SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 11 BY FATYMA SARDAUNA
SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 11 BY FATYMA SARDAUNA
Www.bankinhausanovels.com.ng
Tsayawa yayi yana me Ζarewa gate Ιin kallo, idan da zaibi son zuciyarsa ne, to tabbas da shiga cikin gidan zaiyi, amma kuma saidai wata zuciyar tana gargaΙinsa da kar ya shiga cikin gidan, bawai kuma don yanajin tsoro ba, kawai dai yana me tausayawa kansa ne, yasan idan yaga Zahrah dole sai ciwonsa yasake motsawa, duk da yanzun ma bawai ciwon nasa ya kwanta bane, komawa yayi cikin motarsa yazauna, haΙe da Kifa kansa akan steering motar, lumshe idanunsa yayi sai kawai ga hawaye suna fitowa daga cikin idanun nasa, wai yau shi Zaid ke kuka akan mace, lallai rayuwa
juyawa take, gashi shikam tajuyo masa da saΙanin tunaninsa… Ζarar motar dayaji shi yasanya sa Ιago kansa yakai kallonsa wajen gate Ιin gidan, ko ba a faΙa masa ba yasan motar RIVAL ce (wai Dr.Sadeeq ne rival Ιin nasa) balle ma kuma yagansa acikin motar, wani irin abune yazo ya tokarewa Zaid maΖoshinsa, baΖinciki, haushi, takaici, da kuma tsanar doctor ne duk suka haΙe masa waje guda. Ji yake kamar yafita acikin motar yaje ya shaΖo sa kozaiji salama acikin ransa.. Har motar doctor tashige cikin gidan bai Ιauke idanunsa akan gate Ιin ba, da sauri ya rumtse idanunsa lokacin da motar tagama shigewa cikin gidan aka kullo gate Ιin gidan, da Ζarfi ya danne lips Ιinsa haΙe da buga steering motar, yanaji yana gani wani zai yi masa rayuwa da Zahrah’nsa. “Yanzu Allah ne kaΙai yasan shigarsa mezaiyi mata, wata Ζilama rungumeta zaiyi, wataΖila kuma har kiss zaice zaiyi mata” wata zuciyar tafaΙa masa haka. Da Ζarfi ya shiga dukan steering motar, yana me jijjiga kansa, ΖwaΖwalwarsa bazata iya Ιaukar masa wannan tashin hankalin ba, jiyake komai na duniyan nan najuya masa, Allah yasa abun da zuciyarsa ta faΙa masa bahakanne zai kasance ba, bazai taΙa iya jurewa ba, hanunsa ya Ιaura adaidai saitin zuciyarsa haΙe da sake rumtse idanunsa, zafi yakeji haΙe da zogi acikin Ζirjinsa, da Ζyar ya’iya tada motar ya cillata kan titi a zafafe, gudu sosai yakeyi akan titi babu ruwansa da waΖ΄anda suke gabansa ko suke bayansa, idanunsa sun rufe sosai.. Ikon Allah ne kawai yakawoshi gida, amaimakon yawuce Ιangarensa sai ya wuce Ιangaren mom Ιinsa..1
Hajiya Safara’u ce tsaye agaban dinning table tana shirya abinci, batare da sanin shigowarsa ba saiji tayi anrungumeta ta baya, Ζamshinsa kaΙai taji tagane cewa tilon Ιanta ne, mamakine tsantsa ya bayyana akan fuskarta yaushe rabon Zaid yazo ya rungumeta haka? kansa ya Ιaura akan wuyanta haΙe da sauΖe ajiyar zuciya, wani abu me Ιumi da taji yana sauΖa akan wuyanta ne yasanya tayi saurin juyowa garesa, batayi mamakin ganinsa ahaka ba amma Ζwarai tayi mamakin ganin yanda hawaye ke zuba daga cikin idanunsa.
STORY CONTINUES BELOW
“Zaid!!”
taΖira sunansa cike da tsananin mamaki haΙe da tashin hankali.
Jajayen idanunsa ya Ιago ya kalleta haΙe da sake rungumeta.
“Mom nakasa jurewa, bazan iyaba, please ki ciremin soyayyarta acikin zuciyata, koda zan samu nutsuwa na minti Ιaya acikin ruhi na!” cikin matsanancin rauni yake maganar gaba Ιaya yazama abun tausayi yadawo saikace yaro Ζarami..
Ahankali Mom take shafa bayansa haΙe da jinjina kanta, tabbas da ace akwai yanda zatayi da ta cirewa Zaid soyayyar Zahrah acikin zuciyarsa, bazata iya jure ganin hawaye da kuma damuwar Ιanta ba.
Kamasa tayi suka zauna akan kujera, kansa yaΙaura akan cinyarta yayinda ita kuma take shafa tarin sumar dake kansa .
“Nakanji ciwo acikin zuciyata idan naganka kana kuka Zaid, bansan wani irin soyayya kakeyiwa Zahrah ba, amma kuma bamu da yanda zamuyi Zahrah matar wani ce yanzu” Mom tafaΙi haka cike da lallashi.
“Mom ki taimakeni, zafi nakeji acikin zuciyata, yanzu kenan bazan sameta ba? shikenan har abada saidai naΖare rayuwata a haka babu ita? bazai yiwuba Mom, dana sani tun farko daban yaudareta ba, dana sani tun farko dana aureta, duk nine najawa kaina ni da kaina na haramtawa kaina ita, nasan dabanyi mata fyaΙe ba dayanzu na sameta, nine fa nayi mata fyaΙe mom, meyasa nayi haka mom? kaicona yau nayi danasanin yi mata fyaΙe da nayi fiye da ko yaushe!” yafaΙi haka yana me sake fashewa da kuka kamar yaro..
Mamaki haΙi da ruΙani dakuma tsantsar kaΙuwa su suka bayyana akan fuskar Mom, kallonsa kawai takeyi zuciyarta na tafarfasa.1
“Kana da hankali kuwa Zaid? FyaΙe fa kace, anya kuwa ΖwaΖwalwarka bata fara taΙuwa ba?”
Sai yanzu yatashi daga kan cinyarta, bayi da wani zaΙi wanda ya wuce yafaΙawa Mom Ιinsa gaskiya…
“Ban haukace ba Mom, dagaske ne nine nayi mata fΖ΄aΙe, nine nan na tozarta rayuwarta, nine nan na fara gurΙata mata rayuwa, na rabata da farincikinta da duk wani jin daΙinta, narufe idanuna naketa mata haddinta alokacin da take tsananin buΖatar taimakona, nayi mata fyaΙe mom nabiye son zuciyata nasan ban kyauta mata ba amma kuma babu yanda zanyi ne yazama dole……”2
Tassssss haka mom ta Ιaukesa da wani irin lafiyayyen mari, marin daya matuΖar firgitasa ya ΙaiΙaita tunaninsa, tundayake yataso yayi wayo mahaifiyarsa bata taΙa sanya hanu ta mareshi ba sai yau, kai koda tsawa me Ζarfi bata taΙa yi masa ba, bakinsa ya hangame haΙe da sanya hanunsa akan Ζuncinsa inda ta maresa yana kallonta.
Itakanta mamakin marin datayi masa take, sai dai kuma ranta amatuΖar Ιace yake..
“Kayi mata FyaΙe? kacuceni Zaid, bantaΙa tunanin zaka iya aikata wannan rashin imanin ga wata Ζ΄a mace ba arayuwa, meyasa? meyasa? idan aure kakeso meyasa bakayiba? kahalakar da rayuwar Ζ΄ar mutane, kaicon wannan gurΙataccen halin naka, tabbas yanzu na yarda alhaki ne kawai ke bibiyarka, idan kuwa hakane to wallahi baka ga komai ba arayuwarka, niba azzaluma bace kuma bana zama inuwa Ιaya da mutum meyin zalunci, bansan zuciyarka tayi tauri harhaka ba, dahar kake tunanin aurenta, nayi danasanin tura mahaifinka nemamaka aurenta, ashe kai macucine agareta azzalumi, taya kake tunanin zata amince dakai?” kanta tashiga girgizawa haΙe da juyawa ta nufi matattakalan dake cikin falon ranta amatuΖar Ιace, sam batasan abun da Zaid ya aikata ga Zahrah ba sai yanzu, lallai da ita da kanta zata Ιaukawa Zahrah mataki.1
Zaid kuwa har Mom tagama haura step Ιin dake cikin falon, bai Ιauke idanunsa akanta ba, mamakine ya lulluΙesa matuΖa, sake shafa kumatunsa yayi inda mom Ιin ta zabga masa mari, baitaΙa ganin Ιacin ran mahaifiyarsa irin nayau ba tun dayake. MiΖewa yayi yawuce Ιangarensa shi dai idan za amaresa sau million a basa Zahrah to bazai taΙa damuwa ba..
6
STORY CONTINUES BELOW
Mom kuwa tana shiga Ιaki wayar Dad taΖira tasanar masa komai, Ιacin ran da Mom tashiga kaΙanne akan wanda Dad ya tsinci kansa aciki, lallai Zaid yamaidashi mutumin banza, dayasan haka tafaru tsakaninsa da Zahrah da baije ne ma masa aurenta wajen Baffanta ba, wannan ma ai rashin ta ido ne, amma zaiyi maganinsa ne, jibi jibin nan zai Ιaura masa aure kuma dolensa ne yazauna da matar, hukuncin da Dad ya yankewa Zaid kenan.4
*****
Tun jiya suka koma makaranta amma bata samu daman zuwa ba, doctor da kansa yace ta bari sai yau… BuΙe Ζofar Ιakin tayi ta fito, dagani sauri take, ta shirya tsab cikin riga da zani na atamfa ta rufa jikinta da wani Ζaton mayafi me Ιan kauri..
Kallonta yakeyi sosai, take yaji wani irin kishinta ya lulluΙemai zuciya, duk da ba wani kwalliya tayi sosai ba, amma shikam baijin zai barta tafita ahaka, kishi yake wani ya ganemai fuskar mata, ganin yanda yake kallonta ne yasanya taΙan shagwaΙe fuska haΙe da karyar da wuyanta gefe, don daganin yanda yake kallonta tasan akwai magana abakinsa.2
“Banjin zan barki kifita a haka, maza je ki Ιauko hijab kisanya” yafaΙi haka cikin dakiya da’alama babu wasa a lamarin nasa. Bata musa masa ba ta koma Ιaki, hijab ta Ιauka ta sanya wanda ya tsaya iyaka guiwarta, tana fitowa yasake kafeta da idanu, har yanzun ma dai baijin zai iya barinta tafita ahaka, gaba Ιaya ma shi kullum gani yake tana Ζara yi masa kyau, nana gaba kaΙan zai hanata fita ne ma kwata kwata.
“Dan Allah yanzu kam kabarni natafi kaga fa zanyi latti!” tafaΙi haka cikin shagwaΙa.
Marairaice fuska yayi haΙe da sanya hanu yashafi sajen dake kwance akan Ζuncinsa, ba tare dayace komai ba yamiΖe tsaye yanufi hanyar fita daga cikin falon, ganin haka yasa itama ta rufa masa baya da sauri…
Tafiya suke amma yaΖi cewa da ita komai, kallon yanda ya haΙe fuska tayi, sai kawai tasaki dariya, wai ahakan shi fushi yakeyi da ita, sam yanayin fushi bayayi masa kyau akan fuskarsa.
“Meyasa bazaka kulani bane wai? idan makarantar ne bakaso sai ka maidani gida, amma kadaina fushi bakayin kyau kwata kwata idan kana fushi” tafaΙi haka tanaΙan dariya.3
Sai alokacin ya juyo da kansa ya kalleta. “Ni ba fushi nake ba” yafaΙi haka cikin cushewar murya.
Murmushi kawai tayi batare da ta sake ce dashi komai ba, saima kwantar da kanta da tayi ajikin kujeran motar tana kallon yanda mutane suke ta hada hadan su.
A dai dai inda yake ajiyeta lokutan baya yauma anan yayi parking motar tasa, buΙe murfin motar tayi zata fita, da sauri ya riΖo hanunta, juyowa garesa tayi tana Ιan murmushi, shima murmushin yayi mata haΙe da matsowa daf da ita, kiss ya manna mata akan kumatunta haΙe da cewa
“Ki kulamin da kanki”
Tsadadden murmushinta tayi masa haΙe da jinjina kanta alamar zata yi yanda yace. Sai da yaga shiganta cikin hall Ιin da zasuyi lecture kafun ya ja motarsa yabar haraban makaranta baki Ιaya..
