SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 5 BY FATYMA SARDAUNA
SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 5 BY FATYMA SARDAUNA
Www.bankinhausanovels.com.ng
Dai dai ta Ιaura hanunta kan handle Ιin Ζofar kenan, aka turo Ζofar daga waje, cikin rashin sa’a Ζofar ya bugeta a goshi, saurin ja da baya tayi haΙe da rumtse idanunta gam, ji takeyi tamkar ta shaΖesa ya mutu, ta tsani ganin kowani irin namiji ne a rayuwarta, musamman ma shi,domin kuwa yanayinsu yana ma ta shige da Zaid, kuma gani take tamkar kowani namiji irin halin Zaid garesa,,
“Ganinki tsaye anan yatabbatarmin cewa guduwa zakiyi, Miye ribarki a rayuwa idan kika gudu daga gaban i yayenki ? nasan duk inda zaki bazakiyi rayuwa mai kyauba, idan kika zaΙi tafiya can wata uwa duniya mai zaki tsinta? ina mai tabbatarmiki cewa babu wani abun da zaki tsinta sai, zallan takaici, dakuma Ζuncin rayuwa, zaman bariki kikeso kiyi? kokuwa zaman kanki kike so kiyi? ” da sauri taΙago manya manyan idanunta dasuke cike tab da Ζwalla ta watsa masa wani irin mugun kallo…
“Babu abun daya shafeka da rayuwata, idan naga dama nayi kowacce irin rayuwa ma baishafeka ba, duk ba kune kuka jefa rayuwata acikin matsanancin duhu ba, wallahi na tsani naji koda kalmar farkon sunan kune a cikin kunnuwana, ballan tana aΖira sunan Namiji akusa dani, natsaneku! natsaneku!! ” wani irin kukane ya Ζwace mata maicin rai,
“Kacuceni Zaid! Kacuceni! natsaneka tsana mafi muni! mai nayi maka dana cancanci wannan sakamakon a wajenka? mai na aikata maka wanda yasanya ka cutar da rayuwata? bazan yafe maka ba Zaid! kacutar dani, karuguzamin duk wani buri nawa, ka tarwatsamin rayuwata, mai yasa saini kazaΙa maiyasa!!!” taΖare maganar cikin Ζaraji da matsanancin kuka, tamkar wanda takama Zaid Ιin a gabanta..
Wani irin mugun tausayin tane yaji ya daki zuciyarsa, haΖiΖa Zahrah abar tausayice, domin kuwa tanacikin wani hali wanda take buΖatar abokin rarrashi da kuma mai kwantar mata da hankali,,, juyawa kawai yayi yafice daga Ιakin, domin kuwa jin kukanta yake har tsakar kansa.
Nurse yaturo tazo tayi mawa Zahrah alluran bacci, domin idan ba alluran bacci akayi mata ba yana da yaΖinin cewa kwana zatayi tana ruskar kuka..
Duk yanda yaso bacci ya Ιaukesa, hakan ya gagara domin kuwa duk juyin da zaiyi wani irin matsanancin tausayin Zahrah ne ke cika masa zuciya, baisan wani irin tausayawa yake mawa Zahrah ba, amma tabbas yasan tausayinta da yakeyi, yayi Ζarfi a cikin zuciyarsa, da ΖΖ΄ar dai yasamu ya yakice tunanin Zahrah, a cikin zuciyarsa ya samu yayi bacci, wanda rabin mafarkansa ya kasance na Zahrah ne…
Wanene Dr S.S. ?
Dr Sadeeq yakasance Ιa na biyu a cikin gidansu, Alhaji KHABEER SARDAUNA shine mahaifinsa, Alhj Khabeer wanda ake Ζira da Alhj Sardauna, mutum ne mai matuΖar karamci da kuma kyautatawa na Ζasa dashi, hakan yasa talakawa suke matuΖar sonsa, kasancewarsa Ιan siyasa, Hajiya Habiba itace mahaifiyar Dr Sadeeq, mace ce itama mai tsananin karamci dakuma kyauta, tana da kyakkyawan hali wanda kowa yashaida hakan, Dr Sadeeq shine Ιa na biyu a cikin gidansu, yanada yaya wacce ake Ζira da Aunty Raliya, Aunty Raliya dai, tana aure ne a cikin garin Abuja, tana kuma zaune a unguwar Wuse Zone 2, bayan Dr Sadeeq a kwai Ζaninsa Samad, Samad dai baya zaune a Nigeria yana zamane a Australia, a can yake da karatunsa, tun Dr Sadeeq yanada shekaru 20, Allah yayiwa mahaifinsu rasuwa, mutuwar da ta matuΖar girgizasu, amma babu yanda suka iya dole su Ιauki dangana domin kowani bawa da kalan tasa Ζaddaran.. yanzu tsawon shekaru biyu kenan Hajiya Habiba tana matsawa Dr Sadeeq, a kan cewa yafito da matar aure, amma abun yagagara, da anfara maganar aure sai abun yalalace, ko daga baya yace baison yarinyar, ko yace bata da nutsuwa, da haka dai magana zata Ιalakuce,, yanzu ne Hajiyarsa ta hura masa wuta akan cewa lallai tabasa nanda kwana kaΙan yafito da matar aure dan bazata ci gaba da zuba masa idanu babba dashi ace bai aje iyali ba….
STORY CONTINUES BELOW
Washe gari..
Ζarfe 3 da rabi na yamma Dr Sadeeq da kansa ya rubutawa su Zahrah sallama, domin ya fahimci cewa matuΖar bai sallamesu ba, za a iya nemanta a rasa, bakuma zai so hakan ba.
Koda suka fito daga cikin asibitin, duk yanda yaso Zahrah tashiga cikin motarsa ya kaisu gida Ζiyawa tayi, dole haka yanaji yana gani suka tari mai taxi, baiyi Ζasa a guiwaba wajen shiga motar tasa ya rufamusu baya…
Suna isa bakin Ζofar gida, idanun Zahrah ya sauΖa a dai dai wajen da Zaid yake faka motarsa kullum idan yazo, wani irin muguwar faΙuwar gaba taji, take kuma zuciyarta tayi rauni, kuka ne ya kuma Ζwace mata, da sauri tafice a cikin motar dagudu tanufi cikin gida,, saida Inna suka sallami mai taxi kafun suka lura da Dr Sadeeq dake tsaye a bayansu yana Ζarewa yanayin unguwar tasu kallo, “A’a Likita dama kana biye damune ?” Baffa ya tambaya washe da baki,,
“Eh Baffa ina biye daku, dama gani nayi yakamata ace nasan gidan saboda magungunan ta basu Ζareba, nakuma san basha zatanayiba matuΖar ba’a tilasta mata ba”
“Ζwarai kuwa likita ai taurin kai gareta, dole saida takurawa, to mushiga daga ciki mana ” Baffa yaΖare maganar yanamai yi mawa Dr S.S nuni da Ζofar shiga gidan.. Baiyi musu ba haka yabi bayan Baffa suka shiga cikin gidan,
Inna ce ta baje masa wani Ζaton tabarma ya zauna akai, yayinda ta Ιebomasa ruwa a kofi ta aje mai.
Gyara zama Dr S.S yayi haΙe da cewa “Baffa inaso muyi wata magana ne idan har bazaka damuba “
“FaΙi maganarka kai tsaye likita, kada kaji wani shakku” Baffa yafaΙa yana mai dawo da hankalinsa ga Dr Sadeeq.
“Maiyasa bazaku kai case Ιin Zahrah kotu ba? yakamata ace amatsayinta na marainiya a bimata haΖΖinta, bai kamata ace wani Ζaton banza ya keta mata haddi ba, sannan kuma abarshi yaci gaba da walwala, inaga yakamata ayi wani abu akai” Dr Sadeeq yafaΙa cike da damuwa.
Nannauyar ajiyar zuciya Baffa ya sauΖe haΙe da jinjina kansa, cike da rauni yace “BazanΖi shawaranka ba likita, sai dai a gaskia bazan Ιoye maka ba, hakan da kake so bazai samuba, domin yanda ka ganmu nan haka muke rayuwarmu, mu talakawa ne, cin yau da Ζyar na gobe da Ζyar, kuma maganan nan ma da nake maka, bansan wanene yayi mawa Zahrah fyaΙe ba, to ka ga kenan babu batun ma Ιaukar fansa”
“Wanene ZAID ?” Dr S.S ya tambayi Baffa.
Washe da baki Baffa yace ” shine yaron da Zahrah ta amince dashi, yake zuwa zance wajenta, idan kuma bazaka mantaba ai nafaΙa maka shiΙin yaron kirkine, na tabbatar da cewa baisan haka yafaru da ita ba, da nasan dole zaizo” Baffa yaΖare maganar yana mai jinjina kai..
“Shine yayi mawa Zahrah fyaΙe !” Dr S.S yafaΙa murya a kausashe,
Gaba Ιaya idanunsa Baffa ya zaro, alamar maganar ta dake shi, “Zaid fa kace likita !” Baffa yafaΙa cikin kaΙuwa,
“Ζwarai kuwa domin kuwa jiya ta ambaci sunansa, nakuma ji da kunne na, amma tunda kace ba zaku kai case Ιin kotu ba, bakomai ni zan wuce” Dr Sadeeq yafaΙa yana mai miΖewa tsaye, bayan yaciro damin kuΙi ya a jewa Baffa kan tabarma,,
“A’a hadda Ιawainiya haka likita? to to munagodiya!” Baffa yafaΙa cike da farinciki,
(hmm mai hali dai baya fasa halinsa)
“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Malam hayaΖi, hayaΖi Malam a Ιakin Zahrah !!” Inna tafaΙa cike da tashin hankali, ai da sauri Dr Sadeeq da baffa, suka nufi Ιakin Zahrah’n wanda hayakin haryasoma cika tsakar gidan, dayake Ζofar bata da wani Ζarfi duka Ιaya Dr S.S yayi mawa Ζofar Ιakin tabuΙe, gaba Ιaya Ιakin yaturnuΖe da hayaΖi yayinda wuta kecin wasu kaya dake aje tsakiyar Ιakin, gefe da kayan kuma Zahrah ce durΖushe tana kuka, har wutan yakusa Ζarasowa gareta,
STORY CONTINUES BELOW
Cikin zafin nama, Dr Sadeeq yasanya hanunsa, ya janyeta daga tsugunnen da take, kai tsaye waje yafito da’ita, domin kuwa hayaΖin yasoma shiga cikin maΖoshinsu, Baffa da Inna kuwa ruwa suka Ιebo suka kashe wutan,
RiΖeta yayi gam yayinda ya kafeta da idanunsa da suka rune tsabar Ιacin rai,
Baisan meyake damuntaba, rashin hankaline ko kuma sangartane baisaniba, yasan cewa tanajin ciwo a cikin zuciyarta, amma abun da take ΖoΖarin aikata mawa kanta, kama yake da taΙin hankali, ΖoΖari yayi wajen danne zuciyarsa, haΙe da saisaita muryarsa, “Maiyasa Zahrah ? bazaki Ιau Ζaddaranki ba ?” yayi mata tambayar cikin tausasa murya, hawayene suke gudu haΙi da ambaliya akan fuskarta, gaba Ιaya jitakeyi duniyar najuya ma ta, dawowanta gida yasake tada mata da mikin dake maΖare cikin zuciyarta, duk da kuwa dama cewa mikin bai wau ya kwanta ba ne,,
Saurin saketa yayi sakamakon Ζarasowar Baffa da Inna wajen, zamewa tayi aΖasa dabas tana mai sakin kuka,
Kallon Baffa Dr Sadeeq yayi, kafun Baffa yace komai Dr Sadeeq yace, “Baffa ni nawuce sai nasake zuwa “
“To Likita mun gode ka gai da gida ” Inna da Baffa suka haΙa baki wajen faΙa, da “To” kawai Dr Sadeeq ya amsa musu haΙe da sa kai yafice daga cikin gidan,
Kama hanun Zahrah Inna tayi suka zauna akan tabarma, cike da damuwa Inna tasoma cewa “Maiyake damunkine Zahrah ? sai kace akanki aka fa ra yin fyaΙe? gaba Ιaya duk kinbi kinΙaga hankalinki, muma kin Ιaga mana namu hankalin, a gaskia nida Baffanki munsoma gajiyawa da wannan halin naki, bayan kinso caka mawa kanki almakashi, likita ya hana, yanzu kuma Ζona kanki kikesonyi, wai kina cikin hankalinki kuwa Zahrah?”
