TSINTACCIYA CHAPTER 5 BY NIMCY LUV
Www.bankinhausanovels.com.ng
Cinyarsa! Wata ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya mai sanyi Abbu ya sauke yana lumshe idanunsa, da sauri Akeela ta ɗaga jiƙaƙƙun eyes lashes ɗinta zuwa sama kafin a hankali ta buɗe idanunta tare da sauke Kallonta a fuskarsa Abbu wacce take dab da tashi.
Wani sassanyan Murmushi ya sakar a hankali kuma cikin sakin fuska yace..
“Babyna Daughter na”
Ƙuri tayi masa da idanu, saboda kamarsa da Mutumin É—azo, she’s a cleaver gal amma muguwar taÉ“ararriyar mai saurin kuka, ko dan yawan ciwonta ya sanyata kuka ohhhu?!
Tana da ilimi sosai musamman na addini bata wasa da sallah sam komai tana da tsari.
Murmushi Abbu ya sakar mata yana shafa sumar kanta dai-dai fuskarta yace.
“You’re wake up Babyn Abbunta how do you feel now? Ya jikin?” Ya faÉ—a yana manna mata kiss a goshinta a hankali ta zame jikinta daga kan cinyarsa tana É—an marai-raice fuska kamar zatai kuka da sauri tace “no don’t cry kinji” kai ta É—aga masa tana lumshe idanunta can kuma ta buÉ—e murya can Æ™asa kamar bata son yin magana tace “uhm who are you?” Shafa cikinsa yay kafin ya gyara zamansa tare kama fararan hannunta wanda suke da mugun taushi kamar auduga yace.
“Ok let me introduce myself to you” shiru yay yana kallon tana jin wani irin masifafan yanayi a kanta kafin ya numfasa yace.
“I’m Abubakar Bello, but some of people knowm me as Bukar, I’m the second born Of my parents, ina da big bro but he’s passed away wajan shekaru masu yawa, babban yaya ne shine your father, Isma’il Bello kenan, we lost our father good 30yrs kenan, ina tare da my mother we called her Didi zaki ganta kamar su É—aya da Aleema, seriously i love her irin sosai É—in nan more than anything dake nan duniya, bayan ita ina da yara 4 my first son É—ina yafi komai muhimmacin a rayuwarta his name is Abdul-hakeem Bukar Bello zaki iya cewa Yaya, ko hero ko Hamma like yadda Fulani suke faÉ—a, sai Adnan we lost him shima amma komai ya faru it was a destiny, sa kuma Aleema sai auta Afaf amma yanzu bani da wata Auta sai ke Babyn Abbunta” ya faÉ—a yana jan hancinta, É—an Murmushi tayi wanda yasa numfashin Abbu kusan É—auke wa, domin wannan Shine karo na farko da tayi Murmushi wanda ya haddasa lomawar dimples É—inta tare da teeths gave É—inta wacce take siririya sosai, numfashi ya sauke yace.
“Ina da mata guda biyu ta farko sunanta Ayusher we called her Ummi, sai Khadijertou muna ce mata Mami, Nayi karatu mai yawan gaske, ni mai kuÉ—i ne the richer old man, ada nayi siyasa sosai amma yanzu na sauka, yanzu ina business ne ina da Manyan companies a nan 9ja da kuma Æ™asashen waje, ina da manyan contact, Æ™wangila kala-kala Allahamdulillah ina duba na Æ™asa na ina taimako samuna bai tashi a banza ba, and duk da hakan komai na gidan nan Akeem ke yinsa baya using Kwabo nawa tashi yay ya nema duk yawan dukiyarsa shi ya nema da kansa babu sa hannu na, yana da faÉ—in rai koni sai nayi da gaske nake juya sa dan yana mugun suna ne yana da biyayya yana da ilimin addini fiye da tunanin mutum I’m so proud of him Wannan shine kawai”
Kallonsa tayi ba tare da tace komai ba shi dai yaji daɗi yana da kirki amma wannan ɗan nashi bashi da mutunci ko kaɗan, har yanzu ta kasa mance abinda yay mata har yanzu kuma tana jin ƙamshin turarensa a jikinta kamar zai zautar da ita.