Tana shiga cikin hall Ιin suka Ιinke ita da Husnah sukaita hira, kafun lecturer yashigo….
Ζarfe biyar na yamma suka kammala duk wani lecture Ιin da suke dashi, har bakin motar doctor Ιin Husnah ta rako ta..
ΖoΖarin janta da hira yake amma tayi masa shiru, saboda gaba Ιaya agajiye take, dolensa shima ya Ζyaleta harsuka isa gida.
Da ruwan Ιumi tayi wanka, tana fitowa ta zura wata riga doguwa marar nauyi ajikinta, haΙe da faΙawa kan gado, numfashi kawai take sauΖewa na gajiya, mintuna kaΙan bacci Ιarawo ya saceta, koda Dr.Sadeeq ya shigo yasamu tana bacci baiyi yunΖurin tashinta, falo yakoma yayi zamansa….
*****
Bayan kwana uku.
Yau kusan kwanansa uku kenan a guest house Ιinsa yake kwana, gaba Ιaya abubuwan duniyane suka haΙu sukayi masa yawa, bayacin abinci a iya tsawon kwanakin nan, gashi ciwonsa ya dawo sosai, daga zaran yayi tari sai jini, magungunan nasa ma yadaina sha, addu’a yake Allah yasa wannan ciwon nasa yazamo ajalinsa ko zai samu sauΖin raΙaΙin dayakeji acikin zuciyarsa…2
STORY CONTINUES BELOW
Horn Ιin motarsa yake dannawa a Ζofar gidannasu kamar zai tashi sama, da sauri me gadi ya wangale masa gate Ιin gidan ya tura hancin motarsa ciki, ko kyakkyawan parking baiyi ba, haka yafito daga cikin motar yanufi Ιangarensa, yana shiga falonsa yasoma ΖoΖarin cire rigar jikinsa, dai dai lokacin wata Ζ΄ar mata shiyar budurwa ta buΙe Ζofar Ιakin dake kusa da bedroom Ιinsa ta fito, tsananin mamakine yakashe Zaid, kallon tuhuma kawai yake aika mata dashi.
Yanda ta gansa sai da taji gabanta ya faΙi amma dayake dama tayi masa farin sani yasanya taΙan wayance haΙe da sakar masa murmushi..
Kallonta yakeyi daga samanta har Ζasanta, “wace Ζ΄ar iska ce haka da har tasamu daman shigo masa Ιangarensa har da kuma kutsawa cikin Ιaki?” tambayar da yayiwa kansa kenan.1
“Wacece ke? Uban waya baki daman shigomin Ιaki?” ya tambayeta murya a kausashe.
Sai da taji tsoro amma kuma hakan bai hanata bayyana murmushi akan fuskarta ba. Wani Ζululun takaici da baΖincikine suka cika zuciyar sa, badon komai ba sai don murmushin dayaga tanayi masa.
“Dan ubanki bamagana nake miki ba!” ya kuma faΙa cikin tunzura.
Yanzu kam ta tsorata dashi sosai da sauri ta juya zata koma cikin Ιakin, taku Ιaya yayi ya fincikota, yana juyo da ita ya bata kyakkyawan mari akan fuskarta wanda ya sanyata fasa wata uwar Ζara, sosai zafin marin ya ratsata..
“Bazaki faΙamin mikikeyi a cikin Ιakin nan bako dan ubanki, inaga sainaci uwarki tukun zakimin bayani, banza me kama da fara!!” yafaΙi haka yana me ΖoΖarin zare belt Ιin dake jikin wandonsa, da’alama dai so yake ya jibgeta.4
“Kada ka kuskura ka taΙa ta inagaya maka idan bahaka ba ranka zaiyi mummunan Ιaci!”
Muryar Dad da shigowarsa kenan yakaraΙe gaba Ιaya falon, aΖufule Zaid yajuyo yana kallon mahaifinnasa.
“Dole ne zan daketa matuΖar bata ficemin acikin Ιaki ba, taya ma zakubar wata kucaka tashigomin Ιangarena, dubeta fa Ζazama da ita, wata ballagazar mata, kunfi kowa sanin bana buΖatar Ζ΄ar aiki, me yasa to zaku Ιaukarmin? kurasa ma wacce zaku kawomin amatsayin Ζ΄ar aiki sai wannan baΖar yarinyar!” Zaid yafaΙi haka yana me nuna ta cike da Ζyama.4
“Ba Ζ΄ar aiki bace matarkace, kuma wallahi kada kasake kace zaka saketa nafaΙa ma!” Dad Ιinsa yafaΙi haka cikin Ιacin rai, baijirayi me Zaid Ιin zaice ba yasakai yafice daga cikin falon..1
Tsananin tashin hankali ne ya bayyana akan fuskar Zaid, kalaman Dad Ιinsa sunyi matuΖar sanyasa cikin mamaki.
“Matata?”
tambayar da ya yiwa kansa kenan, sake kallonta yayi, tana nan tsaye sai raba idanu take kamar mayya, dagani a matuΖar tsorace take..
“Da gaskene abun da Dad Ιina ya faΙa?” yayi mata tambayar babu alaman wasa akan fuskarsa.
Kanta ta jinjina masa alamar “Eh”1
Wannan wani irin cin fuskane Dad Ιinsa yayi masa? aure batare da saninsa ba auren dole fa kenan? ae kuwa yau zataci ubanta ne, matsowa yashiga yi daf da ita hanunsa yasanya ya damΖi gashin dokin da akayi mata kitso dashi, yawun dake cikin bakinsa ya tofa mata akan fuskarta, cike da tsananin takaici ya tureta gefe, take ta Ζwalla Ζara domin kuwa kan table na glass tafaΙa daya tureta, baiko saurareta ba ya shige cikin bedroom Ιinsa, yanashiga cikin bedroom Ιin ya buΙe cikin fridge Ιinsa ya ΙauΖo kwalbar alcohol me matuΖar sanyi, da Ζarfi ya Ιalle murfin alcohol Ιin yakafa kwalban abakinsa, saida yasha fiye da rabi kafun yayi wurgi da kwalban gefe, wani irin haushin kansane yakamasa, baisan da yaushe yaΙau kwalbar giyan yakai bakinsa ba, yanaso yadaina aikata duk wani abu dayasan Zahrah bataso amma kuma yau baida wata mafita wacce ta wuce nashan alcohol Ιin, takaicine yasake cika masa zuciya, duk waccar shegiyar yarinyarce tasa sa shan alcohol Ιin don haka dole itama sai ya horata, yanzu idan Zahrah tasan yasha alcohol bazata taΙa jin daΙi ba.. Ζaukar sauran alcohol Ιin yayi yafice zuwa falo, tananan Ζudundune ajikin kujera sai maΖyarΖyata takeyi, matuΖar tsoron Zaid takeyi, ko yanzu dataga fitowarsa saida gabanta yafaΙi..3
Direct wajen da take zaune ya nufa, gashinta yakuma damΖowa haΙe da jawota zuwa tsakiyar falon, bakinta yakamo da hanunsa ya matse haΙe da tura mata kwalbar giyan acikin bakin nata, kuka take tana girgiza kanta amma yaΖi sakinta, adole wai saitasha alcohol Ιin, cikin rashin imani irin na Zaid haka ya danne yarinyar mutane ya Ιura mata giya acikinta da Ζarfin tsiya, sai da yatabbatar ragowan giyan dake cikin kwalbar yajuyemata shi acikinta kafun ya hankaΙata gefe, ganin yanda take kuka kamar ranta zaifitane, yasanyasa fashewa da dariyan mugunta, lokaci guda kuma ya tsume haΙe da kawar da kansa gefe, miΖewa yayi yafice daga cikin Ιakin, azuciyarsa yace “anjima kaΙan wanka zanmiki da ruwan ΖanΖara dan ubanki…..
“Kuka sosai Afra keyi, wani irin miji ne haka iyayenta suka aura mata? duk da cewa da amincewa da kuma yardanta akayi mata auren, amma sam bata tsammaci mugunta da shuΙewar hankalin Zaid har yakai haka ba, tun da take arayuwarta bata taΙa kwatanta koda shan codine bane ballantana uwa uba giya, iskancinta baije can ba, duk da cewa itama tana da nata wayewar. Wani irin amai tashiga kwarawa atsakiyar falon, lokaci Ιaya ta harar da duk wani abu dake cikinta, jingina bayanta tayi da jikin kujera tana me da numfashin wahala..1
Zaid da shigowarsa falon kenan, yayi saurin toshe hancinsa haΙe da kawar da kansa gefe cike da bala’i yace
“Ke dan ubanki duk girman gidannan kirasa inda zakiyi amai sai a cikin falon nan? ki share wajennan yanzu kafun infito kokuwa idan nafito nasamu baki shareba nasa ki lasheshi yakoma inda yafito, Ζazama kawai, wai ahakane zanyi rayuwa dake mcheeww!” cikin Ιacin rai yaΖare maganar haΙe da shigewa cikin Ιakinsa..
Jikin Afra na rawa ta Ιauko moper tashigayin mopping Ιin wajen, Ζaramin aikinsa ne idan har yadawo yasamu bata gyara wajen ba yasata ta lashe aman, tabbas tasan zai iya, yau kaΙai tafuskanci cewa shiΙin tsananin mugu ne, wanda babu kamarsa, tana gama gyara wajen ta gudu cikin Ιakin da aka sauΖeta, Ιakin dake kusa da nasa, tanashiga Ιakin ta murza key, haΙe da faΙawa kan gado, tasaki wani irin kuka, danasani kawai takeyi acikin ranta, itafa tayarda ta auri Zaid ne saboda dama tuncan yana matuΖar kasheta aduk sanda tagansa sai taji inama dazai zamo nata, sannan kuma gayen akwai kuΙi uwa uba aji, duk da cewa ita Ιinma babanta me kuΙi ne amma baikai na baban Zaid dashi kansa Zaid Ιin ba, lokacin da babanta yazo mata da maganan auren Zaid, daΙine yakusa kasheta ganin irin damar da Allah yabata, ashe bata saniba gidan mutuwa takawo kanta, ita da har jinkanta tasomayi, har Ιagawa takeyiwa Ζawayenta, ita adole ta auri namijin duniya, batasan cewa wahala zata ruska ba, ta Ιauka cewa holewa zatayi, harta fara tunanin Ζasashen da zata sasa yakaita, sai gashi haΙuwarsu ta farko ma da lafiyayyen mari ya tarbeta…8
Zaid kuwa yana shiga cikin Ιakinsa yafaΙa kan gado haΙe da lumshe idanunsa, kansa ne yake matuΖar sara mae, tun jiya yakejin ciwon kan, amma yau abun ya tsananta sosai, wata tsuka yaja me sauti, haΙe da sake gyara kwanciyarsa, shi wannan auren ma da aka laΖaba masa kaΙai ya isa Ζara masa ciwon kai, shiba yaro ba, shiba bagidaje ba amma ankama anyi masa auren dole…
******
Tsaye take agaban dinning area, ta kafesa da manya manyan idanunta, yayinda shikuwa baimasan tana kallonsa ba, hankalinsa gaba Ιaya yana ga agogon dayake ΖoΖarin Ιaurawa a tsintsiyar hanunsa.. Bakomai yasa take kallonsa ba, face kyawun da taga yayi mata, shadda ne milk colour ajikinsa Ιinkin riga da wando, rigar ta tsaya iyaka guiwarsa, yayi kyau sosai yasha hularsa light brown wanda taΖarawa kwalliyartasa kyau.. Yana Ιago kansa suka haΙa idanu, da sauri ta kawar da idanunta daga kansa, haΙe da sunkuyar da kanta Ζasa.
Murmushi yayi haΙe da takowa yaΖaraso inda take, hanu yasanya ya rungumota ta baya.
“Namiki kyau ne haka kiketa kallo na?” yatambayeta yana me shaΖan daddΙan Ζamshin jikinta.
STORY CONTINUES BELOW
Ζata fuska tayi haΙe da cewa
“Namiji kuma dama yana kyau ne idan yayi kwalliya?”
Dariya maganar ta ta ta basa, juyo da ita yayi yazamana suna fuskantar juna.
“Eh mana bakisan maza sun mafi mata kyau ba?” ya faΙi haka yana me Ζarewa fuskarta kallo.
Idanunta ta waro haΙe da cewa “Maza sunfi mata kyau? cab aikuwa nidai baka fini kyau ba”
Dariya yayi haΙe da Ιan jan hancinta.