“Gaya mata dai Salame, domin nima nan nasoma gajiya da rarrashi, yanzu dakika Ζona kayayyakin daya baki, shiΙin kika Ζona ne? tambayanki nake shiΙin kika Ζona ?” Baffa yafaΙa cikin faΙa faΙa, domin ya lura idan suka biyewa Zahrah tofa bazata taΙa daina yunΖurin kashe kanta ba..
Zuciyar Zahrah ne tasakeyin rauni, ” Allah sarki ni, komai nayi, ganin laifina suke, shin bancancanci rarrashi da kulawaba? fyaΙe akayimini amma hakan baiwani shiga jikin kowa ba, natabbata idan da iyayena suna da rai, to tabbas da bazasu taΙa kwantar da hankalinsu ba, kuma nasan dolene sai sun Ιaukarmin fansa, bakuma zasu taΙa gajiyawa daniba, wayyo Allah na mutuwa tayi mini yankan Ζauna daku iyayena !!” maganar da Zahrah take faΙa kenan a cikin zuciΖ΄arta, hawayenta ne suka sake tsananta zuba, sai yau ta tabbatar cewa Maraici bashi da daΙi, sai yau tasake tabbatar da cewa Allah ne kaΙai gatan ta, Zaid ya cuceta, yayi mata babban tabo wanda hargaban abada ba zata taΙa mantawa dashi ba, “maiyasa Zaid ?” tasake tambayar kanta bayan kuma tasan bata da amsa,,
Haka Inna da Baffa suka wuce Ιaki suka barta zaune a tsakar gida tana tsiyayar hawaye, babu mai rarrashi.
TuΖin mota yake amma gaba Ιaya hankalinsa yanaga yanda yabaro Zahrah, tsantsar tausayinta yakeji, yanason taimaka ma ta amma to tayaya? ta wacce hanya? duk alokaci Ιaya ya tambayi kansa, wayarsa ce tasoma Ζara alamar shigowar Ζira, Zabba’u shine sunan dake yawo akan screen Ιin wayar, ΖaΖΖarfan ajiyar zuciya ya sauΖe haΙe da Ιaukan wayar yakara a kan kunnensa,
“Cike da sangarta Zabba’u tayi masa sallama, amsa sallaman yayi a daΖile haΙe da cewa “Ganinan zuwa” Ζit yakashe wayar haΙe da cillata kan kujeran mai zaman banza, shi sam baisan yanda zaiyi da Zabba’u ba, amma a zahirin gaskia Ιabi’u da tarbiyanta basu masa ba,duk da kuwa cewa Ζ΄ar uwa take a garesa.
New York City
Tsaye yake agaban wani tangamemen cupboard paper, wanda yake liΖe ajikin wani abu kamar allo, sanye yake da 3 guater jeans, yayinda yabar gaba Ιaya surar jikinsa a waje, kasancewar baisanya rigaba, babban abun Ιaukar hankali ajikinsa shine lafiyayyun, 6 packs Ιinsa, dake kwance raΙa raΙa akan cikinsa, riΖe yake da wani dogon pen a hanunsa da’alama dai wani abu yake zanawa mai mahimmancin gaske,, Ζayataccen murmushinsa yasake, haΙe da Ιaukan glass cup Ιin da wine Ιinsa ke ciki, yakai bakinsa, saida ya shanye duka wine Ιin dake cikin kufin, kafun ya aje kofin kan wani Ιan Ζaramin table dake kusa dashi,
STORY CONTINUES BELOW
Hanunsa yasanya akan kyakkyawar fuskar daya zana a jikin cupboard paper Ιin, a hankali yashiga shafa zanen , hanunsa yakai dai dai saitin bakinta, haΙe da shafawa, idonsa Ιaya yakashe haΙe da lasan laΙΙansa,
“Kinkasa barina My Sugar Baby, maiyasa ? ” yayi tambayar yana mai tsare zanen dake jikin cupboard papern da ido,
“Bazaki amsaminba ko? fushi kike dani ko sugar baby na?”
Yasake tambayar wannan zanen dake jikin cupboard paper’n.
Murmushi yakumayi haΙe da matsawa daf da cupboard paper’n bakinsa yaΙaura adai dai kumatun ta yamanna mata kyakkyawan kiss, “Kikulamin da kanki kinji My Zahrah!!” yafaΙi maganar cikin shauΖi,, sai alokacin nalura ashe zanen fuskar Zahrah ne raΙau ajikin cupboard paper’n, bakaΙan ba kuma zanen yayi kyau,, kyakkyawan Ζyalle yasanya yarufe zanen, haΙe da Ιaukar wayarsa yafice daga cikin Ιakin…
Yana fita falo Abid dake tsaye tun Ιazu yana zaman jiransa, ya saki tsuka, haΙe da cewa ” Wai don Allah maika tsaya yi ? tun Ιazu fa kasan nakejiranka, amma ka shanyani “
Zama Zaid yayi akan kujera haΙe da jawo kwalbar wine Ιinsa, yashiga shan abunsa, ganin haka yasa Abid sauΖe ajiyar zuciya haΙe da girgiza kai, wato dai yau Ζ΄an halinne suka motsa, gaskia Zaid yanada wuyan sha’ani, bakoda yaushe kake gane gabansa da bayansa ba, duk da kuwa tsananin sabon dake tsakaninsu, amma shi kansa wataran idan Zaid ya juye tofa baya iya gane masa.
“Kana yawan shan wine Zaid, baka tunanin zata iya janyomaka matsala nan gaba ?” Abid ya tambaya cike da kulawa, domin kuwa, shi ko za’a kasheshi bazai iya shan rabin wine Ιin da Zaid yakesha a rana ba,
“Maiyashafeka da shan wine Ιina ?sanin kankane natsani sa’ido ” Zaid yayi maganar cikin haΙe fuska,
Dariya Abid yayi, domin kuwa yanzu yatabbatar cewa Shu’umin cin nasa ne ya motsa, “Okay i’m sorry bazanΖara ba, amma yakamata ace musauΖa Ζasa, babes Ιin nan fa suna jiranmu ” Abid yafaΙa yana mai duba agogon dake Ιaure a tsintsiyar hanunsa,
“Kaje kawai ka sallamesu, nikam bana ma buΖatar ganinsu, mata duk a bubbushe, ba wani diri mai burgewa, sai kace 1, kaje can kata fama idan zaka iya” Zaid yafaΙa cike da Ζuncin rai,
Dariya sosai Abid yayi, haΙe da tashi kawai yafita daga falon, gaba Ιaya kwana biyun nan yarasa maiyake damun Zaid..
Abid na fita Zaid yagyara zamansa, haΙe da lumshe idanunsa, gaba Ιaya fuskar Sugar Babynsa ne yake yimasa gizo a cikin idanun nasa.
Abuja Nigeria
Zahrah ce zaune akan Ζ΄ar yaloluwar katifarta, ta tanΖwashe Ζafafunta, yayinda kanta ke kallon sama, ruwan hawayene kawai ke gangarowa daga cikin idanunta, kallo Ιaya zakai mata wata irin muguwar tausayinta yadaki zuciyarka, domin kuwa wani irin muguwar rama ce ta bayyana a jikinta,1
Da sallama Khausar tashigo cikin Ιakin, kamar daga sama haka Zahrah taji muryar aminiyarta ta wato Khausar, tana kai kallonta bakin Ζofa taga Khausar Ιin tsaye tayi turus,,
Ai dagudu Zahrah taje tafaΙa jikin Khausar, haΙe da sakin wani sabon kuka mai sauti, duk da cewa Khausar batasan abun dayake faruwa ba, amma tasan cewa ba lafiya Ζawartata take ba, kawai itama sai tafashe da kuka, hakanan taji wani irin tausayin Zahrah’n yacika zuciyarta, rungumeta tayi da kyau a jikinta, ko kaΙan Khausar batayi yunΖurin hana Zahrah kuka ba, saida Zahrah tayi kuka sosai, kafun ta tsagaita, a hankali take sauΖe ajiyar zuciya,, hanunta Khausar takama suka zauna akan katifar Zahrah’n,,
“Zahrah!” Khausar taΖira sunanta cikin sanyin murya, Zahrah bata iya amsa mata ba, sai Ιago idanunta da suka kumbura suntum tsabar kuka, tayi ta kalli Khausar Ιin,
Zaro idanu Khausar tayi, cike da tashin hankali tace “Zahrah maiyake faruwa ne, tun ranan nake Ζiran wayarki a kashe, nazo gida kuma bansamu kowaba, nazo yafi sau huΙu bana samun kowa acikin gidan, dan Allah Ζawata kifaΙamin maiyake faruwa ?” Khausar tayi maganar cikin damuwa.
“Rayuwata taΖare Khausar, yacuceni,ya yi mini babban illa, dakuma tabo wanda bazai taΙa gogewa ba, ya nakasamin rayuwata, ashe haka Ζaddara zata zomin mummuna? nayarda cewa kowani bawa da’irin tasa Ζaddaran amma ni tawa Ζaddaran tafi takowa muni, danasan haka zata faru dani, dana roki Allah daya kasheni kafun yanzu na….” Saurin toshe mata baki Khausar tayi, cike da ruΙani haΙi da tashin hankali, Khausar tace “Kada kiyi saΙo Zahrah, kinsani acikin duhu, kisanar dani maike faruwa dan Allah, gaba Ιaya kinsani cikin tashin hankali !” Khausar tafaΙa cikin Ζosawa,
“Za..i..d yayi min fyaΙe Khausar !!!” Zahrah tafaΙa tana maisake rushewa da kuka,,
Tamkar anwatsamata ruwan zafi haka Khausar taji ajikinta, lokacin da maganan Zahrah yadaki dodon kunnenta, “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! FyaΙe fa kikace Zahrah ?” Khausar ta tambaya cikin matsanancin tashin hankali, lokaci guda hawaye suka shiga sauΖa daga cikin idanunta, take jikinta yayi sanyi laΖwas,,
“Yacutar da rayuwata Khausar, ashe haka soyayya ta ke? rama alkhairi da cuta, ashe haka duniya take cike da azzaluman bayi? maiyasa yayi min haka Khausar? mainayi masa? yaruguzamin duk wani farincikin rayuwata, wayyo Allah na Khausar ki karΙi wuΖannan ki kasheni dashi ko da zansamu sauΖi da salama acikin zuciyata !!” Zahrah taΖare maganar tana mai miΖomawa Khausar wata wuΖa da ke aje gefenta,,
Matsanancin kuka Khausar tasanya, haΙe da jawo Zahrah jikinta, ta rungumeta Ζam, kuka suka shiga yi wiwi, babu mai lallashin Ιan uwansa…
((Agaskia banson abunda wasunku sukemin,musamman masu cewa naΖara musu yawan typing, inaso kusani cewa, banda wadataccen lokaci, inazuwa makaranta, inada miji, sannan kuma nima inada wasu uzururrukan, yakamata kuna hakuri, amma wasu har baΖar magana su ke ΖoΖarin gayamin don kawai shekaran jiya nayi muku typing kaΙan, hmm wlhy kunbani mamaki, ni bana neman faΙa da kowa, saboda banΙauki duniya komai ba, shekaran jiya a matuΖar gajiye nake saboda naje school, amma haka na lallaΙa nayi muku typing, a she duk da haka wasunku basu godeba, haka sukaita Ζananan maganganu, wata har cewa take wai tagaji da wayon danake yi,koda yaushe sai nace na gaji, yes dole nagaji tun da dai ni ba engine bace, da za’ace bazan gaji ba, kuma ina da abubuwanyi. kuyi haΖuri my real fans na zage inata faΙa, wlhy raina ne yaΙaci wasu komai kamusu baka burgesu.