Bata san mene yasa ba sai kawai ji tayi kuka ya kwace mata, da Sauri Abbu yace “Subuhanallah what happened ina ke maki ciwo” girgiza masa kai tayi tana kwaÉ“e fuska tare da tura baki gaba “Okey tell me mene ne?” Cikin shassheÆ™ar kuka tace “Baffa na bai so na, he doesn’t care about me zai haÉ—ani da wani mai fitsarin Æ™wance and Æ´arni É—in nan zaiwa Aure uhm” ta faÉ—a tana Æ™ara fashewa da kuka ita tana ganin ai kamar abin kunya ne a gareta mutane suji za’ai mata Aure wata muguwar kunya ta keji kamar me.
Bakinsa ya buÉ—e yace.
“No one’s forcing you to get you marriage Babyn Abbu Autata Ohyyyah come here” ya faÉ—a yana jawota jikinsa tare da fara rarrashinta wani sabon sonta ya ratsa mata zuciya.
Akeela kam ganinsa take tamkar Baffanta Musamman da taji yace shi ƙanin Baffan tane.
Gyara zama Didi tayi tana kallon mutumin tace “Shikenan lashe baki yana tsotse laɓɓansa dan Allah Wannan ai sai ya jamin abin faÉ—a ko ba haka ba? Mugun hali kuwa bai bar kuwa ba ranar nan balango nace ya siyo min yaÆ™i to dan Allah ina imani a nan? Taimako nefa abin ma da dukiyar tasa babu san tayaya akai ya rata ta ba, ai ba kayi magana ba ace Hassada bace ba” ta Æ™are maganar tana goge hancinta gaba É—aya mutanan wajan Murmushi suke domin sun fahimci kawai rikicin tsofa ne murmushi mutumin yay kafin yace “In sha Allah Hajiya babba zamu kirasa” da sauri tace “kuce Ubanwa ya faÉ—a maku a’a babu ruwan ai assurru ma’al sirri koba gaskiya ba, kawai ai faÉ—a masa ko dan tsire da kaza mai zafi ce yana kawo min” jinjina kai yay yace “to shkknan yadda kikace haka za’ai” tashi tayi Bala driver yana biye da ita a haka suka nufi mota tana shiga ya jata zuwa gida.
A wajan 6 na yamma motar Akeem tayi parking a parking space, P.a ne ya fito tare da buÉ—e masa Æ™ofa, gently ya fito da Æ™afarsa yana wani lumshe idanunsa tare da sauke ajjiyar zuciya a hankali yake motsa bakinsa yana tasbihi a ransa, ya gaji sosai domin rabin aikin a hospital yay ga program É—in da zai fara a M.hausa channel, a hankali ya wani ya motsa fuska yana cije bakinsa wani siririn tsaki yaja ganin kallon da P.a ke masa dariya p.a yay kafin yace “Sorry sir” banza yay masa yana shigewa cikin gidan, juyawa p.a yay zuwa gida.
Lokaci daya shiga Afaf ce a Parlo da Aleema sai Akeela dake kwance saman duguwar sofa tana bacci gashinta duk ya rufe mata fuskarta, ga wani ƙaramin Teyana wide-leg trousers dake jikinta sai Applique logo detail t.shirt jikin nan nata sai glowing yake.
Wani series film suke kalla mai suna My perfect husband a zee world.
Da sauri Afaf tace “Wlcm Hero” harara ya watsa mata cikin sauri ta É—auki remote tare da kashe kallon.
ÆŠauke kai yay ya nufi upstairs, yana shigewa Akeela ta sauke ajjiyar zuciya yana dafe Æ™irji dariya Aleema tayi tace “Laa! so you’re pretending kenan ai kam zan faÉ—a masa” kwaÉ“e fuska tayi tana langwaÉ“ar da kanta gefe alamar “No” ba tare da tace komai ba kuma.
