka karasa kawo abincin babban sashen hajya mairo aka fara jeresu a kan dinning in falon within minutes harr angama komi gidan saiya dauka da wani irin shiruuu.



Da misalin 11:40am Wasu manyan manyan SUV jeeps guda biyu bakake kiriin masu fidda wata uban sheki suka shigo harabar gidan sukayi parking ayayin da driver yay saurin saukowa kasa ya bubbude musu kofofinsu Yana mai rusuna kansa akasa cikin yanayina tsantsar girmama wa, Wata dattijiwar mata ce wacce bazata wuce 60+yrs ba tafara sauka kasa cikin shigarta na mutunci tasha brown hijabi daba atula mai tarukucen design ajiki ba babban aminiyar hajya mairo kenan hajiya hajara wanda itama da safen tay sammako taje har tudu domin tadauko babban aminiyarta tadawo da ita gida dan tasan bazaimata sauki barin tudu ba yadda aka saba da taimkon bayin Allah datakey acan kowa baison hajy mairo tabar wajen..


tana sauka sauran baki guda uku mata da yarinya yar 12yr suka sauko suma amma su mataye ukun duk matasa ne basuda wani shekaru


driver su ne ya Taho da gudu ya amshi jakar hjy hajara ya rike mata har suka karaso Gaban dayan motan wanda har yanzu hajy mairo ce aciki amma bata sauka ba, tana karasowa gaban murfin motar taja ta tsaya tana kallonta kafafunta da hannunta Duk sunyi nauyi idanunta sunyi ciki ciki saboda tsabar gajiya, Wani dankareren medicated glass ne ta toshe kwayar idanun nata dashi Itakuma leshi ne ajikinta nata purple colour an mata dinkin buba da zani kafarta cikin wata flat shoe mai kama da Dunlop da kyar ta motsa jikinta sabida tana da Dan kauri. 


hajiya hajaran ne ta riko hannunta domin ta taimaka mata zuwa kasa, kan kace Wani abu kusan duka rabin ma'akatan gidan sun kewaye su da gaisuwa hajya da bakinta duka duka mata hudu ne da maza matasa su biyu da yar yarinya


"Barkan ku da zuwa Hajiya mairo oyoyo hajiya Allah yasa anzo a lpya...kusan kowani ma'aikaci yana Miko musu gaisuwarsa cikin yanayin girmamawa da nuna farincikin sa da ganinsu


hajy mairo kmr wacce ta rude tafara washe baki kamr cele tana cewa "Sannunku dai"

Sannunku...Tana fada da kyar sabida kukan rabuwa da mutanen na tudu dataci harya shake mata murya tana yi tana dann waving dinsu dahannu tana baza murmushi...


hajy hajara data rikota tace An sameku lpya?duka Sukace lpya lau..Nan ta juya tana kallon driversu ta ciro kudi mai yawa ta basu tace sai ka babbasu na shan ruwa mungode Allah ya muku albarka


Da sauri Ya rusuna kai yace toh hajiya Allah kare ki angode, Duka sauran ma'aikatan dake washe baki suma suka bibbita da addua tuni wajen ya kaure da godiya da yabo kowa na washe baki


Itakam Bata kara ma kallonsu ba ta riko hannun kawarta suka nufi ciki A hankli suke tafiya sabida yanayin jiki sai an bita a hankli musamman ma da bata fiye son zaman waje daya ba.



Suna daf da bude kofar  gidan sukaci Karo da bappa zaidu yafito fuskarsa dauke da kyakwan murmushi kallo daya zakamai kasan yana tsananin murna da isowarsun,da sauri sauri ya karaso da alamn an riga an sanar dashi labarin isowarsun ne, Wata iriyar shigace a jikinsa shiga mai ƙara daraja da kamala farin shaddace a jikinsam wanda a ƙalla zaikai Darrikan kudi,ya ɗaura hula akansa ga wata gare datasha aiki sosai.


fuskarshin nan ta fito ras baqin sajenshi da gemunsa mai tsananin kyau yayi lib a fuskarshi sai sheƙi yakeyi

..Wajen hajiya mairo ya nufa da farinciki ya rikota ajikinshi ya rungumeta tsam wacce already tana Hade idanunta da nashi tafara sauke wasu maqudan hawaye, cikin muryanta  da bai fitowa sosai

"tace'..zaidu? ashe zan ganka da idona..


Wani shafa kansa tayi a lalume tace Alhmdullahi,


saita juya ta kalli uncle mohammad daketa famar Murmushi cokin fashewa dakuka tace Alhamdull hajya hajara yau gani ga autana muhammadu kai masha Allah ashe haka kadawo gingimeme muhammadu?


..duka aka fara dariya itakam sai kuka takeyi jin yaranta duka sun rungumeta sosai 


uncle moh yace "Ina matukar farincikin samun isowar ku hajya mama na yahanya.


Ta juyo cikin muryan kuka tace "Ohh nikam kalau nake ,toh Ina yayan naku, ya baka fitomin da suba?nima inga jikokin. Ohh Allah yajikan mahaifinku, Allah yasaka yana cikin inuwar Rahmanu ubangiji Allah yay muku albarka..


cikin tsantsar tausayinta da kaunarta dake mamaya aransu sukace "Allah ya kara miki tsawon rai hajya,in muna ganinki ai tamkar muna ganinsa ne Allah ya masa rahma..


matsanancin kukan ta kara fashewa da shi uncle moh ya rikota ajikinsa yanata lallashinta.


kafin nan suka fara sannu da zuwa suna gaisawa da sauran mutanen datazo dasu tareda su sun zama su takwas da yar yarinya karama,me suma ruthy itama age dinta kamar irinsu kulthum datazo da ita.


Cikin gidan bappa zaidu ya musu jagora tareda ma'aikatan gidan da suka shigo da kayan su da sauran abubuwan tsaraba da sukaxo dashi hilimi guda a buhuhuna


Daga cikin gidan kuwa kusan kowa shiri yake Dan yaga ya hallaro cikin babban katafaren falon sun on time,yau babu wanda bai haska yay kyau a shigarsa ba musamman ma ant safeera data sha Wani atampar again wann karon tasaka dark red in colour wanda ya amsheta shima kwarai dagske ,cikin wata golden atampa wax ammi babba ta fito suka sha dinkin su kowa da kalar nasa style din, shikuma maheer ya saka light brown shadda da dark coffee cap, ibaad ya saka sky blue colour voile marar nauyi wanda tsabr kyan data masa kamar ka cinyeshi.


har saida aka shigo da hajy mairo da bakinta kafin nan anty safeera tazo ita da ammi babba dasu ibaad , safiya da maheer cikinsu kowa ya rusuna cikin ladabi da girmamawa aka fara gaishe gaishe, ana cikin gaisuwar ne ammi babba ta fita domin duba su sultana, tasha baqar mamaki dataga ammi karama bata fito ba har yanxu...


gani tayi wnn ne perfect timr mata da zata baza gadara da ikonta a matsayinta na babban surkuwan gidan tunda ammi karaman taki fitowa akan lkci.


tana fitowa kuwa ta samu wata mai aiki da mopper tana share dattin kafar takalmn mutanen kauyr da suka shigo ciki musmn maza yan kauyen wokers din restaurant wanda basu da iyaye su biyu da hajya mairo ta rarumo su tazo da su birni


mai aikin tagama goge wajen kenan sukaji wani irin kwas kwas sautin takalmi mai shege tsini, zainab arifa ce sanye da wata iriyar english wears me fallen neck amma gown me dogon hannu red color ta daura vintage scarf taci wani uban kwalliya kamar zataje biki, ga wayarta ma dakyar take rikesa tsabar rigima, dede kan inda ynxn nan aka gama moppewa ko bushewa baiyi ba ta taka snn tabi ta zubar da bawon sweet din datake lasa akasa batama lura ba.


baki bude mai aikin tadinga kallonta, ita kuwa ko kallonta  batay ba bare tace mata sannu kai tsaye ta nufi wajen ammi babba data daskare tana kallonta


tana isowa gabanta da wani irin rawan kai tare da over confidence tace "hi anty,. tay kmr zata fashe da dariya cikin gintsewa tace u look cool today da bakisa hijab ba.


..ammi babba dake washe baki tace thanks sannunki da zuwa zainab Arifah yasu mumnynki 


zainab arifah na taunar cingam tace fine..umm anty kice ma wnn maid din taje car dina ta daukomin bag dina da wani gift bag i left the car open


..da rawan jiki tace okay my dear ki shiga ciki za'a'dauko.


yake kawai ta mata batako gode ba cikin wata mayyar catwalk ta wuce sashen datake jiyo surutun kai tsaye


babu sallama ta fado cikin falon tana wani irin murmushi me cike da shan qamshi like kana ganinta kasan kwata kwata ba'a bata dandanin tarbiya agidansu ba.


suna hade ido da anty safeera tace zainab karaso mana kizo ki gaishe da iyayenki


dakyar kai tsaye ta karaso ciki ta fara gaida su bappa zaidu dake uncle tace musu, sama sama ta gaida su maheer, sauran bakin kam batako kallesu ba taje jikin hajiya mairo ta mannu da ita tafara cikata da surutu tana cewa wai saida taje kauye tay baka kirin snn ne zata ta dawo musu??

