*πΉπ¦πΉME & MY LIONπΉ*π¦πΉ
π«£
Writer by Autar Alheri ✍️
Oh'oh'ohhhh π€π€π€
Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Ιinsu, kana ze cika zukatasu da shauΖi tareda begen reality love❤️π« na haΖiΖa π―
Ψ¨Ψ³Ω Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
Book one
Chapter 1 & 2
"Zaune suke acikin wani tanganemen parlor dukkan sun kewaye kujerin dake zagaye da dining tebble. Mutum kusan 6 de akai dattijuwa wadda bazata wuce shekaru 57 ba a duniya se megidanta dakuma yaransu duka maza su huΙu, kyawawa dasu tamkar Ζ΄aΖ΄an Larabawa Masha Allah ...Abinci sukeci hankali kwance bawanda ke wani ΖwaΖwaran motsi acikinsu. Kallon matar tayi akarona ba adadi kafin ta sake murmushi cikin soyayyar yaran nata tace "fawan wai duk wannan shiru shirun na minene abu kamar masu zaman makoki? Kodan son nagarine duk kuke wannan abin? Kafin fawan yabata amsa, Sena gafenshi yayi saurin cewa"yo ba dole mutum Yakama kanshi ba mami, idan kuma bahakan ba yasha horon sojoji. Dariya mahaifinsu yayi yaname faΙar "ah'ah da maheer Banda sharri ba'aninda SHATTIMA zemuku Indai bawani laifin kukayi masaba, yaΖarasa zancen cikin barkwanci acikin ahalin nashi. Cikin sauri wanda yake duka Ζarami acikinsu masuna Fa'iz yace "Allah Dady doline mutum Yakama kanshi koda bemaka komaiba idan yazubawa mutum waΖ΄annan idanuwan nashi doline afirgita.
Ζagawa wanda inaga shine babba acikinsu yayi yana kallonsu fuskarshi Ιaukar da lallausan murmushi kafin yace "ga wanda aka tambaya ga masu bada amsa, kai fawan dukafa kai mami tayiwa tamba amma kowanne kamar jira yakeyi wurin bada amsa. Dariya duka iyayen nasu sukayi. Kana fawan yace "bazaka ganeba bane yaa Noor lamarin babban yayane Seda taka tsantsan. Aiko suka koma sakin dariyar sedai kafin wani yakomayin magana acikinsu sukaji sohirtaccen Ζamshi turarenshi namusu sallama yana sanar dasu zuwanshi. Aiko atake duk suka Ζara shan jinin jikinsu suna maida hankalinsu akan acin abinci dasukeyi.
Takowa yashigayi zuwa inda yahango ahalin nashi zaune, ΖaΖΖarfan mutun ne cikakken namiji mejini ajika ma'abuci kyau da tsari irinna zaratan maza, farine tass dogo ingarman namiji mecikar zati. Kyakkyawa ne ajin farko domin duk kyawun Ζanenshi idan kaganshi zakace su Ιin munana ne, yanada manya kuma rikitattun idanuwanshi masu bala'in kaifi da saka mutum ya shiga taitayinshi, yanada dogon hanci wanda yayi dede da zubin kyakkyawar fuskarshi, idan aka gun suma kuwa bance komaiba domin yanada suma wadda bazata misiltuba sabida shi Ιin gargasa ne.
namijin gaske ne kuma kwallon dan iska ne ga wanda ya shiga gonarshi, ba shida mutunci ko kaΙan agun miyagun mutane ko kuma Ιata gari, kana baya Ιaukar wargi agida ko awaje, tsayayyen mutun ne me martaba kima da bukatar ahalinshi, agaskiya duk yadda zan misilta muku wannan guy Ιin to yawuce nan, sedai ku wassafa kamanninshi dakansu, halayenshi kuwa aikinshine zenuna muku asalin wayarshi. Sanye yake cikin kayan aikinshi wato kakin soja green color sunyi bala'in zaunawa a mirΙaΙΙen jikinshi na ΖaΖΖarfan namiji, domin kamar danshi kawai akayisu, farin silver dake manne akan gaban aljihun rigarshi nayi, inda naga anrubuta *LIEUTENANT MUSAYYEER MAHABUB SHATTIMA* da manyan haruffa, Hakan yasa nagane kenan Sunanshi musayyeer ne, woww gaskiya guy Ιinnan nikaina yatafi da inana ba Ζarya π«£
Ζarasowa yayi dining Ιin cikin sassarfa yaduΖa dede fuskar maminshi yana manna mata kiss a goshi kuma adede lokacin ne ya motsi siraran lips Ιinshi yiwa dady shi barka da safiya acikin wani irin cool husky voice meshiga rai da ratsa zuciya....cike da so da birgewa Dady ke amsa mishi ta hanyar faΙar "yawwa barka dai babana, fatan katashi lpy? "Alhmdulillah Dady, yafaΙa yana me lumshe rikitattun idanuwanshi jin yadda mami keshafa sumar kanshi. "Good morning Yaa shattima, cewar fawan, maheer kuwa cewa yayi "barka da safiya yaa Sayyeer. Yayinda Fa'iz yace "good morning yayanmu, yaname riΖo hannun yayan nasu. Dukkansu amsa musu yayi fuska asake cike da son Ζanen nashi, kafin Noor yabashi hannu yana faΙar "good morning big bro. "Morning too bro, how is my baby's? "They are fine big bro, zasuzo ma anjima sukace. "Okay, kawai yace tare da fara shan coffee da mami ta ajiye mishi anutse, batareda fa'iz yasake mishi hannuba har ya gama shan coffee, kana yamiΖe yana yiwa iyayen nashi sallama yafice daga gidan riΖeda hannun Fa'iz
besakeshiba seda yakaishi har inda dandazon motocinshi suke, yaranshi naganin fitowarshi sukazo cikin sauri suna sara mishi cike da girmamawa, kafin Ιaya yabuΙe mai motar dake tsakiyar motocin farakal parado girar GLK, shiga yayi yana kallon fa'iz dake manna mishi kiss a hannu, kana suma duk suka shiga sauran motocin tare da tadasu, suka harba su akan kwalta cikin azababben gudu kamar yadda sukeyi akoyoshe.
Suma duka matasan dake cikin gidan miΖewa suka yi domin kowanne yanufi wurin aikinshi, Noor Dr ne, fawan kuma company Dadynsu yake aiki shida maheer, fa'iz kuwa yanzu yake school begama amma yace yayanshi zegada.
Wannan kenan.
Musayyeer shine babba suna kiranshida shattima kasan cewar yanada Sunan mahaifin dady kuma shine shattiman garinsu, Hakan yasa suke kiran musayyeer da Sunan.
Sekuma Nuraddeen wato Noor
Fawan shikebin Noor se fawan, dakuma maheer kafin autansu fa'iz. Dukkansu sunada aure amma Banda auta fa'iz dakuma babban yayansu. Noor yaranshi biyu mace da namiji, fawan kuwa Ζ΄arshi Ιaya yayinda matar maheer takeda shigar ciki ayanzu.
Kowannesu shine yanemo matar aurenshi ya aura amma Banda fawan daya auri yarinyar abokin Dady su wanda kuma Dady ne dakanshi tanemi wannan alfarman.
Sunan matar Noor Marwanatu suna kiranta da Anty Marwa. Sunan matar fawan, safiyya, suna kiranta Anty sofi, sematar maheer ita kuwa sunanta jidda.
Anty Marwa mace ce me Son mutane da kawaici, kuma ta fito gidan mutunci da sanin darajar Ιan Adam, amma fa batada kunya ko kaΙan wurin nunawa mijinta da soyayya.