“Nafiki kyau sosai ma, nifa banasa jan baki, bana shafa powder, bana sa kwalli, bana kumayin jagira, haka kuma bana wani shafa mai wanda zai sa fatata tayi kyau, komai nawa daga Allah ne, ku kuma mata kullum cikin shafawa da gogawa kuke, kinga kenan dagaske munfiku kyau” yafaΙi maganar yana me Ιan Ζara fito da idnunsa waje.
Duk da tana cikin fushi, amma sai da tayi dariya.
“KafaΙi komai ma, amma nidai bazan yarda cewa wai kafini kyau ba”
tafaΙi haka tana me ΖoΖarin zame jikinta daga cikin nasa.
Sake riΖeta yayi gam haΙe da cewa
“Dagaske namiki kyau? naga har wani kishi na kike”
Ζan Ζaramin bakinta taturo gaba haΙe da shagwaΙe fuskarta.
“Idan nayi kyau kaima baka barina nafita, to me yasa kai kakeson yin kyau ako da yaushe? kana tunanin bazanji haushi bane idan wata ta kalleka!” kafun taΖare maganar ma tuni idanunta sun soma kawo ruwa.
“Eh kumafa hakane, harma kintunamin, akwai wata kuwa a asibitin mu, kullum saitace namata kyau, sannan kuma saitace wai ina matuΖar burgeta, gaskiya nima kuma tana burgeni dan a Ζ΄an kwanakin nan harma na fara tunaninta, to mezakice akanta?” yaΖare maganar yana me Ιaga mata giransa Ιaya.
Baki kawai tasake tana kallonsa yayinda wani malolon baΖin ciki ya tokare mata zuciya. Da Ζarfi ta soma turesa tanason Ζwace jikinta daga nasa. 2
Ganin haka yasanya yasake riΖeta da kyau haΙe da cewa
“Mekikeyi haka?”
“Kafi kowa sanin abunda nakeyi, inatunanin tsayuwan da kakeyi anan kana Ιata lokacin kane, domin wacce kake muradi tanacan tana jiranka, koba don itane kayi kwalliyar ba? ai bana tunanin ni inada wani amfani a wajenka, ka sakeni kaje tayaba kwalliyar taka banaso na Ιata bata gani ba.”
Dagajin yanda take maganar kasan kishine tsantsa kecinta, domin kuwa har hawaye sun gangaro daga cikin idanunta..
Dariya sosai yashiga yi batare daya sake ta ba.2
“Kasakeni nace, ai nasan baka buΖata ta!” tafaΙi haka tana me yunΖurin Ζwace hanunta dake cikin nasa.
Da Ζyar ya iya tsagaita dariyan nasa, yashiga dubanta da kyau, yasani dama da sannu zuciyar Zahrah zata nutsa acikin Ζaunarsa sosai, gashi kuma yafara ganin alama tunda har kishinsa ya bayyana acikin idanunta..
Fuskarta yatallafo da tafukan hanunsa haΙe da sanya bakinsa yashiga lashe hawayen dake fitowa daga cikin idanunta.
“Bazan iya jure ganin matata tana kuka ba, ki kwantar da hankalinki kinji me daΙi na, babu wata mace da ta isa Ζwace miki doctor Ιinki, ketawace ni ma kuma naki ne, babu wata kuma danake tunani bayanke kiyarda dani!!” yafaΙi maganar cikin lallausan murya yana me Ζara riΖe fuskarta acikin tafukan hanunsa.
Ajiyar zuciya ta sauΖe wanda harsaida ya bayyana afili, har cikin ranta taji daΙin maganganunsa, amma kuma afili bata nuna hakan ba, ΖoΖarin Ζwace kanta daga jikinsa tacigaba dayi.
“Nine bakyaso ko? shikenan tunda bakyaso nariΖeki” yafaΙi haka yana me sake ta yanufi hanyar fita daga cikin falon. Da sauri ta je ta rungumesa ta baya, wani murmushi yayi haΙe da juyowa gareta yazamana suna fuskantar juna.
STORY CONTINUES BELOW
“Dan Allah kada ka Ζaramin irin wannan wasan, gashi duk kasa ma naji natsani komai!” tafaΙi haka a shagwaΙe.3
Murmushi yayi mata haΙe da sanya hanunsa yaΙanja kumatunta.
“Bazan sakeba, kiyi haΖuri kinji me daΙi na!”
Da sauri ta cusa kanta acikin Ζirjinsa haΙe da sanya hanunta ta mintsineshi acikinsa. Da Ιan Ζarfi yace “Ahhhshhhh!”
Dariya tayi masa haΙe da yi masa gwalo ta wuce zuwa dinning domin dama abinci take haΙawa.
Biyota yayi kan dinning table Ιin suka shirya abincin atare, acikin plate Ιaya sukaci abinci, gaba Ιaya yanzu doctor yagama shagwaΙata abinci ma shiyake bata abaki, har sai ta Ζoshi, tana ajiye cup Ιin ruwan dake hanunta, ta Ιan saci kallonsa, ta lura tun Ιazu yaketa kallonta.
“Kaima nayi maka kyaun ne, kaketa kallona haka?” ta tambayeshi.
Murmushi yayi mata haΙe da cewa
“Ae ni dama kullum kinamin kyau, ke mai kyauce ai ako da yaushe, amma kuma…” baiΖarisa maganar dake cikin bakin nasa ba yayi shiru.
“Amma kuma me?” ta tambayeshi da sauri domin atunaninta ta zaci zaice amma bata masa kyau sosai ne.
“Amma bakyason bani abun daΙi na, please yau ki tausayamin kinji, bazan iya bacci bafa yau idan baki bani ba!” yafaΙi haka cikin sigar shagwaΙa haΙe da Ιanyin Ζasa Ζasa da muryarsa.1
Maganganunsa kunya suka bata da sauri ta sanya hanunta ta rufe fuskarta, jawota jikinsa yayi haΙe da sanya bakinsa adai dai saitin kunnenta cikin muryar raΙa yace
“Bazan iya jurewa ba Zahrah, inaso akullum kina bani kanki sau ba adadi, inason kasancewa tare dake ako wani lokaci” bakinta yashafo da hanunsa haΙe da lumshe idanunsa. “Nayi missing waΖ΄annan lips Ιin amma yau zanyi musu sucking na musamman har ma….” bata jirayi jin Ζarshen zancen nasa ba ta ruga da gudu zuwa cikin Ιaki, bazata iya cigaba da sauraran waΖ΄annan manya manyan kalaman nasa ba. Murmushi kawai yayi haΙe da miΖewa yafice daga cikin falon, dama sabiti zaije.
Tanajin fitar motarsa acikin gidan ta sauΖe ajiyar zuciya haΙe da lumshe idanunta, kwanciyarta ta gyara, tana me tuno kalamansa, itakanta tana tsananin son taji ta ajikinsa, musamman idan fatarsu ta haΙe waje guda hakan na haifarmata da wani irin yanayi me daΙin gaske, kallonta ta mayar ga agogon bangon dake kafe acikin Ιakin. Ζarfe 11 na rana yau take da lecture saboda haka tana da Ιan sauran lokaci, domin yanzu Ζarfe 10 ma batayi ba, wani English Novel mesuna ( Just A Friend) tajawo haΙe da buΙe chapter’n da take ta soma karantawa, agurin wata Ζ΄ar class Ιinsu ta karΙo shi.
****
Ζarfe 4 na yamma dai dai suka fito daga cikin lecture Ιinsu wanda shine na Ζarshe a wannan ranan, direct library ta nufa saboda akwai wani littafi da takeson dubawa, kasancewar akwai assigment Ιin da aka basu, idan ta samu littafin kuma sosai zai taimaka mata wajen yin assigment Ιin cikin sauΖi. Gaba Ιaya hankalinta naga littafin da take dubawa, sam bata damu da mutanen dake wajenba kasancewar kowa karatu kawai yakeyi. Tana zaro littafin daga ma’ajinsa ta saki murmushi, juyawa tayi daniyar tafiya idanunta suka sauΖa akan shi, waro manyan idanunta waje tayi haΙe da sakin littafin yafaΙi Ζasa. Jikinta ne yaΙauki rawa da sauri ta tsugunna ta Ιauki littafin haΙe da nufar hanyar waje, tsabar sauri har Ζafafunta harΙewa suke, batayi auneba saiji tayi ta buge mutum, da sauri taΙago don ganin waye ta buge, shiΙinne dai tsaye a gabanta yana me kallonta da jajayen idanunsa, da sauri taja baya, haryanzu jikinta rawa yake kamar wacce taga mutuwarta.1
“ZAHRAH!”
yaΖira sunanta cikin wata irin murya me matuΖar rauni.
Kusan mintuna uku takasa amsa masa da Ζyar ta iya motsa bakinta,
“I..na..da au..re”
shine kalaman da suka fito daga cikin bakinta awawware batare kuma da ta shiryawa fitowar kalmomin ba.
Rumtse idanunsa yayi haΙe da dunΖule hanunsa. Cikin murya me Ιaci haΙe da bushewar maΖoshi yace
“Nasani!”1
Bazata iya jurewa ganinsa ba da sauri ta bi ta wata hanyar ta wuce da gudu, ko takan littafinta daya kuma faΙuwa batayi ba.
Bayanta yabi da kallo haΙe da tsugunnawa yaΙauki littafin, juyawa shima yayi yafice daga cikin library Ιin. Sai dai ko daya fito, ko Ζyallinta bai gani ba.
Zahrah kuwa tana fitowa daga cikin library Ιin direct wani Ιan corridor wanda mutane basu cika yawan bi ba tanufa, kaitsaye ta tsinci kanta awani fili wanda bakowa acikinsa sai shuke shuke, zama tayi akan wani benci dake wajen, haΙe da fashewa da kuka, tashiga ukunta itakam, wannan wace irin jaraba ne, meyasa Zaid bazai barta ta huta bane, jitayi lokaci Ιaya Ζirjinta yayi mata nauyi kamar anΙaura mata gungumen dutse, wayarta dake ringing ta kalla, Dr.Sadeeq ne ke Ζira amma bazata iya Ιagawa ba, ahalin da take ciki yanzu ma batasan me zata ce masaba idan ta Ιaga. Da Ζyar ta’iya tashi tabi ta Ζofar baya tafice daga cikin makarantar gaba Ιaya, tana fita ta tare me taxi haΙe da gaya masa inda zai kaita, ko ciniki basuyi ba ta faΙa cikin motar haΙe da ce masa yaja suje.
Yana kawota Ζofar gida ta basa kuΙinsa haΙe da ficewa acikin motar ta kutsa kanta cikin gidanta.
Bata damu da duhun dake cikin Ιakin ba haka ta faΙa kan gado ko mayafin dake jikinta bata cire ba.. ZazzaΙine me zafin gaske ya rufeta alokaci guda..1
Zaid kuwa yana fita daga cikin library Ιin direct wajen da motarsa ke fake ya nufa, buΙe murfin motar yayi, ya shiga ya zauna, kifa kansa yayi akan steering motar yana mejin zafi da raΙaΙi na ratsawa har cikin ΖwaΖwalwarsa, akaro nafarko daya yardarwa kansa cewa zai haΖura da Zahrah kenan, tabbas yazama dole ya yi haΖuri da ita koda kuwa hakan nanufin mutuwarsa ne, yau Zahrah da bakinta ta faΙa masa cewa tana da aure, maganar dayajita tamkar anwatsa masa tafasheshshen ruwan zafi, bayajin zai iya yin rayuwa idan babu Zahrah, amma kuma ayau yaΙaukarwa kansa alΖawarin cireta acikin zuciyarsa, duk da yasan hakan zai zamo kamar yaudaran kansa ne yakeyi, amma kuma dole zai jarraba….3
****
Cikin matsanancin tashin hankali Dr.Sadeeq yadawo gida, yaje makarantar su Zahrah yanemeta sama da Ζasa bai ganta ba, gashi yaΖira wayarta bata Ιauka ba daya Ζara Ζiranta kuma yaji wayar akashe, hankalinsa atashe yake sosai, yana shigowa cikin Ιakin yadanna madannin Ζoyin wuta take haske ya gauraye gaba Ιaya Ιakin, wani irin ajiyar zuciyar dabai taΙa yin irinta ba ya sauΖe, haΙe da lumshe idanunsa, da sauri yaΖaraso gareta haΙe da sona Ζiran sunanta, jin shiru bata amsa saba yasanya yakai hanunsa jikinta, zafi zau yaji jikin nata, take tausayinta yakamasa, shidai yasan hakanan Zahrah bazata dawo gida bata jirasa yazo ya Ιauketa ba, sannan kuma haka nan bazata kashe wayarta ba. Zama yayi akan gadon haΙe da Ιagota ya kwantar da’ita ajikinsa. Mayafin dake jikinta ya zare haΙe da sanya hanu yashiga shafa kumatunta.1
“Zahrah!” yakuma Ζiran sunanta cikin sassanyar murya.