..wasu nata mamakin rashin kunyatta wasu suka maida abun yaranta dake hajiya mairon ma cakka mata magana takey acikin wasan kaka da jika tana ce mata duk gidan ita ne bata gado kunya da hanklin kowa ba sai rashin hanklin ubanta zayyanu...


suna cikin haka saiga su kulthum da sultana da ayanan ce acan baya duk sun riko kayan small chops da ammi karama tay, suna ajewa duka sukaje suka rungume hajy mairo ta shafa kansu tana ta mamakin yadda taga ayaanah ta  fesss saidai tun basu fara magana ba masu aiki suka karaso da sauran chops ammi karamar ce abayansu da katon tray na drinks da small chops da sanyin sallama ta shigo ciki kai tsaye taje har gaban hajy mairo ta durkusa snn ta aje tray din kayan tabawan tafara gaisheta cikin tsananin kewa da girmawa, hajy tuni ta mance da wata zainab arifah data makalkale mata ajiki ta riko hannum fatima 


ayayinfa zainan tabi ta kafesu kulthum da sultana din da ido tanata kallonsu jin kmr yaran sun fara bata haushi ganin kwata kwata basa dokinta bare su gaisheta gabaki daya bata gama gane waye ayaanah ba dake akasa tabar kanta bata dago ba tukuna.


 uncle moh ma sam bau gane waye ayaanah ba tukuna dan harga Allah ba haka yay tsammanin ganinta ba


da har zainab arifah zata tambaye safiya wacce wanncan din sai ga nan ammi babba takara shigowa fuskarta adan dore idonta stiff akan su.


hajya ta dan dafa kafadun fatima tana hawaye tana murnan ganinta, ammi karama duk ta juya gaban bakin hajya mairo tay musu gaisuwar mutunci ta saka masu aikin suka jejjera musu ruwan sha masu sanyi da kala kalan abubuwan sha agabansu wanda hakan barakamin batawa ammi babba rai yayi ba


tayama za'a ce sune suka fara tarban hajya amma daga zuwan fatima harta kawo musu ruwa da abun tabawa duk ganin hakan takey a matsayin makirici da neman gindin zama


hjy kuwa sai bayani take ma baqinta tana cewa ai wnan ita ce yata fatimar danake yawan gaya muku, daga nan tafara introducing kowa


hartazo kan ayaanah ta dan miƙa mata hannu ayaanah ta karaso kusa da ita, sai sann zainab arifah ta fara kare mata wani irin hamshakin kallon kwakkwafi dana maita bata taba ganin kyaun irin nata ba sai ji tay kirjinta na mata zafi


uncle mohd kuwa sai masha Allah masha Allah yake ta maimaitawa shima ya zuba idanunsa akan yarinya baya ko kiftawa


hajya ta jawo ayaanah jikinta tana hawaye sosai tace musu wannan ma jikata ce sunanta ayaanah, yar gidan yatace tacan tudu wato taawure...


anan duk bakin sukace Allahu akbar, Allah sarki itace wance addantta ta rasu ko?? atake idon ayaana ya ciko da ruwa, hjy mairo na hawaye tace eh wallh etace, Allah dai ya jikan inayah..hmm,.mutuwa bai bar kowa ba da babba da yaro intazo sai ka tafi...


da mamaki tafara tattaba jikin ayaanah tana share hawaye tana cewa masha Allah, kamr ba itace ke kula ba ta kalle ibaad daga can nesa fa karfi tace...Allahu akbr rayyanu ashe dai bazaka taɓa iya cin amanata ba..jibe yadda yarinya tay fess fesss..ohh ayaanah lallai toh mijinkin nan ya iya kiwo..


zainab arifa ta juyo tama ayanan wani irin kallo jin zuciyarta ya wani irin buga da karfin gaske duk dama taganta yarinyace...kuma taji kowa ya fara dariya.


...adan miskilance ibaad yace 'what, waime kike cewa ne? kin dawo kenan ko? tana harararsa tace yo bazan fadi gaskiya ba,..daga baka ajiyar yarinya harka mallaketa ka canza mata kamanni?


nan aka fara musu dariya yabi ya mugun hade ransa yana harararta yana cewa baya so itakuwa ..sai zuba takey abunta tana cewa sam batay tsammnin zata dawo taga ibaad yay kiwom ayaanah haka ba


ayaanah tay shiru kanta na kallon kasa jin duk falon anata dariyar jokes din hajy mairo kafin kace wani abu ibaad ya zame ya fita da wayarsa ahannunsa da alaman zai amsa waya awaje. 


ana hirar maganan aure auren dangi duk dama wasa akeyi amma uncle moh ya fara dagewa da kawo batun lallai ayaanah acikin familyn nan kawai za'a bata mijinta dama bazata auri bare daga waje.


some feel it as joke amma hardaga zuciyarsa dagaske yakey dan aganinsa aima

ganganci ne a aurar da kyakkawar yarinya haka wa bare bayan gidansu bai koshi ba. he started to think for himself dan dama yana da burin kara auren amma bada wuri ba yasan kafin ayaana ta girma shim halaa yashirya


zainab arifah tafara kamar zata tashi ta bii ibaad waje sai caraf ayaanah ta miƙe ajikin hajy mairo zata koma wajensu sultana ta zauna wani dan uban kallon kurilla da zainab arifah takey ma fuskrtan Ayaanah tryn to look for one tiny or even the tiniesst Abu guda daya na tsabar madaran kyau datafi yarinyar dashi bata samu ba, duk kyan ayaanan sai yagama rudata taciki taji ta rasa nitsuwarta tabi ta saka mata ido sosai da sosai wanda yasa kafafunta suka fara harhadewa


tana wuceta kuwa taci tuntube suka dan gogi kafar juna ahnkli veil din kan ayaanahn ya zame kasa yafadi akan fuskar zainab Arifan ayaanah batama sani ba, zainab tana janye veil din taga wani irin pony tail mekyau da anty safeera tama ayaanan yanata warwarwa dakansa alaman dama veil din ne ya kamashi, baki bude mentally zainab arifah ta gwalo ido waje tareda dacewa ohhh wowwww ganin yadda tsantsin suman ya warware yabi bayanta yarrrrr. SURAYYAHMS

08060712446

[23/11, 21:52] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: SUNDAY BONUS!


zainab Arifah tana rike da veil din abayan ayaanah gabaki daya hankali tareda imaninta duka sukayikan yoloyolon doguwar sumanta da tsabar yauqinsa ya gama warwarewa dakansa yana kuncuwa baya itakanta ayaanahn ma bata farga ba. wani irin abu zainab arifah taji ya kara riqe mata saman kirjinta, maiqarfi da kuma karsashi, nan take tabi ta kankance idanunta akan yarinyar gashi it almost feels like kusan kowa mind insa baya wajensu duk anata dariya akan surutun da hajiya mairo takekan xubawa..


yunkurin miƙewa tsaye zainab arifah din tay da tunanin hala ma gashin ayaanan is not even real, it must be attachment or smtin. tana mikewar kuwa tay wani walakantaccen flinging da veil din lokacin ibaad ya shigo kenan wurgin yasauka akan fuskansa yabi ya riƙe da hannunshi da sauri tun kafin veil din ya isa kasa


yana daga ido yaga ayaanah acan kurkusa da su sultana bata lura kanta a bude har zata zauna yayi sauri yasaka hannu yadan jawota kurkusa dashi yadda ya jawotan ahnkli kuma cikin kulawa yasa sai tadan ji bugun zuciya me karfi musnn ma dataga veil din abayanta ahannunsa, wani irin kallon kwayar idonsa takeyi ta kasa cewa komi, nan kowa ya dawo da idonsa ta wajensu anata kallonsu, atake ibaad ya hade rai ya dauke wuta tamkr da baisan ana kallonsun ba ya warware veil din abayan ya kara rufe mata akanta gently snn ya turata gefensu sultana kadan baice mata komi ya dauke kansa ya karaso ciki kai tsaye, wani durus zainab Arifah ta dinga kallonsa da shauqin mamaki a idanunta


sede ganin yadda ya haɗa ransa yabasar ya karaso cikin mutane kmr baiy komi ba yasaka kowama ya shashentar aka cigaba da saurarar surutun hjy mairo dake bada kowa takaici da  dariya.


da wani irin sanyin kunya ayaanah ta koma can wajen su kulthum tazauna daf dasu tanata kokowa da suman nata tare da kkrin cusashi can ciki, har sultana tafara tayata sunayi tare, ahnkli kulthum ta dubesu tace"wait, zanje na dauko miki hula kawai" tana fadin hakan tamiƙe tafita wajr da sauri taje sashensu takawo ma ayaanahn inner under cap dakyar ta karba kirjinta na dan bugawa sabida tasan ibaad ya hanata karban abun wani bada son ranta ba tasaka hular akanta tareda cusa gashin ciki.


idanun zainab ya koma kan ibaad da gabaki daya ta lura yana kallon ayanaa, ba shiri tafarajin kamar tana neman rasa nitsuwarta,cos who the hell is this girl? kuma mesa ma ibaad yafara kulata harma yamaida nata veil akanta batare da ya mata masifa ba while she knw baya wasa da kowa,..ryt frm the looks datake mashi zakasan she expected him to be a little bit overactive on the girl koma ace he left the veil to fall on the ground in yaso ita yarinyar ta tsuguna ta dauka dakanta, da taga hakan bai faru ba duk sai kuma taji haushin abun ya kamata..


after a while of endless labarin kauyen tudu da funny banters manyan matayen gidan suka  gayyace kowa kan wata dgwar 45inches luxurious dinning table, yau kusan babu wanda baya wajen face mujaheed da bai iso nijeriya ba tukuna. 


cikin sakin sabon hira da nishadi aka faraciye ciye sede abubuwan kwadayi da Ammi karama tafarayi shi aka fara lashewa ana santi, hira a table din sai ya kara yawa, farin ciki kamar xai kashe hjy mairo mai tuwo dataga kowa fuskrsa da farinciki ayayinda ran ammi babba ya baci ya kuma cika yay fam da haushi, duk su uncle moh da maheer suka dawo da hiran zalla akan abinci, musmn da hajy hajara cikin watsa magana direct irin tasu na tsoffi tace ita sam rice dinsu ammi babban bai gama jin maggi ba dan haka chops da masan kawai zataci, hatta zainab arifah dambun naman da samosa da salad nd eggs kawai taci bata taba musu coloured smoky rice dinsu ba, ko ajikin anty safeera as long as lefi baishafate ba sai hira kawai akeyi da ita ammi karama kuma dama tanada kunya kuma batason tay wani magana akan girki da zaisaka bappa zaidu ya saki layi akan abincinta, sai tau sanyi bata fiye magana ba takama kanta tay shiru saidai tay dariya ko murmushi me sanyi


duk wajen ammi babba ne kadai ranta yake ci da wuta, duk wahalar nan iyakan masa da su kajinne kadai suka samu karbuwa duk wani abu bayan haka da suka dafa gabaki daya yan qauyen ne kawai sukafi ci sosai.


ana gamawa hajiya ta umarce maheer akan ya dauko mota shida uncle moh sukai bakin ta masaukinsu inyaso inta huta nan da sati biyu haka duk zasu koma bakin aikinsu na gidan abinci.


haka baqin nan maza uku da mata biyu suka dinga ma su bappa zaidu addua da kuma godiya dan bakaramin murna sukayi da hajiya ta kawo su binni snn ta basu matsuguni ba, ta musu gata iyaka alherin da zasu saka mata dashi shine kawai sumata aiki tsakani da Allah a shagonta dan tana caskar kudinta. hakanan aka tarkata hilimin rice dayawa da aka ki ci tareda da sauran tarkacen namomin a kuloli aka bisu dashi, har waje duk aka rakosu ruthy ne kawai aka kyaleta da hajy hajara sabida tay karama wa xaman kanta agidan. tun a tudu da haj mairo ta naimi ta musuluntar da ruthy sarki da wani pastorn garin sukace sam sam, shine akayi yarjejiniya cewa inhar zasu sallama mata amanar ruthy saidan indan ruthyn ne dakanta ta furta cewa tana son tacanxa addini tayi musulunci bayan tamallaki hanklin kanta bawai asata ciki na dole ba. haka kuwa suka hakura musu, dan sunsan muddin suka barta a hannun magajiyan can karuwanci kawai za'a turata da danyen shekaru.