Nadawo gareku sisters masu cewa Zahrah tasoma basu haushi sbd abubuwan da takeyi, yaka mata ace kufahimceta, bawai inabin bayan tabane, amma yana da kyau ku yi imagine akan ya mace za taji idan har akai mata fΖ΄aΙe?dole za taji matsanancin ciwo, acikin zuciyarta, kuma dole ne abun zai zama babban tabo wanda bazai taΙa gogewa acikin zuciyarta ba, saboda haka kuyi hakuri kuyi mata uzuri. Kuyi haΖuri nayi mistake, Ζawar Zahrah sunanta Husnah ne ba Khausar ba, kamar yanda nasa a page Ιin baya, Husnah nakeson sawa, to bestyna saita tsayamin arai nasa sunanta,lol.)+
Kuka suka shugayi wiwi babu mai lallashin Ιan uwansa, da Ζyar Husnah ta’iya tsagaita kukanta,haΙe da daidaita nutsuwarta, duk da cewa zuciyarta bata daina bugu ba, tamkar Ζ΄ar uwa ta jini haka ta Ιauki Zahrah, saboda haka duk wani abu daya faru da Zahrah tamkar da ita yafaru, domin kuwa abokin kuka shi’ake gayawa mutuwa, wannan abotar tasu tasamo asaline tun suna yara, haka kuma sun Ζulla abotansu cikin gaskia da yarda da juna,,1
“Bazance miki kidaina kuka ba, Zahrah domin idan nace miki haka, banyi miki adalci ba, sai dai zan sake tunatarmiki cewa akwai Sarkin sarakuna, mai tausayi ga bayinsa, mai amsa addu’an bayinsa, mai basu, mai kuma hanasu, shi ishashshene akan dukkan komai, yanaji,kuma yana gani, sannan kuma shi ya wanzar da faruwar haka a gareki, tunkafun ya halicceki ya tsara, cewa hakan zai faru a kanki, kada kiyi jayayya Zahrah, domin kuwa babu wani bawa a duniya daya isa ruguza tsarin Allah, Allah baya bacci, yanasane da wanda sukayi cuta, dakuma wanda aka cuta, zaifi kyau ki miΖa al’amuranki garesa, haΖiΖa nasan cewa abun da Zaid yayi miki, abune mafi matsanancin ciwo acikin rayuwar Ζ³AMACE, amma kashe kai, ko kice a kasheki banaki bane Zahrah, rungumar Ζaddara ita tafi dacewa dake, haΖiΖa nasan cewa har gaban abada bazaki mantaba, amma inaso kiΙauki Ζaddaranki, kimiΖawa Allah lamuranki, da sannu zakiga sakayya, ke ba jahila bace, da iliminki na addini dana zamani, saboda haka inaso kiyi amfani da wannan ilimin naki wajen Ιaukar Ζaddaranki hanu bibbiyu, kada kice na faΙi haka ne don banasonki, wlhy inasonki Ζawata, inajinki tamkar jinin jikina, kawai dai hakan shine mafita !!” Husnah tayi maganar cikin tsananin tausayawa, yayinda ruwan hawaye suka gama wanke fuskarta…
A hankali Zahrah taΙago idanunta dasuyi jajur tamkar anwatsa musu garin barkono, ta kalli Husnah, sosai maganar Husnah yadaki zuciyarta, sai dai yazame mata dole shiga ΖUNCIN RAYUWA, da ace zata buΙewa mutane Ζirjinta suga, cikin zuciyarta, to tabbas da tayi hakan, domin tasan duk wanda yaga ciwon dake mamaye da zuciyarta, to tabbas dole ne zai koka mata, domin kuwa wani irin danΖareren ciwone yabaibaye zuciyarta, wanda batasa ran zata warke har gaban abada,
” Ashe babban kuskurene Ιaukar soyayya ka bawa wanda yafika? menene aibuna dan nafito a mace? me maza sukaΙauki mata ne? a she dan kana talaka shikenan kai bakomai bane? bakuma ka da Ζ΄anci? ya ketamin haddina da Ζarfin tsiya, yanunamin Ζarfi da kuma fifiko, duk dan kawai ina mace, maiyasa ya tsalleke dukkan mata yazo kaina nida banda kowa sai Allah? nayi masa kuka, nayi masa magiya, na roΖesa amma ya toshe kunnuwansa, yacire duk wani imaninsa ya cutar da rayuwata, kigayamin miye laifina dan nafita cikin hayyacina ? ki faΙamin shin bancancanci in haΙiyi zuciya in mutu ba, f…ya…Ι…e fa yayi mini Husnah!!!” Zahrah tafaΙi maganar cikin matsanancin kuka,
STORY CONTINUES BELOW
Duk yanda Husnah taso ta sake danne zuciyarta kasawa tayi, kawai sai ta sake sakin kuka haΙe da rungume Zahrah Ζam acikin jikinta,
Saida sukayi kuka sosai, kafun suka soma sakin ajiyar zuciya, take zuciyar Husnah tayi sanyi, amma banda ta Zahrah, domin babu wani sanyi daya ragewa zuciyar Zahrah.
A hankali Husnah tashiga shafa bayan Zahrah, wacce haryanzu sheshsheΖan kuka take,
” Ki tsaida kukanki Zahrah, kuka baya maganin komai, sai dai ya sanyamiki ciwon kai, addu’a ita kaΙai ce magani, nasanki Zahrah, inakuma da yaΖinin cewa baki kai kukanki ga Allah ba, kiji rani inazuwa ” Husnah tafaΙa tana me miΖewa tsaye, kaitsaye ficewa tayi daga Ιakin, yayinda Zahrah tafaΙa kan katifa taci gaba da kukanta,,,
Mintuna kaΙan Husnah tashigo Ιakin hanunta riΖe da wasu magungunan da likita ya kawowa Zahrah, wanda takarΙo wajen Inna,,
Ledan da tashigo dashi ta jawo, haΙe da Ζarasowa wajen Zahrah, tamkar Ζ΄a da uwa, haka Husnah ta jawo Zahrah jikinta, cike da tausayi haΙi da rauni tace ” Kidaina kuka dan Allah Zahrah, kinga ko na tahomiki da abincin da kikafi so, Shinkafa da Kifi, Mom ce ta dafa ” Husnah taΖare maganar tana mai buΙe wni kula, wanda ta ciro a cikin ledan da tazo dashi,
“Nasan bakici komaiba, kuma koda nace kici ma, cemin zakiyi kin Ζoshi, amma dan Allah kici ko kaΙanne zanji daΙi Zahrah, baki da kowa sai Allah, amma kada kimanta nidake tamkar gudan jini muke, damuwarki damuwata ce ” Husnah tafaΙa tana mai zub da Ζwalla,
Kallonta Zahrah tashigayi, take kuma zuciyarta ta karye, sai kawai tafaΙa jikin Husnah, tashiga sauΖe ajiyar zuciya,,
Cike da lallami Husnah tashiga bawa Zahrah shinkafa da kifin da takawo, duk dacewa maΙaci yafi abincin daΙi a bakinta, amma hakanan ta daure takeci, badon komaiba sai don Husnah tacancanci tayi mata komai a rayuwarta, itace mace ta farko data fara bata kyakkyawan kulawa wanda tunda abunnan yafaru da ita babu wanda yabata, sai likita..
Duk da cewa bata wani ci mai yawa ba, amma zaiyi mata amfani, domin kuwa cikinta yajima ba’asa mai komai ba a cikinsa,,
Husnah nagama bata abincin, ta Ιauko musu Al’Qur’ani guda biyu, miΖawa Zahrah Ιaya taΖ΄i, haΙe da buΙe mata fejin farko, cemata tayi su karanta a tare, duk da cewa da Ζyar muryarta yake fita amma sosai tayi ΖoΖari wajen karanta Al’Qur’ani,n.
Babu abun da yagagari Allah, Al’Qur’ani littafine mai cike da tarin haske, yana wanke zuciyar maikarantasa, yanasanya nutsuwa ga ma’abocin karantashi, take Ζuncin dake maΖare acikin zuciyar Zahrah yasoma ragewa, sunacikin karatun wani irin bacci ya yi gaba da’ita,, take ta kwanta a wajen tahau bacci,,
Murmushi kawai Husnah tayi haΙe da Ιaukar Al’Qur’ani’n, dake riΖe a hanun Zahrah ta aje gefe,
“Kayafe ma ta ya Allah! domin nasan tsananin tashin hankali da damuwa, su sukayi tasira a cikin zuciyarta, wajen mantar da’ita kai kukanta gareka!” Husnah tafaΙa tana mai kallon sama, gudun kada ta tashi Zahrah a bacci yasanya tasoma karatun nata Ζasa Ζasa…
((Ζawaye: bawai nishaΙantarwa kaΙai shine amfanin muba, mu mata ne, kuma mu Ζawayen juna ne, yana da kyau, mu Ζaunaci junanmu, tsegumi, Ζyashi, baΖinciki, hassada, duk banamu bane, kamar yanda akace ciwon Ζ΄a mace na Ζ΄a mace ce, yana da kyau muΙauki hakan da matuΖar mahimmanci, du kanmu zamuso ace munsamu Ζawa kamar Husnah, to amma ta yaya zamu samu Ζawa kamar Husnah? dole ne mu tsarkake zuciyoyin mu, mudaina mawa junanmu Ζyashi da hassada, mudaina bawa junanmu mugayen shawara, mudaina zuga wasunmu sukai kansu zuwaga halaka, kada ki bata gurguwar shawara wanda zata cutar da’ita, wai don takawo kanta gareki domin kibata shawara, kada ki zugata akan cewa ta aika Ιarna, idan har bazaki faΙa mata alkhairi ba, to kada ki faΙa mata sharri, dukanmu mata ne, kuma dukanmu zuciyoyin mu suna da rauni, ta yarda dake, saboda kunyi shekara da shekaru kuna tare, hakan yasa ta Ιauki duk wani sirrinta ta zazzage miki, maiyasa tayi haka? saboda ta Ιaukeki Ζ΄ar’uwa, tunda ta sanar dake duk wani sirrinta, mai yakamata kiyi? saiki riΖe mata amana, ki tsare mata sirrinta, amma saiki kaje ki ka tona mata asiri a wajen mutanen duniya, idan kikayi haka kincancanci a Ζiraki da suna Ζawa? maiyasa muka Ιata kanmu ? mukaraba kan abotanmu ? saboda bama iya riΖe sirrin juna, kuma bamaso kowa ya Ζaru, ko ya samu buΙi, saimu kaΙai, yana da kyau muriΖe abotarmu da kyau, domin a matsayinmu na mata idan bamuyi abota da junan muba, da waye zamuyi? da maza? suda basusan yanda zasu magance mana matsalolinmuba, sirrin mace fa sai mace Ζ΄ar uwarta, please Sisters dan Allah muyi ΖoΖari wajen gyara zuciyoyinmu, domin mukasance abokai na Ζwarai, masu rufa asirin juna.))
STORY CONTINUES BELOW
Zaune yake a katafaren wajen shaΖatawa dake farfajiyar gidan, sanye yake da riga da wando na jamfa hadda hulansa, bakaΙan ba yayi kyau, kasancewarsa matashi mai jini a jika, sannan kuma dama akwai kyau Ιin tubarkalla, Wayarsace Ζirar iphone Xs Max riΖe a hanunsa yana faman latsawa da dukkan alamu abu mai mahimmanci yakeyi, Ζamshin turarenta ne yafara cika hancinsa, a hankali yaΙago kansa yakai dubansa zuwa gareta, sanye take da doguwarriga na atamfa wanda yakama jikinta sosai, yayinda ta saΖala wani Ιan Ζaramin vail a wuyanta, balaifi tayi kyau, tunda dama kyakkyawace.
cike da takun Ιaukar hankali taΖaraso wajen dayake zaune bakinta Ιauke da sallama,
Amsa mata sallaman yayi yana mai Ιauke idanunsa daga gareta, domin komai najikinta bayyane yake a fili.
Kujeran dake kusa dashi ta ja, ta zauna, cikin sauyawa murya amo tace, “Barka da zuwa Jarumi na”
Kai kawai yaΙaga mata alamar yaji, batare daya Kuma kallon taba, sake lanΖwasa murya tayi, takuma cewa “Yakamata mu’isa falon baΖi ai, sai nake ga kamar zaman mu anan baiyiba, kasan fa kai Ιin maidaraja ne baidace ace nabarka anan ba” taΖare maganar tana mai kaΙa idanunta, alamar yanga.
“Inaganin nan Ιin ma yayi ai basai munshiga ciki ba” Dr Sadeeq yafaΙa yana mai gyara zamansa,
Harara Zabba’u ta Ιallamasa Ζasa Ζasa batare daya gani ba, a zuciyarta kuwa cewa tayi “Inbanda Allah yaΙigamin soyayyarka a cikin zuciyata, da mai zai sanyani tsayawa, har ka wulaΖantani “
Ζago da kansa yayi ya kalleta, cikin muryan dakewa yace “Ni zan wuce “
“Haba Yaya Sadeeq maiyasa kakemin hakane wai ? ko minti 30 fa bakayi da zuwa ba, amma kuma kace zaka tafi ” taΖare maganar tana kwaΙe fuska tamkar wata Ζaramar yarinya, ko kaΙan kuma hakan baimata kyau ba, domin kuwa shekarunta ya wucewa abun da take ΖoΖarin yi, (wannan saimu nida bestyna jikar Hajiya sweet 19,lol)
Hanu yasanya a cikin aljihunsa yaciro kuΙi, aje mata yayi akan table Ιin dake gabansu, haΙe da tashi tsaye yasoma tafiya,, ganin haka yasa Zabba’u daΙa Ιata fuska, cike da Ζuncin zuciya, tarufa masa baya.