Wanka yay ya sauya kaya zuwa Racing jersey da tracksuit trousers, a hankali yake sakkowa daga steps ɗin benen idanunsa a lumshe yunwa ya keji sosai sai baza ƙamshi yake yana tafiya kamar so, kai tsaye kitchen ya nufa domin samun mayen nasa Coffee da ice cream domin ya duba gaba ɗaya ya shanye ice cream part ɗinsa, yana shiga ya rufe ƙofar kitchen ɗin tare da jingina da jikin ƙofar ya harɗe hannayensa a ƙirjinsa.
Tana tsaye a kitchen É—in tana haÉ—a tea sai zabga madara take a mug ga kyawawan Æ™afafuwan ta a waje Æ™afarta sanye cikin wani slippers ga laft tummy É—inta a lafe ya Æ™ara fidda shape É—inta, a sanyaye take komai kamar bata so tana gamawa ta É—auki mug É—in tana juyawa idanunta ya sauka a kansa tsananin tsoro da gigicewar da tayi yasa gaba É—aya ta saki mug É—in cikin rashin Sa’a gaba É—aya tea É—in yay masa ka! Nan da nan fuskarsa tai ja idanunsa ya Æ™anÆ™ance ya wani haÉ—e fuska ta mau a hankali kuma ya fara takawa zuwa inda take tsaye….
Jikin Akeela na wani irin ɓari tayi baya tare da manne bayanta a jikin canter ɗin kitchen ɗin ta wani matse idanunta, laɓɓanta na wani irin Kaɗawa tana taune su gaba ɗaya ta jiƙasu da yawo, rawar da jikinta yake ya ƙaro.
A hankali Akeem yake takuwa zuwa inda take fuskarsa a haɗe tamau babu walwala sai ƙwantaccen sajansa dake ta sheƙi tsaye yay a gabanta yana ƙare mata kallo, ƙara matsawa yay kusa da ita very close to her har tana jin yadda Numfashinsa ke fita ga mayataccen ƙamshin turarensa dake dakar mata hanci.
Kamar zai matseta haka ya tsaya a gabanta kafin a hankali ya ɗaga ƙafarsa tare da sauke ta a saman ƙafarta ya wani irin murzawa.
Innalillahi wani irin azaba ta ratsa mata jiki har tana jin yadda ƙashin yatsunta yay ƙara baki ta buɗe zata kuka yay saurin sanya hannunsa tare fisgota jikinsa ya haɗata da Physique chest ɗinsa ya matse ta sosai cikin wata lallausar Muryar mai amsa kowa da sanya mutum zullumi da tarin fargaba yace.
“Shittt!!! Kul Kimin kuka” wani irin matse idanunta tayi wani kalan tsoran Akeem take kamar mutuwa haka take jin tsoransa komai nasa da banne look what he did to her amma yana cewa kada tayi kuka gashi still Æ™ara murje yatsun Æ™afarta yake.
Hannunsa guda ya ɗura akan waist ɗinta ya ƙara holding jikinta a nasa very tight. Ɗaya hannunsa kuma yana kan laɓɓansa daya nuna mata alamar tayi shiru ɗib tai shiru kamar ruwa ya cinyeta amma jikinta yana wani irin vibration, ga wani masifafan ƙamshin turarensa wanda yake sanyata jin bacci zuciyarta na wani irin bugu beating fast fast har Akeem na iya jin yadda ƙirjinta ke ɗagawa, ko da wasa ko baiyi tunanin kallon wajan ba domin babu haka a ransa..
Ƙara murje yatsun yay da sauri ta buÉ—e idanunta tare da buÉ—e baki tace “Auchhhiiii wayyooo Baffana” ta faÉ—a tana girgiza kanta tare da motsawa zata gudu daga jikinsa yadda kake tsoransa zaka É—auka ma’aikatan É—aukan rai ta gani.
Hannunsa dake saman lip’s É—insa ya zame tare da sanya hannun ya tallafo haÉ“arta zuwa wajan fuskarsa fuskar nata yay so cute a hannunsa musamman eyes lashes É—inta masu mugun tsayi da yawa.
