Muryar dattijuwar macen da baxata haura shekaru hamsin a duniya ba ne ya cika dakin, hankali tashe take jijjiga matashin saurayin da shekarunsa ashiri
Noor-Al-Hayat Hausa Novel
✨ *Noor-Al-Hayat*✨ _By Khaleesat Haiydar_📚✍🏻 *All thanks to Allah S.W.T for giving me the chance and
privilege to start this book* 1..... Muryar dattijuwar macen da baxata haura shekaru hamsin a
duniya ba ne ya cika dakin, hankali tashe take jijjiga matashin saurayin da
shekarunsa ashirin da takwas, kwance yake kan makeken gadon dakin, ta dinga
cewa "Are you okay son, open ur eyes, Aliyuuuu ka bude idonka, What's ur
problem..... Wani irin mafarki ne wannan ni fatima" sai a snn ya bude
idanuwansa a firgice ya mike xaune yana bin dakin da kallo kirjinsa na heaving,
lkci daya ya mayar da kallonsa kan mahaifiyarsa dake kallonsa ta ma kasa cewa
komai, ya runtse ido cikin sanyin murya yace "Motherrr...." ta kamo
hannunsa damuwa karara fuskarta tace "What's ur problem Aliyu? Meye
matsalar ka ka gaya min, are you sick?" ya buda idanuwansa yana kallonta
murya can kasa yace "Ki taya ni addu'a mum... I don't knw, I just can't
have rest of mind…