Anty sofi, mace ce me jiji dakai da isa, tana mugun son fawan amma shi kam auren biyayya yayi mata, sedai betaΙa bari tafahimci hakanba. Iyayenta basuda mutunci ko kaΙan watsatsune naΖashe kana basuda tarbiyya ma balle subawa Ζ΄aΖ΄ansu, su uku suke agidansu akwai yayansu mubina wadda tagirmewa safiya sosai sekuma Ζanwar safiya wato zeemama domin Zainab ne sunanta amma zeemama suke kiranta.
Jidda maheer kuwa, muguwar raguwa ce takarshe sedai ahakan mijinta na mugun sonta kuma itama tana sonshi sedai ragwanta kawai dake damunta.
Masu karatu kubi komai ahankali yadda Zaku fahimta domin akwai abubuwan dasu iya bayyana agaba wanda bamu faΙesuba ayanzu.
Bayan wani lokaci.
Cikin isa da izza irinta ΖaΖΖarfan namiji kuma jami'in soja mejini ajika ya fito daga cikin tanganemen office Ιinshi tafiya yake yi cikin sassarfa yanufi dandazon motocinshi, kyakkyawan mutum ajikin farko domin fa baΖarya lieutenant musayyeer mahabub shattima handsome ne baΖarya. Cikin sauri yaranshi suka miΖe tare da sara mishi kafin suka buΙemai motar tsakiya ya shiga, kana su kuwa suka shiga cikin sauran helux Ιin dake zagaye da ita, kana suka harba kan kwalta cikin azababben gudu. Suna Ιaukar hanya yabuΙe baki tamkar wanda akayiwa dole yace "suleja zamu nufa Usman. "Okay Sir, cewar captain Usman kana suka Ιauki hanyar dazata sadasu da suleja.
Tsugunne take gefen hanya tana tsintsar yayan goribarta data watse, yarinya ce Ζarama wadda bazata wuce shekaru 16 ba aduniya kyakkyawar budurwa me matuΖar birgewa da Ιaukar hankali, black beauty ce domin ba fara bace, tanada suma metarin yawa kuma me Ιaukar hankali, nagano Hakan ne ta hanyar Ζananun gargar dake kwance akan gashinta kasan cewar sanye take da milk hijab wanda yahanamin ganinta da kyau. Tana cikin tsintsar goribarta tamiΖe arazane tana faΙar kan ubancan, saka makon ruwan da akayimata wanka dasu na damana dake kwance agefen hanya. Ganin tayi motocin sunwuce tamkar basu wanzu a wurin ba, balle susan ta'asar dasuka yimata, Hakan yasa ta kwashe sauran goribar dake hannunta takwasa aguje tabi bayan motocin tana jifarsu da Ζ΄aΖ΄an goribar da iya Ζarfinta kuma tana zaginsu, ta hanyar Ιura musu ashar.....!
Humm ME & MY LION yanzufa za'afara wasan πππ
Autar Alheri ✍️
*πΉπ¦πΉME & MY LIONπΉ*π¦πΉ
Special and romantic love story πππ«£
Writer by Autar Alheri ✍️
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦
πΉπΉ
π¦
Oh'oh'ohhhh π€π€π€
Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Ιinsu, kana ze cika zukatasu da shauΖi tareda begen reality love❤️π« na haΖiΖa π―
Book one
Chapter 3 & 4
"Amma ko alamar sunsanda zamanta Basu nunaba har suka Ιullewa ganinta, bata haΖura tabisu har cikin gidan gonar da suka nufa....dukkansu sojojin sun fito tare da Ζamewa wuri Ιaya, shi kuwa ogan nasu yaziro kafarshi Ιaya, Ιayar kuma na cikin mota, da waya maΖale a kunnenshi. Dagudu taΖaraso gidan gonar tare da nufar inda ta hangesu tsaye, babu abinda mugun yimata Ιaci arai irin yadda suka jiΖa mata milk Ιin hijab Ιinta na islamiya.
Waye ketuΖin wannan motar? TafaΙa cikin wani irin sexy sound tana zuba musu lulu ayes Ιinta masu kama da na yar shaya. Dukkansu juyowa suka yi suna kallonta jin wannan sweet sound Ιin metafiya da imanin mutum, ganinta sukayi asatsaye tazuba musu ido tana Ζare musu kallo. Yarinyar kyakkyawa ce baΖarya Sedai black beauty ce amma tanada wani irin sohirtaccen kyau me Ιaukar hankalin me kallonta. Bawanda yace mata Ζaka sema Ιauke kansu dasukeyi daga kallonta. Cikin Ζufula tasaka hannu tare da dukan motar dake kusanta tana faΙar "wlh sekun fiddamin kowaye ke tuΖin wannan motar domin bazan yadda ba Hakan kawai yajiΖani dan rashin imani kuma kugudu kubarni dan rashin tausayi tunku gaku sojoji, Toni wlh baruwa dako suwayeku kawai kufitimin da wanda yajiΖani dan Sena rama.
Cikin hasa da mamakin Ζarfin halin yarinyar Captain Usman yajiyo yana faΙar "kee barnan kafin natashi kanki da bindigarnan, yafaΙa cikin tsawa yana nunata da bidigar dake hannunshi...wani kallon bakada hankali tayi masa babu Ιigon tsoro ko Ιar aranta, domin ko karkarwar da jikinta keyi na sanyine bawai natsoroba sabida bata Ζaunar sanyi ko kaΙan ajikinta. Cikin tsiwa da rashin tsoro tace "au badai Zaku nunaminba kenan, tayi maganar tanabin Ζafar wanda ke cikin motar tsakiya da kallo, a kuma Dede wannan lokaci lieutenant musayyeer ya fito gabaki Ιaya daga cikin mitar dawayarshi akunne yafara takawa zuwa cikin cikin parlor.....Shi kuwa Caspian ganin renin hankalin yarinyar yayi yawane yasa yayi kanta cikin tsawa yake faΙar "dan ubanki munyi miki kamada sa'arkine? Yana faΙar Hakan yana kaima mata harbi daΖafa. Aiko cikin zafin nama tagoce tare da daka wani uban tsalle kamar wata kwaΙo segata Ιare Ιare ajikin lieutenant musayyeer shattima daya kusan Ζarasawa kofar parlor. Wani irin runtse ido yayi daΖarfi jin mutun yafaΙo mishi ajiki ajikin tamkar wani soso domin ko kaΙan batada wani nauyi. Ido duk sojojin dake wurin suka zaro cikin mugun tashin hankali da mamakinta, wasuna dafe kai wasu buΙe baki tamkar za su tsaga bakin sabida tsabar ruΙewa...shikuwa wani irin sanyi yaji yadsuke bayanshi saka makon jikinta datake cuΙawa aduka bayanshi tana goge masa ruwan da suka watsa mata. Wani irin fisgota yayi da hannu Ιaya taredayin jifa da Ita aΖasa, kana yajiyo yazuba mata wannan rikitattun idanuwan nashi masu firgita yan maza.
Ganin Hakan yasasu Captain Usman dawowa cikin hayya cinsu cikin hanzari sukayo kanta domin suci ubanta kafin su aci nasu, domin wlh shattima kwallon Ιan iskane ze iya cin ubansu amadadin ita, Sedai kafin su Ζarasa sukaga yaΙagata cak da hannu Ιaya yayi cikin parlor da ita.."yayi kyau kinkai Ζarshen rashin kunya yau. Cewar wani soja. Cikin takaicinta Ιaya daga cikinsu yaΖara cewa "Allah yasa boss yayi raping Ιin shegiya taso jaza mana masifa koyanzu kuma nasan batsira mukayiba. Girgiza kai Captain Usman yayi kawai domin ya san abune me wahala lieutenant yayi raping Ιinta kamar yadda suke faΙa domin shi sam baya harkar mata, amma da yanayi shikanshi zeso ya Ιalla yar iska.