hajiya hajara tace ita xata wuce da ita gidanta su zauna daga can zatana zuwa aikin akan sai inta girman takai irin 16-17yrs snn subata nata dakin a gidan wokers din itama.


acikin wata luxurious sienna bus maheer ya kwashe bakin dukansu da kayansu da kuma tarkacen abinci, da su drinks shiyana tuki uncle moh yana gefensa, sai bakin abaya,..kai tsaye aka wuce dasu can workers estate saida kowa ya zabi dakinsa kafin suka kamo hanyar dawowa gida..


daga gidan kuwa tsayuwar Ibaad da bappa zaid a waje yasa zainab arifah ta tarkata gifts inta data kawo masa taje can sashen anty safeerah dashi tabi ta zauna a falonsu ta kunna wayarta sunata video call da kawayenta..


safiya kawai tasaka gadi akan tana duba mata ibaad yana shigowa gidan maza tazo ta gaya mata akan lokaci..



sulthana da kulthum duk suka wuce sashen ammi karama tare da ruthy da ayaanah, Ruth is slightly dark skinned bakar fata ce amma ba dulum ba, sosai ta gane ayaanah tun lokcin da suka hadu ashgon hajy mairo ranar da inayah zata rasu itace ma taimaketa sukaje police station har ta kira mata hajya mairo, tunda suka zauna take ma ayaanah jajen rasuwar addanta tare da bata labarin duk abunda yafaru a school dinsu na tudu bayan ta dawo birni, tace mata a duka malaman su sunyi jajen mutuwar inayah sosai, kuma son so ace da anbar ayaanahn ta cigaba da karatu da su amadadin addanta inayah musmn ma da akaxo da tarkarda na full schorlashp din da inayan tazo ta samu daga wajen sabon LGA chairman bayan rasuwarta 


..ayaanah dai batace komi ba tanata hawaye sosai duk tama rasa abunda zatace ma ruthy

..duka su sultana da kulthum suka taru sunata rarrashinta suna bata hakuri. dakema ruthyn tana da saurin sabo da surutu babu shiri tafara bawa su sultana irin labarin unbeatbl reputation din da su ayaanah da addanta suka setting na karatu a kauyen su na tudu akan karatun boko da islama which was very impressive to hear dan sukansu basuyi tsammanin cewa mutumin kauye kamar su ayaanah da addanta jajirtaccu bane a boko da islamiya sosai har haka ba. 


itade sultana ta jima da lura da yadda ayaanah take saukin gane kowani irin turanci in anmata duk dama bata taɓa amsawa ba amma tajima da lura kmr tanajin turanci sosai. su hudunsu suka zauna a shashen ammi karama tun ana jimamin kukan mutuwar inaayah har aka dawo hirar sabon shagon abinci, tun anan ruthy tafara ma ayaanah tayi akan itama ta dage kawai tana zuwa restaurant in hajiya mairo dansu na koyan abinci kala kala atare tunda wannan restaurant din na birni ne, kuma na yan gayu, snn za'a kawo smart profesionl chefs da food servers zasuzo suna musu marketing kuma suna dafa abincin zamani da zaa na sayarwa wa masu kudi sosaiz duk wani shirye shiryen upgrade da ake shirinyi ma restaurant din duk ruthy ta gaggaya musu komi na yan gayu za'ayi, can hardai abun yafara bawa ayaanah sha'awa saidai batace mata eh ko aa ba sabida tana tsoro batasan ko ibaad zaizo ya bari tana zuwa ba.



daga dayan bangaren kuwa wani sabuwar hira akan bude tsakanin hajiya mairo da surukanantan tare da hajiya hajara acikinsu tanakan basu labarin halin data shiga da yan kidnapping acan tudu kusan kowa yana mata jaje saidai na ciki na ciki.. domin kuwa sauran matan duk basu wani jin dadin yadda hajiya mairo takeyima fatima kallo kmr yar cikinta na asali ba a amtsayin surkuwa ba,wanda kusan duk tafi maida hankli kanta acikin hirar


...gajiya da jin hirar kauyen ammi babba tay maza maza ta miƙe tayi excusing dinsu taje can can waje tafara bada workers dinsu sabbin oda akan su fara shirya kayan da zasu bukata na abincin dare dan harda baƙin suma za'a kai musu nasu da wuri tunda yau sukazo. 


bada son ranta ba tafito amma sai taji hakan ya fi mata, gara tay aikinta na babban mace acikin surukunayen gidan data zauna tanaji ko tana kallo ana fifita fatima agaban idanunta.


anty safeera kam sam taki ta tashi acikinsu saima kara sakewa datayi ana hiran da ita,  dan dama ita batason kayan takura musmn ma ana aikin gida kuma duk tsiya itama so take taga ta samu wnn karbuwa sosai awajen hjy mairo kodama wata rana zata samu matsayi irinna ammi karama agidan itama. duk  bata da shkru sosai amma sosai tafi ammi babban nisan tunani da wayo, mostly takanji qishi da hassada akan ammi karama amma ko kadan bata nunawa bare zafafawa, she still respect her nd she look up to her secretly dan ganin itama takoyi hali me kyau na kama zuciyar yan gidan gaba daya shiyasa ta zamo neutral bata gaba a fili da kowa.



ibaad da bappa zaidu basu shigo ciki ba har su maheer da uncle moh suka dawo akay sallahn azhr atare.


bayan sun idar ne maheer ya fita zaikoma cikin gida sede ganin safiya dayayi tanata leke leken ibaad kamr jelɓe yasa ya kirata tana zuwa ya masifeta akan taje tay sallan snn ta kira masa kulthum yanxun nan


da sauri ta koma ciki aikuwa tana zuwa sashen datagansu su hudu sunata hira wani irin tsaki taja ta hade rai tawuce dakinta dan taje tay alwala, haka tay sallah batace musu uffan ba suma basu ce mata ba nan suma suka tashi sukai alwala a extra room sukay sallahnsu sun idar kenan safiyan tazo tace ma kulthum cewa yaa maheer yana kiranta awaje..


tun kafin kulthum ta amsata tafita waje da sauri ta kara lekawa can kuwa ta hango ibaad yana fitowa daga masallaci da waya a hannunsa kamr zaije ta bakin gate, da wani irin gudu ta dawo gidan taje sashen anty safeera har tana haqi tana isa tace "anty zainab arifah ganan yaa ibaad yana waje kiyi sauri kije naga kamar waje zai fita.."Katse wayar zainab arifah tay tace "safiya kiyi sauri kije kice masa ya tsaya gani nan zuwa abayan ki..wani kifi kifi da ido safiyan tay tajuya tana takawa ahankli dan tasan har abada bazata iya xuwa tace ma ibaad ya tsaya ba dan tasan jininsu baiwani gama haduwa ba tukuna zai iya falla mata mari yace mata magulmaciya..


ahnkli ta dinga tafiya har zainab arifah ta gama shafe shafenta ta dauko gifts bags din tafito ta wuceta ta fita can waje, tana lekawa kuwa idonta ya sauka caraf akan maheer acan gefe yana zaune akan chair kulthum tana nanike ata gefensa ta dan tsuguna kusa daf dashi sunata magana ahankali kmr saurayi da budurwa.


tsabar son taji gulma da sauri tay ta wajensu ta kasa kunne har sanda taji kamar they are actually talking about yadda zai taimaketa tay catching up da wuri a tajweed na qur'anic competition na islamiyarta da aka sata kwanan nan tukunna ta kara sauri tay gaba.


samu tay ibaad ya jingunu da jikin motarsu yanata latsa wayarsa da alamar chating yakeyi, tana isowa caraf tazo zata leka cikin wayar batare da ya daga ba ya mata wani irin mugun kallon da saida kirjinta ya tsaya cak taja tatsaya tana kallonsa, kallo daya yamata ya kuma dauke kansa ya mayar kan wayan, budan baki tay zata masa magana cikin datsar numfashin ta yace ke wai baki sallama ne?? ta dan turo bako tace "my bad, asallam alaikum

..saida yaja mata aji snn cikin hade rai ya amsata ciki ciki


..cikin sauke ajiyan zuciya ta rage murya tace"can i talk to u for a min? idonsa nakan wayan yace "ure already talking, so? cikin wata yangatacen rolling eyes tace "i bot u some gift ne sabida ranar naga kamar ranka ya baci da wanda na siya ma sister dinka, naga kuma kamr kyauta ma kayi dasu ko? kmr bazai amsa ba can kasar wuyarsa yace is dat all?shiru tay sounding abit off tace "no. inaso ne ka karba, ..ibaad, pls accept this one cos i am sure zaka so shi. batare da ya kalla komi takeso ya karban ba yace 'thanks" batace komi ta mika masa dakyar ya karba kai tsaye ya aje akan motar baiko kalla meye ne ba..


cikin hadiyat zuciya tace daddy yace he will talk to u abt you home schooling me na karatun islamiya...has he? yace 'nop" ahnkli tace..okay, i just want to know if ure okay with it bana son na takura maka, dama daddyna ne yace kaiine kawai zaka iya koyamin addini agida and kawaye na sunce..tun bata karasa kalaman ba wayarsa ya fara kara kai tsaye ya dauka yakai kunnensa yay sallama anitse


mujaheed ne ya kirasa yanakan rokansa akan yazo ya daukesa a airport sun riga sun sauka..yana amsashi da toh ya katse wayar yamata kallo daya yace "are u done cos i am heading out now".ranta baiso ba ahnkli tace ohh to where can i come with yoi? kmr bazai amsa ba yace "airpot, nd no thanks...cikin kyabe baki dan yangace tace its okay, toh zan jira kawai sai inka dawo zamu karasa srn maganan...baice komi ba yana bude motar ta matsa gefe tanata kallonsa har ya zauna zai kulle kenan snn tay sauri ta dau gift bag din ta saka masa akan seat din gaba snn ta kama hanya ta wuce cikin gida...


baiko kalle inda tay ba ya dauki wayarsa yanata so yakira maheer dan suje tare saidai ganinsa da kulthum dayay acan gefe suna magana sai ya fasa, ya kunna motar ya tafi shidayansa abunsa..