“Na’am!” ta amsa masa cikin wata irin murya, dagaji kasan tanajin jiki.
Kanta yashiga shafawa ahankali, zuge mata zip Ιin rigar dake jikinta yayi, haΙe da cire rigar gaba Ιaya daga jikinta, kwantar da ita yayi akan gado, kana ya nufi wajen da Ιan Ζaramin drawer Ιinsa ke aje, maganin da zai sauΖar mata da zazzaΙi cikin gaggawa yaΙauko.
Dakansa ya lallaΙata tasha maganin, abun gwajinsa ya Ιauko yashiga gwadata, cutar dayaga tana damunta shiyayi matuΖar Ιaga masa hankali, wani irin zufane yashiga keto masa.
“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!!”1
kawai yake ambata acikin zuciyarsa, duk sanyin A.C’n dake cikin Ιakin amma Dr.Sadeeq gumine ke tsastsafowa daga jikinsa.
“Taya akayi Zahrah takamu da wannan ciwon?” tambayar dayake tayi mawa kansa kenan…..Hanu yasanya akan goshinsa ya share zufan dake tsastsafo masa. Tashi yayi tsaye haΙe da tattara kayan aikin nasa ya ajiye a gefe. Direct bathroom ya shiga haΙe da sakar mawa kansa ruwa….+
Tun shiga wankansa har kawo yanzu da ya fito yake shirya kansa tanajin sa,amma idanunta alumshe suke kamar meyin bacci.
Zama yayi akan gadon haΙe da Ιagota ya jawota zuwa jikinsa, kanta ya kwantar akan Ζirjinsa haΙe da soma shafa bayanta a hankali, still Ιaya hanunsa yasanya yana me shafa gashin kanta.
Cikin murya me Ιauke da nutsuwa ya soma cewa.
“Meyasa haka Zahrah? me yasa kika zaΙi Ζuntatawa kanki? tun bayauba nasha faΙa miki cewa ki daina yawan sanya kanki cikin damuwa, na faΙa miki kirage yawan tunani, har acikin zuciyata inamiki wani irin so wanda bansan iyakacinsa ba, bana so nagan ki cikin damuwa, ganin farincikin ki yafiyemin komai aduniyarnan, kinkuwa san meke damunki yanzu? damuwar da kike yawan sanya kanki aciki tahaifar miki da matsala wanda baikamata ace yarinya Ζarama kamarki tana Ιauke da wannan ciwonba, mekika nema kika rasa aduniyar nan? banaso ki Ιoyemin komai inaso kifaΙamin shin azamana dake ina cutar dake ne? ko kuwa inayi miki wani abu wanda ba kya so ne?”
Kanta tashiga girgizawa alamar “A’a” tuni hawaye sungama wanke mata fuska.
“To idan dai har hakane yakamata ki faΙamin damuwarki koda nima zanji sauΖi acikin zuciyata”
yafaΙi haka a gareta cikin tausasawa.
Kuka ta fashe dashi haΙe da sake rungumeshi cikin kukan tace.
“Nakasa daurewa ne, nakasa daure zuciyata, idan dai yana cikin wannan duniyar bazai taΙa barina ba, bazai barni ba harsai yakasheni sannan zai huta, naso namanta dashi amma nakasa, bansan meyasa ba kullum zuciya ta me rauni take kasancewa akansa, dan Allah kayi haΖuri banfaΙi haka agareka don na Ιata ranka ba, kawai dai nafaΙi abun dake zuciyata ne!” taΖare maganar tana sheshsheΖan kuka..
Rumtse idanunsa yayi haΙe da cije laΙΙansa, dama yasani duk duniya damuwarta bazata wuce akansa bane yajima da sanin wannan. Ζagota yayi daga jikinsa yazamana suna fuskantar juna. Cikin wata irin murya yace..
“Ba iya miji bane ni agareki, ni Ιan uwa ne wanda baki da kamarsa, najima da sanin cewa har yanzu Zaid yana cikin rayuwarki, nasan Inasonki so me tsanani, sai dai kuma duk irin soyayyar danakeyi miki Zaid yafini sonki, da ace zan iya to da najima da mallakawa Zaid ke amma bazan taΙa iyawa ba Zahrah nima masoyinki ne na haΖiΖa kamar yanda Zaid yakejin bazai iya rayuwa ba idan babuke, haka nima nakeji ajikina, batun yauba nasan Zaid yana nan kwance aΖasan zuciyarki, bana yaudaran kaina nakan faΙi abu ne aduk yanda natsaya na fahimceshi, koda kuwa abun dana faΙa bazasuyimin daΙin ji acikin kunnuwa naba, duk da kuwa nina faΙesu, bana Ιoye gaskiya saboda biyan buΖatar kaina”
KafaΙunta yakama da duka hannayensa. Ci gaba yayi da cewa
“Yanzu zanyi miki magana ne a matsayina na mijinki kuma wanda yake sonki, har yanzu duk da na aureki kina aΖarΖashin ikona bazan taΙa takuramiki ba, inamatuΖar son farincikin ki, idan har kinaji ajikinki cewa bazaki iya rayuwa ba idan babu Zaid shikenan zan iya…..” rumtse idanunsa yayi da Ζarfi ya kasa Ζarasa maganar, da sauri ya miΖe yafice daga cikin Ιakin.3
STORY CONTINUES BELOW
Zahrah wanda tun fara maganarsa tayi saroro tana kallonsa, tana ganin ficewarsa ta fashe da kuka.
“Me doctor yake shirin cewa? badai zai haΖura da ita ba?” tambayar da tayiwa kanta kenan, sam haka bazai taΙa yiwuwa ba, wace irin banzace ita? taya ya zata iya jure rashin masoyi kamar doctor Sadeeq? kuka tashiga rerawa me tsuma zuciya, kaiconta tunda dai harta bari Dr.Sadeeq ya iya sanin sirrin dake cikin zuciyarta, yanzu da wani idanu zata kalleshi bayan yasan cewa akwai son wani maΖare acikin zuciyarta? lallai koda ace Zaid ubantane yakamata tayi ΖoΖarin mantawa dashi….3
Dr.Sadeeq kuwa yana fita daga Ιakin falo yanufa, yanazuwa ya buΙe fridge haΙe da Ιaukan goran ruwa yakafa a bakinsa, saida yasha ruwan fiye da rabin gora kafun ya kai goran Ζasa, ajiyar zuciya kawai yake sauΖewa akai akai.
“Meyake shirin aikatawa ne haka?” yatambayi kansa. Girgiza kansa yayi haΙe da ware idanunsa, idan yace zai iya rabuwa da Zahrah to yayi Ζarya, amma kuma idan yazamana bashine zaΙin ranta ba, to fa tabbas yazama dole ne yarabu da ita, badon kowaba saidon samun ingantaccen farincikinta, yasani shima abune me wahala ya iya jure rashinta, amma kuma itama yakamata aduba zuciyarta, yakamata tasamu abun da takeso.
key Ιin motarsa dake aje kan Ιan Ζaramin stull dake falon ya Ιauka haΙe da sakai yafice gaba Ιaya daga cikin falon, motarsa yashiga ya fice daga cikin gidan, bayajin zai iya zama acikin gidan gaba Ιaya zuciyarsa a dagule take..
Zahrah kuwa tanajin alamar fitansa daga cikin gidan tasake fashewa da kuka, duk da kuwa zafin zazzaΙin dake damunta. Kuka tayi sosai amaimakon zazzaΙin nata ya ragu sai gashi ya Ζara hawa, to taΖi tabar zuciya da ΖwaΖwalwanta su huta…2
****
Da Ζyar ya iya kai kansa gida, tsabar yana acikin wani irin yanayi har idanunsa soma rufewa sukayi, yazamana duhu duhu kawai yake gani, hanunsa dafe da saitin zuciyarsa yafito daga cikin motar, taku biyu yayi duhu ya mamaye duka idanunsa take wani irin juwa ta Ιebesa saigashi yashe a Ζasa bayako da numfashi, da gudu ma aikatan gidan sukayo kansa suna Ζiran sunansa
“Oga! Oga!!”
Oga baimasan sunayi ba, wani daga cikin masu bawa flowers ruwa ne ya ranta aguje yaje yasanarwa Mummy dama Dad na nan atare suka fito amatuΖar ruΙe.1
Ganin da suka mawa Zaid yashe a Ζasa yafi komai Ιaga musu hankali, da taimakon ma’aikatan wajen Dad yasanyasa amota direct suka wuce asibiti Mom sai kuka take.
Emergency aka karΙesa, Lallashin duniya Dad yayimawa Mom akan tayi shiru ta daina kuka amma taΖi, duk da cewa tana fushi dashi amma bata Ζaunar taga ko taji wani abu yasameshi, yanzu idan akace ya mutu yazatayi da rayuwarta?
Sama da 1 hour likitoti suka kwashe akansa suna bashi taimakon gaggawa. Ζaya daga cikin likitotin ne ya kalli Dr.Bilal haΙe da Ιaga masa kai alamar wai Zaid Ιin babu rai ajikinsa. girgiza kai Dr.Bilal yayi alamar bai yarda cewa babu rai ajikin Zaid Ιin ba..
Hmmm likitotin nan sunsha matuΖar wahala kafun suka samu numfashin Zaid ya dawo dai-dai. Dukansu haka suka fito suna gumi domin kuwa da fari harsun cire rai dashi, sun Ιauka dagaske ya mutu.
Da gudu gudu sauri sauri Dad yataho wajen Doctor Bilal, hanun Dad Dr.Bilal yakama suka wuce office Ιinsa…..
“Yajikin nasa doctor? dan Allah kafaΙamin wani hali yake ciki a yanzun?” Dad yatambayi Dr.Bilal cikin yanayi na matuΖar ruΙewa.
“Ka kwantar da hankalinka Alhaji, yau Zaid ya hau matakin Ζarshe wanda da taimakon Allah muka samu da Ζyar muka shawo kan matsalan, amma bazan taΙa Ιoye maka ba idan har yasake shiga cikin yanayi irin wannan to fa tabbas wata Ζila saidai haΖuri, ba’aja da ikon Allah amma kuma fa da matuΖar wahala idan zai sakeyin numfashi, dama wannan shine matakin Ζarshe kuma gashi yakawosa idan irin haka tasake faruwa kuma to saidai dukanmu muyi haΖuri, haka Allah dama yake abunsa, duk wani me rai mamaci ne, koda ciwo ko babu ciwo, watarana dole mutum saiya mutu idan lokacinsa yazo, haka kuma gaba Ιaya zamu zama tarihi, saidai aba da labarin mu kamar yanda aka bamu na waΖ΄anda suka shuΙe kafun zuwanmu iyaye da kakanninmu kenan!” Dr.Bilal yafaΙi haka yana me tattara nutsuwarsa ga Dad.
STORY CONTINUES BELOW
Gumi kawai Alhaji Ma’aruf ke sharewa sai ambatan
“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” yakeyi gaba Ιaya ji yayi duniyar tayi masa nauyi.
“Doctor menene mafita?” Dad yatambayi Dr.Bilal cikin sanyayewar guiwa.
“A yanzu kam dai bamu da mafita Alhaji Ma’aruf, sai dai mujira muga me Allah zaiyi, wataΖila Zaid zai iyakaiwa kwana uku batare daya farka ba, wataΖila kuma ko nanda kwana biyu ya farka, amma yazama dole ku kula dashi, yanzu bakamar da bane, yanzu abu kaΙan na Ιata masa rai zuciyarsa zata hau zafi, sannan kuma idan ya yawaita yin tunani to fa akwai babbar matsala, yazama dole ku tsaya akansa ku lura, akwai magungunan dazan rubuta muku, idan yatsaya akansu insha Allah zasu taimaka masa sosai.”
Sai alokacin Alhaji Ma’aruf ya Ιanji sanyi acikin ransa.
“Nagode Ζwarai Dr.Bilal kuma Insha ALLAH zamu kiyaye sosai!” Dad yafaΙi haka yana me miΖewa tsaye. Musabaha sukayi da Dr.Bilal kafun ya fice acikin office Ιin.