Mai gadi na buΙe masa gate yafice da motarsa, Zabba’u naganin fitansa, tasaki tsuka cike da takaici, wai ace kamar ita babbar yarinyar da maza suke mararin samunta, amma wai ita wani ke wulaΖantawa, kwashe kuΙin da ya aje mata akan table tayi haΙe da sakai tayi shigewarta gida…
Zahrah kuwa ba’ita tafarka daga wannan baccin da takeyiba, sai Ζarfe 6 na yamma, lokacin anata Ζiraye Ζirayen sallan magriba, har zuwa lokacin kuma Khausar tananan bata tafi ba,,1
Koda ta tashi a baccin, ji tayi gaba Ιaya tayi sakayau da’ita, a cikin kaso Ιari na Ζunci da damuwarta, babu kaso talatin, Allahu Akbar haΖiΖa karatun Al’Qur’ani warakace ga duk wani damuwar zuciya, harma da ta rayuwa.
Matsowa kusa da’ita Husnah tasakeyi, cike da tausasawa takama duka hannayenta biyu,
“Bazan gajiya da faΙa miki ba Zahrah, yin imani da Ζaddara mai kyau ko marar kyau, shi’ake so ga ko wani musulmin Ζwarai, kuma Allah baya Ιaurawa bawa abun da bazai iyaba, idan kika Ζara haΖuri ki kaΙau Ζaddaranki, to ina mai tabbatarmiki da zaki samu kyakkyawan sakamako awajen ALLAH, haΖiΖa nasan Zayd ya cutar da rayuwarki, amma Allah bazai barshi ba, da sannu Allah zai saka miki,kimin alΖawari bazaki na yawan kukaba, sannan bazakina yawan damuwa ba, duk da nasan hakan abune mawuyaci, amma idan kika daure zaki iya, sannan kuma kuka baya maganin damuwa, karatun Al’Qur’ani kaΙai zaki riΖa, insha Allahu damuwarki zata gushe, sannan kuma, kinyi kuskure Zahrah kinbari tarin damuwar da kika shiga, ya hanaki kai kukanki ga Allah, kin manta shine maikowa mai komai, dan Allah Zahrah kimin alΖawarin cewa zaki rage sanya kanki a damuwa, duk sanda wani tunani yake shirin zuwa miki, to ki gaggauta Ιaukan littafi mai tsarki, ki karanta hakan zai sanyamiki nutsuwa !!” Husnah tayi maganganunta cikin lumana dakuma son sawa Ζ΄ar uwarta Ζwarin guiwa,,
“Bansan mai zance miki ba Husnah, amma haΖiΖa kinwuce Ζawa ke Ζ΄ar uwace, kuma koda a cikin Ζ΄an uwanma keΙin ta da bance, namiki alΖawari cewa zan maid komai nawa ga Allah, haΖiΖa rayuwata tana cikin Ζunci da kuma baΖin ciki, amma nasan babu a bunda yagagari Allah, kuma da sannu rayuwata zatayi haske, duk da banda tabbacin hakan !” Hawayene kawai ke tsiyaya daga idanun Zahrah, domin sosai takejin ciwon abun da Zayd yayi mata, yanzu tayarda cewa dama haka Allah yatsara mata, kuma zata rungumi Ζaddaranta, har Allah yakawo ma ta mutuwarta,, amma dudduniya bata taΙa jin matsanancin tsana ga kowa ba bayan Zayd,,
Sosai Husnah tabawa Zahrah shawara masu amfani, wanda zasu taimaka wajen cireta a damuwa,, saida akayi sallan Isha kafun driver’n gidan su Husnah yazo ya Ιauketa…
Tiryan tiryan Baffa ya Ιebi Ζafa, har ofishin Alhaji Umar, gaba Ιaya abun da yafaru da Zahrah, Baffa ya kwashe ya faΙa masa, bakaΙan ba hankalin Alhaji Umar ya tashi, domin kuwa shi Zahrah tamkar Ζ΄a yaΙauketa, saboda mahaifinta yayi masa taimako sosai, cikin faΙa da hargowa Alhaji Umar kecewa zai kai case Ιin koto, saurin dakatar dashi Baffa yayi, haΙe da yagyara zama, ban baki Baffa yashiga yi wa Alhaji Umar, akan cewa kada yakai case Ιin kotu, domin kuwa yaron yafi Ζarfinsu, sannan kuma idan har aka kai case Ιin kotu, tofa sunan Zahrah ne zai sake Ιaci, wanda basusan an ma ta fyaΙe bama zasu sani, sannan kuma zata rasa mijin aure, domin wasu zasuce ba fyaΙe aka mata ba, ita takai kanta, kuma dole su zasukwan a ciki, domin basu da kuΙi, a yanzu yanda rayuwar duniyar nan take, mai kuΙi shine sarki, kuma mai kuΙi shi kaΙaine mutum, haka wasu suka Ιauka, ko shari’a ake mai kuΙi shiyake nasara,, sosai jikin Alhaji Umar yayi sanyi, domin kuwa tabbas maganganun da Baffa yafaΙa haka yake, kuma yasan duk kuΙinsa bai isa yaja da wanda suka fisa ba, domin shi Ιan Ζaramin mai arziki ne akan wasu…
((Sau dayawa akan cutar damu Ζ΄aΖ΄an talakawa, amma bamu isa mu kai Ζara ba, mune da gaskia, amma mu’ake bawa rashin gaskia, maiyasa ? saboda mu bamu da kuΙi, wanda bashi da kuΙi kuma ba mutum bane a wajenku ko? anacin zarafin Ζananan yara dakuma Ζ΄an mata, amma ba a iya Ιauka musu mataki, saboda kawai wanda suka aikata abun masu hanu da shuni ne, mukuma an maidamu ko’oho, Allah sarki Allah ka’iyar mana, kabimana haΖΖinmu gaduk wani wanda yazaluncemu Ameen.))A hankali yake tafiya da motarsa har yakawo Ζofar gidan, dai dai tsayawur motar tasa, Baffa ya fito daga cikin gida.+
cikin hanzari ya Ζaraso inda motar Dr Sadeeq Ιin ke fake, “A’a likita kaine da yammacin nan haka ?” Baffa yafaΙa fuska cike da annuri,
“Eh wlh nine Baffa, tun safe naso zuwa, to aikine yayimin yawa ” Dr Sadeeq yafaΙa yana mai ΖoΖarin fitowa daga cikin motar tasa.
“To muje nayi maka iso zuwa cikin gidan ko, aikuwa mutumiyar taka tanacan ta kulle kanta a Ιaki, tana karatu “
“Karatu kuma Baffa? badai ta dawo normal ba ?” Dr Sadeeq ya tambayi Baffa cikin sakin fuska, domin har yaΙanji sanyi a cikin zuciyarsa daga jin maganan Baffan,
“Ζwarai kuwa likita, ai yanzu duk wannan hargowan kukan ta dainashi!” Baffa yafaΙa dai dai sanda suka kawo cikin gidan,
Da fari’a Inna ta tarbi Dr Sadeeq, haΙe da baje masa tabarma a Ιan madaidaicin tsakar gidan nasu, shima cike da mutum tawa ya gaida ta.
Bayan sun gama gaisawanne yake tambayar ko Zahrah tana shan magungunanta ?
Take Inna tace yabiyota tayi masa iso zuwa Ιakin Zahrah’n,
Ba musu yabi bayan Inna duk da cewa yasan hakan baidace ba, amma bayida wani zaΙi sai hakan, domin kuwa shima yanason ganinta.
Zaune take akan katifa, yayinda hanunta ke Ιauke da wani Ιan Ζaramin Al’Qur’ani, tana karantawa Ζasa Ζasa, a hankali taΙago kanta jin muryar Inna abakin Ζofar shigowa Ιakin nata,
“Shigo mana likita ” Inna tafaΙa tana mai wangale Ιan yalolon labulen Ιakin,
Yanashiga cikin Ιakin, Zahrah tamiΖe zumbur daga zaunen da take, take jikinta yasoma rawa,
Ganin yanda yanayinta ya sauya alokaci Ιaya, yasa Dr Sadeeq tsayawa cak a inda yake, yana mai Ζare ma ta kallo, kallo Ιaya yayimawa idanunta, yafahimci cewa tayi kuka, take yaji ba daΙi a zuciyarsa.
“Zahrah!” yaΖira sunanta cikin muryar nutsuwa,
Kasa amsa masa tayi saima kau da kanta gefe da tayi tana mai rumtse idanuwanta, domin kuwa sosai Likitan yake mata yanayi da Zaid.
Cikin muryar nutsuwa ya kuma cewa “Kifito waje inason magana dake”
Yanakai Ζarshen zance’nnasa, yajuya yafice daga cikin Ιakin.
Tunyanasa ran fitowar Zahrah hardai yacire rai domin kuwa babu alaman zata fito Ιin.
Daga Ζarshe dai kayan marmari da kuma sauran magungunanta da ya taho mata dashi, sai Baffa ya bawa yace a bata, don yafahimci batason damuwa, kuma yafuskanci cewa tana matuΖar tsoronsa, baikuma san dalilin hakanba.
STORY CONTINUES BELOW
Tanajin Ζaran tafiyar motarsa ta sauΖe nannauyar ajiyar zuciya, hakanan duk sanda ta kallesa takejin faΙuwar gaba, shigowar Inna cikin Ιakin shiyayi sanadiyar katsuwar tunaninta,,
Ζatuwar ledan da Dr Sadeeq yakawo, wanda yake cike da kayan marmari Inna ta aje mata haΙe da watsamata harara gami dayin tsuka tafice daga cikin Ιakin, domin yanzu gaba Ιaya tsananin haushin Zahrah’n takeji.
Ko kallon ledan Zahrah batayiba ballantana ta duba miye a ciki, domin itakam yanzu anshata kuma haryanzu bata warke ba, don haka babu wani Ιa Namiji daya isa yasake yaudaranta, babu kuma wani Namiji da zata sake amincewa dashi a iya tsawon rayuwarta, tasan cewa ingancin rayuwarta yariga dayagama Ζarewa, domin kuwa tasan cewa babu wani namiji dazai aureta, bayan yasan cewa Zaid yariga da ya gama keta mata rigan mutumcinta.
New York City
Gudu sosai motar tasa keyi akan titi tamkar zai tashi sama, yayinda jami’an tsaron dake tsaron titi suke tayi masa magana amma bayako sauraransu, kai tsaye katafaren gidansa dake cikin New York Ιin ya nufa, tundaga fitowarsa acikin motar zaka gane cewa a matuΖar buge yake domin kuwa sai haΙa hanya yake gakuma zungureriyar kwalbar giya dake riΖe a hanunsa, yana shiga cikin katafaren falonnasa, yafaΙa kan kujera, haΙe da lumshe idanunsa,
“MY ZAHRAH!!” yaΖira sunanta cikin wani sweetness voice Ιinsa, sannan kuma cikin yanayi mai nuni da cewa mutum yana cikin shauΖi,, da Ζyar ya iya miΖewa yakai kansa zuwa Ιaki, yanashiga cikin bedroom, kaitsaye ya wuce bathroom saida ya amayar da gaba Ιaya giyan da yasha, kafun yasamu nutsuwa, amma duk da haka mayen giyan bai sake sa ba.
BuΙe drowern sa yayi, haΙe da fiddo wani irin Ζaton hoto wanda gaba Ιayansa aka rufesa da glass ma’ana akayi masa gidan glass, ba hoton kowa bane face hoton kyakkyawar fuskar Zahrah tana murmushinta mai burgewa.
Murmushi yayi haΙe da mannawa hoton kiss, cikin unique voice Ιinsa yace “Inakewarki My Zumata, haΖiΖa keΙin ta da bance, verysoon inanan dawowa gareki, har yanzu sha’awarki bata sakeni ba, banΖoshi dake ba babyna, kikulamin da kanki kinji Sweet Zahrah na!!” yaΖare maganar cike da tsananin shauΖi, domin kuwa wani irin feelings yakeji a ga me da Zahrah’n, yarasa maiyake damunsa akan Zahrah, aΖa’idansa idan yayi sex da mace sau Ιaya, to baya sake waiwayanta harsai idan ita tawaiwayesa, nan ma saiyaga dama ya amsa tayinta, amma yau gashi yana mugun kewar Zahrah saboda yasha zumanta mai daΙin ΙanΙano, haryanzu baisan menene so ba, sha’awa kawai yasani akan haka kuma ya dogara.
