K'ADDARA CE CHAPTER 6 BY MAMAN NUSAIBA

K'ADDARA CE CHAPTER 6 BY MAMAN NUSAIBA
K'ADDARA CE CHAPTER 6 BY MAMAN NUSAIBA  _KADA KU MANTA WANNAN LITTAFIN NA KUD'I NE KI GARZAYO KI BIYA NAKI KUD'IN DOMIN AYI  TAFIYAR NAN DAKE  SISTER_ _NOMAL N300_ _VIP N500_ _Ku tuntubeni ta WhatsApp number na+966599791573_ _Mai buk'atar HAFSAT BOOK 2 ya zama  document complete zaki biya N400 ki  samu  wannan  labarin, duk mai son  HAFSAT BOOK 2 ku  tuntubeni ta WhatsApp number na +966599791574_ _بسم الله الرحمن الرحيم_ _17/ 18_  Zaman  dirshan  Hanan  Tayi,  tana  tunano  maganar da  Baba ya fad'awa Yaya Faris. Ta  gumi  Tayi  tana  fad'in  shikenan  ni  Hanan zanyi  Auren  cin  amana! Waiyo Allah  Baba  dan Allah karki  amince  da maganar shi! Nifa ko  mutuwa  zanyi ba Mijin aure bazan auri  Yaya Faris ba, haba!  ai d'an halak  baya  manta halacci, bazan  iya  ba Baba na! Ka taimake ni  Baba!  karka ce ka yarda. Da  sauri  ta share  hawayen  ta jin  Baba  na kiran  ta, tashi  Tayi  ta shiga toilet ta wanke  fuskar ta,duk dan kar Baba  ya gane Tayi  kuka, tana is…