*****
A daddafe ta tashi tayi sallan isha. Tana kan sallayan bata tashiba yashigo cikin Ιakin, idanunta ta zuba masa, bada kayan da yafita ya dawo ba, yanzu rigane da wando na jeans ajikinsa, kallonsa takeyi kamar wani wanda bata taΙa ganinsa ba, shima kallonta yayi haΙe da yi mata murmushi, ya wuce cikin bathroom, mintuna kaΙan yafito daga cikin bathroom Ιin.
“Kizo kici abinci” yana faΙa mata haka yafice daga cikin Ιakin.
Wani irin kunyan sa ne yaka mata, amma kuma babu yanda zatayi, abundake cikin zuciyarta ta faΙa.
MiΖewa tayi sumi sumi ko hijab Ιin dake jikinta bata cire ba ta fita zuwa falo.2
Zama tayi akan sofa kusa da inda yake zaune, haΙe da takure jikinta waje Ιaya, shawarma ne da gasashshen kifi (roasted fish) ya sayo musu, tura mata plate Ιin yayi gabanta.
“Kici sai kisha magani” yafaΙi haka fuskarsa Ιauke da Ιan murmushi, kallonsa tayi kamar zatace dashi wani abu kuma saita fasa tasoma cin abincin da kaΙan kaΙan. Shikuwa sannu a hankali yake sipping country yoghurt Ιinsa yana me kuma latsa wayarsa.
Haka suka zauna shiru babu me cewa da Ιan uwansa Ζala.
Tana kammala cin abincin ya bata wasu magunguna daya shigo dasu, babu musu ta amsa tasha. Ganin yatashi yabar falonne yasanya itama ta tashi ta koma Ιaki, wanka tayi kana ta fito ta sanya wata sleeping gown wacce ta tsaya iyaka cinyarta, ko guiwa bata Ζarasa ba, sosai rigar tayi mata kyau ta kuma fito da farar fatarta fili, dogon gashinta ta kama ta tubke a tsakiyar kanta haΙe da Ιaureshi da ribbon, turarenta me daΙin Ζamshi ta shafa, tana nan tsaye a cikin Ιakin yaturo Ζofar Ιakin yashigo.
Wani irin yawu ya haΙiye a maΖoshinsa, sanda idanunsa sukayi masa tozali da ita, sosai tayi kyau acikin rigar, ga fararen cinyoyinta sun bayyana kansu a fili, da Ζyar ya iya daure zuciyarsa, murmushi kawai yayi mata haΙe da kawar da kansa gefe, shi kaΙai yasan me yakeji acikin zuciyarsa, yana tsananin kishin matarsa, kamar yanda yake tsananin sonta.
Kan gado ta koma ta kwanta, agogon hanunsa yacire haΙe da cire rigarsa, 3 guater jeans yasanya..
Zama yayi a gefen gadon haΙe da jawo laptop Ιinsa yasamo dannawa, dama yanada ayyukan da suka masa yawa yanaso ya Ιan ragesu, bayaso ya kwanta shiru tunani ya damesa.
Hanu tasa ta share hawayen dake fitowa daga cikin idanunta.
“fushi Dr.Sadeeq yakeyi da ita kenan?” tambayar da take ta yiwa kanta tun Ιazu kenan, bazata iya jure fushinsa akanta ba, duk da baifito ya nuna mata hakan afili ba, amma duk wasu alamu sun nuna hakan, bayason yi mata magana me tsawo sannan kuma baya sake mata kamar yanda ya saba, idan tabarsa haka batayi masa adalci ba, ayanzu bata da wani wanda ya wuce mata shi, shi Ιinne dai komai nata, bazata iya Ιaukar fushinsa akanta ba.9
STORY CONTINUES BELOW
Aikinsa yake cikin nutsuwa amma kuma gaba Ιaya tunaninsa akanta yake, ba abun dayafi damunsa kamar cutar hawanjini dake da munta, yasani sarai cutar hawan jini bata da kyau tana cutarwa sosai, musamman ma ga yarinya kamarta hakan yasa yake tsananin tausayinta.
Baizataba saiji yayi ta rungumeshi ta baya, haΙe da Ιaura kanta akan wuyanshi, me makon tace wani abu sai kawai ta fashe masa da kukan shagawaΙa.
Lumshe idanunsa yayi har a cikin zuciyarsa bayason kukanta idan tana kuka hankalinsa tashi yake.
Jawota yayi ta dawo gabansa.
“Menene?” yatambayeta yana me Ιora idanunsa akanta.
“Bazan iya jure fushinka ba, dan Allah kayi haΖuri wallahi inasonka banason kajuyamin baya, banda kowa sama da kai, idan kajuyamin baya bansan yanda rayuwata zata kasance ba, kayi hakuri kaji!!” kuka take sosai alokacin da take faΙar maganar.1
Wani irin sanyine yaji yana ratsa zuciyarsa kalmar “Wallahi tana son shi” da ta faΙa yafi komai da ΙaΙa masa rai, yaji daΙin maganar sosai, amma sai ya dake bainuna mata hakan afili ba.
“Ni nace miki ina fushi dake ne?” abunda yatambaya kenan.
Da sauri tashiga kaΙa kanta alamar “Eh”
Cike da mamaki yace “yaushe nace haka?”
“Kaine kake bani abinci abakina harsai na Ζoshi, amma yau turamin abincin gabana kayi kace naci ni kaΙai, sannan tunda kafita baka dawo gidan nan ba, gashi kazo baka kulani ba saima laptop Ιinka daka fara latsawa, kasabarmin bazan iya jurewa ba, dan Allah kada kayi fushi dani naroΖeka, bazan iya samun nutsuwa ba matuΖar baka tare dani, bazan iya zama dakowa ba bayan kai, inasonka sosai!”
Tunda ta fara maganar yake kallon Ιan Ζaramin bakinta hartakai Ζarshe.
Jawota yayi jikinsa, haΙe da sake lumshe idanunsa, sun kai kusan mintuna uku a haka, babu wanda yasakeyin magana kafun ta Ιago kanta daga cikin Ζirjinsa. BuΙe idanunsa yayi ya sauΖesu acikin nata, kallon juna sukeyi cikin wani irin yanayi me wuyar fassaruwa, ahankali ta matso da fuskarta daf da tashi haΙe da lumshe idanunta, bakinta ta buΙe ahankali ta Ιaura harshenta akan lips Ιinsa, jiyayi kamar anjona masa shocking ajikinsa, ahankali ta tura harshenta cikin bakinsa tana me yawo dashi, kasa jurewa yayi cikin hali na zaΖuwa ya kama harshenta yashiga tsotsa.. Sosai suke kissing Ιin junansu, numfashinsu har ΖoΖarin Ζwace musu yake. Igiyar dake gaban rigarta yaja take rigar ta buΙe ta gaba, sake lumshe idanunsa yayi haΙe da fitar da wani irin numfashi me sauti alokacin da idanunsa suka sauΖa akan breast Ιinta, kansa ya cusa acikin Ζirjinta yana kai mata kiss tako ina.. Cikin mintuna Ζalilan Dr.Sadeeq da Zahrah suka fice a cikin hayyacinsu babu ma kamar doctor, gaba Ιaya idanunsa sun rufe numfashi kawai yake fitarwa ta bakinsa… Soyayyar su tayau ta da bance, yau tsantsar soyayya ya gwada mata wacce tasa ta manta komai acikin duniya har batasan sanda hawaye suka gama wanke mata fuska ba, shi ma kansa yau yazautu da tsananin kulawan data basa, ita kanta mamakin yanda yake shiΙewa akanta take, sai dai kuma idan ta tuno cewa ko wacce mace da irin baiwar da ALLAH ya mata saitaji sanyi acikin ranta, ko a iya nan aka tsaya, zata ta godemawa ALLAH …
Cike da shagwaΙa ta ture kanshi dake kan breast Ιinta. “So kake ka ciremin nipples Ιina ne wai?”
Duk da haryanzu yana acikin magagin duniyar daΙin dayashiga bai sake saba amma saida yayi dariya.
“Dama Nipples yana fita ne?” shima yatambayeta cike da mamaki, domin a iya tsawon rayuwarsa shi bai taΙajin inda akace nipples yafita daga jikin breast ba.
“To bakai bane tun Ιazu fa kaketa sha, kuma zafi yakemin!” araunace tafaΙi maganar.
“To ba nipples din bane yace yana sona!” yafaΙi haka yana me kwaikwayon yanayin maganarta.
Dariyane yakamata sosai, da Ζyar ta samu ta zame hanunsa dake kan breast Ιin nata, tana ΖoΖarin tashi yayi saurin kamota ya kwantar da ita, kwanciya yayi asamanta haΙe da sakarmata duka nauyinsa.
Ζan Ζaran wahala tasake haΙe da lumshe idanunta.
“Ina da nauyi ne? ke Ιazu da kika hau kaina ai bance kina da nauyi ba”
“To ae Ιazu banice na hau kanka ba kaine ka Ιaukeni ka Ιaurani akan ka batare da nace inaso ba”
“To amma dana Ιauraki wayace ki sakemin duka nauyinki harma da kama min…..”
Da sauri ta sanya hanu ta toshemai baki bataso ya faΙi abun da tayi masa, ita kanta batasan tayi masa haka ba alokacin tana wata duniyarne na daban. (Khair uwar gulma harkin baza kunnuwa kiji metayi ko, to bazakiji ba nima banji ba balle ke?)1
“INASONKA!!!” Zahrah tafaΙa cikin wata irin murya me Ιauke da tsananin shauΖi.
“Nima INASONKI!!!” shima yafaΙa cike da tsananin Ζauna, wani irin kallo sukayiwa junansu, cike da sha’awar juna suka sake haΙe bakinsu waje Ιaya…….
(Zahrah da Doctor fa sun zama one love ga soyayya ga jaraba, doctor ya koya mata?)Kwanansa biyu acikin asibitin kafun ya samu ya dawo cikin hayyacinsa, sai dai kuma tunda ya dawo hayyacinsa baice da kowa komai ba, ko su Dad Ιinsa da sukeyi masa ya jiki, da kai kawai yake amsa musu, shikaΙai yasan meyakeji acikin jiki da zuciyarsa.+
Zaune yake akan gadon asibitin yayi jigum, babu wani abu dake yi masa daΙi acikin duniya, Matakin daya Ιaukarwa zuciyarsa yayi masa tsauri sosai, a haΖiΖanin gaskiya yasan yaudaran kansa yake, cire soyayyar Zahrah acikin zuciyarsa, ba abu bane me sauΖi, yana sonta so sosai, so irin wanda ba a misaltashi, so ne dayakai Ζololuwa, ko ina acikin zuciyarsa tambarine na Ζaunarta, rumtse jajayen idanunsa yayi haΙe da sanya haΖuransa ya ciji laΙΙansa, dai dai lokacin aka turo Ζofar Ιakin aka shigo, ko kallon bakin Ζofar baiyi ba, balle yaga waye ne yashigo cikin Ιakin.
Turus haka Afrah taja ta tsaya tana me Ζaremasa kallo, mugun tsoronsa takeji, yanzuma Momynsa ce tace tazo ta duba ya jikin nasa shiyasa ta shigo, amma da bazata shigo ba. Karambani irin na Afrah yasanya taΙan matsa kusa dashi cikin murya me sanyi tace.
“My Dear yajikin naka?”3
Da sauri ya buΙe jajayen idanunsa ya watsa mata su, take jikin Afrah ya soma rawa, tsananin tsanarta tahango acikin Ζwayar idanunsa, yanayin yanda taga idanunsa sunyi ja shi kaΙai ya isa firgita mutum, da sauri ta juya tafice a Ιakin, zuciyarta cike tab da sabon tsoronsa, gani take kamar zai tsaidata ya jibgeta, aitana tsintar kanta a wajen Ιakin tashiga sauΖe ajiyar zuciya akai akai…
Shikuwa idanunsa ya maida ya rufe, wani irin Ιaci yakeji acikin maΖoshinsa, yayinda ransa yakai Ζololuwa wajen Ιaci, hakanan shikam Allah ya Ιaura masa tsanar yarinyar dako sunanta ma baisani ba, anzo anwani ΖaΖa ba masa ita amatsayin mata. “Shegiya me Ζananan idanu, daganinta munafukace” yafaΙi haka acikin zuciyarsa, jingina kansa yayi da bango, yaci gaba da tunanin yanda zai samawa rayuwarsa salama…5
*****
Gyara zama Husnah tayi haΙe da miΖa duk wata nutsuwarta ga Zahrah.
“Kina mamakina ko Husnah? nasan dole dama zakiyi mamaki, amma kuma idan kika yi tunani me kyau tawani wajen baizama abun mamaki ba”
Zahrah tafaΙi haka da iyaka gaskiyarta, saboda ita yanzu tama daina mamakin kanta kwata kwata.