sai har da yay nisa a hanyar aiport snn yay ma maheer din text akan idan yagama ya samesa acan minjibir along gezawa road cikin PortoGolf Resort bayan asr prayer. 

maheer bai ma ga text dinba sai har daya gama hirarsa da kulthum aka fito daga sallan asr snn ya gani. zai karbi key din babansa kenan yaji bappa zaidu suna hira uncle moh


he is obessed nd still on ayaanahs matter, casually yake gaya ma bappa zaidu cewa ai ayaanah tamkr iri ce, da irinta kuma ake gyaran zuria shiyasa bai kamata su aurar da ita wana waje ba. shide bappa zaidu bai cewa komi ba dake kele kelen duniya ba'a agabansa yake ba.


shikansa yasan ayaanaah is exceptionally beautiful amma baida raa'ayin dole a tursasa wani yaro ko yarinya agidan ace dole yay auren dangi ko hadin gida sai kwata kwata bai dau maganan uncle moh din da muhimmanci ba.


dama kuma yasan halin kaninsa, shi dan boko ne wayewan ta masa yawa akansa, rayuwar turawan nan na yin abu anyhow yasaka agaba.. he is more obsessd with materials things, kai ko anty safeeran ma ya aurota ne sabida big girl slay queen life inta, da kuma arxikin gidansu, da farin fata da kyanta me yawan daukar idanu. uncle moh har ya gama zubansa akan ayaanah bappa zaidu bai basa wani kakkawaran amsa ba, har maheer yazo ya amshi key ya bi bayan ibaad. 


yana zuwa resot din kuwa ya samesa tare da mujaheed suna zaune har sunyi odern burger da lemonade da alaman basu jima da dawowa daga airpot ba, da dan murmushi ya miƙa ma mujaheed din hannu suka gaisa snn ya tambaye ibaad akan meyasa basu wuce gida MJ din ya huta acan ba, shikuma dama delibratry yay convincing mujaheed harda bashi kyautar gift bag da zainab arifahn ta basa ko budewa yaga meye aciki baiyi ba dan kawai su zo nan  suhuta sabida ko kadan baison ya koma gidan ya sake gamuwa da zainab arifah cos she is seriously annoying him


da sukaga kamr baza su wani ganema bayanin sa ba shine kawai maheer ya jonasu suka xauna anan suka fara hiran games din da mujaheed yaje south africa sukayi MJ yanata nuna musu hotuna da videos awayansa can da suka gaji suka shiga sashen da akwai pools da snooker games acikin resort din, anan suka balain bata lokacinsu har saida aka kisa kiran magrib ya tabbata by now zainab arifah ta wuce gida snn yafara matsa musu akan su dawo gida.


suna isowa kuwa aka kira sallahn, dede lokcin su hajiya mairo da anty safeera da ammi karama sun rako hajiya hajara da ruthy waje kenn har ansako musu abincin daren a cooler suma sun wuce gida kenan..


agaban masallacin suka parkr mota sukay alwala su ukun suka shiga ciki basu fito ba har saida akay sallan ishai, kowa cikin iyayen yaji dadin ganin mujaheed duk dama ya gaji sosai basu wani jima dashi ba dukansu suka shiga ciki, mai gadine yakai ma MJ bags dinsa har dakinsa sukuma suka zauna ashashen hajya mairo akafara wani sabon surutun dataga mujaheed dake duk tafi daukarsa me hankli da tausayin acikin mazajen gidan.


ammi babba ita tay komi na abincin  dare amma kuma tafi kowa fushi da daure fuska wai an bar mata aiki ita daya. gara ma anty safeera ta kulata tana bata haquri ammi karama kam batace uffan ba haka takoma sashenta tay ma su ayaanah hadadden tea dayaji milo da madara suka sha kafin 9.30pm suka barta suka wuce dakin kulthum wai anan yauma zasuyi bacci.


wani farin leda me kauri ta dauko ta bawa sultana akan ta kai ma babanta acan awaje da sauri taje can wajen ta samesa suna waya da ammin karaman takai masa ledan ya karba da sauri tabi su ayaanah sashen anty safeerah


wanka ammi karama tay ta kimtsa ko inanta sashenta yay fess arnd 10pm tana kwanciya akan gadonta taga tex dinsa na sallama da kuma godiya da dambun naman data bashi

..yace mata sai gobe zaizo gidan ya duba maman sa da yamma..


murmushi tay batama sa reply ba dan tasan duk tsiya yana tare da matarsa a motar nan 


nan ta jawo reading glasses dinta ta saka ta cigaba da karanta addua awani littafi har bacci ya dauketa. tunda su maheer suka gama hirar kaka da jikoki da hajiya suka koma gida mujaheed shima yabar sashen, dakinsa kawai ya wuce direct basuwani dogon surutu da mum dinsan ba sabida ya gaji sosai.


wajajen 11 uncle moh ya fito daga wanka ko shafa mai baiyi ajikin sa ba ya zauna da towel abakin gado suna hira da wani amininsa alhaj ameer wanda bai jima da aure ba amma mata biyu ya aura a lkci daya gasu kyakyawawa yana bala'in jin kansa musmn yadda yake flaunting wealth maza suna hura mai kai ana yabon life style insa da matayensa slay queens da ya auro duka a rana daya...


da uban zumudi a voice nashi yake bawa alhaj ameer din labarin irin mayen kyan ayaanah dan dama can ya rasa da uban waye xaiy wannan hiran a daukesa serious,


 aikuwa yana fara gaya wa abokin nasa atake ya fara bashi goyon baya 100% harda kirga masa shekaru acewar sa by the time he is in his mid 40s ayaanah ta gama secndry schl  ta isa aure..wani washe baki uncle moh yake yi yana balain jin dadin maganganun da alhaj ameer din yake masa suna cikin hirar yaji anyi knocking tunda ya shako qamshin wata kasaitacceiyar humra yasan safeerah ne da sauri sauri ya rage murya yace ma Alhaj ameer yabar maganan kawai sai sun hadu zasu tattauna.

#SURAYYAHMS

08060712446

[24/11, 22:02] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE 💫

Arewabooks@surayyahms.



⏯️2️⃣8️⃣


miƙewa uncle moh yayi dakansa ya bude ma anty safeerahn kofa ta karaso ciki ahankli tana takallonsa da mamakin ganin twel ne akugunsa kuma ko mai bai shafa a fatarsa ba gashi ita taci kwalliya tay mugun kyau tasaka lavender colour silk nity, tanakan kallonsan ta karaso ciki da yangataccen muryanta me dadi tace"babe ya naganka haka, ko mai fa baka shafa ba..wani irin riko waist dinta yay abazata tareda sakin karamin sexy smirks mai dauke da sigar rashin gaskiya dake tattare dashi a zuci yana sakin wata yaudarriyar murmushi harsaida ya ga ya matsota jikinsa yakankameta sosai yanamai shakarrrrrr dadaddar qamshin jikinta a mugun kasale snn yace"i am feeling lazy ne sarautar mata, dama ke naketa jira kixo kidan taya ni shafaman ki sosa mai har tsakiyan bayana, yana fadin hakan ya sakar mata wata erotic kiss agefen wuyarta wanda yasaka saida ta dauke numfashinta cakkkk idanunta a limshe sann tajuyo tagabansa tarike hannunsa cikin nata tana masa wani irin murmushi me sanyi tace toh ai tunda nazo sai muje ko?kafin ya amsa taja shi gaban mirror ta zaunar dashi snn ta dauki lotion din ta zuba a hannunta ta mulmula shi dakaau tafara shafa mai a kirjinshi har zuwa hannunsa da gadon bayansa ta dawo har fuskansa tana masa yawo dashi shikuma yana lullumshe ido yana sakin karuwar nishi yana murmushi 



wanda duk tadauka tsabar dadin abunda take mishin yasaka ya gama sakar mata jiki bata san haryanxu tunanin maganan sa da alhaj ameer yakei akan posbiltynsa na samun ayaanah a matsayin future wife insa ba,.


sosai abun yafara shigewa ransa dan shikansa har mamakin kansa yakeji dayau yau kawai yaga yarinya amma duk ya birkice gabaki daya yakasa samun nitsuwa, har ji yake inbe sameta ba da wuya ne ma ya kara aure nan gaba bcos ayaanahn has a perfect age calculation for his future life nd sexual enjoyment, shi dama duniyar nan bai dauketa wajen shan wahala ba yaxo duniya ne yanemi azirki iya arziji snn ya kashe kudinsa ya aure kyawawan mata tsirara  yan gayu wanda zasu haifa masa kyawawan yara


ynx lokcine dayake ji da damshin kuruciyarsa kuma yana kan morar soyayya da kulawar safeera, nd by the time ayaanah is riped yasan dole ne ace safeera ta fara gajiya ko kuma tsufa kyanta da dadinta akan gado duk ya ragu, shikuma by then ya kara age yagama riƙa ya zamo cikakken namiji sai kawai ya dora shagalin rayuwar jin dadinsa da sabuwar jini,inyaso sai itama ayanahn ta haifa masa kyawawan yara kuma yasan zai more jikinta sosai harya tsufa..


slowly anty safeerah ta tsuguna agabansa da moisturizing lotion din tana mai shafamasa akan farare sol din cinyarsa wani yarrr kawai yakeji ajikinsa yana ash ashhh baima barta tama gama ba ya wani sungumeta cak ya haura da ita kan babbn gadonsu ya fara wani irin romancing dinta tare da lular da ita duniyar ma'aurata...