Shi kuwa shattima yana shiga parlor yayi wani irin wulgata tamkar ya jefa kiyashi. Aiko ta tsandara Ζarar da seda gidan ya Ιauke saka makon mugun buguwar da Ζugunta yayi ajikin kujerar parlor. Tsallaketa yayi yashige wani bedroom dake cikin parlor yana shiga toilet yawuce domin wani irin ΖyanΖyamin kayan yakeji dudda kasan cewarsu kaya mafi yosuwa da daraja agareshi, cire su yayi doka har Short Ιin pajamas daje jikinshi. Yayi saura dagashi se Fatar jikinshi. Ataoroce nayo baya domin nikam bazan iya jurar kallon wannan mirΙaΙΙen sojanbaπ«£ bayan minti biyar ya fito ahakan yadda yake, kana yabuΙe widrop ya fiddo wando 3 kwata da Ζaramar riga duka farare Ζall yasanya.
Acan parlor kuwa gabaki Ιaya wannan budurwar tafita hayya cinta sabida wani irin Ζugi da Ζugunta keyi kasusuwanta narabuwa da junansu sosai take kuka tana jan Allah ya isa domin ko motsin kirki takasayi.
Unguwa uku
Misali Ζarfe 7:30pm wata dattijuwar sohuwa ce ke tsaye abakin Ζofar gidanta se kuka take yi, gabaki Ιaya taΙagawa maΖotanta hankali, mlm Bello se haΖuri yake bata amma fir taΖi se Ζara tuburewa takeyi. Daga gefe Ιaya kuwa samarine kusan su shida ke tattauna yadda zasuje neman jikar tsohuwar domin sunsan yau tabbas idan ba'aga *FAILUSHA* ba sunsan babu sauran zama lafiya a unguwar...da Ζyar da siΙin goshi mlm Bello da matarshi suka lallaΙa Hajiya kaka ta shiga cikin gida da aΖawarin zasu Nemo mata failusha Aduk inda tashiga.
Hakan suka zauna da Ita har kusan 11:00pm amma babu failusha babu dalilinta, wannan dalilin ne yasa hankalin Hajiya kaka yaΖara tashi, takira yayar failusha dake aure anan cikin suleja Ιin tasanar mata Ιatan Ζanwar tata. Cikin tashin hankali Anty fa'iqa tagaizayo zuwa idan Hajiya kaka itada mijinta, anan mijin nata yaΖara baza motane yadda sanarwa da ja'an tsaro zancen neman failusha, abu kamar wasa cibi na neman kaisu dare. Cikin karaya Anty fa'iqa tacewa Hajiya kaka "kaka wai kinsanarwa dady ne? "Nasanar mishi a ina inazanganshi tund kinzo yanzu ai seki kirashi.
Gidan gona
Tun da ya shiga bedroom Ιinshi beΖara fitowa ta se wuraren 2:30am. Yafitowa yayi sanyeda sleeping dress riga da wando masu santsi, se wani irin sihirtaccen Ζamshi yake bazawa memugun shiga jiki, riΖe yakeda laptop ahannunshi yana tafe yana aiki hankalinshi kwance, ga dukkan alamu ma yamanta da wata halitta acikin parlor. Sedai yana zama ya fara jiyo shashekar kuka Ζasa Ζasa murya ko fita batayi, atake yatinada abinda yafaru Ιazu. Cije lips Ιinshi naΖasa yayi cikin wani irin Ιacin ran abinda Ζaramar yarinya tayi mishi tabbas kowaye yaturota baΖaramin shiri yake dashi akanshi ba, yajima yana tinani acikin ranshi kafin yamiΖe ya shiga tako cike da izza da kurazari tamkar bijimin Zaki. Yana zuwa wurinda take, betsaya komai ba ya falla mata wani gigitaccen marinda seda ta mulmula sau kusan huΙu kafin tatsaya sabida Ζafar senter tebble data tareta. Takawa yakarayi ya cimma ta kana yadoΖo da zimmar tambayar ta, domin shi baya fara tambayar mutum seya fara sauke mishi maruka. Ganinta dayayi asomene yasa yamiΖe azuciya ya Ιauko ruwan faro masu bala'in sanyi yaΙalle marufin kawai ya shiga bulbula matasu atsakiyar kanta suna sauka ajikinta. Wani irin nunfashi taja tare da ΖoΖarin buΙe lulu ayes Ιinta ataoroce Sedai takasa Hakan sakamon wani arnen sanyi dataji yana shiga cikin Ζofofin gashin jikinta wanda yasa nomfashinta fara kokawar barin jikinta, bata gama kokawa da nomfashinta tafara wani irin kakari idonta na neman kafewa saka makon wata muguwar shaΖa da shattima yayi mata tare da falla mata mari lokaci Ιaya, cikin wani cool voice me firgita tsagera yace "uban waye yaturoki gareni? Waye shi baze iya tunkarana ba harse yaturomin mace? Macen ma jinjira irinki. Zaki gayamin wanda yaturoki kosena kashe anan naΙatar da gawarki. YaΖarasa zancen yana karayin jifa da ita again. Afirgice taΖara farkawa domin tun sheΖar da yayi mata taΖara somewa. Cikin wani irin tashin hankali da tsoron ganin mutuwa afilin Allah, tabuΙe bakinta dake rawa muryarta ko fita batayi sabida tsabar gala baita, tace "MY LION, zokaceceni ahannun wanna sojan zekasheni sekuma tasake rushewa da kukan nadamar zuwanta makasarta. Shi kuwa azuciye yayi kanta, sedai tana ganin yanofota tamkar wani Zaki yasa taΖarayin Ιib tasome akaro na uku. Wani mugun tsaki yaja taredayin Ball da ita kana ya Ιauki laptop Ιinshi yakoma bedroom domin tabbatar idan yabi ta zuciya to kasheta kawai zeyi.
Ashe gari
Misalin Ζarfe 9:00am ya fito cikin wasu Ζananun kaya wanda suka yi bala'in karΙar Fatar jikinshi blue gens and jar t-shirt kayan baΖaramin kyau suka yi mishiba, tako yake yi cike da jamunta ya fito daga cikin gidan kai tsaye motocinshi yanufa da da waya a kunnenshi yana magana cikin harshen Turanci tamkar ba Ιan Nigeria ba, magana yake yi da abokinshi kuma aminin shi mutallab. Cikin sauri duka yaranshi suka taso suna sara mishi cike da girmamawa kafin Caspian sahib yabuΙe masa kofa ya shiga kana yarufe suma duk suka shiga nasu motocin sukabar gidan gonar cikin azababben gudu tamkar zasu tada Ζwallar kamar yadda suka saba... Captain Usman da Captain sahib kuwa tunanin yarinyar dake cikin gidan sukeyi sunsan tunda sukabar gidan gonar bazasu dawoba kana kuma ga yar mutane aciki, kuma basuda halin tambaya ko tunatar dashi domin basuga fuskaba, wata zuciyar natabayarsu to wai koya kasheta ne? Wata kuma na gaya musu sam shattima baze iya kashe maceba macen ma Ζaramar yarinya kamar wannan dudda kuwa yakeda baΖar zuciya. Suna cikin wannan tunanin sukaji sansanyar muryarshi yana faΙar "muce unguwa uku kawai sauri nakeyi mu koma Abuja dawuri.."okay Sir cewar captain Usman kana suka Ιauki hanyar unguwa uku dudda cewar sunsan dama can ne inda zasu nufa a suleja Ιin.....!