“Dole ne zanyi mamakinki Zahrah, wani irin so ne haka kikeyiwa wanda ya tozarta rayuwarki? bazan tuna miki abun da Zaid yayi miki ba, saboda na tabbata har kikoma ga Allah bazaki daina jin ciwon abun da Zaid yayi miki acikin zuciyarki ba, a gaskiya bana ma tunanin kinacikin hankalinki Zahra, saboda baidace ace kina da aure akanki, kuma kina zancen wani daban ba mijin kiba”
Husnah tafaΙi haka cikin yanayi dake nuna ranta ya Ιan Ιaci da jin kalaman Zahrah.3
Wani irin murmushi Zahrah tayi haΙe da sanya hanunta akan kafaΙan Husnah.
“Nasan dole zakiji haushina Husnah, amma kafun ke kiji haushina ninafara jin haushin kaina, ada nayi tunanin cewa banda hankaline, amma daga baya nagane cewa so so ne, kinsani nima kuma nasani so bayashawartarka kafun yashiga zuciyarka, so baruwansa da anzalunceka ko kuma kazalunta, shidai so so ne a kullum haka yake baya tambayarka shawara idan zai saka ka aikata wani abu, hakanan baya kuma sanjawa, shi Ιinne dai akullum akuma ko da yaushe yana nan, nasan Zaid yacutar dani, amma kuma ina matuΖar jin tausayinsa acikin zuciyata, tabbas da ace inada iko ko wani hali dana sanjawa Zaid rayuwarsa nasan Allah zai bani lada” Zahrah taΖare maganar tana me cije laΙΙanta.1
STORY CONTINUES BELOW
Kallon baki da hankali Husnah tashigayiwa Zahrah.
“Ki sanja masa rayuwa fa kikace, anya kuwa kina cikin hankalinki Zahrah?” Husnah tafaΙa cike da mamaki.
“Inacikin hankalina Husnah ban haukace ba, ada nima nayi tunanin ko na haukace ne,sai kuma nagane bahaka bane” hanunta ta Ιaura akan hanun Husnah..
“Zaid bai taΙa tunanin haka zata kasance dashi ba Husnah, yayimini fyaΙe ne bisa bin umarnin zuciya dakuma gangar jikinsa da yayi, yamin fyaΙe ne saboda yanaji ajikinsa cewa sha’awata ce ke damunsa, Allah ba azzalumin kowa bane saidai wanda yazalunci kansa, ada nayi kuka sosai Husnah, nayi nadaman sanin Zaid acikin rayuwata, sannan kuma naji Ζunci da ciwon abun da ya aikata a gareni, ada inatunanin cewa fyaΙen da Zaid yayi mini yatashi abanza, saboda banida wani wanda zai tunkaresa, har yaΖwatarmin haΖΖina a wajensa…” Ιan tsagaitawa da maganar tayi haΙe da sakin wani murmushi, cigaba tayi da cewa.1
“Nasani ko badaΙe ko bajima Allah zaimin sakayya, amma kuma bansan tawani hanya zai saka minba, ashe tahanyar da Zaid yabi ya yaudareni ta hanyar Allah zai sakamin, kinsan wace hanyace?” Zahrah ta tambayi Husnah.
Cike da zaΖuwa Husnah ta girgiza kanta alamar “A’a”
“SO! naso Zaid so me tsanani, shine namijin dana fara bawa soyayyata tunda nazo duniya, haka kuma shine namijin da na aminta dashi Ιari bisa Ιari, bantaΙa tunanin cewa ze iya rumtse idanunsa yaketamin haddina cikin rashin tausayi da imani, hadda wulaΖanci ba, nayi kuka harnagaji alokacin da Zaid ya lalatamin rayuwata, Zaid yayi amfani ne da soyayyar da nakeyi masa wajen cutar dani, Allah daya tashi sakamin Sai yasanya masa soyayyata me tsanani acikin zuciyarsa, yakuma nesantashi dani, tsananin soyayyar da Zaid kemin shine sakayyar da Allah yayimini, sannan kuma alhakina, na bibiyarsa sosai, Zaid yana sona, son da bazaiyi mishi amfani ba, nayi masa nisa tayanda bazai iya samuna ba, inada tabbacin cewa ayanzu yana cikin tsananin halin nadama wacce bazata amfaneshi da komai ba”
Ζan numfasawa Zahrah tayi haΙe da duban Husnah.
“Kina ganin Zaid yacancanci samun mace mai hankali da nutsuwa, wacce zata gyara masa rayuwa ko a’a?” ta tambayi Husnah.
Harara Husnah ta wurga mata haΙe da taΙe bakinta…
“Mazinaci, fasiΖi, Ιan giya, ta’ina ya dace da mace me hankali da nutsuwa, ae sai dai ko yasamu wata daga cikin karuwan Ζ΄an matansa ya aura, sai su Ζare rayuwarsu a haka, amma wace me hankalince zata yarda ta aureshi” Husnah tafaΙi haka da iyaka gaskiyarta.5
Murmushi me ciwo Zahrah tayi haΙe da cije laΙΙanta, kanta ta girgiza kana tace….
“Zaid bai cancanci zama da karuwaba Husnah”
Dasauri Husnah takalleta haΙe da cewa.
“Meyasa kikace haka?”
“Sauyin rayuwa yake buΖata, dole yana da buΖatar wacce zata tsaya akansa ta basa kulawa, zuciyata tanayimini wani hasashe na daban” Zahrah tafaΙi haka tana me kafe Husnah da idanu.
Harara Husnah takuma wurgawa Zahrah haΙe da taΙe baki, cikin takaici tace.
“Amma dai kinsan mazinaci sai mazinaciya Ζ΄ar uwarsa ko, taya zakina haΙa kamilar mace da wani taΖadarin Ιan iska Zaid, cab hmm gwamma ma kisake tunani, me kuma zuciyarki take hasasho miki akan sa?” Husnah ta kuma tambaya.
“Kece zaki iya Husnah, banda wata wacce ta wuceki, banda wata Ζawa sama dake, amma bansan yazaki Ιau abun ba amma nasan…..”3
“Mekike son cewane wai Zahrah? naga kinata wani kwalo kwalo, ki faΙi abun da kikeson faΙi kai tsaye” Husnah tafaΙi haka ta hanyar katse Zahrah daga maganganun da takeyi.
STORY CONTINUES BELOW
“Ke yakamata ki auri Zaid Husnah, ko saboda nima, zaki samu lada sosai ba Ιan kaΙan ba….”4
Cikin tsananin mamaki Husnah tamiΖe tsaye daga zaunen da take, wani irin kallo tashiga yimawa Zahrah, cikin wata irin murya dake Ιauke da tsananin Ιacin rai da takaici tace.
“Ni” tanuna kanta da Ιan yatsarta. “Allah ya sauwaΖemin, bantaΙa tunanin zaki zomin da irin wannan zancen ba Zahrah, ashe dama bakyasona, bakya Ζaunata? nagode Ζwarai da kikanunamin hakan adai dai wannan gaΙan, amma inaso kisani idan mafarki kikayi cewa ni Husnah na auri Ιangiya mazinaci to kigaggauta yin sadaka!” taΖare maganar cike da Ιacin ran abun da Zahrah ta gaya mata…
Haka Husnah ta suri jakarta tayi tafiyarta Zahrah naΖiranta ko waiwayowa batayi ba, balle ta tsaya sake sauraranta.1
Jingina bayanta tayi dajikin wata bishiya wanda suke zaune a Ζasanta, wasu siraran hawayene suka gangaro takan kumatunta.
“Kowa kallon mahaukaciya yakeyi mata, to sai yaushene wasu mutanen zasu gaskata cewa soyayya ba Ζarya bane? sai yaushene wasu mutanen zasu gane cewa ita soyayya babu ruwanta da illa ko aibin mutum? menene laifinta don taji tausayin Zaid? So baΖarya bane, kuma duk inda so yake akwai tausayi, haka kuma akwai tsananin sha’awa.” Ζaran wayartane ya katse mata tunanin da takeyi, dasauri ta share hawayenta haΙe da Ιaukar wayar takara akan kunnenta..3
“To” kawai naji tace haΙe da jefa wayarta ta acikin jaka, tashi tayi daga inda take zaune haΙe da gyara mayafinta, jakanta ta Ιauka ta nufi inda Dr.Sadeeq ke jiranta.
Tun daga nesa daya hangota yaketa zuba murmushi, komai na Zahrah’nsa me kyaune, tafiyanta ma kaΙai abun Ιaukar hankali ne, duk da cewa ba dagangan take hakan ba, haka asalin takunta yake Ιauke da nutsuwa, bawai ita ta ΖirΖiri hakan saboda burgewa ba.6
BuΙe murfin motar tayi ta shiga bakinta Ιauke da sallama, lumshe idanunsa yayi haΙe da kamo hanunta yasanya acikin nasa hanun cike da nutsuwa yake murza Ζ΄an yatsunta.
“Nayi missing wannan kyakkyawar matar, nayi missing wannan kyakkyawar fuskan, haka kuma nayi missing wannan daddaΙan jiki me laushin, nakumayi missing wannan tausassun laΙΙan masu daΙin sucking, kuma ma nayi missing wasu abubuwana wanda suke sani nishaΙi sosai suke kuma..” da sauri tasa hanu ta toshemasa baki haΙe da shagwaΙe masa fuska..
“Ni dai dan Allah kayi shiru!” tafaΙi haka a sangarce.
“Ni dai gaskiya naΖi wayon bazanyi shiru ba saina Ζarisa!” yafaΙi haka cikin yanayi na kwaikwayon maganarta.
Ζan Ιata fuska tayi haΙe da sanya hanu ta shafi Ιakalallen cikinta.
“Yunwa nakeji sosai fa, rabona da abinci tun breakfast”
Ζan waro kyawawan idanunsa dake Ιaukar hankalinta waje yayi.
“Meyasa kikeson barin kanki da yunwa ne? kinsan fa bazan yafe miki ba idan har kika cutarmin da unborn Ιina” yayi maganar yana me kafeta da idanunsa.
Zaro idanu Zahrah tayi haΙe da kai hanunta kan cikinta da sauri, ta shafa wai ko zataji tudu.
“Unborn fa kace? badai ajikina ba?” tayi tambayar cike da zaΖuwar jin amsarsa da alama taΙan tsorata da kalaman nasa.
“Yes Unborn Ιina dana sa miki daren jiya mana, banaso wani abu yasameshi seriously!”
Wani ΖaΖΖarfan ajiyar zuciya ta sauΖe haΙe da jingina bayanta da jikin kujeran motar, gaba Ιaya ya faΙar mata da gaba.3
“Ita da take tsananin tsoron haihuwa, tun yanzu yafara mata wani zancen unborn” tafaΙi haka acikin zuciyarta..
“Ya naga duk kin wani firgice ne haka, bakyason baby ne?” yatambayeta adai dai lokacin da yake tada motar.
STORY CONTINUES BELOW
“A’a” kawai tafaΙa murya a sanyaye. Baice da ita komaiba yaja motar suka fice daga cikin makarantar…
Direct wani hotel suka nufa don cin abinci, a cewarsa bazai iya haΖuri har sukoma gida batare da tasawa cikinta wani abuba.1
Bata iya cin komai acikin hotel Ιin ba, sai pepper meat da kuma kunun aya kawai.. Koda suka koma gida tuni bacci ya cika idanunta, kwana biyunnan sosai take ebo gajiya amakaranta, da ta dawo kuma tayi wanka shikenan sai bacci. Yaukam basu dawo da wuri ba sai gab da magriba, saboda haka bata ba bacci… Wanka tayi da ruwan Ιumi take taji gajiyan yasauΖa daga jikinta..1
“dogon wando na pencil jeans ta sanya ajikinta, sai kuma wata riga wacce tsayinta yakawo har gaba da guiwanta, gefe da gefen rigan atsage suke har wajen ciki, gaban rigar kuwa akwai aninaye masu kyau, rigace me kyau irin wacce ake Ζira da shirt gown (my favorite) sosai rigannan tayi mata kyau ajikinta yayinda hips Ιinta kuwa suka bayyana afili, kasan cewar rigar nada tsagu ta kowani Ιangare dama da hagu, batayi ΖoΖarin kame dogon gashinta ba, tazura lufaya haΙe da hawa kan sallaya ta gabatar da sallan magriba.
Tana idar da sallan ta miΖe haΙe da fita zuwa falo. BuΙe Ζofarta yayi daidai da shigowansa cikin falon, shima dawowarsa kenan daga masallaci.