Durzanta yay dakyau har saida bacci ya kwaceta ahannunsa kafin nan shima yabi yakwanta agefe da ita basuda farkawa ba sai can wajajen asubahi shiya fara tashi yay wanka ya fita masallaci kafin nan itama ta mike tay wanka tay sallahn fajr har saida ta gyara masa dakin tsaf ta saka qamshi snn ta fito tawuce dakinta domin shiryawa.


dake mujaheed yay latti yau sai baije masjid ba uncle moh yana idar da nashi sallahn kai tsaye yanufi wajen mahaifyar sa hajiya mairo, zuwa yay ya sameta akan sallahya tasha wani babban hijabi da carbi a hannunta tanata addua already ammi karama hartazo ta kawo tray na kayan shayi ta aje mata ta fita. haryaxo yazauna akan soft one seater leda chair hjiya mairo tanakan adduarta tana idarwa kuwa tay salati tashafa a fuskarta kafin nan sukafara gaisawa


cikin nitsuwa ya kara mata gaisuwar gajiyan hanya daga nan kuma kafin kace wani abu ta jawo tray din shayin ta deba masa hadadden tea din shima suna fara sha tafara jan sa acikin hirararrki


shiru yay yanajinta harta gama kafin ya fara mata tambaya akan iyayen ayaanahn wanda kamar jira take tafara bashi labarin tragedy na abunda ya faru dasu tun farko wanda duk dama bata wani toni asirin rayuwarsu deep deep ba amma cikin jimami ta sanar dashi cewa mahaifin ayaanah ba mutumin kirki bane, uwarta ce mutuniyar arziki kuma sanadiyar muguntansa ne ma har aka yanke hukuncin kawo ayanan birni bayan da ciwon appendix me tsanani yasaka yar uwarta inaayah ta rasu...


bai nuna mata komi a fuskarsa ba face tausayi, sai kawai yay shiru yana amsa tada jimamin shima tareda tabbatar mata cewa duk suna tare da ita

akan ayaanah, kuma zasu dauketa tamkr jininsu agidan nan, in yana raye ayaana bazata rasa komi na duniya ba...


cikin jin dadin furucinsa hjy mairo ta dinga saka masa albarka suna yi suna shan shayinsu atare cikin jin dadi



6:00am dot mujaheed ya farka daga bacci da kyar shima sabida alarm din gefen gadonshi ne daya damesa da kara yatadashi  tashi yayi ya shiga bathroom dinsa, yadade aciki kafin yafito cikin wani white bathrobe wanda ta amshe kalar fatar jikinshi dats so white nd soft kamar wani baby, zama yayi abakin gadonsa ya shiga shafa moisturixing creams da hand cream dinsa mai kamshi sabida shi asali farin fatarsa me haske sosaine kominsa ahankli yakeyi yana bin ko inan sa a tsanake


Can sannan yatashi ya nufi wardrobe dinshi yaje yabude yaciro wani lv underwears da wata baqar logo print t-shirt na parco rabanne yasaka da damammen wandon jean baki dayan bangaren rigunan sanyin shi ya duba yana tunanin wanda zai saka kafin yajawo wata long field coat wanda yasaka ta akan rigan cikinshi tazauna ajikinshin tamai kyau sosai


designers pefs dinsa ta original Creed aventus ya ferfesa sannan ya shimfida dadduma yay salla yana sallamewa yaji kamar ana bugamai kofa..


Wani yatsine fuskarsa yayi sanin bazai wuce mum dinsa ba dan yasan tafi kowa son ya dawo sabida make up busines inta datake kkrin tadawa


da kyar cikin kasaita yace "come in" bude kofa akayi da mamki yaga sultana snn yaga kulthum abayanta da wata creature data sakashi miƙewa tsaye batare da ya shirya ba.


dukansu english wear ne ajikinsu sultana ta saka riga da wando, kulthum da ayaana duk skirt ne ajikinsu da decent long sleeve shirt na sanyi da hular sanyin shima...sultana tace yaa MJ can we come in?? idonsa nakan ayaanahn data ke baya baya ta sunkuyar dakai kusan a rude da kyaunta yace "uhh..aha..,kushigo mana yan matana sai ku gayamin jiya ina kuka je harnazo gidan nan ban ganku ba. kulthum tana karasawo ciki da gudu tana dan murmshi ta rungumesa tace "i missed you" ya dagata sama yace miss u too sis

..yana ajeta suka sha hannu da sultana cheerfully tace good morning yaa MJ nd i hope u bot us a gift? yana dariya yace sure miss chop chop..idonsa nakan ayaanah yace wann kuma wacece? waving mata hannunsa yay ganin ta kasa motsi da alama kmr kayan ne kwata kwata bata saba dashi ba 


yace "Hi...kulthum ta jawota har gabansa tace hey ayaanah wann fa yaya mujaheed din mi yana miki magana ki amsashi. 


dakyar ta daga ido ta kallesshi


bai iya contrlng kansa ba yace wowwwwwww.


kulthum tace she is our ayaanah..she is our new sister. 


ahnki yace "really? wow wow

ya miƙa ma ayaanah hannu sai yaga bata bashi nata ba, ahnkli ta kallesa tace "sannu yaaya"


kwato hannunta yay abazata ya dora acikin nashi snn yace "cool face nd cool voice!.. nd ohh soft skin, sanunnki softie!


su sultanah suka fara dariya. 


yace ayaanah ure so beautiful kinsan da haka? tay shiru tana ta kallonsa yace"beautiful and soft..daga yau softie zan na ce miki kinji ko..


itade kallonsa kawai takey fuskarta ba yabo ba fallasa har suka gama surutunsu bai sake mata hannu ba face har saida yazo ciro musu gift din duk ya raba musu manya manyan fancy fancy packs na candies da chokolates daya siyo all the way frm south africa.


suna karba suka masa godiya kulthum tace masa yaa MJ zamuje daki musaka kaya kafin breakfast kar mama tazo taga bamu shirya ba 


yace.."tohm kuje nima zanje sashen mammyn ne ynxu..


daga haka suka bar dakin ya bisu daddaya ya musu peg agefen kuncinsu daga ganin murmushinsu zakasan they loved him so much dan duk yayunsu bamai sake musu fuska sosai face shi, har suka bace a dakin baidena satar kallon ayanaah ba.


suna barin sashen shima ya fito kai tsaye ya wuce room din mum dinsa qamshin turaren wuta mai shegen dadi ya baɗe koina yay sallama cikin sanyin murya yasamu dede ta gama saka kaya kenan taci kwalliya tay kyau tana gaban madubi tana daura dankwali


cikin ladabi ya karaso ya rungumeta ta baya jin yadda muryansa yake ratsata yasata ta lunshe idon yace "good morning queen mother" da murmushi tace "mrn my prince..harka tashi?amma yau dai bakaje sallahn fajr bako?


yace yeah yeah i am tired mama, wlh nagaji sosai ko hutun schl banyi ba fa naje games din nan..


da tausayinshi a muryanta tace yeah i know..shiyasa ma ban je dakinka na tashe ka ba ai dama yakamata wann satin gabaki daya ka huta bfr ur final exams and all that stuff dat will start.


dan sake hannunta yay yana kallonta harya jingina kusa da mirror yana cewa hmm ina naga wani hutu agidan nan bayan keda kanki kinfi kowa matsuwa na dawo gida muci gaba da aikin kin nan. tace "karka ga laifi na fa mujaheed, inban dage ba make up brand dinnan wallah bazai tashi da wuri ba, and all my friends are far far ahead of me ni natsaya inata rainonku banyi komi makaina ba..cikin kyabe baki yace but i am here for you, nd in sha Allah naki brand din sai yafi na kowa saurin karbuwa karki damu


..tana murmushi tace  thank you mujaheed ure alwys kind with ur words to me..wai kunma hadu da kulthum kuwa?hmm kulthum anacan anata kawaye nikaina bata son kulani sosai..


yace eh yanxu nan fa sukazo daki na 


sighing a pause yace mama dama wai yarinyr kauyen da hajiyan take magana akai kenan? damn, bansan ko idona bane but she looks..i mean her beauty is so calm nd eatheral..


..Dariya me sanyi tay tace' i know ryt..nima da naganta a farko saida nayi dana sani da ban karbeta agidan nan ba

..she wud have been the perfect face for my make up brand ko ya kagani? dama bana son images din A.I dinnan nafison real face. inda kuma ace su ammi karama zasu bani dama...


cikin katseta mujaheed yace cant we ask them, she is part of this family now ryt? ajiyan zuciya tay tace"yes, amma kuma karka manta yarinyace tunda ba ahannun mu take ba ai bamusan plans din da suke shirya ma ryuwarta ba amma inda ace zasu bani dama with ayaana's face i can click a very big start..


gyaran muryan da sukaji ya saka dukan su dagowa uncle moh ne ya shigo dakin da black jallabiya ajikinsa fusknsa babu yabo babu fallasa yay sallama suka amsshi kusan atare


mujaheed yay kansa kasa cike da ladabi yace"..ina kwana baba..kallonsa yay snn ya amsa ya kalli anty safeerahn da murmushi yace maganan me kukeyi hakan naji sunan yarinyan nan aciki


tace ohh dama wai suggesting fa mukeyi ko in hajiya zata amince inyi amfani da fuskrta  wa sabon brand dina kaga insun amince kawai sai amata make up da photo shot ta zama face of the brand


karkada kansa yay yanamai kyabe baki a cikin yanayinda dukan su basu gane ba yace

"this is a joke ryt???


mujaheed zai magana ya daga masa hannu cikin katseshi yace wann ai maganan banza ce safeerah. ynxu ke akace ki saka fuskar yarki a internet kina yawo dashi kina tallan kyanta wa dubbanan mutane zaki so?


zatai magana yace look safee, this little girl need to be protected  not advertised..her beauty shud be for the benefit of this house nd in sha Allah agidan nan fa zamu aurar da ita.. haba da Allah kuyi amfani da senses dinku mana.. daga zarar kunfara tallata idon duniya maza ne dayawa zasu fara jin sha'awar shigowa ciki

kawai..kubar wnn mgnan banzan ni banason ma naji wann batu yafita a dakin nan


yana gama furta hakan ya kama hanyarsa ya fita anty safeerah data tsaya cak da mamaki ta dinga bin bayansa da ido har saida ya bace mata kafin ta dawo daidai..


cikin kyabe baki tace kome ya sameshi ooho tunda yarinyar nan tazo yake ta ce wa su hajiya lallai agidan nan zasu aurar da ita, toh in ba'a agidan nan Allah ya aje mata mijin qaddararta ba fa?..ynxu ni ina zan samu me perfect face irinnata.


dafa kafadunta mujaheed yay gently yace" karki damu, i think he has a point. kawai kibari zan ma ibaad magana in ya amince akwai wata fine babe datake mutuwar sonsa a schl dinmu sunanta shakira if he can ask her for ur sake wallah zatay sabida kyakkwa ce sosai kuma tama fi wnn girma.


cikin zare ido tace hmm ibaad din ko? ohh pls mujaheed just forget abt it kawai ...anan fa zainab arifah da kyanta da kwalisarta ga kudi tace tana sonshi amma yayi zuciya ya dau bulala ya zaneta har saida yasata ciwo...nide ka rufa min asiri da lamarin ibaad wallah kafin kaje ka jawomin babban case awaje...


yace toh saidai ayi na A.I in kenan, sounding pissed tace yeah! what ever. sigar lallashi yace haba mama karki fushi 

wayasan ma nine zan aure ayaanahn kinga inta dawo matata kuma surkuwanki wallah har kyautarta zan baki kiyi duk abunda kikeso da ita. 