Cikin wata husky kamar wanda akai forcing nasa dole yay maganar yace “kee!!” Da sauri ta buÉ—e idanunta tare da sauke Kallonta a gashin Æ™irjinsa dake kwance fuska ya Æ™ara haÉ—ewa kamar zai fashe yace “look at into my eyes witch” girgiza kanta tayi tana Æ™oÆ™arin sakar masa kuka cikin wata Æ™aramar tsawa yace “heeey!!” Muryarta na rawa tana Æ™anÆ™anme jikinta waje guda tace “Am sorry but I can’t do this” lumshe idanunsa yay sosai yana jin wani abu mai kama da mugunta na taso masa a hankali kuma ya buÉ—e idanunsa tare da sakar mata wata gigitacciyyar tsawa haÉ—i da faÉ—in “keee” Innalillahi tsawar da tayi mata yawa ne da kuma rashin sabo da tayi da ita haÉ—i da gigicewar da tayi yasa kawai ta faÉ—a jikinsa ta wani Æ™anÆ™amesa tana sakin maraitaccen kuka haÉ—i da faÉ—in “am sorry ha….ban sakewa Hamma Akeemmm!!” Ta jaa! Sunan nashi ta rufe fuskarta a tsakiyar Æ™irjinsa gaba É—aya jikinta rawa yake sosai.
Gaba ɗaya ta firgita da tsawar da yay mata domin tunda take a rayuwa babu wanda ya taɓa yi mata something like this to wama ta sani gaba ɗaya even friends Wannan bata dasu ita ɗaya take rayuwarta ita kam da zama a wajan mutum irin Akeem gwamma ta koma inda ta fito.
Sauke numfashi yay tare da jan wata iska zuwa cikin hancinsa, yadda Jikinta ke rawa yasa gaba ɗaya take neman yarda su a ƙasa, taƙi yarda ta buɗe idanunta balle ga kallesa sai tura fuskarta take cikin ƙirjinsa.
Wani irin taÉ“e baki yay kafin yay baya kaÉ—an tare da jingina da canter cikin wata kasalalliyyar murya can Æ™asa yace “Uhm hold me tight kafin na É“allaki” jin haka yasa ta Æ™ara tura hannunta in between his hammata tana Æ™anÆ™amesa sosai kamar zata koma cikinsa, ganin yadda ta rungomesa irin rungumar nan ta neman tsira da rai rungumar da babu wanda ya taÉ“a yi masa ita sai Amani yasa ya wani shafa sumar kansa kamar bazai magana ba sai kuma yace.
“Duk abinda nace kice You are” da sauri ta É—aga masa tana Æ™oÆ™arin zame Jikinta daga nasa yace “don’t ever try” dole ta koma tare da kwantar da kanta a Æ™irjinsa tana sauke numfashi a wahalarce.
Gyara tsaiwarsa yay Muryar nan nashi kamar ana buda algaita yace “witch” bakinta na rawa tace “i am” tsaki yaja yana Æ™ara murje yatsun Æ™afarta yace “pairy, mumu jakaness, emty head” wani runtse idanunta tayi sharrrr kuma hawaye suka zubo mata muryarta na rawa tana son fashewa da kuka tace “i am” shafa lafiyayyiyan gemunsa yay yace “aljanar ruwa, Kidnapper mai cin naman mutane Æ´ar yankan kai” kuka na kwance mata tace “i am” wani shu’umin Murmushi Yay Wanda ya jima bai irinsa ba kafin yace “Uhmm mai warin hammata” wani raunataccen kuka ta fashe da shi tama kasa magana hannunsa yasa ya zareta daga jikinsa harya juya sai kuma ya dawo ya É—auki mug ya fara haÉ—a coffee ko inda take bai Æ™ara kalla ba, yanzu haka sai yay wanka domin shi da gaske warin take masa sbd rashin tsoran Allah irin na Abdul-hakeem Bukar Bello.
Ya gama haÉ—a coffee ya nufi wajan Æ™ofa tafiyarsa ma kaÉ—ai abar kallo ce har zai fita sai kuma ya tsaya cikin wata kakkauran murya yace “ki faÉ—awa wani kiga sai na bawa karnuka sun cinye namanki” yana faÉ—in hakan ya fita.
Zubewa tayi a wajan tana sakin wani sabon kukan gaba É—aya taji ta fara tsanar zaman gidan saboda shi.