Haka Bacci yaΙauki Zaid yanata sambatu irin na mashaya yayinda yake rungume da hoton Zahrah akan Ζirjinsa, yana ji tamkar Zahrah’nce dakanta ya runguma a Ζirjinsa.
Washe gari bashine yatashiba sai Ζarfe 9 na safe, salati yasoma yi cike da Ζuncin rai, sam baisan maiyasa yake makara sallan asuba a kwana biyunnan ba, ( Nace Saboda Zina bata haΙuwa da ibada ) daΖyar ya’iya tashi yashiga bathroom domin gaba Ιaya jiyake jikinsa na masa ciwo,gashi kuma baida time Ιin da zaiyi gym, wanka yayi cikin mintuna Ζalilan, fitowa yayi sanye da rigan wanka ajikinsa, agurguje yamurza lotion ajikinsa haΙe da sanya hand dryer ya busar da gashin kansa, wata baΖar jallabiya yasanya haΙe da nufar inda darduma ke shumfuΙe, yatada kabbaran sallah, ko kunya bayaji.
(Tir da hali irinnaka Zaid, sallah da rana faΙe faΙe Allah yashirya)
Yana idar da sallah, ya buΙe ma’adanan clothes Ιinsa haΙe da zaro wasu riga da wando masu matuΖar kyaun gaske, koda yasanya kayan sosai suka amshi jikinsa kasancewarsu masu kalar fari, daga takalmi, belt harzuwa agogon dake Ιaure a hanunsa kalar maroon garesu, haΙaΙΙiyar rigar suit maroon colour yaΙaura akan kayannasa, take yafito a asalin Zaid Ιinsa, wato Abundance, Increase, Increment, Superabundance, Addition, Excess, Surplus, haΖiΖa Zaid kyakkyawane kuma cikakken namiji da ya isa Ιaukar hankali ko wacce irin mace ce afaΙin duniyar nan, haΖiΖa Zaid yana da kyakkyawar sura irinta cikakkun maza, haka kuma yanada matuΖar burgewa abubuwan da Zaid kedasu naburgewa suna da tarin yawa, tamkar yanda ma’anar sunansa ke da tarin yawa, shikansa yasan yayi kyau sosai, babu kuma abunda ke tashi a jikinsa sai tashin Ζamshi mai sanya nutsuwa da kuma sanya shauΖi,
STORY CONTINUES BELOW
Al’adarsa ce kullum kafun yafita saiya bawa hotonta kyakkyawan sumba (kiss), to yauma hakance takasance domin wannan hoton nata yaΙauko, ya manna mawa kiss, haΙe da maidashi ya aje, kaitsaye yafice daga cikin Ιakin, ko sauraran kayan breakfast Ιin da aka aje masa akan derny table baiyi ba yasakai yafice daga cikin Aljannar duniyar falon nasa,, yana fita yashiga cikin motarsa, kai tsaye yawuce babban hotel Ιin dazasu gudanar da meeting, domin yau sunada gagarumin meeting, zuwa yanzu gaba Ιaya duk an hallara a wajen shikaΙai kawai ake jira, domin shida ma’aikatansa ne zasuyi meeting Ιin.
Nigeria
Yau kimanin sati guda kenan tunda Dr Sadeeq yazo baisake zuwaba, Ιangaren Zahrah kuwa sosai takesamun sauΖi acikin zuciyarta, sakamakon karatun Al’Qur’ani da tariΖe babu dare ba rana, zuwa yanzu ta dangana komai nata ga Allah, tasan ko ba daΙe ko ba jima zai bi mata haΖΖinta.
Zaune take a tsakar gidannasu tazuba uban tagumi, amma a zuciyarta karatu takeyi, Inna ce kishingiΙe a gefenta, tana koran sauron dasuka addabeta kasancewar dare yasoma rufawa domin kuwa har an idar da sallan magriba,,
Baffane yashigo cikin gidan fuskarsa Ιauke da fari’a, Inna ce kawai ta amsa masa sallaman da yayi, kallon Zahrah yayi haΙe da cewa “tashi ki Ιauko hijabinki likita na jiranki a waje”
Wani irin mummunan faΙuwa gabanta yayi, domin dudduniya a yanzu babu abun da zai Ιaga mata hankali kamar ace wai wani naΖiranta a waje, sam itakam tagama cire Ζauna da sake zuwa Ζiran wani, bata Ζaunarma koda sake fita waje ne,
“Wai ba magana nakeyimiki bane Zahrah kin shareni kuma bayan kinajina!” Baffa yafaΙa cikin faΙa faΙa,
Kuka Zahrah tafashe dashi haΙe da Ιago idanunta, ta kalli Baffa cikin muryan kuka tace “Baffa kataimakeni dan Allah, wallahi banso wani abu yasake faruwa da rayuwata !! “
“Ikon Allah, Malam kajita ko zata sake Ιarar mana da daman da muka samu na biyu, saikace akanta aka fara yin fyaΙe!” Inna tafaΙa cikin Ιaga murya,,
Da gudu Zahrah tajuya ta shige cikin Ιakinta haΙe da faΙawa kan gado tashiga rera kuka mai sauti, itakam batasan yanda zatayi da rayuwarta ba, batasan wasu irin iyaye bane Baffa da Inna, son zuciyarsu tayi yawa, kansu kawai suka sani, anya kuwa zasu rabauta da rahamar Allah ? cutar da maraya abune wanda ba kyau, kuma sunsani amma suke take saninsu, “Ya Allah kataimakeni !” tafaΙa cikin muryar kuka,
“Banni da’ita Salame nida itane, ai inbazata fita ba shi zaishigo cikin gidan ” Baffa yaΖare maganar yana mai nufar Ζofar fita daga gidan.
Dr Sadeeq ne tsaye a jikin motarsa yasha sky blue Ιin shadda sai tashin Ζamshi yake,
Baffa yafito fuska a sake kai tsaye yanufeshi, “Yauwa likita ka’iso saikuyi maganar acikin gida ko, kasan mutumiyar taka sai a hankali” Baffa yafaΙa still washe da baki, like namesake Ιina (fatiwasha lol), ba musu Dr Sadeeq yarufa masa baya suka shiga cikin gidan.
Yauma dai a tsakar gidan yazauna duk da cewa babu yawancin haske a tsakar gidan amma akwai hasken farin wata.
“Wai Zahrah bazaki tashi kije bane, nacemiki gashi yashigo har cikin gida, dan Allah Zahrah kada ki watsamana Ζasa a ido, kidubi girman mutumcin dayayi miki sanda kike ciwon hauka kitashi kije ” Inna tafaΙa cikin lallami.
“Ciwon Hauka kuma Inna?” Zahrah ta tambaya cike da mamaki domin dai ita a saninta batayi wani ciwon hauka ba,
“Ζwarai kuwa kedai tashi kije kawai” Inna ta faΙa still cikin lallami, bawai don tasoba haka tasanya hijab haΙe da ficewa daga cikin Ιakin.
Tun fitowarta a cikin Ιakinnata ya kafeta da idanunsa, har taΖaraso can gefe dashi ta zauna, haΙe da takurewa waje Ιaya tana matsan Ζwalla,
“Saiyaushe zaki daina kuka ne?” Dr Sadeeq yatambaya cikin tattausar murya,
STORY CONTINUES BELOW
Shiru tayi bata amsa masa ba domin jin kalamansa take tamkar zuban narkakken dalma acikin kunnuwanta,
“Matsowa yayi gaf da ita, har tana iya jiyo Ζamshin turarensa, babu wani tsoro kokuma Ιar ya sanya hannayensa akan kumatunta yashiga share ma ta hawaye, sosai jikinta yaΙauki rawa domin tayi matuΖar tsorata da hakan,
“Banason kukanki Zahrah, nasani dole kina buΖatar ayi miki uzuri, kinajin ciwo da damuwa a cikin ranki, kuma kinada buΖatar kyakkyawan kulawa, kidaina min kallon wani bare kokuma na daban, kiyi mini kallon Ιan uwanki, wanda zaki iya gayawa damuwarki, inaso kifaΙamin duka damuwarki kinji Ζanwata, nasan zakiji sanyi idan kika faΙi ko kaΙanne daga cikin damuwarki !!” Dr Sadeeq yayi maganar cikin lallashi dakuma tausasawa,
Kuka takuma sanyawa mai sauti, domin kuwa tabbas abun daya faΙa Ιin hakanne, tana buΖatar mai kulawa da’ita, tana buΖatar Ιan uwa mai Ιaukar damuwarta, saurin Ιago da kanta tayi ta kallesa, sakamakon jin hannayensa da tayi akan nata,
Kai ya jinjina mata batare da yace da ita komaiba, yana kallonta tayi kuka harta Ζoshi, a hankali take sauΖe ajiyar zuciya, kofin ruwan dake gefensa ya Ιauka, haΙe da kawai bakinta, babu musu taΙuΙe baki ta soma sha, domin kuwa yanda zuciyarta ta bushe tana buΖatar ruwan,, saida tasha fiye da rabi kafun ta tsagaita da shan ruwan, sosai taji zuciyarta tasoma dawowa daidai nutsuwarta kuma yasoma sauΖa,,
“Yaushe zaki koma makaranta ?” Yajefomata tambayar kansa tsaye, kallon mamaki tabisa dashi, domin kuwa ko a wasan mafarki bata sake kawo sake zuwa makaranta acikin zuciyarta ba, itakam ai duk wani farinciki yawuce mata,
“Kada ki yarda da abun da zuciyarki takecewa, ba’akanki aka faraba, haΖiΖa abune mai ciwo amma idan kika daure zuciyarki, zaki iyayin rayuwar farinciki kamar kowa” Dr Sadeeq yafaΙa cike da son Ζarafafa mata guiwa,
“Kada kayi ΖoΖarin yaudarana domin kuwa sam banda wani sauran farinciki, yaruguzamin duk wani burina, to yanzu inaso kasanar dani shin menene amfanin karatuna bayan zuciyata cike take da Ζunci? kuma miye amfanin farincikina bayan rayuwata ke waye take da duhu ?, zanfaΙama damuwata domin nayarda dakai, inajin ciwo mai zafi a zuciyata bankuma san ranan warkewarsa ba, shin maiyasa zaka ce nayi farinciki bayan kasan cewa bazantaΙa samuba ?”
Ζan gajeren murmushi yayi haΙe da matse hannayenta gam acikin nasa, “Saboda inada yaΖinin baki farinciki mai Ιorewa, amma saikin daina sakanki a damuwa “
Wani irin kallo tawatsa masa wanda yake nuni da cewa tana buΖatar Ζarin haske akan maganganun nasa.
“Zahrah ke yarinyace mai Ιauke da tarin Ζuruciya, kinaga yadace kibar rayuwarki tatafi a haka ?”
Dr Sadeeq yatambaya yana mai kafeta da idanu.
“Haka Allah yatsaramin, BAZAN BUTULCE BA, yadda da Ζaddara yana da kyau, NAYARDA DA ΖADDARA TA, saidai kuma bazan mantaba har abada, babu mai aurena, babu kuma mai tallafawa rayuwata, zanΖare rayuwata acikin Ζunci, idan har kaΙaukeni Ζ΄ar uwa kamar yadda kafaΙa, to inaso ka yi tunani shin wacce ta tsinci kanta acikin mummunar Ζaddara irin tawa akwai sauran farinciki da yarage mata?, ni yarinyace haryanzu bangama sanin rayuwaba, amma tabbas nasan mai kyau dakuma marar kyau, saboda haka rayuwata a gurΙace take, yariga daya ruguzata, bakuma zata taΙa kafuwa ta tsaya da Ζafafunta ba har abada, BANI DA ZAΖI likita amma akwai Allah ya isarmin komai!!” gaba Ιaya hawaye yagama wanke mata fuska, wannan karan ba iya zuciyarta bace tayi rauni hadda tashi zuciyar, lallai Ζaddaran Zahrah mummuna ce, amma kuma yazama dole yatsaya yakawar mata da duk wani duhu dake rayuwarta shi mai iya dawo mata da farincikin tane idan harzata amince, amma yasani Zahrah ta yanke Ζauna gaduk wani Ιa namiji,
“Likita ga abinci ko” Inna takatsemusu tunanin da sukeyi su dukansu.