“Waw!!! Kinyi matuΖar yin kyau sosai fiye da kullum” yafaΙi haka yana me ware mata duka hannayensa alamar tataho zuwa garesa..
Wani irin sanyin daΙi taji acikin zuciyarta lokacin da taji kalamansa, babu musu ta Ζarasa garesa haΙe faΙawa cikin Ζirjinsa.
Kansa yaΙaura akan wuyanta haΙe da sanya harshensa yasoma yawo dashi yana lashe fatar wuyanta. Hanunsa ya Ιaura adai dai kan hips Ιinta, cike da zolaya yace.
“Barin taΙa naji ko ciko akayi, anaso a yaudareni”
Dariya ne yakamata. Cewa tayi
“Allah ya sauwaΖe inyi cikon hips, taΙa da kyau kaji hips Ιina ne da Allah yaban bawai soso ba”
Shima dariya yayi haΙe da sake matseta acikin jikinsa.
“Nasani to ko kema kina Ιaya daga cikin mata masuyin cikon hips Ιin tunda ai naga mata sunayi sosai”3
Da sauri ta Ιago ta kallesa lokaci guda ta Ιata fuska.
“Wato mata kake kallo sosai idan kafita ko? harkasan ana cikon hips, hmmm thank you” tafaΙi haka tana me ΖoΖarin zare jikinta daga nashi..
Da sauri yasake matseta ajikinsa haΙe da tausasa muryarsa.1
“Tuba nake madam, amma nisam mata basa gabana, inadake mezanyi da wata kuma daban, ke kaΙai ce kinkuma isheni, amma kinsan ba abun mamaki bane dan nasan hakan, saboda yanzu hakan ya yawaita sosai, wasu mata basa haΖuri da surar da Allah yayi musu, dole wai sai sunyi ciko, inakaranta labarai, ina kuma gani a Instagram, amma kema kinsan baruwana da duk wata mace ina da me daΙina mezanyi da wata me Ιaci!” yafaΙi haka cike dason shagwaΙata.2
Aikuwa take ta hau dariya sosai taji daΙin kalamansa, amma kalman me Ιacin nan yabata dariya sosai, ko wace macece me Ιaci oho.
(Please maza kuna faΙawa matayenku kalamai masu daΙi, koda ita Ιin bata da wani kyau, ka hure mata kunne kace ai ita kyakkyawace, wallahi zataji daΙi sosai, kai inda halima kadinga Ζiranta da sunan me daΙi??wallahi yanzun sai gaka ranta yayi fari Ζal, kuma always zakaga tana cikin farinciki, wayyo wayaga anΖira su O’O da sunan me daΙi, ai nasan sai sunkusa sumewa saboda daΙi???)2
Zama sukayi akan kujera haΙe da jawota ya Ιaurata akan cinyarsa, kansa yacusa acikin Ζirjinta, bayan ya Ιalle aninayen dake jere agaban rigarta, sosai Ζamshin dake fitowa acikin Ζirjinta yake yi masa daΙi, yanason Ζamshinta, domin kuwa yana sa masa nutsuwa sosai.
Lumshe idanunta tayi, tana mejin daΙin kissing Ιinta da yakeyi a Ζirjinta, hanunta ta sanya acikin gashin kansa tana yamutsawa a hankali. Ζaran wayarsane yakaraΙe musu kunnuwansu, akasalance Dr.Sadeeq ya jawo wayartasa batare daya duba wanda ke Ζirannasa ba ya kara wayar akan kunnensa. Waro manyan manyan idanunsa waje yayi haΙe da cewa
“Dagaske kake?”
Banji me wanda yaΖirasa a wayar ya faΙa masa ba saiji nayi kawai yace
“Okay ganinan fitowa.”
Kallonsa Zahrah tayi, tanameson jin Ζarin bayani daga bakinsa.
“Lumshe mata idanunsa yayi haΙe da ΙuΙesu alokaci guda.
“Friends Ιinane sukamin surprise wai suna waje, banaje na shigo dasu, please mintina kisanja wannan kayan kinji, ina kishinki sosai banason kowa yakallemin ke!” yaΖare maganar yana wani lumshe idanu, domin kuwa cike yake da shauΖinta.
Murmushinta me kyau tayi masa haΙe da tashi daga kan cinyarsa tana cewa.
“Yanzu kuwa zan sanja kayan.”
Ζaki ta wuce shikuma yayi waje don shigo da abokansa.
Zama tayi akan gado bayan ta sanja shigarta zuwa riga da sket na material marar nauyi takuma yane jikinta da mayafi, tanajin hayaniyansu acikin falon.
“Maza kenan wai nan su fa taΙi suke, amma kuma yawancin zancen nasu kama yake da musu” tafaΙi haka acikin zuciyarta. Bata ida zancen zucin da take ba, Dr.Sadeeq ya shigo cikin Ιakin.
Hanunta yakamo haΙe da kai mata sumbata a goshinta.
“Ko wani irin kaya kika sanya sai sunyi miki kyau, kyau ajininki yake Ζ΄an mata na!” yafaΙi haka yana me Ζare mata kallo.
“Ζ³an mata kuma?” ta tambayeshi tana Ιan murmushi.
“Eh mana Ζ΄an matace ke a wajena ae har gobe, kuma ke sabuwace a wajena, tunda har yanzu bangama lashe zuma na ba” yafaΙi haka yana me kashe mata idanunsa Ιaya.
Kunyansane ya kamata, amma babu yanda ta iya shidai duk irin kalamansa kenan.
“Ki kawowa baΖinmu drinks kinji”
“To” Kawai tacemai.
A tare suka fita ita tayi hanyar kitchine shikuma yayi cikin falon..
Hanunta Ιauke da wani Ιan madaidaicin trey wanda ke Ιauke da kayan drinks da kuma Ζ΄an madaidaitan glass cups tafito daga cikin kitchine Ιin, kanta aΖasa tanufo cikin falon saida takawo cikin falon kafun ta Ιago kanta fuskarta Ιauke da Ιan murmushi, wani irin bugawa taji zuciyarta tayi, lokaci guda idanunsu ya sauΖa acikin na juna, take ta saki trey Ιin dake hanunta yafaΙi Ζasa, Ζaran faΙuwarsa yajawo hankalin gaba Ιaya waΖ΄anda suke cikin falon……Da sauri Dr.Sadeeq yataso ya taho gareta, durΖusawa yayi yashiga tayata tattare wajen, saboda har wasu daga cikin cups Ιin dake kan tray Ιin sun face. Bisa tsautsayi ta zo Ιaukan wani fasashshen cup kwalba ya caketa a Ζ΄ar yatsar hanunta, take ta saki wani Ιan Ζaramin Ζara, cike da kulawa Dr.Sadeeq yace.+
“I’am sorry kibi a hankali, muga hanun yayi jini ne?” yaΖare maganar yana me kama hanunta wanda kwalban yasoketa.
Murmushin Ζarfin hali tayi haΙe da cewa
“Yayi jini amma baso sai ba” hanunta Dr.Sadeeq yakama yashiga hura mata iskan bakinsa ahankali, yama manta da cewa basu kaΙai bane a cikin falon.
“Sannu amaryarmu, munsa kin yanke da Ζwalba ko, i’am really sorry” wani daga cikin abokan Dr.Sadeeq yafaΙi haka yana Ιan murmushi.
Murmushi itama ta ΖaΖalo haΙe
da girgiza kanta, alamar
“bakomai”
“Tashi ki gaishesu sama sama ae duk sune silar jin ciwonki” Dr.Sadeeq yafaΙi haka yana me miΖar da ita tsaye.
Ζan matsawa tayi wajen da suke zaune tashiga gaidasu cikin sassanyar murya, amma bata yarda ta kalli inda yake ba, shima kallo Ιaya yayi mata ya sadda kansa Ζasa, “ItaΙince dai duk da taΖara kyau hakan baihanasa ganeta ba” yafaΙi haka acikin zuciyarsa, zuciyarsa ne ke ingizasa daya Ιaga idanunsa ya kalleta, amma kuma yaΖi bin umarnin zuciyartasa saboda yasan hakan baidace ba.
Dr.Sadeeq dakansa yakawo musu wani drinks Ιin ita kuwa ta wuce Ιakinta..
Zama tayi akan gado haΙe da sauΖe wata irin ajiyar zuciya me Ζarfi, bazata taΙa manta wannan fuskarba, tabbas shine.
“To meya kawo JABEER gidanta kuma? kodai shima abokin doctor Ιin ne?”
tayi mawa kanta duka wa Ζ΄annan tambayoyin, ganin da tayi cewa tunani bazai fishsheta bane, yasa ta miΖe ta Ιauko Ιan Ζaramin Al’Qur’ani’n ta tashiga karantawa a hankali…
Yanashigowa cikin Ιakin yajingina bayansa da jikin Ζofa haΙe da sauΖe ajiyar zuciya.
Kallonsa tayi haΙe da Ιan sakin murmushi.
“Yadai sai kace wanda yayi gudu?”
“laifine idan nayi gudu dan nazo naga matata?” shima yatambayeta yana me tsareta da idanunsa.
“A’a, amma ae abun bana gudu bane, tunda dai batashi sama zanyi ba inanan tare dakai” tafaΙi haka tana me gyara zamanta.
Takowa yayi yaΖaraso gareta, zama yayi gab da ita haΙe da Ιaura kansa akan wuyanta.
“Ya hanun naki?” yatambaya yana me ΖoΖarin kamo hanun nata wanda taji ciwo dan ya duba.
“Da sauΖi bayama min zafi sosai”
Iskan bakinsa ya hura ahanun kafun yaΙago ya kalleta.
“Amma nayi mamaki Ζwarai da abun daya faru Ιazu, ko dai tuntuΙe kikaji ne?”
STORY CONTINUES BELOW
Da sauri ta shiga kaΙa kanta. “Bankula da gabana bane alokacin danake tafiya shine kawai na buge da kujera” batasan sanda ta mulmulo wannan Ζaryan ta rantaΙa masa ba.
Kansa ya jinjina haΙe da sanya hanunsa ya rungumota zuwa jikinsa.
“Nagodewa Allah ma dayasa bakece da kanki kika faΙi ba, tray ne kawai ya faΙi, da bansan inda zansa kaina ba” yafaΙi haka yana me shafa gashin kanta da hanunsa.
Ζan shirune yashiga tsakaninsu kowannensu da abunda yake saΖawa acikin ransa, tabbas bazata iya haΖura ba sai ta tambayeshi waye Jabeer agareshi, to amma tace masa me? tace masa me ya haΙasa da Jabeer tsohon saurayinta ko kuma me? bari dai tayi masa wani wayon, tafaΙi haka acikin ranta…
Ζan sake gyara zamanta tayi haΙe da cewa. “Amm wai duka waΖ΄annan abokanka ne?”
Murmushi yayi batare daya Ιago ya kalleta ba yace “Eh”
Kanta ta jinjina haΙe da sake cewa “Dukansu fa nake nufi”
Murmushi yakumayi saidai a wannan karon ya Ιago idanunsa ya kalleta.
“Eh dukansu abokaina ne, meya faru?” yatambayeta yana me tsareta da idanunsa..
Murmushi ta ΖaΖalo haΙe da cewa
“Babu ko mai kawai dai naga sunyi yawa ne, kuma naga wasu daga cikinsu banga fuskokinsu a wajen bikinmu ba shiyasa”
“Ae mu maza ba irinku bane munfiku yawan jama’a, wasu daga cikinsu basu samu daman zuwa bikinmu ba shiyasa bakisansu ba, kamar Jabeer baisamu halattaba saboda baya Nigeria yana Polland yana karatu, kuma baijima da dawowa ba, sauran kuma wani uzururruka ne suka hanasu zuwa, kinsan maza da sabgogi” yafaΙi haka yana me sake kwanciya acikin jikinta.
Yanzu tasamu amsar da takesonji cikin sauΖi, kenan dama Jabeer baya Nigeria ne shiyasa bainemeta ba, da sauri ta yi watsi da tunaninsa haΙe da ΖoΖarin zame Jikinta daga cikin nasa jikin.
Ζara rungumeta yayi batare daya bata daman tashi ba, kallon cikin Ζwayar idanun juna suka shigayi, kallon tsananin SO Dr.Sadeeq keyi mata, yayinda ita kuma nakasa fassara wani irin kallo takeyi masa, na Ζauna nane ko na SO oho, Lumshe idanunsa yayi haΙe da buΙesu alokaci guda, yanayin yanda taga idanun nasa sun mareraice shiyasanya taji tsikar jikinta ya tashi, aduk sanda ta kalli cikin idanunsa takanji wani abu na ratsa har cikin Ιargonta, hakanne ma yasa bata Ιaukan lokaci me tsawo tana iya kallon cikin idanunsa, sosai idanunsa keyi mata kyau.