πΉME & MY LION π¦
Kofa sanwa ba'a Ιoraba balle ayi zancen fara girkiπππ
Autar Alheri ✍️
*πΉπ¦πΉME & MY LIONπΉ*π¦πΉ
Special and romantic love story πππ«£
Writer by Autar Alheri ✍️
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦
πΉπΉ
π¦
Oh'oh'ohhhh π€π€π€
Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Ιinsu, kana ze cika zukatasu da shauΖi tareda begen reality love❤️π« na haΖiΖa π―
Book one
Chapter 5 & 6
"Hakan suka nufi unguwa uku kai tsaye., tafiyar minti 15 takaisu unguwa uku parking suka yi bakin wani madaidaicin gidan me shegen kyau da tsari, dirowa sojojin suka shigayi cikin hanzari suka nufi motarda ogansu ke ciki suka buΙemai. Shi kuwa tun tsayuwarsu mitar dake Parke bakin Ζofar gidan yake kallo yana tinanin abinda yakawo Noor gidan yanzu da sassafe. Fitowa yayi cikin takonshi na ΖaΖΖarfan namiji yanufi cikin gidan yana mamakin abinda yatara mutane Ζofar gidan kamar Hakan. Tun a tsoron gidan yafara jiyo ihun Hajiya kaka, kuka take yi sosai tana tsinewa mutanen da suka sace mata jikarta, domin jiya ko bacci batayiba kuma batabar kowa yayiba., Ζarasawa yayi cikin gidan anan yasamesu duka zaune tsakar gida se famar bawa Hajiya kaka baki sukeyi. Kuma shine dalilin zuwan Noor tunda sassafe sabida kiranda Anty fa'iqa tayi masa. Sallama yayi akan lips Ιinshi yanabin mutanen wurin da rikitattun idanuwanshi. Dasauri Noor yaΙago jin muryar yayan nashi yana "Yaa shattima kaima Sedai Hajiya kaka tatasoka? Kafin lieutenant musayyeer yayi magana. Hajiya kaka tayi wani zumbur tamiΖe tana faΙar "mesunan mlm Kaine? Yoshe kadawo? Wlh kadawo akan dede domin inason kanunawa koma waye yaΙaukemin jika cewar ba'a taΙa matar soja azauna lafiya, yanzu inbanda suke gantalalin mutane su Ιauke amarya alokacinda angonta yadawo, wlh dai wannan mutanen sun cucemu Allah ya isa tsakanina da koma waye yayimin wannan aika aika, taΖasara zancen tana fashewa da kuka.
"Inakwana Yaa shattima. Cewar Anty fa'iqa. "Lpy qalau ya amsa mata cikin cool voice Ιinshi kafin yadubi Noor yana faΙar "miyake faruwa ne wai? "Wlh Yaa Sayyeer wai failusha ce aka Ιauke tinjiya har yanzu ba'agantaba shine duk Hajiya kaka ta daga hankalinta. "Eh naΙaga hankalin, yo badole naΙaga hankalinaba ai idan ba'agantaba shine mutun nafarko daze fara tuhumata, to wlh nidai kaji nagayama maisunan mlm kasaka anemimin jikata duk inda ta shiga aduniyarnan domin wlh Allah bazan yadda yawwa. TaΖasara zancen tana share hawayenta da gefen zanenta....idon lieutenant shattima yazuba mata yana kallon yadda take surfa tijara kafin yataΙe baki irin ko ajikinshi Ιinnan, kana ya kalli Anty fa'iqa yace "little sis turomin picture Ιinta natura anemota. "To yaya cewar Anty fa'iqa tana buΙe wayarta kana ta tura kishi picture Ιin failusha a WhatsApp. "Natura yaya... bece mata komaiba ya shiga Whatsapp Ιin kuma yana amsa wayar general, kana kana yiyi forwarding Ιin picture Ιin izuwa wayar Captain Usman, tare da tura gajeren saΖo kamar Hakan "Anemota yanzu duk inda ta shiga Usman. Daga Hakan yafita contact Ιin Usman kana yana cigaba da amsa wayarshi.
Gefen Captain Usman kuwa koda yabuΙe yaga saΖon megidan nasu, ido yazaro arazane yana faΙar"anemota kuma kai ina, sekuma yasakawa megidan nasu kira, amma harta yanke ne dagaba, zesake kira kenan kira shi yashigo, cikin sauri yaΙaga yana faΙar "Sir wannan yarinyar da kace anemo ai itace muka bari agidan gona yanzu. "Whatt? YafaΙa daΖarfi yana zaro rikitattun idanuwanshi kafin yajuya fuuuu yabar gidan, yanaji Noor da Hajiya kaka natam bayar shi lpy amma beko waigoba balle suyi tinanin ze amsa.
Shi kuwa yana fitowa yafaΙa mota batareda yace komaiba, Hakan suka shiga tare da fisgar motocin aguje sukabar layin kaitsaye gidan gonar suka koma. Cikin takonshi na ΖaΖΖarfan namiji yanufi tare da nufar cikin parlor. Kwance yaganta tamkar ma tacciya domin babu inda ke motsi ajikinta, duΖawa yayi ya Ιaukota Sedai ganin yadda jikinta yasaki baΖaramin kayar masa da gaba yayiba sabida yasan tanada matsalar remonia gaya kuma takwana cikin azababben sanyi irin wannan. Hakan dai ya fito da ita domin ko a fuska baka isa kagane hankalinshi yaΙan tashi ba. Yana zuwa ya sakata motar da suka buΙemai kana yashiga wata daban sukaja motocin suka fice daga gidan gonar.
"Musamu hospital mafi kuwa Captain Usman, yafaΙa tamkar bashine yayi maganarba. "Okay Sir, captain Usman yace kana yaΙauki hanyar dazata sadasu da wata asibiti dayagani lokacinda suka shigo garin, suna zuwa kuwa aka karΙeta cikin gaggawa aka shiga da ita emagency room, tareda bata temakon gaggawa, se rawar Ζafa sukeyi da ita ganin wannan mayan sojojin daduka kawota sunsan cewer lieutenant musayyeer baΖaramin mutum bane dudda cewar Basu fahimci koshi wayeba tun da babu kayan sojoji ajikinshi.
Kusan awa Ιaya suka Ιauka kafin su samu nomfashinta yadedeta, Hakan suka fito, suna sanarwa da Lieutenant cewar tafarka. Bece komaiba se umurnin daya bawa Captain sahib akan cewar yabiyasu komai, kana shikuwa yakira Noor. Jikina rawa Noor Ιin yaΙaga yana faΙar "Yaa shattima. "Nasameta tana hospital kuzo, yana gama faΙar Hakan ya yanke wayar..!