Inna tana aje abincin tajuya tashige cikin Ιaki, kallonsa yamaida kan Ιan Ζaramin bakinta dake bushe, sannan yakuma maida kallonsa kan idanunta, a matsayinsa na mutum mai karantar yanayin Ιan adam, take yakaranci halin da take ciki, bayajin yunwa ko kaΙan domin saida yaci abinci kafun yafito, amma saboda dalili Ιaya yasa yajawo kwanon abincin gabansa, shinkaface Ζ΄ar gida jalof, ko mai batajiba ballantana albasa, amma haka ya share, yakai loman abincin cikin bakinsa, taunawar farko yaci karo da dutse amma haka dolensa ya basar (readers likitafa yagamu da girkin manya Inna, lol?).
“Zo muci” yafaΙa a taΖaice,
Saurin kallonsa tayi haΙe da girgiza kanta, domin ita yanzu abinci baya gabanta, damuwarta ma abincine a wajenta,,
Babu alamar wasa akan fuskarsa kaitsaye yanufi bakinta da hanunsa wanda yake Ιauke da Ζwayoyin shinkafa domin da hanu yakecin abincin,,
SaΖare haka tayi tanakallonsa domin wannan shine karo na farko a rayuwarta da wani Ιa Namiji ba muharraminta ba ya taΙa yunΖurin bata abinci a baki,
Kai tagirgiza masa alamar bataso haΙe da kawar da kanta gefe,
“Kinaso muyi faΙa kenan, kuma hakan nanufin baki Ιaukeni Ιan uwaba, nasan wunin yau bakisa komai a cikin kiba, sbd haka banason gardama, idan kuwa kikace bahaka ba, to akwai alluran da na taho da’ita, yanzu sainasa Baffa da Inna su riΖemin ke na yi miki har guda uku!! ” yaΖare maganar in a serious tone, aikuwa ya faΙar mata da gaba domin kuwa tsoron alluran da takeyi haryazarce tunanin mutane, “Haaaa” Dr Sadeeq yafaΙa still yana kusanta hanunsa ga bakinta, tamkar dai za abawa Ζaramin yaro abinci.
“Basaikabani ba zan iya ci!” Zahrah tafaΙa cikin raunanniyar muryarta,
“To ci ingani” Shima yafaΙa yana mai turo mata kwanon abincin gabanta, ahankali ta sa hanu ta tsakuri abincin, tamkar wacce akace ta tsakuro garwashin wuta da hanunta, daΖyar ta iya buΙe baki ta kai loman abincin bakinta, murmushi yayi haΙe da sanya hanunsa acikin kwanon abincin yasoma ci, duk da cewa ba daΙin abincin yakejiba, adole Zahrah take kai loman abincin bakinta bayanda ta’iyane kawai,,
Lomanta huΙu ta soma kwarara amai a wajen tamkar zata amayar da Ζ΄aΖ΄an hanjinta, miΖewa tayi daga tsugunen da take domin tasoma Ιata jikinta da amai, aikuwa wani irin jiri ne ya Ιe beta take ta faΙa kan Dr Sadeeq dashima yake yunΖurin tashi tsaye,, gaba Ιaya yatarota tafaΙa cikin Ζirjinsa, yayinda aman dake jikinta ya gogu ajikin kayansa,,
Da sauri su Inna da Baffa suka Ζaraso wajen domin tundaga Ιaki sukejin Ζaran amannata, “Lafiya likita maiyasameta kuma ?” duka suka tambaya cikin Ζosawa, da’alama dai sungaji da lamuranta.
” Bakomai inaga olsa (ulcer) ce kawai ke damunta ” Dr Sadeeq yafaΙa yana mai ΖoΖarin shimfiΙeta a akan tabarman da suke zaune,
Saidai gaba Ιaya ba Ζarfi a jikinta, saboda haka duk ta narkemasa a cikin jiki, yayinda shikuwa zuciyarsa ke tsananta bugawa, addu’a yake a zuciyarsa Allah yasa ba abun da yake zargi bane ke damun Zahrah idan kuwa abun da yake zargine tabbas babban tashin hankali na gaba…
(Wani tashin hankali munbanu readers ?, Allah yasadai bacikine da ita ba, da Zaidu ya yi aiki mai tsada ? )A hankali Doctor ya kwantar da ita, cikin sanyin jiki yanufi motarsa don Ιauko jakarsa ta aiki, domin dama daga office yake yabiyo tagidannasu,, Allah yasa ba abun dayake hasashe bane yake shirin faruwa, lallaiko idan har ya zamana Zahrah ciki ne da ita, to fa shikansama yashiga tashin hankali, bawai ita kawai ba, domin yasan Ιan guntun tsarin daya shirya rugujewa zaiyi, to ina kuma ga Zahrah wacce bata gama warkewa daga ciwon dake jikinta ba, kuma ace taΖara faΙawa cikin azabar wani ciwon, tabbas yasan tashin hankalin da zata shiga sai ya take wanda tashiga a baya,, jiki a saluΙe haka Dortor Sadeeq yadawo cikin gidan, zuwa lokacin har Inna ta Ιauketa takaita cikin Ιaki.1
Tana kwance akan Ζ΄ar katifarta, sai faman sauΖe numfashi take a hankali, dagani kasan aman da tayi ya galabaitar da’ita sosai, zama yayi gaf da’ita, haΙe da kama hanunta, lokaci guda yaji jikinta yaΙau zafi sosai, kayan aikinsa dake cikin jakarsa ya ciro ya fara yi mata Ζ΄an gwaje gwaje,
Wata irin ΖaΖΖarfan ajiyar zuciya Dr Sadeeq ya sauΖe sakamakon gano abun dake damun Zahrah da yayi, duk da cewa baiyi mata gwajin ciki ba, amma a iya Ιan bincikensa da yayi ya gano cewa bata Ιauke da ciki, ulcer ce kawai tayi mata mummunan kamu, sakamakon yunwa daya samu mazauni acikin cikinta.1
Kallonsa yamaida kan Baffa haΙe da cewa ” Bawani babban damuwa bane ulcer ce, yanzu zanje na Ιauko wasu allurai a asibiti sainazo nayi mata, insha Allah komai zaiyi dai dai”
“To likita Allah yayi albarka muna godiya sosai !” Baffa yayi maganar cike da yabawa ΖoΖarin Dr Sadeeq.
MiΖewa Dr Sadeeq yayi haΙe da sakai yafice daga cikin Ιakin, yana fita su Inna ma suka mara masa baya.
Kwanciya tayi lamo tamkar wacce ruwa ya Ζare mawa a jiki, gaba Ιaya jinta takeyi bata da kuzari, gawani irin zafi da Ζuna da Ζirjinta keyi mata,,
Koda Dr Sadeeq ya Ιauko magunguna da Alluran da yakamata ace yayi mata, sai da ya biya ta wani katafaren wajen sai da kayan marmari yasaya mata dangin su apple da su inabi hadda abarba, bai tsaya anan ba hadda fresh milk saida yabiya ya saya, gudu yashiga sharawa akan titi, burinsa Ιaya shine yaje yabata taimako mai kyau, sosai yakejin tausayinta, saboda ta cancanci a tausaya mata, daga wani Ιangare na zuciyarsa kuwa idan yatuno da cewa ba ciki bane da’ita, sai yaji wani irin sanyi da nishaΙi na ratsa zuciyarsa, wanda ya alaΖanta hakan da cewa bayason tasamu ciki saboda zata sake shiga wani hali marar daΙi. (kuji shifa? wai hakane reaΙers?)
Mintuna Ζalilan ya iso Ζofar gidannasu.
Koda yanemi Inna da tayi masa iso zuwa Ιakin Zahrah’n, cewa tayi yashiga kai tsaye ai anzama Ιaya su yanzu Ιan uwa suka Ιaukeshi (hmm)
Yanda ya barta haka yataradda ita sai dai yanzu idanunta a lumshe suke, “Zahrah!!” yaΖira sunanta dai dai lokacin da yake Ζarasawa kusa da’ita.
A hankali ta buΙe idanunta tasauΖesu a kansa, Ιan guntun murmushi yayi mata, wanda yasanya gabanta mugun faΙuwa, domin kuwa murmushin nasa yatuna mata da murmushin Oga Babba (ZAIDU manyan maza, lol), take taji wani irin abu ya toshe mata maΖoshi, yayinda zuciyarta tayi Ζunci.
STORY CONTINUES BELOW
Aje Ζatuwar ledan dake hanunsa yayi, haΙe da zama akan katifarta ta, “Tashi ki zauna” yafaΙa yana mai kafeta da ido, kai kawai ta girgiza masa alamar bazata iya tashi ba, ajiyar zuciya ya sauΖe, haΙe da kamo hannayenta duka biyu ya Ιagota zaune, duk da cewa yana matuΖar jin shock idan yataΙa jikinta, amma babu yanda zaiyi dole hakan shine mafita.
Ledar daya shigo da’ita ya buΙe, haΙe da Ιauko apple guda Ιaya ya miΖa mata, kallonsa kawai tayi haΙe da kau da kanta gefe,
“Magani bazaiyi aiki a jikinki yadda ya kamata ba, harsai kinci abinci, idan kuwa kikasha magani bakici abinci ba zai wahalar dake sosai, dan Allah banason gardama Zahrah, nasan kuma kema kina buΖatar abinci, don haka ki karΙi apple Ιinnan kici, ciwon ulcer bazai taΙa sake kiba matuΖar kina zama da yunwa!!” yaΖare maganar cikin lallashi.
Ζan Ζaramin bakinta taturo gaba haΙe da Ιata fuska, sam batason cin wani abu daga garesa, amma yana ΖoΖarin tursasata dole, kuma yayi gaskia dayace tana buΖatar abinci, tabbas ita kanta tasan tana buΖatar abinci.
“Yauwa Zahrah nasan dama keΙin maijin magana ce, karΙa kici ko!” yaΖare maganar yana mai marairaice fuska, haΙe da kusanto da apple Ιin dai dai saitin bakinta.
Hanu tasa ta karΙi apple Ιin, a hankali take gutsuran apple Ιin kamar mai gutsuran magani, duk da kuwa cewa taji test Ιinshi a cikin bakinta,, tana cinye apple Ιin ya miΖo mata goran fresh milk mai sanyi.
“Ungo wannan ma ko kaΙanne kisha, nasan zai taimaka kuma idan kika sha bazanmiki allura ba!”
Saurin kallonsa tayi, don tabbatar da abun da ya faΙa, aikuwa idan dai har bazai yi mata allura ba idan tasha, to lallai zatayi ΖoΖari tasha Ιin,
“Ka tabbata bazakamin alluraba idan nasha?” tafaΙi maganar a sangarce, cikin kuma yanayi na marar lafiya,
“Bazan miki allura ba Zahrah, idan dai harkika sha, kuma koda zan miki ma kaΙan zanmiki kuma bamai zafi ba!” yaΖare maganar yana murmushi.
Take tasake turΙune fuska haΙe da turo baki.
“Nifa wasa nake miki bawata allura dazan miki !” Dr Sadeeq yafaΙa yana dariya Ζasa Ζasa.
KarΙan goran fresh milk Ιin dake hanunsa tayi, haΙe da kafa kanta tasoma sha, tun asalinta ita mai son madara ce, haka kuma fresh milk yana Ιaya daga cikin abubuwan da takeso, sabo da haka sosai tasha har saida taji cikinta yacika, take kuma Ιan kuzari yasoma dawo mata, miΖo masa goran tayi alamar taΖoshi,
“Kishanye duka” yafaΙa a taΖaice,
“A’a naΖoshi” itama tabasa amsa ataΖaice,
“Okay to mai kikeson ci yanzu kuma?” yatambaya yana mai tsareta da idanu.
“Babu” ta basa amsa a taΖaice,
Kansa kawai yajinjina haΙe da Ιauko drugs Ιin daya taho mata dasu yasoma Ιarewa yana bata, sai ta rufe ido haΙe da ΖanΖame jiki sannan take iya sha, shiko dariyama take basa, bai taΙa ganin mai tsoron allura da magani kamarta ba.
Yana gama bata maganin yace ta kwanta, batayi ΖoΖarin musa masa ba, ta kwanta domin kuwa kafun yace mata kwantan, idanunta harsun fara rufewa,, “Zahrah!” yaΖira sunanta, shiru babu amsa kuma bata ko motsaba sai idanunta da suke buΙewa suna rufewa a hankali, da’alama dai yabata wani magani ne mai matuΖar kashe kuzarin jiki.