Yana fitowa idanunsa ya sauka akan Didi tana zaune saman kujera an É—ura Æ™afa É—aya kan É—aya tana ganin ta washe baki “kaga irin albarka, kai dai kaji daÉ—in ka tausayinta kaÉ—ai yasa a soka baka da Æ™yashi ko kaÉ—an shiyasa nace babu wanda zan faÉ—awa zaka siyo min nama, ato kaf Duniyar nan wa kake dashi mai sonka da sanya maka albarka ai sani É—in dana zame maka dole na haifi gantalallan Ubanka” banza yay mata yana zaman kan sofa a hankali yake sipping coffee É—in a bakinsa, Ummi ta fito daga part É—in Abbu yana biye dashi da alama alwala yay idanunsa ya juya ganin babu Mami yasa ya nufi part É—in ta.
A can cikin bedroom ya sameta zaune ta zabga tagumi idanunta yay jajir a gefenta ya zauna yana Kallonta a hankali itama ta kallesa kafin kuma kuka ya kwance mata bakinsa ya buÉ—e yace “come here” da sauri ta Æ™ara jikinsa tana fashewa da kuka sosai, bai hanata ba sai da tayi mai isarta kafin yace “Mami nasan dole kiji zafi domin ke É—in uwa ce, duk yadda zanji ciwon abin ba kamar ke ba, amma wallahi bana baccin kirki kullum da damuwa nake kwana, ya Adnan yake? Wanne hali yake ciki? Yana raye? Baya raye? No one’s know, amma dukkan abinda ya samu bawa rubutacce ne daga Rabbil izzati mai kowa da komai, ko da ba’a ce ruwa ya faÉ—a ba Tabbas zamu nemesa mu rasa, amma har yanzu jikina yana bani Adnan yana raye koma zai dawo garemu in sha Allah, so kiyi hqr kiyi accepting Wannan destiny É—in you’re muslim a musulmi should trust Æ™addara good or bad ok!”
Kallonsa tayi kamar yadda yake kallonta kafin tace “Abbu ina jin babu daÉ—i Æ™warai rashin É—a ba Æ™aramin abu bane, kullum ina addu’ar Ubangiji ya kare min Adnan aduk inda yake,amma idan na kalli wannan Yarinyar zuciyata zafi take inside of kai punishing É—inta akan dalilinta muka rasa Adnan amma ka É—auke ta ka sanyata cikin yaranka me kake expecting idan wani abu ya samu É—ayan su?” Tunda ta fara magana yake kallonta kafin yace “jinina kike son na wulaÆ™anta Khadijertou? ÆŠiyar yayana Baffa zan ci zarafi, ko bayan raina nasan Baffa zai kula da komai na iyali na mene yasa kike son ni naci zarafin tasa Æ´ar Æ™waya É—aya tilo? Please bana so ki barni da masifar da take shirin kunno mini please” shiru tayi masa tana sauke ajjiyar zuciya, MiÆ™ewa yay da ita kafin yasa hannu ya share mata hawayen cikin damuwa yace “Ni Ubane kuma mijine mai adalci, amma hakan ba zai sanya naÆ™i bin abinda zuciyata keso ke muradi ba” da rashin fahimta Mami tace “Me kake muradi Abbu” hancinta yaja yace “time zaizo Ohyyyah go and pray” “bana yi” zare ido yay yana faÉ—in “eyee baÆ™in ciki ido biyu Allah ya Bukar Bello ba’a É—akin Mami yake ba dana shige” ya faÉ—a yana ficewa.
A hankali Akeem ya miÆ™e kai tsaye suka nufi Masjid suna fita Akeela ta fito da sauri idanunta duk yay jaa sosai ga lip’s É—in nan yay wani pink yirrrrr dashi.
Didi ce ta tafka satali tace “Innahu sulaimanu wa Innahu Bismillahi Meye haka kamar wata munafuka kuma jama’a na shiga uku ke zonan” kwasa Akeela tayi da gudu tana nufar part É—insu dan Didi ta iya bala’i da surutan tsofa.
ABUJA
*Aso Rock Presidential Villa*
A hankali ya murɗa handle ɗin ƙofar ya shiga cikin wani makeken bedroom kusan dai gidan Shugaban ƙasa wasting time ne tsayawa description nasa just imagine.