Dariyar bazata ya kufce mata tace"naji,Allah yasa ka auretan koma ace ka aure wacce ta fita kyau da dogon gashi..


..murmushi yay da mamaki a voice nashi yace "seriously u wont mind in na auri ayaana?


tace 'yeah toh meye aciki aikaine ma kayi daidai da ita

..age gap dinku will be jst lit...


dariya yay har da sosai keyansa sai yaji abun ya mugun tsaya masa aransa sosai...


jiranta yay ta kammala duk wani abunda zatayi kafin su fito daga sashen uncle moh ma har yagama shirinsa ya saka coffer brown shadda yaci kwalliya ya fito, kusan duka aka hadu a ashen hajiya mairo. wajen yabi ya cika da surutu sabida tunda su ayaana suka shirya kansu suka fito gaishe da ammi karama anan wajen hajiya mairon kawai suka tare dukansu jikoki mata suna ta surutunsu har sauran mutanen gidan suka karaso, anan ne su ayaanah suka gaishe da uncle moh da anty safeerah, cikin su duk bata gane wayafi sake mata fuska ba. duk sai taji daban, tuna gidan su sultana tunda taje hantara da sharri kawai ta karba awajen ammi babba amma nan gidan sai taga kamar kowa da kowa yana haba haba da ita ana mata kirki sosai.. 


ammi karama ce ta harhada musu family breakfast yau sunday dakanta tay komi dan haka kafin 8:30am duk tagama ta shirya abincin da dan yawa sabida tariga da san bappa zaidu yace mata zaizo shima


aikuwa tun ba agama zama a dinning ba saiga shinan shida maheer da ibaad ammi babba ce kawai bata biyosu ba haka duk  yaran suka rusuna sukayi gaisuwa akaci abincin cikin lumana da jin dadi, sede tunda mujaheed ya zauna banda tunanin maganan mamansa akan ayaanah babu abunda ya cika mind insa, saidai bai sano ba ayadda yakekan satar kallonta da wann burin aransa hakanan ma ubansa yake sakawa aransa aboye....


ana kammala cin abinci ba akira masu aiki ba su ayaanahn kawai ammi karama ta umarcesu akan da su kwashe komi sukai kitchen wa masu wanke wanke.


Dukansu hudun haka suka tashi suka kwashe saidai haryanxu safiya ce kawai agidan batama ayaanah magana snn koyaushe suka hade ido sai ta watsa mata harara mai zafi.


yaran suna watsewa ammi babba ta karaso tasako jan abaya ta caccaba fuskarta da kwalliya tazo ta gaida hajy mairo, nan aka bar zallan manyan gidan tare da zallan yara mazan kawai a tsakiya

da mujaheed, maheer da ibaad kowa kansa na kallon kasa ayayinda  bappa zaidu yay dan fadakarwa da jan hankli akan karfafa zumunci da kaunar juna, shide uncle moh baiya cewa komi sai dai yay noding

har hajy mairo ta fara mata magana..itama nasiha ta musu me ratsa jiki, acikin salo mai sanyi tahau tunashesu yadda mutuwa ya ɗeiɗeita rayuwar yarta taawure nd how she is forced to run away witout her kids, tana magann tana kallon ammi baba tana cewa "Duk wata macen data walakanta yaran wasu a duniya toh tasani itama wata rana zata iya mutuwa tabar duniyan nan, kuma bazata taba sanin awani hannu yaranta zasu fada ba ..


duk dai ta gama wa'azinta tace musu tasan duk ita ce mai daura musu nauyi amma suyi hakuri duniyan nan ma nawa take da zaka zuba ido yaran wasu su lalace... duk dai ta musu waazi akan akula da taimakon juna da kuma mutanen waje. acewarta Allah ya basu daukaka da arziki ne badan su ci sukadai ba dan haka dolene su hada hannu ataimaka ma alumman dake neman taimako awaje.


duk wann wa'azika masu dumbin shiga jiki da akeyi a baibai ammi babba take fassarasu aranta.


take takawo tunanin ko har ammi karama ce takai gulmanta awajen hjy mairo wanda har yasaka aketa mata habaici akan yadda ta rike ayaanah .ita kadai sai hararar kowa takey, guilt nata cinta acikin zuciyarta har hajy mairon ta gama waa'zinta bappa zaidu da uncle moh suka fita duba wokers estate din atare dan su duba lfyar baƙin hajiya kuma dama sun saba sukanje ziyara da suka saba zuwa ran sundays wajen wasu tsofin manyan aminan mahaifinsu dasuke raye hr yanxu.


wasunsu sukai musu sadaqa wasu kuma masu mulkine da dukiya sune ma sukekan bude musu hanyar samun businss connection kala kala, dan haryau dan uwansu na ciki daya wato prof zayyanu babu ruwansa da taimakon uban kowa acikinsu inbawai a bashi zai musu taimakon ba.


 

ficewarsu bada jimawa ba ammi babba tabi anty safeera sashenta har uwar daki suka shiga bata zaunana ta dinga masifa tana zage zage tana tambayar anty safeerah wai ta gaya mata gaskiya kawai ko fatima takai gulman ta ne hajy mairo ta dage da wa'azi akan tausayi da taimakon yara da marayu tana kallon ta kamar da ita kadai akeyi..


babu bayanin da anty safeerah bata mata ba amma taki sam tace dole dole ammi karama ce tay reporting dinta, ahaka har saida anty safeerah taji dukkan wasu labarin kaf rashin mutuncin da ammi babban tama ayaanah


baki bude ta dinga kallon ammi babban jin wai har ankoret daga gidan miji duk akan ayaanah daga hmm sai hhmmm take amsa mata hirar dashi.



mujaheed da maheer suna dakin ammi karama sunakan mata kwadayin abinci, iyaka ibaad ne kawai akabarsa da hajiya mairon asashenta suna zaune su biyu


bayan har sun gama fadansu da suka saba, ya mugun hade ransa yahau zare mata ido  yace mata shide kar ta sake kiran sunansa acikin mutane tanacewa wai ayaana matarsa ce dan bayason abunda da zaina jawo masa kananan magana da raini agidan nan


 ita kuwa ko ajikin ta da masifarsan amma ta tubure iyaka ma tsokanarsa take kan karayi tana cewa bazata ma bashi auren ayaanahn ba koda kuwa yazo yana so daga baya


..karshe shiru kawai ya mata tanata tsokanarsa, har sai da dataga kamar bazai biye mata ba snn ta kyabe baki ta mike ta shiga dakin baccinta ta dauko wani takarda tana zuwa ta bashi snn tace masa taawure ne ta rubuta masa wasika ta aiko musu ranar da zasu taho.



Ajiyan zuciya ya sauke cikin dedeta makansa nitsuwa kai tsaye ya bude wasikar yay shiru yana karantawa har saida idanunshi ya tara ruwan hawaye bai daga ido akai ba harsaida ya gama karantawa tass


yafi 2 min idonsa na kallon rubutun harsaida yagama shanye ruwan hawayensa ciki snn ya nade takardan ya jefa aljihun wandonsa yay shiru baikuma ce komi ba.


hanklin hajy mairo duk ya tashi  tabi ta zuba uban tagumi takuma kuresa da ido tanata jira taji ya hau mata bayanin abinda yake cikin wasikan dan ta samu na fashewa da kuka sai taga ko kallonta baiyi ba. 


duk iya ture bakin datake baiko kulata ba face ma kara hade ransa da yay 


kkrin mikewa yay kmr zai fita tarigasa mikewa da muryan raki tana cewa "a'a ah ah haba rayyanu meye haka, wai tafiya zakayi bamu gama magana ba? da wani irin deep voice yace "wani magana? tace maganan wasika manaz yanzu fisabillah sai inma dakon sako tundaga tudu kazo gabana ka karance shi tsaf shine kuma ni bazaka gayamin abunda kuke ciki da surkuwan naka ba.? 


hmmm, to yau naji ikon Allah, nida yata taawure za'a nuna min izza akanta to ai kayi a banza, ni dakake ganin nan taawure fa bata boye min komi. cikin katseta yace"toh ai nasan da hakan ne yasaka bazan gaya miki ba, kodama can rainin wayo ne yasaka kikeso nakara miki bayani akan abunda already kika sani?


tace o, o oo..nide  bance maka nasan wanann ba wnn ai tsakaninka ne da ita da yarta amma tunda bazaku sakani aciki ba ai shiknann dama ai naga ka iya raino..basai na tsoma maka baki ba.


komawa yay ya zauna yana kallonta yace "babu abunda zan gaya miki. maganin me son gulma kenan, bake kince dole saikinji kome ba?to wallah bazakiji wnn ba. 


a mugun masife ta kalleshi toh ni karka dakeni wallah gidan ƴayana nake saina saka suma shegen duka..


yay karamin tsaki cikin saka serious tone yace yaushe xaki fara fita shagon naki.."tagumi tay kmr bazata amsashi ba tace" nan da sati biyu zuwa uku dan zaidu yace min ya gama komi, a cikin satin nan ma nakeso muje da du safeera da fatima da yaran nan sai muga wajen..da muryan kuka tace Allah dai ya ma zaidu da muhammadu albarka yaran nan suna dawainiya dani...


har zata kara fashewa da kuka yatare ta da masifa yace "haba ke kuwa hajiya ya isa haka mana kefa kinfiyeson kuka kina cikamin kunne wallah..


regardless of masifan daya matan ta kara fashe masa da kuka har takama bakin xaninta tana matse hawayenta dashi tana cewa toh shikenan sai bazan sakaalbarka wa yara ba? amfanin auren wuri kenan, inace kwanan kaima aka maka auren wurin a can majiya haka kazo kasani agaba saida aka kwance auren nan, amma da ba akwance ba danan da wasu yan shekaru yaranka zasu tashi suma su saka maka da dumbin alheri irin wnda zaidu yake min sai asnn zaka san menakeji araina yanxu


...kallonta yake kamr xai hadiyeta da harara ahnkli yace  toh naji, sun kyauta, saiki mana shiru ko? 


babu musu ta share hawayen tare da makalkale wuya tana kallonsa murya gwanin tausayi da salon yaudara tace ayya rayyanu yanxu bazaka gaya min abunda yake cikin sakon nan na tayaka kuka ba?inafa kallonka da gefen idona yadda kayi kifi kifi da idanu kmr zakay kuka kaima..


cikin lumshe ido da budewa yace bazan fada ba kinaji ko?kedai abu daya nakeso kimin ynxu, kinga session na schll yay nisa duk exms zasu fara upper week kuma ana bada hutun sati uku ne kawai. ki kira yarinyan nan pls kuyi magana akan karatunta, intana da wani matsala dake damunta tagaya miki saike kisanar dani dan wallah nasaka a schl taje tay wasa harke ma sai kinji ba dadi .


