ZURI'A DAYA BOOK 2 CHAPTER 4 BY SA'ADATU WAZIRI GOMBE
ZURI'A DAYA BOOK 2 CHAPTER 4 BY SA'ADATU WAZIRI GOMBE ZURI’A DAYA BOOK 2 CHAPTER 4 BY SA’ADATU WAZIRI GOMBE Www.bankinhausanovels.com.ng motsin komai take ji ba sai na dan da yake – ~ cikinta, domin yau cikinta ya kai wata biyar ko shida. ‘Hankalina ya yi mugun tashi, nan take na ce.“To ki bari Abban ki ya dawo saiki fada — masa, sai asan me za ayi miki”Ta yi-murmushi ta ce, “To Granny, Ammi _ -da na fada mata itama haka ta ce. Granny kuma _ba kya ganin yadda na koma, duk nayi fari na Na canza kamar bani ba idan na kalli (mirrow)”. Wani murmushin yake nayi, nace, . “Rashin lafiyar da kika yi ne kwanakin baya shi ne yasa”. Ta yi murmushi tace”Tunda naji sauki yanzu ai zan, dawo yadda nake, kuma bayan sallah insha Allah zan koma makarnata domin nayi (missing) dinta, don Abba ya hana ni _komawa da tuni na koma” “Kada ki damu ya yi hakan ne-don ki ‘gama jin Karfin, jikin ki sosai, tunda gashi kin — – fara warwarewa, damuwa ta fara sakin jikin ki”. . Nan, take na shiga nusar da ita da nuna. mata yadda Kaddara take, da kuma nuna mata ‘matsay…