Autar Alheri ✍️
*πΉπ¦πΉME & MY LIONπΉ*π¦πΉ
Special and romantic love story πππ«£
Writer by Autar Alheri ✍️
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦
πΉπΉ
π¦
Oh'oh'ohhhh π€π€π€
Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Ιinsu, kana ze cika zukatasu da shauΖi tareda begen reality love❤️π« na haΖiΖa π―
Book one
Chapter 5 & 6
"Hakan suka nufi unguwa uku kai tsaye., tafiyar minti 15 takaisu unguwa uku parking suka yi bakin wani madaidaicin gidan me shegen kyau da tsari, dirowa sojojin suka shigayi cikin hanzari suka nufi motarda ogansu ke ciki suka buΙemai. Shi kuwa tun tsayuwarsu mitar dake Parke bakin Ζofar gidan yake kallo yana tinanin abinda yakawo Noor gidan yanzu da sassafe. Fitowa yayi cikin takonshi na ΖaΖΖarfan namiji yanufi cikin gidan yana mamakin abinda yatara mutane Ζofar gidan kamar Hakan. Tun a tsoron gidan yafara jiyo ihun Hajiya kaka, kuka take yi sosai tana tsinewa mutanen da suka sace mata jikarta, domin jiya ko bacci batayiba kuma batabar kowa yayiba., Ζarasawa yayi cikin gidan anan yasamesu duka zaune tsakar gida se famar bawa Hajiya kaka baki sukeyi. Kuma shine dalilin zuwan Noor tunda sassafe sabida kiranda Anty fa'iqa tayi masa. Sallama yayi akan lips Ιinshi yanabin mutanen wurin da rikitattun idanuwanshi. Dasauri Noor yaΙago jin muryar yayan nashi yana "Yaa shattima kaima Sedai Hajiya kaka tatasoka? Kafin lieutenant musayyeer yayi magana. Hajiya kaka tayi wani zumbur tamiΖe tana faΙar "mesunan mlm Kaine? Yoshe kadawo? Wlh kadawo akan dede domin inason kanunawa koma waye yaΙaukemin jika cewar ba'a taΙa matar soja azauna lafiya, yanzu inbanda suke gantalalin mutane su Ιauke amarya alokacinda angonta yadawo, wlh dai wannan mutanen sun cucemu Allah ya isa tsakanina da koma waye yayimin wannan aika aika, taΖasara zancen tana fashewa da kuka.
"Inakwana Yaa shattima. Cewar Anty fa'iqa. "Lpy qalau ya amsa mata cikin cool voice Ιinshi kafin yadubi Noor yana faΙar "miyake faruwa ne wai? "Wlh Yaa Sayyeer wai failusha ce aka Ιauke tinjiya har yanzu ba'agantaba shine duk Hajiya kaka ta daga hankalinta. "Eh naΙaga hankalin, yo badole naΙaga hankalinaba ai idan ba'agantaba shine mutun nafarko daze fara tuhumata, to wlh nidai kaji nagayama maisunan mlm kasaka anemimin jikata duk inda ta shiga aduniyarnan domin wlh Allah bazan yadda yawwa. TaΖasara zancen tana share hawayenta da gefen zanenta....idon lieutenant shattima yazuba mata yana kallon yadda take surfa tijara kafin yataΙe baki irin ko ajikinshi Ιinnan, kana ya kalli Anty fa'iqa yace "little sis turomin picture Ιinta natura anemota. "To yaya cewar Anty fa'iqa tana buΙe wayarta kana ta tura kishi picture Ιin failusha a WhatsApp. "Natura yaya... bece mata komaiba ya shiga Whatsapp Ιin kuma yana amsa wayar general, kana kana yiyi forwarding Ιin picture Ιin izuwa wayar Captain Usman, tare da tura gajeren saΖo kamar Hakan "Anemota yanzu duk inda ta shiga Usman. Daga Hakan yafita contact Ιin Usman kana yana cigaba da amsa wayarshi.
Gefen Captain Usman kuwa koda yabuΙe yaga saΖon megidan nasu, ido yazaro arazane yana faΙar"anemota kuma kai ina, sekuma yasakawa megidan nasu kira, amma harta yanke ne dagaba, zesake kira kenan kira shi yashigo, cikin sauri yaΙaga yana faΙar "Sir wannan yarinyar da kace anemo ai itace muka bari agidan gona yanzu. "Whatt? YafaΙa daΖarfi yana zaro rikitattun idanuwanshi kafin yajuya fuuuu yabar gidan, yanaji Noor da Hajiya kaka natam bayar shi lpy amma beko waigoba balle suyi tinanin ze amsa.
Shi kuwa yana fitowa yafaΙa mota batareda yace komaiba, Hakan suka shiga tare da fisgar motocin aguje sukabar layin kaitsaye gidan gonar suka koma. Cikin takonshi na ΖaΖΖarfan namiji yanufi tare da nufar cikin parlor. Kwance yaganta tamkar ma tacciya domin babu inda ke motsi ajikinta, duΖawa yayi ya Ιaukota Sedai ganin yadda jikinta yasaki baΖaramin kayar masa da gaba yayiba sabida yasan tanada matsalar remonia gaya kuma takwana cikin azababben sanyi irin wannan. Hakan dai ya fito da ita domin ko a fuska baka isa kagane hankalinshi yaΙan tashi ba. Yana zuwa ya sakata motar da suka buΙemai kana yashiga wata daban sukaja motocin suka fice daga gidan gonar.
"Musamu hospital mafi kuwa Captain Usman, yafaΙa tamkar bashine yayi maganarba. "Okay Sir, captain Usman yace kana yaΙauki hanyar dazata sadasu da wata asibiti dayagani lokacinda suka shigo garin, suna zuwa kuwa aka karΙeta cikin gaggawa aka shiga da ita emagency room, tareda bata temakon gaggawa, se rawar Ζafa sukeyi da ita ganin wannan mayan sojojin daduka kawota sunsan cewer lieutenant musayyeer baΖaramin mutum bane dudda cewar Basu fahimci koshi wayeba tun da babu kayan sojoji ajikinshi.
Kusan awa Ιaya suka Ιauka kafin su samu nomfashinta yadedeta, Hakan suka fito, suna sanarwa da Lieutenant cewar tafarka. Bece komaiba se umurnin daya bawa Captain sahib akan cewar yabiyasu komai, kana shikuwa yakira Noor. Jikina rawa Noor Ιin yaΙaga yana faΙar "Yaa shattima. "Nasameta tana hospital kuzo, yana gama faΙar Hakan ya yanke wayar..!
Autar Alheri ✍️
*πΉπ¦πΉME & MY LIONπΉ*π¦πΉ
Special and romantic love story πππ«£
Writer by Autar Alheri ✍️
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦
πΉπΉ
π¦
Oh'oh'ohhhh π€π€π€
Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Ιinsu, kana ze cika zukatasu da shauΖi tareda begen reality love❤️π« na haΖiΖa π―
Book one
Chapter 9 & 10
"Cikin sauri Anty fa'iqa tariΖeta yayi da Dady yazo yana mata addu'a. Ganin suka family ta ne ketareda ita zekawai tarushe da kuka me taΙa zuciya domin tunda take bataΙa jin azaba irin wadda tajiya jiyaba, sosai take kuka sukuwa se rarrashinta sukeyi musamman Dady da kuma Noor, Hajiya kaka kuwa natayata kuka, da kyar suka samu tayi shiru. Kana Dady ya shiga tambayarta abinda ya faru da ita. Aiko tabasu labarin komai bata Ιoye musuba domin failusha bata iya Ζarya ba ko za'akasheta seta faΙi gaskiya. "Ido Anty fa'iqa tawaro cikin mamaki tace "failusha da aurenki zaki rungumi wani Ζato dan kawai kirama abinda akamiki? "Eh mana to basune suka jiΖaniba, tafaΙa tana turo baki gaba....."laha'ila ha'illallahu, yanzu ke Ζ΄arnan inbanda gantalewa tayaya Zaki faΙawa gardi salon ya hallakaki kidebowa mutane fitina gun wannan mijin naki me shegiyar zuciya, yanzu sekisa yatada garin nan, Hajiya kaka tafaΙa tana taslima da taΙa hannu.
"Yanzu dai shikenan duk wannan yawuce ai, kawai abinda nakeso Noor kaje kasamu doctor Ιin daya dubata yayi mata transfer izuwa asibitinka semuwuce gida. "Okay Dady, kawai Noor yace kana yafice daga dakin. "Wayyoo Yaa lion Ιina kazo kaga abinda wancan sojan yayimin, dan Allah kadawo daga tafiyar nan uhnm uhnm, sekuma tasake kukan shagwaΙa...dasauri Dady yaΖaraso inda take yana shafa kanta yace "ya Isa yi haΖuri mamana kinji, ai lion Ιinki yadawo daga tafiyar shinema ya karΙoki daga hannun wanda suka saceki....ai tun kafin Dady yaΖaraso tasaki wani irin ihu wanda yahanawa dady Ζarasa maganar tashi, tare da rungume dady tana murnar jin lion Ιinta ya dawo, sekuma tasaki Dady tamiΖe tsaye akan gadon tana rawa tana juyi, cikinjin DaΙi tana waΖa, "kayaΖiraina kakafasansanin tubalin soyayarka.