Dariya yayi Ζasa Ζasa haΙe da cewa “Yarinta da daΙi”
zuΖa zuΖan alluran daya taho dasu guda biyu, yaciro acikin ledan haΙe da haΙa komai da komai wanda ya kamata,
RiΖe alluran yayi a hanunsa haΙe da mai da kallonsa ga Zahrah wacce take kwance lamo, a hankali yasanya hanunsa ajikinta haΙe da juyata, saida ya rumtse idanunsa shima kafun ya’iya yi soka mata alluran, yana gamawa ya juyata Ιaya gefen ma yayi mata, sosai taji zafin alluran amma bata da bakin magana, sai dai hawaye da suka soma gangara daga cikin idanunta.
STORY CONTINUES BELOW
“kiyi haΖuri Zahrah Ζ΄an mata, dolece tasa namiki alluran, inaso naga kinsamu lafiya ne!” Dr Sadeeq yafaΙi maganar cikin tausasa murya, bayan yashare mata Ζwallan dake sauΖa a gefen fuskarta, miΖewa yayi tsaye haΙe da sakai yafice daga cikin Ιakin, bayan yatattara kayan aikinsa.
Bai taradda Inna a tsakar gida ba sai Baffa, don haka a gurguje yayi masa sallama, yatafi sbd dare yasoma rabawa.
Ζangaren Zahrah kuwa tun kafun Dr Sadeeq yafita bacci yayi awon gaba da’ita, domin daga magungunan har alluran da yayi mata suna saka bacci.
A hankali yake tuΖin motar tasa, fuskarsa cike take da annuri, Situation Ιin Zahrah kawai yake tunawa, sosai komai nata yake burgesa, musamman ma tsoronta, hakanan yakejin kansa cikin nishaΙi idan yana tare da’ita, baikumasan dalilin faruwar hakanba.
Koda ya yi parking motarsa kai tsaye Ιangaren mahaifiyarsa ya nufa, domin yau ko gaisawa basuyi ba ya fice daga gidan,
Koda yashiga falonnata bai isketa ba, don haka kaitsaye yanufi bedroom Ιinta domin yanada yaΖinin cewa zai taradda ita acan.
Knocking Ζofar bedroom Ιinnata yashigayi a hankali, jin knocking Ιin ya tsananta ne yasa taba wa mai knocking Ιin umarnin shigowa, domin dama tana da yaΖinin cewa shiΙinne kasancewar taji Ζaran shigowar motarsa cikin gidan.
Zaune ya’isketa akan sallaya, da’alamu idar da sallan nafilanta kenan.
HarΖasa ya durΖusa ya gaidata cike da girmamawa, cikin sakin fuska itama ta amsa masa gaisuwarsa haΙe da cewa ” Ina kashigane yau tunsafe ?”
Ζeyarsa yashiga sosawa a hankali, yayinda fuskarsa ke Ιauke da Ιan murmushi.
” Am Hajiya aikin office ne ya Ιoyeni, dana tashi kuma sai na biya ta gidansu Zahrah domin duba jikinta, to danaje sai nasamu batajin daΙi !” ya faΙi maganar fuskarsa Ιauke da alamar damuwa.
“Gidansu Zahrah kuma Sadeeq ?, to Allah ya sauwaΖa, a kwai a binci, a derny saika Ιebi iya yanda zaka iyaci, domin daganinka bakasa komai a cikin ka ba” Hajiya tafaΙi maganar cike da kulawa,
“To Hajiya zanci insha Allah” yaΖare maganar yana me miΖewa tsaye, sallama yayiwa mahaifiyartasa kafun yasakai yafice daga cikin Ιakin.
Yana fita Hajiya tasaki Ζwafa haΙe da cewa
“Nasan maganinka aure zanyimaka ko da baka shiryaba, natabbatar hakan zai sa ka rage yawan kaiwa dare a waje, kullum kai baka da hutu aiki tamkar engine, duk kuma rashin iyali shiya jawo hakan “.
Yana isa Ιakinsa yasoma rage kayan jikinsa, Ιan Ζaramin towel ya Ιaura haΙe da faΙawa bathroom yasakar mawa kansa shower, cikin zuciyarsa kuwa cunkushe take da tarin tunanuka kala kala, haΖiΖa yasan cewa yana buΖatar mace akusa dashi, domin dai shiba dutsi bane da zai zauna haka ΖiΖam ko da yaushe, dole yana buΖatar wacce zata na taimakawa wajen enjoying life Ιinsa, tun ba yauba yagane cewa yana Ιaya daga cikin maza masu yawan buΖata, amma kuma sosai yake ΖoΖari wajen shan pills wanda zasu sama masa relief, a gurguje yayi wankan yafito, wata brown Ιin jallabiya mai kyau yasanya bayan yatsane ruwan dake jikinsa, kulan abincin daya Ιauko a falon Hajiyarsa yajawo haΙe da buΙewa, jallof Ιin shinkafa ne sai coslow, kaΙan ya tsakura a cikin plate yasoma ci, gaba Ιaya tunanin Zahrah yacika masa zuciya wani irin feeling yakeji a kanta, idan yatunota sai yaji nishaΙi ya sauΖa acikin zuciyarsa, yanason komai nata, idan tana kuka tanayimasa kyau sosai, haka ma idan ta kwaΙe fuska bakaΙan ba take kyau, gaskia tana da abubuwan burgewa da yawa, da tunaninta yasamu ya kammala cin abincin duk da cewa baiwani ci mai yawa ba, saida yafita ya ΙanΖ΄i exercise kafun ya dawo ya kwanta, domin a matsayinsa na likita yasan illan dake cikin kwanciya daga cin abinci..
Washe gari
Alhamdulillahi tatashi da Ζarfi a jikinta, sai dai Ιan abun da baza a rasa ba, tun tashinta da haushinsa ta tashi, domin jiya tanaji tana gani haka ya yaudareta yayi mata allura, bayan yagama kashe mata jiki da Ζwayoyin da ya bata, don haka bakinnan a Ιane yake ita adole tana fushi da likita.
Kasancewar yau Asabar babu aiki, yasanya bai tashiba harsai 9 na safe, wanka yayi yashirya cikin kaya masu kyau haΙe da baΙe jikinsa da daddaΙan turare, motarsa yanufa direct bayan yafito daga Ιangaren Hajiyarsa, JABI LAKE yanufa inda yayiwa Zahrah siyayya sosai.
(hmm readers kunaga zaΖewar doctor batayi yawa ba kuwa ?)
Yaukam har zauren cikin gidan yashiga anan yatsaya yasoma kwaΙa sallama, Cike da zumuΙi Inna dake zaune a tsakar gida tasoma amsa sallaman nasa, domin tasan bazai shigo hanu rabbana ba, sauran kayan maΖulashen da yasa yawa Zahrah jiyama ita tacinyesu.
“Iso mana likita, ai dakazo kawai ka iso, bawani nuΖu nuΖu nanma fa gidan kune !!” Inna tafaΙa fuska a sake,
Ζan murmushi kawai Dr Sadeeq yayi haΙe da Ζarasa shigowa cikin gidan, akan tabarma ya zauna kamar koda yaushe,
Yana zama Zahrah tafito daga cikin banΙaki, daga ita sai Ιaurin zani a Ζirji sai kuma Ζ΄ar Ζaramar lufaya dake jikinta, kallo Ιaya zaka mata kasan cewa daga wanka take, saurin Ιauke idanunsa yayi daga gareta, yayinda ita kuma tayi saurin sunkuyar da kanta Ζasa, sam bata zaci ganinsa ba awannan lokacin. Sumi sumi haka ta raΙa tashige cikin Ιakinta.
Bayan sungama gaisawa da Inna ne ya yayi shiru haΙe da sunkuyar da kansa Ζasa, sarai Inna tasancewa wajen Zahrah’n yazo don haka kai tsaye tace masa yashiga yasamu Zahrah’n aciki.
Shikam harga Allah bayason shiga Ιakinta, domin kaΙaituwar mace da namiji a waje Ιaya hatsarine, amma ya ya’iya tunda yalura cewa iyayen riΖonnata Ζaramin tunani garesu.
Tsaye take atsakiyar Ιakin, saka rigarta kenan ko zip Ιin rigarma bata gama jaba, jin sallamansa yasa tayi saurin dawo da kallonta bakin Ζofar, harta fara zaton ko kunnenta ne yaji hakan ba sallamarsa bane, sai kuma taga yashigo cikin Ιakin, da sauri ta matsa jikin bango ta manne bayanta, domin gaba Ιaya bayanta a waje yake,
“Uh sorry nashigo kinasa kaya ko” Dr Sadeeq yafaΙa yana mai kallonta.
Harara ta gallamasa haΙe da turo bakinta gaba, dagani kasan fushi take.
Dariya yasanya harsai da fararen haΖwaransa suka bayyana,
“Fushi kikeyi dani ko?, to ai balaifina bane, dolece tasa nayi miki alluran don ki samu sauΖi, yanzuma kuma wasu alluran nazo nayi miki” yafaΙa yana gimtse dariyarsa.
Kuka Zahrah tasanya haΙe da sake matsewa ajikin bango,
“Dan Allah kada kamin, banason allura kataimakeni!” tafaΙa cikin muryar kuka da tsoro.
“Shiiii kada kitaramana jama’a madam, ni ba allura zanmiki ba wasa nake miki ” Dr yafaΙa yana mai Ιaura yatsansa Ιaya akan laΙΙansa alamar tayi shiru.
“Ni bazansake yarda dakai ba, ai jiyama cewa kayi ba allura zakaminba, amma kuma shine kabani wani abu nasha kamin, ni bazan sake yarda dakai ba!” Zahrah tafaΙa tana matsar Ζwalla daga idanunta.
“Hahhh to ya’isa haka yanzu kam dagaske ba allura zanmiki ba, juyo na jamiki zip Ιin kinji Ζ΄ar Ζaramar Ζanwata !” Dr Sadeeq yafaΙa cikin tsokana,
“Dan Allah kafita banaso, zanzo na sameka, domin ni ba wani namiji da zai sake taΙamin jiki ehe !” Zahrah ta faΙa cike da shagwaΙa.
Wani irin zubawa tsikar jikinsa yayi, domin yanayin yanda tayi maganar kaΙai ya isa sanya jarumin namiji faΙawa cikin wani yanayi,
(Hahhhh likita bokan turai, to Zaid ma yafaΙa a wani hali, balle kai da bakasan salon mace ba ?)
Nannauyar ajiyar zuciya Doctor ya sauΖe, haΙe da zura hannayensa a cikin aljihun wandon sa, “Shikenan to tunda kince haka, na baki two minute kacal kisameni a waje, idan kuwa bakifitoba zan dawo na sake iskeki, kuma wlh sai na danneki na jamiki zip Ιin da Ζarfin tsiya” dagajin yanda yayi maganar kasan cewa tsokana ce kawai.+
Kai kawai ta iya jinjina masa alamar cewa taji zata fito Ιin,
Ζan gun tun murmushi Dr yayi haΙe da sakai yafice daga cikin Ιakin.
Yana fita ta sauΖe nannauyar a jiyar zuciya, haΙe da sanya hanunta a bayanta, taΖarasa jan zip Ιin rigarta, zunbuleliyar hijabinta ta zura akan rigar haΙe da ficewa daga Ιakin, saboda tasan idan bata je bama tabbas zai biyota.
Zaune ta iskesa a cikin rumfar dake barandar gidan nasu, can gefe dashi ta zauna haΙe da kawar da kanta gefe domin kuwa ta lura gaba Ιaya idanuna akanta suke,
“Banason wasa matso kusa kisha maganinki !” yafaΙa babu alamar wasa akan fuskarsa.
Ζan Ζaramin bakinta tacunno gaba haΙe da sake Ιata fuska, Allah ya sani ta tsani magani sosai da sosai, batama so ayi mata ko da zancen magani ne.
Batare da ya sake ce da ita komaiba yashiga Ιallo Ζwayan maganin daga jikin tablet Ιinsu, yana sawa a hanunsa, har sai da yagama Ιare iya wanda zatasha a yau Ιin, miΖo mata maganin yayi haΙe da bata goran ruwa,
Fuska a daΖune haka ta karΙi magananin saida ta rumtse idanunta sosai kafun ta iya haΙiye maganin, gashi dama irin magani mai Ιacin nan ne,
“Kishirya next week zaki koma makaranta ” Dr Sadeeq ya faΙa yana mai latsa wayar da dake riΖe a hanunsa, bakuma alamar wasa akan fuskarsa.