....da wani irin masiffafen ido ta tsaresa da harara baki bude tace ikon Allah toh wallah karya kakey rayyanu, baka isa ba kace harni bazanji dadi ba, akan me? ubana ne kai? kaifa

duk wani muguntan ka ya kare akan yaran nan amma ni mairo yar gidan malam nafi karfin ka. 


mikewa tsaye yay yana kyabe baki har saida ya tsaya snn ya kalleta da gentler tone yace hajiya i am serious abt this, pls u need to have this cnvrsation with her as soon as possible, ni bazata gayamin wasu abubuwan dake yawan damunta aranta ba, amma nasan ke xata iya gaya miki komi kinsan kuma bazaiyu bata gama warwarewa daga grieve ba atura schll.. ask her throughly dan Allah...kinji yar kyakkwan hajiyata?


yadda yay maganan da salon sanyi da yaudara yasa ta amsashi batare da gardama ba haka kuwa har yafice a sashen bai gaya mata abunda yake cikin wasikar ba.



******

bayan kamar kwana biyar kusan duk wani doki da marmari da akey na zuwan hajya ya fara gushewa, ayaana tun tana dar dar agidan har soyayyar datake samu ta kowani angle inta juya yasa ciwon ta ya fara mancewa da ita cos ever since ta dawo family house is always fun nd lovely moments. 


haryau anty safeera tana mata kirki sosai tanajin dadi da suke kwana da kulthum a dakinta. musmn ma da taga ammi karama batace komi ba ta kyalesu, sabida ita kanta ammin tanasone ayaana ta zama tana cikin companyn yan uwanta mata da zasuna debe mata kewa. acikin mazajen gidan maheer ne kawai ta lura kamr ya canza mata kadan, dan insunzo gidan gaisawa kawai sukeyi talura kamr anan gidansun yafi bada kulthum kulawa amma bata wani damu ba cos mujaheed is all over her ever since dat day daya ganta kowani safiya shiyake xuwa ya tashe su bacci, tun yanakiranta da "softie" bata amsawa har ta haqura ta fara amsashi sabida tsabar son wasansa da saukin halinsa da kirkinsa da yadda taga har safiya ma tana balain son sakewa da mujaheed din sosai.


kullum da yamma yana zama a falon su haka dukansu zasu fito su mamayeshi suyita masa surutu yana basu game suna bugawa yanamusu kyautar kudi


gidan was fun for ayaanah, ga samun kulawa ga soyayyar kowa da kowa, wanda har saima taje wajen hajy mairo ne take iya tunowa da raywarta na baya, abu daya ne kacal ke yawan tada mata hankli,wanda shine in arana bataga ibaad yaxo gidan ba, amma daga ance mata yaxo kuma toh shikenan sai taji sanyi duk dama baifiye son janta jikinsa yanxu kamr dacan ba.


cikin kwanakin nan babu yadda anty safeera batay da uncle moh akan batun saka fuskar ayaana akan brand inta ba amma yaki mata sam, saima bata kudi dayayi me uban yawa wai saidai tayi investing  wajen kara bude wani wajen koyarda makeup sabida idan su ayaanan sun kara girma shidakansa ma xai biyata kudi tana koya musu yadda ake kwalliya da saka kaya.


ita duk bata dau hakan akomi ba murna ma tay dake taji duk kudin goro yay ma yaran bai ware ayaanan ita daya ba, 


daga cikin ransa kuwa tanadi kawai yake kanyi makansa yana so lallai safeera tazama itace zata koya ma future wife dinsa kwalisa da kwalliya irin wanda ta iya sosai. ita kuwa tunda ta caske kudi tabi ta mance da zancen fuskar ayaanah and she focuses on building the brand ,in ya tashi yay suna shikenan sai ta fara bude classes din kamar yadda ya fada.


time to time su ibaad suke xuwa ammi babba kam tun ranar da aka musu nasiha taji haushi bata kara zuwa ba kullum kuma hanklinta tashe yake dake kowani safiya ya zama kamr dolene ya zame ma mijinta yana zuwa family house yana duba mahaifyarsa, ita babbann dsmuwarta ba gaisuwar bane baifi yadda zaina kallon fuskar fatima kullum da safe inyaje gidan ba


ahujajan tafara tunanin yadda zatay maza maza adawo da hajiya gidanta, tunda akwai sashe na musmn da ake mata agidan itama


ranar da hajy mairo ta cika kwana bakwai da dawowa birni dukan matayen gidan suka shirya sukaje aka dudduba sabon shago


luxurious traditional local food spot ne da aka narka naira wajen kerashi yayi shegen kyau harma fiye da yadda kowannensu yay tsammani. akwai sashe sashe, da food nd drink compartmt kala kala inda ake saida abincin gargajiya a zamanince, dana zamanin ma da kuma inda akeyin chops da local drink harda tea spot ga wajen barbaque..


sabbin maai'katanta kowa da sabon unform dinsa dark blue nd white colour, iyaka manyan wokers din sukanxo ayita prep ma kananan harda su ruthy acikin wanda ake horasu, duk dai anata shirye shiryen budewa tare da grand openin ceremony next week sunday, sun bada kudade a manyan SM blogs anata musu social media makerting promotions da sauransu, ga office din ceo hajiya mairo me tuwo babba harda lumtsa luntsan kujerun zama, waje dai masha Allah,  kowa yay mata murna suka dan dauke hoto as usual ammi babba ne kawai acikin matan bata zo wajen yau ba


dakyar ruthy ta rabu da su ayaanah sabida sukadai kawai ta sani a kano ynxu, duk tabi ta damu musmn ma dataga ayaanahn harta samu masu debe mata kewa sosai. tun anan tay ta rokon ayaana akan taroki hajiya kawai suyi aikin restaurant din atare, wanda tun ayaanah tana ja baya hartace mata xata ma hjy magana


da yamma suka dawo gida can bayan angama cin abincin kowa ya watse ya kwanta


sassafe bayan sunxo gaisuwa ayaana taxo ta lafe ajikinta tanamai sanar da ita yadda sukay da ruthyn akan aikin restaurant..


hajiy tace au har kin gama warkewa kinaso kiyi aiki ko?? da sanyin murya tace mata "ai satin nan sulthana zata tafi gidansu, kuma kulthum tana xuwa makarnta data zauna ita daya gara itama tana zuwa shagon.


cikin kyabe baki hajya tace toh ayaanaj nide bazan hanaki aikin nan ba amma fa dolene sai in ibaad yaxo nagaya masa ya amince.. sabida kinga ahannun mu dukanmu ni dashi uwarki ta mikawa amanar rayuwarki ban isa na yanke miki hukunci nikadai ba.


ayaanah tay shiru batace komi ba, itama hajya tay gum bata gayamata sakon ibaad din ba dan aganinta ai tunda ayaana ta fara tunanin aiki a shago to hala taji lafyarta kalau kenan.



ranar asabar na satin ma zagowa hakanan kowa yaxo family house wekdns yauma asashen anty safeerah zainab arifah yau ta wuni, wani irin xpensive human hair taje ta saka mai tsayi kuma baki kirin irinna ayaanah dan itama tay kyau ta burge kowa dan har ynxu batasan cewa gashin kan ayaanahn natural bane ta dauka duk fixing mata shi akayi dan ta kara kyau


taxo da jiji dakanta saidai tunda taje dakin mujaheed taga gifts din expensive turare da watch data bawa ibaad duk sune akan madubin MJ sai taji ranta ya sosu sosai abun bai mata dadi ba


gashi bata iya boye emotions dinta ba kusan wuni tay dashi

a dakin tana jero masa hilimin complain akan attitude in ibaad musmn yadda yake basar da ita, snn duk abunda ta bashi sai taga yay kyauta dashi


sosai mujaheed ya tausaya mata ganin tana maganan har tana hawaye, gata da wani irin raini dan gane take kmar ai bawani shegen ratan shekaru bane tsakanin su da ibaad din dahar yake jan mata aji  haka sosai, shikansa MJ yaji babu dadi, dan harga Allah dayasan cewa special lovers gifts ne atsakanin su kuma ibaad ya dauka ya bashi da bai karba ba


babu irin lallashinta da baiyi akan ta karbi abunta shi baiso ba cikin jin tafi karfin  tay kyauta adawo mata dashi taqi sam tace masa ya rike kawai hala rabonsa ne


wkends din gabaki daya bai ma zainab arifah dadi ba gashi yau bata samu cikakken dman magana da ibaad din bama bare ta nuna masa bacin ranta har yamma yay aka watse kowa ya wuce gida


washe gari sunday gidan yay wani irin shiru lokacin kowa yana dakinsa duk any sallahn su ayanah kam har ankoma bacci.. at around 6.30am ibaad yazo gidan, bappa zaidu ne ya aiko sa ya kawo ma ammi karama wasu files daya mata aikin review akai na foundation inta, har ya shigo gidan babu wanda ya sani kai tsaye yana zuwa sashenta ya samu bata nan da sauri ya dawo sashsn hajya mairo yakuwa samu suna zaune suna shan shayi atare sunata hira kamar uwa da ya.


ibaad yay sallama da ladabi ayanayinsa ya tsuguna ya gaishesu snn ya miƙa mata aikan tareda ce mata yana sauri zai koma gida bappa yace yaje yadawo yanxun nan.


duk da ya ambace hakan bai hana hajya dakatar dashi ba.

tace sam ya zauna tunda su uku ne anan zata musu magana ne akan rayuwar ayaanah


adan dolensa ya nemi waje ya zauna duka suka zuba mata ido tanata kame kamenta wai tana jin tausayin rayuwar ayaanah kai harta fito mai fili da maganan cewa ai ayaanah tace mata tana son tay aikin restaurant da su ruthy.


duk tay tunanin dayake mata tambayoyi cikin lumana akan hakan agaban mahaifyarsa bazai masifeta bane


tunda ta furta masa cewa aima batama ayaanah zancen schll din ba ya hade rai ya hau balbaleta yace kawai tace masa zata daure ma ayaanah gindi takiyi makarnta taje mata talla sabida abunda ta saba dashi kenan acan


yayita mata masifa tay shiru tana ta kallon uwarsa koda zata saka baki ammi taki cewa komi ta kyalesu


duk bayaninta yaki ji ya bata ransa yace sam bai Amince da zancen nan ba, kuma kartama kara cewa ayaanah zata mata aiki a restaurant kawai karatu zatayi, snn inhar ayaanah taki yin karatun toh wallh shi dakansa zaikai kararta wajen su bappa zaidu zaice itace ta zuga yarinya tay tallaa taki yin karatu...yana masifar hajiya mairo duk bakintan nan haka tay shiru ta zuba masa ido


irin seriousness dayasa ka akan maganan har saida taji dama bata gaya masa haka ba, da kuma haushintan ya kama hanyarsa ya fita bata sake ganin kafarsa a gidan ba.