"Zanbaka kaina koyanzu kakeso kanuna buΖatarta.
"Daga kai baΖari mai Ιayane.
Wanda raikeburi kai Ιaya ne
"Yeee mu lion welcome back to life yanzu zamu buΙe sabuwar rayuwa nida yayanaaahhh. TaΖarasa waΖar tata dafaΙar tana watsa duka hannayenta sama tana ihu...gaba Ιaya baki suka saki suna kallonta cikeda mamaki musamman Yaa Noor, doctor da Anty fa'iqa, Hajiya kaka kam baki yaΖi rufuwa ganin jikar tata na farin ciki. Dady ma murmushi kawai yayi yana girgiza kanshi domin shi duk abinda failusha zatayi a Ζuruciya yake ajiyeshi tun da har yanzu bata cika 16 ba.....Dr ne yace "tofa Masha Allah marar lafiyar ce hadda rawa? iKon Allah lallai lafiya tasamu alhmdulillah..."wlh kuwa likita ai doline kaganta tana murna mijinta ne ya dawo daga tafiya bayan tsawon shekaru shine yakawo wannan farin cikin, cewar Hajiya kaka.. ido Dr yawaro cikin mugun mamaki, ya kalli failusha, dududu bata wuce sa'ar autarsuba, kuma wai miji gareta har wanda suka yi shekara da shekaru basa tare tab Ιijam wannan wanne irin aurene? Maybe tun tana zanen goyo aka daurashi. YafaΙa aranshi....shi kuwa Noor murmushi yayi kawai domin wannan waΖar tata baΖaramin dariya tabashiba lallai zeso Yaa shattima yajita abakinta, tabbas akwai show agidansu, zega yadda wannan zaman zekaya. Besamu zarafinyin maganaba Kiran Anty Marwa yaΖara shigowa wayarshi Hakan yasa yafice kawai daga Ιakin.
Shi kuwa Dr Ζara dubata yayi kana yscewa Dady jikinta dasauΖi sosai Bama seta koma wata asibitin ba kawai tatsare shan maganinta in sha Allah zata Ζara murmurewa, daga nan yabawa Dady sallamarta. Godiya sosai Dady yayi mishi tare da tarin alkhairi domin kuΙin aikinsu da magani tuni lieutenant musayyeer yabiya. Koda Noor yashigo harsun shirya zasu fita Hakan yasa suka fice baki Ιaya. Dady ya kalli Noor yana faΙar "Noor maΙauki daughter da fa'iqa idan ka ajiye fa'iqa gidanta seku wuce kawai kaida ita, nikuwa bara nakai Hajiya gida taΙauki abinda takeda buΖata arufe gidan semu biyo bayanku. "Okay Dady badamuwa Noor yafaΙa yana riΖo hannun failusha yasakata gaban motarshi, kana Anty fa'iqa ta shiga baya, suka Ιauki hanya.
Shi kuwa Dady suna fitowa excort Ιinshi suka buΙe musu mota ya shiga baya shida Hajiya kana suka Ιauki tasu hanya suma.....Noor na sauke fa'iqa ko shiga gidanta bayiba yasake Ιaukar hanya domin a Ζagare yake shi kanshi ya isa gidashi, domin Noor akwai fitina bayada haΖurin nisa da matarshi ko kaΙan, kuma ko iyayensu sunsan wannan hali na duka yaransu, shiyasa duk wanda yazo da zancen aure acikinsu basa hanashi sedai ma su sanya mishi albarka, domin abin tamkar jininsu ne, sedai suna mugun mamakin yadda babbban Ιan nasu kerayuwa babu mace kuma lpy qalau, toba iyayenba har Ζannen nashi mamaki sukeyi, sedai sun ajiye abinne izuwa maybe shi beda irin wannan jinin nasu na gado, yayin da Noor kemasa kallon marar lafiya koba komai yabashi kusan shekara huΙu aduniya, domin yanzu yana 38 ne Noor na 34 amma shi harda yaranshi biyu shiko ko matar bayada Balle ayi zancen yara domin shi be Ιauki failusha matsayin mace ba..
Suna shiga garin Abuja kaitsaye gidanshi yawuce da failusha domin baze iya haΖurin seyaje gidan mami ba tukunnah ya dawo. Yana gama parking ya fito yariΖo hannun failusha suka nufi cikin gidan. Anty Marwa kuwa tanajin tsayuwar motarshi tamiΖe cikin sauri tanufo parlor domin yaranta na gidansu sunje Hutu. Suna buΙe Ζofar parlor tafaΙa jikinshi tare da manna mai wani irin kiss a baki, domin ita sam bata kulada failusha ba idonta mijinta kawai suke gani....Shima tuni ya saki hannun failusha ya Ιauki matarshi cak tamkar ya Ιauki yar baby yanufi bedroom da ita...baki da hanci failusha tasaki tana kallon tsintsar iskanci acewarta kafin taja Ζafafunta tana tura baki tazauna, tana faΙar wlh ita bazata zauna gidanshiba yazo yamaidata gidan mami.
Sukuwa suna shiga bedroom suka zube akan bed suna kissing juna tamkar wanda suka jima basu haΙuba nan kuwa koda daren jiya seda suka mori juna, cikin zaΖuwa Dr Noor yafara fatali da kayan jikinshi, domin ita anty tuni ya cire yar fililiyar rogar dake jikinta. Hannunshi yasake kan cikakken nashanunta yana murzasu cike da zalama suna Nishi, kamar yadda itama takama Noor Ιinshi tana sarrafa wa, ai atake suka ruΙawa juna jiki, bakajin komai aΙakin se Nishisu, cikin sauri Noor yakai hannunshi Ζasanta yadda yaji wurin sharkab yasashi faΙar "wayyo my watermelon ohhh daΙi marwati, yana faΙar Hakan yana ΖoΖarin Ιaukar hanyar shi, aiko yana shiga suka saki ihu watare kafin ya fara kashe arna baji ba gani, kamar wani doki, lallai wannan jarumtar tajinice koda ba'afaΙa ba, sosai suke bidirinsu suna faran tawa juna sunbarwa Dady Ζ΄arshi nan yashe a parlor π₯ kusan awa biyu dashigarsu, kafin suka fito riΖeda hannun juna suna sakarwa juna murmushi suka nufi dining, sedai ganin matashiyar budurwar zaune a parlor yasa anty Marwa yin turuss yana binta da ido domin bata ganinta sosai. "Wacece wannan baby? "Ohh ya rabbi wlh namanta da ita sweetie kece gabaki Ιaya kika Ιauke hankalina failusha ce fa kobaki ganetaba? Ido Anty Marwa tazaro tana faΙar "yanzu baby tare kakeda jikar Hajiya kaka shine baka gayaminba innalillahi, tafaΙa tanayi kan failusha. Rungumeta tayi tana faΙar"Amaryar babban yaya sannu dazuwa kinzo lpy? "Ni rabidani ba shareni kikayiba keta Kinga wannan yayan me Ζaton kai hadda wani iskanc..π€ sekuma takasa Ζarasa faΙa tarufe bakinta tana zare ido domin tasan Ζaramin aikin Noor ne yaci ubanta agidannan...itama anty Marwa zaro idon tayi aranta tana faΙar Allah yasa failusha bataji taΙargazar dasukeyiba. Afili kuma cetace "mikikace Antynmu? "Baki tatura gaba cike da taΙara tace "nidai kidena cemin wani anty tun da ba tsohuwa bace ni. "iKon Allah to naji yanzu dai zo muje kici abinci kiyi wanka seki huta ko? Aitanajin Hakan tamiΖe azabure ta fara matsar Ζwallar. "iKon Allah mikuma yafaru? cewar Dr Noor.."wlh Nima bansaniba baby.