“Baby bacci nakeji!”
yafaΙi haka cikin murya me sanyi, yana me sake lumshe idanunsa.
“Ζacci a wannan lokacin? Yanzu fa lokacin sallan isha ne”
ta faΙi haka cike da mamakinsa, tasan dai shiba mutum ne dayake da saurin bacci ba.
Hanu yasa yaΙan murza idanunsa, kansa kawai ya kaΙa mata batare dayace da ita komaiba yakoma jikinta ya kwanta. Yana lumshe idanunsa ladanin masallacin kusa da gidansu yasoma kwaΙa Ζiran sallah’n Isha. Jiki babu Ζwari haka yayi alwala yawuce masallaci..
Koda ta idar da sallah batayi yunΖurin tashi akan sallayan ba, zama tayi tana me rero karatun Al’Qur’ani ahankali.
Yana shigowa ta rufe Al’Qur’ani’n domin dama takai Ζarshen suran da take karantawa.
Direct bathroom ya wuce, tanajin Ζaran ruwa tasan wanka Ζ΄akeyi.. Bawani jimawa sosai yafito daga shi sai towel Ιaure aΖugunsa, kallo Ιaya tayi masa ta ΙauΖe kanta, har yau bata iya jure ganinsa a haka, tashi itama tayi ta wuce bathroom Ιin donyin wanka.
Dogon wandon jeans kawai ya sanya ajikinsa haΙe da feshe jikinsa da turarensa me daΙin Ζamshi.. Kwanciya yayi lamo agadon haΙe da lumshe kyawawan idanunsa.
STORY CONTINUES BELOW
daga ita sai wani ΙanΖaramin towel tafito Ιaure ajikinta, yanzu kam bata wani jin kunyarsa sosai, tana iya fitowa gabansa a haka, sai dai idan taga ya kafeta da idanu, sai taji gaba Ιaya tayi wani irin da ita. Kallonta yayi yakuma sake lumshe idanunsa, yayi imani idan yaci gaba da kallon wannan haΙaΙΙiyar surar tata zata iya zautar dashi.
Turare kawai ta shafa ajikinta, ko sleeping dress batasanya ba, yau kuma da towel takeson kwana, kashe musu wutan Ιakin tayi ta kunna musu na bacci, wanda bashida haske sosai.
A maimakon tanufi gefensa ta kwanta, sai ji yayi ta haye kansa.
“Wayyo mama lutiya zata karyani!” yafaΙi haka aΙan shagwaΙe.
Sake sakar masa duka nauyinta tayi akansa, haΙe da cusa kanta cikin wuyansa.
“Kai nauyinka baisa na karye ba sai nine zan karyaka, ko kamanta kafini nauyi” taΖare maganar tana me manna masa wani irin hot kiss akan wuyansa.
Lumshe idanunsa yayi sosai yaji kiss Ιinnata ya ratsa shi.
“Wai yaushe kika zama haka ne princess?” yatambayeta, don harga Allah kwana biyun nan yana mamakinta.
Cikin rashin fahimtar maganan nasa tace “Bangane ba”
“Naga ne kindaina jin kunyana, sannan kuma nima da nake da kunyan nema kike ki lalatani ki maidani marar kunya”
Cizo takaimasa akan Ζirjinsa, wanda yasanya sa sakin wata Ζ΄ar Ζara.
Yana dariya yace
“To Ζarya nayi ai gaskiya nafaΙa, yanzu bakyajin kunyana ko kaΙan, har kaya kike cirewa a gabana…”
Wani cizon takuma kaimasa batare da ta bari yaΖarisa abunda yakeson faΙa ba, da sauri yatureta takoma Ζasansa shikuma yazama yana samanta, yayi mata rumfa da kirjinsa, duka hannayenta yakama yariΖe acikin nasa.
Cikin dariya ta soma ΖoΖarin Ζwace kanta daga jikinsa don talura cizon da tamai yakeson rama wa.
“Dan Allah kayi haΖuri bazan ΖaraΙa!” tafaΙi haka aΙan tsorace dan ta lura dagaske cizonta zaiyi.
“Ae babu maganar haΖuri yarinya, aΖirji kika cijeni, nima kuma dan haka aΖirjinki zan cijeki” yafaΙi haka yana me warware towel Ιin dake jikinta.
Cikin dariyan data kasa hanashi fitowa tashiga yi masa magiya amma yace sam shi sai ya rama.
Yana Ιaura bakinsa akan Ζirjinta, tayi shiru lokaci guda ta shiga sauΖe ajiyar zuciya akai akai, harwani lumshe idanunta take tsabar daΙin abun da yakeyi mata da takeji, shikuwa dagangan yayi mata haka so yake ya tsokalota sai yayi mata wayo yayi baccinsa, hanunta tasanya ta Ιago kansa, wani irin kallon tayi masa wanda ya rikirkitasa, bakinsu ta haΙe waje Ιaya, atare suka soma sucking lips Ιin juna, shida yake shirin mata wayo sai gashi ya susuce alokaci Ιaya, har yazo yafita ΙuΖata….. Bargo yaja ya rufe musu duka jikinsu, yana kwance akanta bacci me daΙi ya Ιaukesu…..
*****
*_ZAID_*
Tunda aka sallamosu daga asibiti baice da kowa Ζala ba, haushin kowa yakeji, tuΖuΖin baΖin ciki zuciyarsa keyi masa, ji yake yatsani kowa, bayamaso wani yashigo cikin lamarinsa..
Zaune yake a cikin falonsa, dagashi sai 3 guater jeans ko riga baidashi duk da kuwa irin sanyin da ake busawa a gari amma shi haka yake zaune a tuΙe, bawai kuma don bayajin sanyinba taurin kai dana zuciya ne kawai irin nasa ya hanasa suturta jikinsa.
Ζafansa nakan rug yayinda kansa ke kalllon sama ya lumshe duka idanunsa, sake muskutawa yayi akaro na barkatai, haΙe kuma da Ζara ΖanΖame idanunsa da suke a lumshe, waishi adole so yake yayakice tunanin Zahrah acikin zuciyarsa, amma duk yanda yaso cire tunanin nata acikin ransa ya kasa, hanu yasa ya Ιan bugi kansa da Ζarfi, dai dai lokacin Afrah tafito daga cikin Ιaki daga ita sai wata Ζ΄ar Ζaramar riga dake sanye ajikinta, ko guiwarta rigan bata wuce ba.
Wani irin Ζamshin turaren dayaji acikin hancinsa ne yasanya sa buΙe idanunsa, ya watsa su akanta, kallonta yashigayi daga sama har Ζasa. “gatanan dai kamar wata Ζ΄ar kaza amma shegiya sai fitinan tsiya” yafaΙi haka acikin zuciyarsa, saboda ya lura kanta yana rawa, nema take ta shigarmai rayuwa taΖarfin tsiya, kuma zaiyi maganinta ne.
Afrah kuwa zuciyartane tashiga dukan uku uku, tsoronsa ne yasake shiganta bama kamar yanda taga idanunsa sun juye sunyi jajur dasu, harta juya zata koma Ιaki, saikuma ta tuno da shawarar da Ζawarta Asma ta bata, Asma tace mata ” Zaid Ιan duniya ne yanason mata sosai, saboda haka tayi duk yanda zatayi ta shawo kansa ta hanyar nuna masa surarta a fili, idan ta nuna masa bata da kunya zasu dai dai ta” tunowa da waΖ΄annan kalaman na Asma yasa Afra taji tasamu Ζwarin guiwa.. Sanja takunta tayi zuwa wani salo da ban, direct wajen dayake kishingiΙe ta nufa tana me motsa kowani gaΙa dake jikinta.
Bai taΙa yin zato ba saiji yayi Afra tafaΙo cikin jikinsa kamar wacce aka jefo, baikai ga buΙe idanunsa ba yaji ta saki wani irin munafukin Ζara..
“Wayyo Allah Ζafa ta honey kataimakeni na karya Ζafa ta” abun da Afrah ke faΙa kenan cikin iyayi.
Wani irin kallon takaici Zaid keyi mata, waishi zata gwadawa bariki, tafaΙo kansa da gangan sannan kuma tana yi masa ihun banza wai yataimaketa.
Da sauri yasake maida kallonsa gareta alokacin da zuciyarsa ta Ζitsa masa wani abu akanta.
“Tabbas hakanne ma, sai yanzu yasake lura da ita, amma ba ya gwadata ya gani” yafaΙi haka acikin zuciyarsa..
Da Ζyar ya iya buΙe bakinsa yaΖira sunanta “Afrah”
Dasauri Afrah dake yashe aΖasa tana kukan Ζarya ta Ιago kanta tana kallonsa jin da tayi yaΖira sunanta. “Kodai Target Ιina yafara aiki ne?” ta tambayi kanta .
“Ba Ζiranki nake ba da bazaki amsa minba!” yafaΙa murya aΙan kausashe.
“Kayi haΖuri honey Ζafa ta ce kemin zafi shiyasa” tafaΙi haka cikin yanayi na shagwaΙa tana wani yayyarfe hannu, ita adole so take ya faΙa cikin tarkonta.
Cike da tsananin takaicin Ζiransa da sunan honey da takeyi yasanyasa rumtse idanunsa da Ζarfi, ji yake kamar yaje ya shaΖeta bazai saketaba harsai yaga bata numfashi, amma akwai abun da yakeson ganowa a tattare da ita dolensa saiya daure.
“Zo muga me yasamu Ζafartaki”
Jiki na rawa Afrah ta matso garesa dama haka takeso yace, tana matuΖar so taganta akusa dashi, haΙa jiki dashi kuma shine burinta batun yau ba.
Hanu yasa ya kama Ζafarta ta, a hankali yashiga shafawa cike da wani irin salo, wayyo Allah Afrah dama haka takeso, ita kanta batasan sanda ta lumshe idanunta ba, wani irin daΙi takeji acikin jikinta, “Gaskiya shawarar Asma tayi aiki” tafaΙi haka acikin zuciyarta, cigaba yayi da shafa Ζafannata ahankali harzuwa wajen cinyoyinta, tuni ta narkemasa ajiki taΖara kusanto da kanta garesa, hanu tasanya akan faffaΙan Ζirjinsa tashiga shafawa ahankali, duk iskanci irin na Zaid saida ya tsaya yana kallonta, tabbas yanzu ya gano abun dayakeson ganowa atattare da ita, wani irin baΖinciki da Ιacin raine suka tokare masa maΖoshinsa.
“Hakan da Afrah keyi masa alamace dake nuna ita babaΖuwa bace a harkan tasan namiji kenan kome?” tambayar da yake tayiwa kansa kenan, shiba Ζaramin Ιan iska bane, yanda Afrah keyi masa alama ne dake nuna cewa tasaba irin haka da wasu mazan. “Kenan ita Ζ΄ar iska ce?” still yakuma tambayar kansa. Hanunsa yasanya ya damΖi gashinta haΙe da miΖar da ita tsaye, da fari ta Ιan tsorita amma ganin irin kallon dayakeyi mata yasa taΙanji sanyi acikin ranta, ganin sunnufi hanyar Ιakinsa yasa ta shiga sakin murmushi, daΙi taΖeji yau Allah zai cika mata burinta..
Suna shiga cikin Ιakin yasanya hanunsa da Ζarfi ya yaga Ζ΄ar fingilan rigar dake jikinta, take komai nata ya bayyana, hankaΙata yayi kan gado haΙe da soma yunΖurin zare belt Ιin dake jikin wandonsa,, idanu Afrah ta zaro waje amatuΖar tsorace, bata taΙa tsammanin haka daga garesaba ta Ιauka kasheta zaiyi da soyayya amma meyake shirin yi matane haka “Dukanta zaiyi ne ko kuma turmusheta zaiyi batare dayatsaya sunΙanyin romancing juna ba?” waΖ΄annan tambayoyin sune suka cika zuciyarta fal…
(Me Zaid yakeyi hakane? hahhhh da’alama dai yau amarci za’aci agidan Baba Zaid, team Zaid karkuyi nisa saboda nan gaba kaΙan Zaid zai buΖaci taimakonku, yayinda komai ya wakana tsakaninsa da amarya, inaga dole saikun shigo cikin lamarin?)
Post a Comment for "SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 11 BY FATYMA SARDAUNA"