ata fanninsa kuwa daren ranan tunani kawai yay akan irin future dayake so ya bawa ayaanah,tunda ya lura kamr hajy mairo zata sako goyon sakalci aciki sai kawai ya aje komi na jan aji dayakeji aransa yazage cikin daren yadau paper da biro ya gama tsara komi, islamiya ,boko, lessons da komi.


washe gari monday suna ficewa agidan ya aje maheer a schl shikuma yay U turn yawuce asibitin da ammi karama take kai ayanah check up, direct yay making enquiries as her quardian he took it upon himself zaiy tracking duk wani cigaban da ake samu a lafyar jikinta na satin, inhar yasamu wani gamsashen report na cewa she is physically and mentally okay register kawai zai mata a can makarantrsu sultanah dan tafara catching up da karatun ta baiso ma ya hadata dasu kulthum bare wata rana yaji labarin cewa hajiya mairo tajata taje saida abinci a kasuwa bataje schll ba..


satin gabaki daya baije gidan ba, duk saida suka damu, tracking health inta kawai ya dingayi na one full week result din na fitowa kai tsaye ya same bappa zaidu dashi colim nitsuwa ya masa bayanin komi


shikansa bappa zaidun yaji dadi dayaji ibaad yace ahada ayaana da sultana a schl daya kawai tunda sultana ita daya take zuwa atleast zata samu yar uwa acan. bappa zaidu ya bashi kudin da zai covering duka registration da uniforms dinta almost 3.4million zai kashe dake private school ne mekyau sosai, haka suka tsaida maganan, ibaad ya bar wajen bai gaya ma kowa ba hatta maheer baisani ba, cikin ruwan sanyi yaje school din ya biya kudin komi aka bashi 2 pairs of new uniforms da 2 shoes da duk wani school stationaries, da text books, babu wani abu na yar gata da schl din suke siyarwa wanda baisaya mata ba. jakar schll ne kawai yasiya mata me kyau da tsada a kasuwa... komi ya saka a booth yanakan jira gobe sartuday ne zaije gidan dan ranar monday yake so ayaanah tafara zuwa makarantar itama...


idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 


*AREWABOOKS*

*@SURAYYAHMS*


*WATTAPAD @SURAYYAHMS*



*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*



#SURAYYAHMS

#COMEBACK SERIES

2024/2025


[26/11, 18:41] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫

arewabooks@surayyahms



⏯️2️⃣9️⃣

8:30am sartuday mrn


yau tun bayan da suka dawo daga sallahn fajr maheer ya biyo ibaad dakinsa yazauna akan reading table din ibaad din yana harhada wata assigmnt dinsa, bai jima da farawa sanyi yasaka ibaad yakoma bacci wanda bai farka daga barcin ba saida 8.30am ya cika on d dot, a hankli ya bude idanunsa da Sukayi Wani irin ciki ciki tmkar ba baccin yay ba ya budesu yanajin wata muguwar azaban kasala da gajiya a dukkan gabobin jikinsa ga wani azazzaben nauyi da ciwo da kansa yashigayi, agogon dake gefe ya kalla ganin 8.30 yasashi mikewa a firgit yadan zauna a tsakiyar gadon can sann ya juya yakalle maheer dake famar sharar baccinsa shima rungume da katon book dinsu na shaharrern authors din nan Okonkwo & Naish Criminal Law in Nigeria da ake ma taken "the bible of criminal law, a very notoriously hard course, cikin baccin maheer ya rungume book din ya Kuma sake jikinsa ayanayin da baisaba ganinsa ahaka ba

..leka fuskansa yay ahnkli ya tsaya akansa yanata kallon yadda yake sakin numfashi is like he is inhaling his fears into some of the core core words da ke cikin book din, things like homicide Sexual offences, Inchoate offences, Corporate criminal liability,Burden of proof complicated defences..


ibaad yay saurin kyabe baki jin Kansan dake masa Wani irin ciwo yafara juyayi ya rike kan cikin kasa iya gane abunda yakeji, Wani wahallalen tsaki ce ta kufce masa yashiga takune fuskan sa dats so smooth fresh and yellowish fair da succulent blush pink redish lips dinsa,cikin rasa nayi yay miƙa yana mai mikewa tsaye tsar namiji  dan daga shi Babu komi ajikinsan face doguwar wando sai zaratan jijiyoyin sa da sukadan fara girma suna hargitsowa suka mimmike tuni yahau langwasasu qas qas cikin yanayin son ya warware kasusuwan jikinsan dayake masa tsami tsami Dana kwankwason sa da yakeji Kamar duka akayi masa awajen yana daddana su da palms dinsa Koda ma zaiji dama dama..


bayan Nan bai yi wata wata ba ya fada cikin bathrum ya saki cool shower akansa to help him relax his nerves and muscles shiyasa ma Bai yi amfani da ruwan dumi kwata kwata ba, agurguje ya fito bayan ya kammala wanka Duk hanklin sa naga kan lokaci dan yasan atata izuwa 9.30 am zasu bar gidan suje family house yana kuwa fitowa yasamu dakin wayam da alamn har maheer ya farka shima ya fita shiryawa.


littafansa na law daya barbaza yabar masa awajen all scattered ya kwashe masa ya aje su neatly agefe kafin nan ya shiga kimtsa kansa ya kuma gyara dakinsa tsaf ya goge yasaka qamshi kamar yadda ya saba kullum within 20-30 minutes kowa ya gama shirinsa ya fito tea kawai suka sha suka bar gidan duka atare.



**********10am as usual babban family house dinsun sosai yacika makil da hayaniyar surkunaye da jikokin hajya mairo me tuwo, ƙamshin abinci kala kala da kuma hira mai cike da annashuwa har aka gama ciye ciyen duk aka watse yara yara yan matan gidan suna ta yawo a tsakar gida, manya kuma mafi akasari suna zaune ne a falon hajiya mairo ana hira da dariya.



sai can wajajen bayan azahar kafin zainab arifah ta karaso tana shigowa asassarfe cikin wani irin takun dayafi karfin na me shekarunta wani irin jan aji take tana basarwa kamar wata ƙaramar sarauniya. doguwar riga ta saka designers irin me transparent net din nan, da rabin net din akayi kasan da kuma saman kirjin kayan, rabin jikinta ne da hannun ta kawai arufe saiya kasance daga can can nesa ma zaka iya hango 

saman nononta da kuma sawun kafafunta tacikin rigar, dan kwalin doguwar rigan ta yafa shi half way a saman fixed expensive human hair data sakashi shima dogo ne baki haryana taɓa mata duwawunta wanda daga ganinsa kasan ba nata bane na sawa ne.


tana shigowa falon hajy mairo tun bata gama gaishar da su ba hajy mairo tajuyar da idonta baki bude tanata kallonsu bappa zaidu tanajira ko zasuma zainab fada akan suturarta sai taga duk basu ce mata uffan ba karshe tashi ma bappa zaidu yay ya dan fice waje.


kasa hakuri tay adan mmknce ta mike ta kamo hannunta kusa da ita tana dada kare mata kallo tace “haba jama'a ku duba min wannan yarinya sekace wata arniya? "ke wai waye yake baki wann kayan arna ne ehhh zainabu?


zainab arifah tay rau da idanu tace "excuse me hajiya Meye kuma kaya na ya miki daddy na ne fa yasaya min..tana fadin hakan tadan kwace hannunta a mugun sakalce ta zauna abunta da alaman ita bataga wani abun magana akan dresing inta bama,hajiya tay kifi kifi da ido tace"ikon Allah,waye kuma daddy? ina miki magann tsaraici kina kiramin wani dady ke kinci uwarki da daddyn. 


turo baki kawai zainab din tay ta zuba mata ido da alaman batasan ma me zatace mata ba


da rikicin tsufa hajiya ta juyo kansu ammi dasu uncle moh muryanta kamr zatay musu kuka tace kai muhammadu yanxu saiku zuba ido Arifah tana fita kamar babu tarbiyya a gidan nan ni wallah tallah to Ku gayawa mahaifiyarta muba yan iska bane, bamuyi gadon nuna tsiraci ba, maza maza ta canza ma yarinyar nan sutura tun kafin na harzuka na ɗora mata tawul in rufe mata gwiwa da kirji ynx fisbillah meye kuma wannan???


Uncle moh ya dan girgiza kai his voice was calm ya kalle zainab arifah gently speaking yace"Yarinyar daddy baki san kin girma bako?” ɗaya ya ce hakanne zainab tabar turo bakin ta juya da shagwaba tana dan jan tsaki taciki a mugun sakalce tace "uncle amma hajiya fa ta daɗe a duniyan nan, she doesn’t even understand fashion.


cikin katseta ammi karama tace "its okay, ya isa..tashi kije cikin yan uwanki mungode da gaisuwa u can go now..


dake tana jin shakkar Ammi karaman sai batace uffan ta miƙe tana girgiza gashinta har tafita duka suka bita da kallo


tana ficewa hajiya ta fara masifa kmar zata daga cikin falo..


bakinta har na kawo kumfa tace "ke safeera fita waje ynxun nan kije ki kiramin zaidu..inshi zayyanun baida hankli sai ku duk ku zuba ido kuna kallo yana lalata yarsa, waallah bakumin adalci ba,  zainab din har nawa take da zata fara yawo gantsal gantsan da kirji  awaje tana nunawa maza kwailayen nono mai kama da yayan gujiya wai ahakane zaku yi zumuncin bakwa gayawa kanku gaskiya?...


tunda tafara surutun batay shiru ba, cikin su kuwa babu wanda ya katse ta har saida bappa zaidu yazo sann wani sabon tashin hankalin ya fara a falon tafara masa fada kamar ma shine zayyanun,


shiru kawai yay dan tun zainab bata kai haka ba yay iya bakin kkrinsa danyaga ya shiga rayuwarta ya saitata amma duk magana inya taso prof zayyanu yazo yay zage zage hajiya sai tay ta kuka tana zage zage amma bazata taɓa masa fada ba haka laifin zai dawo kansu kullum abu daya, 


Post a Comment