"Minene little sis? Yatambaya tana riΖo hannunta. Ζara turo bakinta tayi gaba kana tace. "Nidai wlh bazan zauna gidankuba kuna wannan abun nidai wlh gidan mami zani, se hawaye sharr..ido suka zaro atare suna kallon juna kafin Noor yace "munayin me? YafaΙa atsorace. "Uhn uhn. "Uhn me bazakiyi magana sena ballaki. Yasake daka mata tsawa. "Kuna shareni mana kuma kuma tafiyarku, tafaΙa cikin sauri kamar anfisgo maganar. "Harara abanka mata yana sauke ajiyar zuciya kafin yace "shin bazaki kici abincin bane? "Eh. "Okay muje "Sweetie barana nakaita gida nadawo. "To shikenan adawo lpy baby Allah ya kiyaye min kai, taΖarasa zancen tana mannawa Noor kiss a kumatu tamkar yadda tasaba yimasa duk zefita domin itafa akan mijinta bata kunyar uban kowa dede kenanπ
Itakam failusha da ido kawai takebinsu dudda suna bata haushi amma baΖaramin birgeta anty Marwa tayiba setaji inama ace itace itada lion Ιinta (π€ gaskiya failusha kin debo dazafi fa) Hakan suka Ιauki hanyar gidan mami se tunani lion Ιinta takeyi har suka Ζarasa...!
ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuΙinki a wannan account Ιin π 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber π 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp
*tofa ina kuke manyan mata masu capacity ❤️ mata nake magana ba muna mataba π Hajiya idan kinsan kina Camada matsalar rashin samun alheri agun oga, ko rashin sha'awa, ko rashin ni'ima, ko matsalar rashin samun cikakkiyar gamsuwa a gunki ko agun megidanki Humm to kugarzayo domin ga haΙin buzaye na musamman domin matan Sunnah π«£ idan kinsan ba akan mijin aurenki zakiyi anfani dashi ba to ina baki shawarar karkiyi domin kuwa wlh baze taΙa iya rabuwa dake ba, koda kuwa aure kikayi, kana inan mijinki na neman mata Shima wannan fagen nakine uwar gida me capacity ❤️π*
1, munada taΖadari haΙi na musamman daga Ζabilar kanuri.
2, munada Ιan sababi, ingan taccen haΙi daga sakkwatawan Shehuπͺ
3, munada ruhul khari, gagarumin haΙi daga Ζabilar buzaye.
4, munada me ΖanΖara daga Ζabilar togawa.
5, munada Ιan kuwwa maganin kurman namiji daga Ζabilar, shuwa.
Ba iya wannan ba munada Ζalalolin Maganin kala kala masu inganci kama daga Maganin sanyi infection har zuwa hips da breast. Kana sanyi koda yahanaki haihuwa koda haifaffen ne ajikinki biΖudiratillah idan kikayi anfani da maganinmu to ze barki Indai bana ajali bane, manyan mata amotsa. Ga duk me buΖatar wannan maganin ze iya tuntuΙatar Autar alheri wato Dr Yasmeen Ahmad a wannan nomber π 07037092176. Allah yabamu lpy me amfani duniya da lafira.
Autar alheri ✍️
*πΉπ¦πΉME & MY LIONπΉ*π¦πΉ
Special and romantic love story πππ«£
Writer by Autar Alheri ✍️
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦π¦π¦
πΉπΉπΉπΉ
π¦π¦π¦
πΉπΉ
π¦
Oh'oh'ohhhh π€π€π€
Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Ιinsu, kana ze cika zukatasu da shauΖi tareda begen reality love❤️π« na haΖiΖa π―
Book one
Chapter 11 & 12
"Suna isa tafice da gudu ko gana parking beyiba, tafaΙa parlor tana Ζwalawa Yaa shattima kira. "My lion..my lion.. Yaa lion Ιina. Where are you please? TafaΙa tana kwaΙe fuska...gabaki Ιaya dariya mutanen dake parlor suka saka domin sam failusha bata kulada kowaba seda taji dariyarsu. Maheer, fawan, fa'iz, mami Hajiya kaka, Dady duk suna parlor. Ido tawaro data gansu sekuma tarufe fuskarta da tafukan hannunta. "Tofa kekuwa sabida tsabar Ζauyanci Zaki faΙawo mutane cikin parlor Hakan ko sallama babu balle gaisuwa kina Kiran wani lion to waye keda wannan Sunan agidan nan? Mudai bamu sanshiba. Cewer maheer yana harararta... Ζara kwaΙe fuska tayi tana matsar Ζwallar amma batace mishi komaiba domin Allah yasani bataji daΙi rashin ganin lieutenant musayyeer a parlor ba..muryar fawan ce tasa tafara Ζafafunta jin yana cewa "Feelon kaka yau agari zonan yar Ζanwata rabida maheer kinji.. Hakan taΖarasa tsakiyar parlor kafin takai gun fawan Mami tariΖo hannunta tana zaunarda ita kusanta, tace "rabu dashi Ζ΄ata zo kizauna babana baya gida amma anjima kaΙan Zaki ganshi kinji. Kai tajinjina wa mami. Cike da salΙita.
Itako Hajiya kaka yahayyaΖowa maheer tayi damasifa wai miyasa yace besan mesuna lion Ιin jikartaba. Da Ζyar dai fawan ya lallaΙata tayi shiru. Shi kuwa fa'iqa miΖewa yayi tsaye yace "yar Ζauye zomuje kiga wani abu..ai Ζarasaba ta wullo mishi filon kujera tare da miΖewa tabishi dagugu domin tuni ya arce dama Hakan sukeyi duk suka haΙu kamar sa'annan juna.."iKon Allah wai fa'iz wannan shirmen bazaka denashi bako? Mamana ba Ζanwarka bace ah'ah. Cewar mami. Rabu dashi Rukayya Indai failusha ce dede take dashi. Hum Allah ya kyauta.
Seda tagama gudane guda nenta itada fa'iz kafin tadawo bedroom Ιinta dake gidan tun da dama can tasanshi, shiga tayi taje tayi wanka tacanja kaya kana tayi kwanciyarta batareda tabi takan abinci ba domin kozata kwana bazata Nemi wani abin domin taciba sedai idan takurata akayi..