Saurin dawo da kallonta garesa tayi, haΙe da girgiza kanta, “A gaskia ni bazan sake komawa makaranta ba !” Zahrah tafaΙa cikin Ιata rai,
“Maiyasa ? ” Dr Sadeeq ya tambaya kai tsaye.
“Saboda babu amfanin hakan, ana karatune don a inganta rayuwa, to nikuma tawa rayuwar tajima da rugujewa, mai yasa zanΙata lokacina wajen gyara abun da bashi da kyau, bakuma zai gyaruba, na haΖura da komai zanjira mutuwata kawai !” Zahrah taΖare maganar cikin yanayi mai nuni da cewa zuciyarta tagamayin rauni,
” Idan ginin gida ya ruguje, ΖoΖari ake a sake gyarasa, akuma sabuntasa har yafi nada Ιin daya ruguje kyau, da kuma Ζawatuwa, shin kinsan maiyasa ake yin hakan? ” Dr Sadeeq ya tambayeta bayan yamai da gaba Ιaya nutsuwarsa gareta.
“A’a” tafaΙa a taΖaice.
“Saboda yanada matuΖar amfani gamasu shi, sannan kuma yana da kyau idan karasa dama ta farko, kasake neman wata damar, domin sau dayawa anasamun nasara ne a gaba, bawai a farko farko ba, idan kika ci gaba da kashewa kanki Ζargin guiwa, to zuciyarki zata zama mai tsananin rauni, babu amfani idan kikace bazaki inganta rayuwarki ba, amma inaso kisanar dani fa’idan yin hakan, nuna kin yarda da Ζaddara yana Ιaya daga cikin mantawa da komai, idan kika zauna a gida, bazaki taΙa samun cigaba ba, nasan abun da Zaid yayi miki har yau yana cikin zuciyarki, kuma inada tabbacin cewa idan kinsamu wadataccen ilimi nan gaba, zaki iya yaΖi da azzalumai irin su Zaid, please Zahrah kada kicemin a’a, nayi hakanne saboda samamiki sauΖi, da kuma cireki a kaΙaici !” Dr Sadeeq yaΖare maganar cikin muryan tausasawa, dason Ζara mata Ζarfin guiwa.
STORY CONTINUES BELOW
Hawayen da suka shiga ambaliya akan fuskarta ta sanya hanu ta share
” Yar zuwa yau banajin akwai wani sauran farinciki daya ragemin a gaba, da wani ido mutanen duniya zasu kalleni? wasu zasu Ιauka cewa ni nakai kaina garesa, wasu zasumin dariya wasu ko zasumin Allah ya daΙa, babu wani namiji da zai tunkareni da sunan soyayya, rayuwata a yanzu tana gudana ne tamkar ruwan shayin da aka sa ma sa lipton amma ba asanya sugar da madara acikin saba, dan Allah kada ka matsa akan cewa lallai saina koma…..”
“Ya’isa haka Zahrah, banason yawan gardama, shin bazakiyi ΖoΖari ki inganta rayuwarki ba? haΖiΖa Zaid yacutar dake, amma hakan bawai yana nufi ya Ζarar da rayuwarki bane baki Ιaya, matan da akamawa fyaΙe suna da yawa a duniyarnan, amma kuma hakan bai sa sun tauyewa kansu wani nau’i na jin daΙin rayuwarsu ba, ke mai yasa bazaki yi haka ba ? inaso ki manta da komai, kuma daga yau Ιinnan nagama maganata, next week zaki koma school insha Allah, tun yanzu saiki fara shiri !” Dr yafaΙa fuskarsa babu alamar wasa.
Aikuwa yanayin yanda taga fuskar tasa a Ιaure tamau yasa takasa ce dashi komai, hakanan yake mata kwarjini a cikin idanunta.
MiΖewa yayi tsaye, haΙe da cewa “Kibiyoni waje inason muyi wata magana”
Saurin kallonsa tayi, domin ita rabonta da fita waje tun randa mummunar Ζaddaranta ya rusketa, wanda kuma da bazata taΙa mantawa ba.
Jiki a saluΙe haka ta rufa masa baya, suna zuwa bakin motarsa taja ta tsaya, haΙe da sake tamke fuska.
Murfin Ζofar mai zaman banza ya buΙe haΙe da fiddo wata Ζatuwar leda,
” Idan har kika kumamin musu to tabbas zamu Ιata dake, sannan kuma wlh allurai shida zan danneki na miki da Ζarfin tsiya bandamu ba koda ma sun karye a cikin jikinki, ke kikaso!” Dr Sadeeq yafaΙa cikin tsare gida, yayinda yake miΖo mata zungureriyar ledan dake hanunsa.
“Dan Allah kayi haΖuri kada kamin allura, amma a gaskia ni baxan iya karΙan komai daga gareka ba, ni bazan sake karΙan abun kowa ba, domin kuwa da haka Zaid yasamu ya cuci rayuwata yasamin babban tabo mai wahalar gogewa!” Zahrah tayi maganar cike da tsoro da kuma Ζunan zuciya.
“Alluran dai kikeso kenan, shikenan bana Ιaukosu dama nazo dasu kusan guda goma” Dr Sadeeq yafaΙa yana mai niyar sake buΙe murfin motar.
A tamanin Zahrah ta ruga zuwa gida,
Dariya sosai Dr Sadeeq yashigayi, sosai yarintar Zahrah yake burgesa, haΖiΖa Zahrah yarinyace, domin kuwa kallo Ιaya zakai mata ka fuskanci cewa tsananin yarinta na damun ta sosai, akan allura gaba Ιaya ta ruΙa kanta.
Baiyi yunΖurin komawa cikin gidan ba, sai neman wani yaro yayi yabasa ledan yace ya kai cikin gidan, shikuwa key yayi mawa motarsa yayi tafiyarsa.
Zahrah kuwa tana shiga cikin gidan kaitsaye Ιakinta tawuce haΙe da banko Ζofar ta rufeta gam, faΙawa tayi kan katifarta tana mai sauΖe a jiyar zuciya, ko da taji Ζaran tashin motar Dr Sadeeq Ιin, wani sanyi taji a cikin zuciyarta, haka kawai yazo ya zurkuΙa mata wannnan maka makan alluran nasa, ai wlh bata saΙuwa…..
*New York City*
Kwance yake akan makeken gadon sa, daga shi sai Ιan wani 3 guater jeans, yayin da ya ware Ζafafunsa, duk da cewa akan gado yake, amma saboda tsabar iskanci irin na Zayd sanye yake da takalma (toms) aΖafarsa, yayinda hanunsa ke riΖe da wata zungureriyar kwalbar giya, gefensa kuwa wata kyakkyawar baturiya ce kwance tsirara bako Ιigon abun rufa tsiraici a jikinta, daganinta kasan irin cikakkun Ζ΄an iskan nanne, gaba Ιaya ta tsare Zaid da idanunta, sai wani lasan baki takeyi tamkar tsohuwar mayya, bakomai yasa hakan ba, face yanda gaba Ιaya ta gama kwaΙaituwa da Zaid Ιin, amma kuma yaΖi amincewa ya kusanceta, gaba Ιaya wani irin muguwar sha’awarsa takeji, duk kuwa yanda ta nu namasa zallan karuwancinta a fili, yaΖi kusantar ta, saima sake je fata cikin kogin sha’awa da yayi,
Zaid kuwa da gangan yaΖi kusantarta, domin yanzu tsagwaran iskanci yake ji dashi, sai ya Ιauko mace yagama ΖwaΖuleta, yabarta batare da yayi sex da’ita ba, wayarsace tasoma Ζara alamar shigowar Ζira, har Ζiran ya katse Zayd bai ko kalli inda wayar take ba balle yasan wake Ζiransa,,
Cike da salo irin na Ζ΄an bariki wanda ta yarda cewa idan hartayi masa zai kusanceta, ta sake matsowa daf dashi, a hankali ta zura hanunta acikin 3 guater jeans Ιinsa, haΙe da soma shafa kan mararsa a hankali, yayinda ΙaΖ΄an hanunta ke kan faffaΙan Ζirjinsa tana shafawa slowly, ta yadda zaiji abun har tsakiyar kansa, cike da Ζwarewa tashiga murza ….
A hankali yaΙago idanunsa da suka soma sauya launi ya sauΖesu akan baturiyar, ai kuwa yayi kyakkyawan gani, domin kuwa fuskar Zahrah yagani ta bayyana akan ta baturiyar, bakomai yasa hakan ba face giyar da yasha da tasoma yi masa aiki, da Ζarfin gaske yajawo baturiyar jikinsa, haΙe da matseta Ζam a Ζirjinsa, take jikinsa yasoma Ιari,lokaci Ιaya yashiga bata kyakkyawan romance wanda yasanyata tafara nishin daΙi.
Gaba Ιaya baturiyar nan tadawo masa Zahrah acikin idanuwansa, baisan sai yaushene matsanancin sha’awar da yakemawa Zahrah zata sake saba, a kullum a ko wani daΖiΖa sha’awar Zahrah sake ninkuwa masa takeyi acikin zuciyarsa,
Hmmm duk jaraba irin ta wannan baturiya yau fa sai dai ta haΖura, domin kuwa Zaid tun kan abunnasa yagama shiga jikinta, yayi saurin tureta gefe, wani irin masifaffen Ιacin raine yazo masa, Ζarya ne yasani ba Zahrahn sa bace wannan, sharrin giyane kawai, idan har giya zata iya sanyawa yaga fuskar wata a matsayin Zahrah, to bata isa sawa ΙanΙanon wata yakasance tamkar na Zahrah’nsa ba, Zahrah da ban take komai nata na dabanne, cikinta a cike yake, bakamar sauran matan dayake mu’amala dasu ba, wanda su gaba Ιayansu a wage suke daga ciki har waje, ita kuwa Zahrah daga ciki har waje a haΙe take, bakomai yasanyashi ture baturiyar nan gefe ba face jinsa da yayi ya faΙa zuruf tamkar anzura Ζwallo a raga, bathroom ya wuce kaitsaye yasakarmawa kansa shower.
Itakuwa mayyar baturiyar dolenta ta maida Ιan fingilan rigarta ta fice daga cikin Ιakin, cikin matsanancin sha’awa, Zayd ya jangwalo mata bala’i.
Zayd kuwa a daddafe yayi wanka, domin kuwa wani irin ciwo marar sa ke yi, koda yafito a wankan a daddafe yasha tea da lamon tsami, kwanciya yayi lamo yana mai sauΖe numfashi akai akai, lallai yazame masa dole yakoma Nigeria kodan Zahrah ma, yazame masa dole yakomawa Zahrah domin kuwa bazai zauna sha’awarta ta kashe shi ba, amma ya Ιau alΖawarin cewa wannan karon bazai mata da Ζarfi ba, lallaΙata zaiyi tabasa kanta cikin sauΖi, da wannan tunanin bacci yayi awungaba dashi,
(Hmmm ayi bacci lafiya Zaidun Munubiya,lol).
Nigeria.
Yaune ranar da Dr ya shaidawa Zahrah cewa zata koma makaranta.
Don haka tun tashinta, tatashi tanajinta wani iri, gaba Ιaya ji take gabanta na faΙuwa, hakanan take tsarge, gani take tamkar kowa yasan maiyafaru da’ita, a daddafe tayi wanka, wata simple gown tasanya ajikinta, wanda bata da ado ko kaΙan, wata Ζatuwar lufaya ta zura wanda tsawonsa ya wuce guiwarta. Jin maganarsa a tsakar gidan, yasa taji Ζirjinta ya Ιan buga kaΙan, cikin rashin kuzari tafito daga cikin Ιakin.
Kamar yanda yayi mata kyau, haka shima yaga tayi masa kyau, duk da cewa babu Ιigon kwalliya akan fuskarta.
“Muje ko!” YafaΙa a taΖaice, saurin ja da baya tayi haΙe da girgiza kanta, domin kuwa ko karen hauka ne ya cijeta, bazata yarda ta shiga motarsa ita kaΙai ba.
“Muje Baffa na jiranmu a waje” Dr Sadeeq yafaΙa domin yaga alamar a tsorace take,
Ajiyar zuciya mai Ζarfi ta sauΖe haΙe da bin bayansa, domin kuwa tuni yariga da yayi gaba.
Post a Comment for "SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 5 BY FATYMA SARDAUNA"