Tsayawa yay yana Æ™are mata kallo kafin a hankali yace “Meema” shiru tayi kanta a Æ™asa ta tura hannunta a tsakanin cinyoyinta sai sauke Ajjiyar zuciya take..
Wata macace zatai sa’ar Akeem shekarunta kusan 32 amma idan ka ganta zaka É—auka bata shige 25 ko 26 ba tana da kyau sosai fara tass da ita gashinta ya sauka sosai..
Ganin yadda tai masa shiru yasa ya girgiza kai tare da faÉ—in “ohh Rabbi ka kawo min É—auki” ya faÉ—a a hankali ya gyara zaman babbar rigar jikinsa babban mutum ne shekara wajan 65 to 67 fari ne kamar Balarabe wajanta ya Æ™arasa yana zuwa ta É—aga kanta a tsoro ce domin kullum cikin firgita take kwaÉ“e fuska tayi har zatai shiru sai kuma tace “Dad” gashinta ya tattare tsaf kafin ya sanya ribbon ya haÉ—e mata su yace “oyaa stand up” tashi tayi a hankali har yanzu idanunta a Æ™asa yace “Your Mom told me har yanzu baki breakfast ba what exactly wrong with my darling eh?” KwaÉ“e fuska tayi kafin tace “Dad how is he?” Dafe kai yay yace “Ya rabbi Wannan mutumin ba kuwa asiri yay maki ba Meema? Mun tsinci Mutum a hospital daga zuwa zaga marasa lafiya kince dole dole a É—auke shi na É—auke sa gashi can ana kula dashi amma dole sai an fita dashi waje” kamar zatai kuka tace “Dad why?” Shafa kanta yay yace “come with me” Kallon Mahaifin nata tayi PRESIDENT AHMED ADIL kenan.
Kama hannunta yay kai tsaye ratsawa yay ta haÉ—aÉ—É—an parlon yarinyar tasa kafin ya nufi wani corridor a nan zaka samu main Parlo iya kar haÉ—uwa ya haÉ—u wata mata ce zaune tana kallon Aljazeera zatai shekara 54 tana sanye da wata haÉ—aÉ—É—iyar shadda ko’ina na jikinta sheÆ™i yake ga wasu gold a hannunta murmushi tayi tace.
“Ok dake kaine ta kulaka ko yayi” Murmushi Dad yay mata kafin yace “Meema kullum jin kanta take wata Æ´ar baby look da aure tayi da wajan yara biyu uku har huÉ—u gareta” dariya Mom tayi tace “aifa” hannunta yaja yace “bari na karata wajan mutumin É—an yanzu bazan Æ™ara barinta fita ba”
“Adawo Lfy Ur Excellency” fita yay kafin ya shiga Elevator kai tsaye kuma da shiga ya dannawa lift É—in 1floor, tana kusa dashi sai Ajjiyar zuciya take saukewa a haka suka sauka jama’a kuzo kuga haukan securities sai ku É—auka yaÆ™in duniya ake, da sauri aka buÉ—e masu Æ™ofar wata lafiyayyiyar mota, kai tsaye wani Aso Rock Clinic Gulps suka nufa motar guards na biye dasu.
Sun ɗan jima suna tafiya a cikin gidan kafin su ƙarasa gaba ɗaya guards ɗin sukai masu rumfa Meema dai sai ɓoyewa take domin tsoran mutane take sosai.
A haka suka isa wani Dr ya tarÉ“esu bayan President Ahmad Adil ya zauna ya dubi Dr yace “Yaya jikin nasa?” Ajjiyar zuciya Dr yay kafin yace “To da sauÆ™i amma he’s in critical condition sosai” gaban Meema ne ya faÉ—i da sauri ta riÆ™e Dad kafin Dr ya É—ura da faÉ—in “He lost his memory and fuskarsa ma ta lalace baki É—aya…..
_Ki guji haƙƙin wani domin bala’i ne wallahi sosai fa, idan kina son this book ki siya akan 500 ko nrml grp 300 nidai bazan yafewa dukkan wanda zai karanta bai biya ba haka kukai min akan ABU MALEEK_