Zoom 1
Wasu matasan matane zaune su biyu acikin bedroom se wadda taΙan fisu girma kaΙan dagani yayarsu ce. Ζaya ce ta kalli Ζaramar tana faΙar "Anty sofi wai seyoshene Zaki bawa anty mubuna haΙin Kaine koni danake Ζarama ai zan iya yimata abinda takeso Balle ke? "Humm bazaki gane bane zeemama amma wlh babban yaya nada wuyar sha'ani zan iya rantse miki kika ko ganina yayi baze ganeniba domin ko kallona betaΙayiba, sa'annan kuma shekaran jiyafa ya dawo yanzu Hakan ko gaidashi bamujeba. Balle nasamu nazuba mishi Ιin....ajiyar zuciya anty mubina ta sauke kamin tace "shikenan kibari duk ranar da kukaje gaidashin ki tabbar kinzuba please sofi sanin kankine banida burin daya wuce mallakar lieutenant musayyeer ayanzu kuma banida wata dama tayin Hakan seta hannunki idan kuwa bata samu bane tose na canja wata hanyar amma dai mufara gwada wannan domin wlh kota yayane Sena lashi zumar wannan guy Ιin. Tana gama faΙar Hakan tariΖo kan zeemama taΙora akan cinyarta kafin ta fiddo nononta Ιaya tasakawa zeemama abaki tana faΙar "shaa Aurar mom 2 days sunyi missing Ιinki.π± Aiko zeemama kamar jira takeyi ta cabki nonon anty tata tafara zuΖa kamar tasamu na uwarta, tare da tura hannunta cikin rigar tariko Ιayan tana murza nipple Ιinta. "Washh sweet sis shamin sosai, anty mubina tafaΙa tana Ζara manna kan zeemama akan nonon nata. "Baki anty sofi taturo gaba tana faΙar "dan kuyamutsani shine se ayanzu zakuyi bayan kunsan nayi missing kwana biyu, Allah nima bazan yadda ba, taΖarasa zancen tana tura hannunta kasan duguwar rigar anty mubina tare da sanya hannu tajanye pant Ιin anty mubina wuri Ιaya ta zuwa mata yatsunta acikinta, tana fingering Ιinta. Aiko anty mubina ta banΖare tare da kwanciya plat tana ΖoΖarin cire rigarta. Cikin sauri suka tayata cirewa, suma duk suka cire kayan jikinsu, cikin mugun kwaΙayin juna su kayi kan sunansu suna less tamkar hauka sabon kamu, kumawai ahakan yaya da Ζanwa ne uwa Ιaya uba Ιaya ( rabbi ka tsare mu daga biyagun Ζaddarori muda dukkan musulmi baki Ιaya π₯)
Asokoro
Dukkansu zaune suke a parlor suna fira amma an wannan karon babu fawan kuma babu maheer kowanne yayi gidanshi. Mami ce kawai se Hajiya kaka dakuma fa'iz. Kallom Hajiya kaka mami tayi kana tace "mama nifa tun Ιazu banga mamana ba ko ina ta shiga? Ko abinci bataciba fa. "Humm ai kaΙan kika gani Rukayya indai failusha ce, kinsan halin kayarki. Cewar Hajiya kaka tana mere baki. MiΖewa mami tayi tana faΙar "bara kugani kar yunwa takama yarinya irin wannan zama haka. Kaitsaye Ιakin failusha tanufa koda ta shiga tana kwance akan bed tana bacci. Murmushi mami tayi kafin ta shiga tashinta, domin ko acikin bacci matakin lieutenant musayyeer tajeyi tana turo baki gaba cikeda taΙara tana motsa lips Ιinta wanda bakajin abinda take faΙa..... murmushi mami tayi kafin taΖarasa tadata...Tana buΙe idonta taga mami Hakan yasa tasaki murmushin daya Ζara mata kyauta, wanda yasa mami faΙar "Masha Allah watafarakallah bi'ahasanilhaliqin, tabbas Allah ya albarkaceni da kyawawan yara daga mazan har wannan macen Ιaya daya bani amana Allah ya albarkaci rayuwarku duka. "Mikikace mami? Ta tambaya cikin sansanyar muryarta. Bakomai mamana tashi kiyi brush maza kizo kici abinci kinjiko..baki tabuΙe zatayi magana kenan. Mami tace "kul karkice komai tashi kawai kiyi. Hakan yasa tamiΖe badan tasoba tanufi toilet tana turo baki.
Mami ta fito daga bedroom Ιin failusha Lieutenant shattima nashigowa gidan, yatafita kamar irin nigoginnan na masuji daΖarfi da kuzari...wurinta yaΖaraso tare da hugging Ιinka yana manna mata kiss a goshi. "Good evening Mamina, yafaΙo akan lips Ιinshi. "Murmushi mami tare da shafa kwantacciyar sajen fuskarshi kana tace. "Alhmdulillah babana kadawo lpy? "Alhmdulillah Mami. Daga Hakan yajuya zeshige Pert Ιinshi. "Yo ina ganin bakanta yanzu maisunan mlm harnayi lalacewar daga kanni kakasa zuwa kagaidani, Hakan zaka sa Ζafa kawuce kana wannan tafiyar kamar zaka tada gidan, ko wanda ko wanda ze shiga yaΖi? Cak ya tsaya daga hawan benen dayakeyi, tare da juyowa ya kalleta da gefen ido sekuma yataΙe baki, kafin yajiyo zuwa cikin parlor inda take zaune, bece mata komaiba illa zama dayayi gefenta kana yasaka duka hannayenshi ya rungumota gudun karta faΙi idan ya rungumeta daga tsaye, kana ya manna mata kiss akumatu, cikin wani Ιan iskan sexy sound yace "nina isa nace banyiwa matar oyoyoba, no.no. sam bazeyuba kawai banganki bane. Kafin yaΖarasa yaji Hajiya kaka na tabka salati tareda tafa hannu tana faΙar "nashiga aljanna da izinin uban gijin, zamani ina zaka damu ya wannan lalacewar har ina? Maisunan mlm yanzu dama Kanada lafiya har haka amma kaΖi maida hankali akan iyalinka, amma danka mayar dani gantalalliya shine zakazo kana kiramin wani nono, wannan rashin kunya har haka maisunan mlm? Ido lieutenant shattima yazaro cikeda mamakin jin abinda ke fita daga bakin tsohuwar kaitsaye tacanja mai magana. Dan Allah ni Ιagani kawani ΖwaΖumeni kamar zaka Ιallani, kawani zubomin wannan idon naka masu furgitani...gira Ιaya yaΙaga mata wani wani lalacin murmushi wanda kai baka isa kace murmushi ne yakeyiba shida yayi abinsa shine kawai yasan yayi, kafin, yajuya yana kallon gefen mami ganin batama ganinsu Balle taji abinda suke faΙa yasa yajiyo yana kallon Hajiya kaka cike da iskanci kafin ta buΙe baki tamkar wanda akayiwa dole yace "oh sorry Hajiya kaka nono nakeso karkiga lafina kozaki banine matar atina tsohuwar love? YaΖarasa zancen yana kafeta sexy ayes Ιinshi masu matuΖar kaifi...kau shattima kwallon Ιan iskane wlh π..ido Hajiya kaka tawaro tare da Ιauko filon kujera ta doga masa akafaΙa yagoce, tama faΙar "sedai kaje uwarka tabaka murgujejen banza murgujejen wofi, yau harnayi lalacewar dazaka maidani abokiyar shaΖiyancinka yonaji lalatacce, taΖarasa faΙan tana haki kamar wadda tayi gasar tsere... miΖewa yayi tsaye yana Ζare mata kallon yadda duk tayi laushi cikin ΖanΖanin lokaci Hakan, kafin ya Ιauke kanshi yana taΙe baki irin ko ajikinshi Ιinnan kana ya haura zuwa Pert Ιinshi.....yana Ιagawa failusha na fitowa ganin mami bata parlor yasa tanufi Hajiya kaka tana faΙar "kakata kedawaye? Waye yataΙamin ke yanzu yaga yadda ake chaskale agidannan? "Waye kuwa inbanda ganta lallen mijinki Ζaron banza ba mutun yayima wata maganarba yaturmusheshi da wannan mirΙaΙΙen jikin nashi...kai aitun kafin tarufe bakinta failusha tamiΖe aguje tanufi Pert Ιin lieutenant musayyeer mahabub shattima, tana kiranshi da iya Ζarfin cikin sexy sound Ιinta, my lionnn....!
ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuΙinki a wannan account Ιin π 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber π 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp
Autar alheri ✍️