Skip to content Skip to sidebar Skip to footer

RAINO NE SILA COMPLETE

 RAINO NE SILA COMPLETE

*??RAINO NE SILA??*

_ADOPT IS THE REASON BEHIND_

        *_NIMCY LUV_*

   

_Menene zargi?_

_meyasa mata ke faΙ—awa Ζ™aruwanci?_

_menene ilar shaye-shaye?_

   _guys kushirya domin jin yadda za’a magance waΙ—annan abubuwan_

@wattpad

Nimcyluv

08119237616

     *guys cakwakiya tana book Ι—in(sai na aureta)ko nunamin Ζ™aunarku ta hanyar siyan book Ι—ina 200 kacal M.T.N*

      *?1 ↪️5*

   *THE BEAGING OF THE BEAGING*

Garin Kano a unguwar SharaΙ—a da misalin karfe 6:30 na yamma wanda yayi dai² 22/jun ranar Litinin.

  Gudu take kamar zata tashi sama a wani lungu mai tsaye da kuma duhu,Ζ™arar injin campany ba zaisa aji ihun da take ba,kallan Ζ΄ar da take hannunta tayi wacce babu alamar numfashi a tattare da ita,juyawa tayi domin ganin mutanen da suke biye da ita da niyyar karΙ“e Ζ΄ar hannunta ganin sun kusa cimmata yasa da Ζ™ara gudun da take akan nada,wani lungu ta shigo wanda ba kowa yasan dashi ba cikin saurin ta ajjiye Ζ΄ar hannuta haΙ—e da lulluΙ“eta da wani baΖ™in zani,kwasa tayi da gudu ta bar wajan sosai suke biyota ganin ta isa titi wanda yake cike da jama’a yasa suka tsaya da biyota.+

  Tsayawa tayi tana maida numfashi’n wahala kafin wasu hawayeasu zafi suka biyu kuncinta,bakinta na rawa ta fara magana.

“ya Allah gani gareka ina rokonka taimako bisa Ζ™addarar da take shirin faΙ—amin,bani da kowa bani da komai sai Ζ΄arda nake da ita nake ganin ta fiyemin komai,Ya Allah ga Ζ΄arta Anusha ka tausaya mata ka karemin ita daga mugun gani”tana gama faΙ—in hakan tayi saurin tashi domin zuwa Ι—auko Anusha.

          *************

Sosai yake sharara gudu akan titi’n da zai sada shi da gidan redi’on freedom,bashi da burin daya huce ya koma Abuja a yau domin baya son zaman Kano ko kaΙ—an,wani irin wawan birki yaja wanda yasa hajiya Zainab tsorata har tana yarda news pepper Ι—in da take karantawa cikin tashin hankali tace.

  “Mus’ab kashe mu kakeson yi?wanne irin dreving kake ne haka”lokaci Ι—aya Hajiya ta jera masa wannan tambayoyin.

Ɗan kwanΙ“e fuska yayi haΙ—e da turo baki gaba yace.

  “Allah Hajiyata am very tied gaba Ι—aya nayi weak haka nan”ya faΙ—a ya Ι—ora kansa akan sofa Ι—in motar,Kallansa Hajiya tayi haΙ—e da jijjiga kanta ta riga da tasan halin Mus’ab akan san Jiki,ajjiye jaridar hannunta tayi sannan ta kalleshi tace.

   “Out” ta faΙ—a tana jefa masa harara,Ι—an sosa kansa yayi sannan ya fita a motar ya koma wajan zamanta ita kuma ta dawo wajan zamansa ko kallansa ba tayi ba tayiwa motar key ta fara dreving Ι—inta cikin nutsuwa suka bar wajan.

             *********

Sauri take kamar zata tashi sama gaba Ι—aya hankalinta yayi kan Anusha cikin lokaci kaΙ—an ta isa lugun data ajjiyeta,da gudu ta Ζ™arasa inda ta ajjiyeta turus ta tsaya tana Ζ™arewa wajan jirine ya fara Ι—i banta lokaci guda duhu ya mamaye hasken da take ganin,Ζ™ara dobawa tayi zaman Ζ΄an bori tayi ganin babu Anusha babu labarinta.

  Tabbas idan babu comments zai koma na kuΙ—i.

Comment#

Vote#*??RAINO ne SILA??*

_ADIPTION IS THE REASSON BEHIND_

        *_NIMCY LUV_*

@wattpad

  Nimcyluv

      ~afuwa guys da rashin update am so sorry hankalina gaba Ι—aya yana kan book Ι—in(sai na aureta)yana bani wahala dat why,ina godiya sosai ga masu nunamin Ζ™auna ta hanyar siyan book Ι—ina akan 200 katin M.T.N much luv my bebies 08119237616~

        *If you will carry on the way*

*guided by human,*

*you will find a HOPELESS END*

*But if you will carry on the way*

*guided by Allah, you will find*

*an ENDLESS HOPE.*

          *6↪️10*

   Ihu take tana kururuwa kafin kace me mutane sun cika wajan,gaba Ι—aya hankalinta a tashe take banda kuka babu abinda take,wata matashiyar mata ce ta Ζ™arasu wajanta tace.

  “baiwar Allah lafiya meke faruwa?”cewar baba uwani.

Tsagai tawa tayi da kuka haΙ—e dasa hannu ta sharce majinan dake biyo hancinta tace.+

“Ζ΄arta Ζ΄arta Anusha na ajjiye anan lokacin da wasu mutane suka biyoni zasu kwaceta a wajena,yanzo na dawo ban ganta ba”.

Salati gaba Ι—aya mutanan wajan wuka fara daman sunsan za’a rina domin abinda ake ta fama dashi kenan,kwacen yara ko kuma fyaΙ—e,Baba Uwani ce ta Ζ™ara kallon matAr tace.

“kekam baiwar Allah mene haΙ—inki dasu da zasu kwace maki Ζ΄ar?”

Runtsa idonta tayi saurin yi lokaci guda bugun zuciyarta ya Ζ™ara Ζ™aruwa,wani irin ciwo ta keji a cikin zuciyarta,idonta ta Ι—augo ta kalli Baba Uwani sannan ta kalli jama’ar da suke tsaye a wajan tace.

“haΖ™iΖ™a sun daΙ—e suna bibiyata Allah bai basu dama ba,tun lokacin da aka kashe Abba’n Anusha rayuwa tayimin tsauri bana da kowa da komai,abincin da zamuci wahala yake mana ana haka wata rana wani mutumi ya shiga ya kawomin kayan abinci masu yawan gaske,ganin bansan mutumin ba yasa nace sam bazan karΙ“a  ba hakan tasa ya dinga bani hakuri shi taimako kawai yayi nan na karΙ“a ina godiya sosai,wata rana da daddare ina zaune akan tabarma harna fara bacci kawai naji mutane na shigowa cikin Ι—an Ζ™aramin gidan da nake ciki,cikin sauri na tashi na Ι—auki Anusha da take bacci na goyata duk da ta huce goyu,jinai suna maganar duk inda yarinyar take a Ι—aukota domin gobe Boka yace zaisha jinin sabida itace Ζ™a’idar abin hankali na a tashe na Ι—auki hijab na zura daman akwai kofa ta jikin Ι—akin nan na buΙ—e ta nayi saurin fita haka na Ι—unga gudu kamar zanbar unguwar saida nayi nisa da gidan na samu wani waje na Ι“oya,wajan 30minutes sukai a gidanan suka fito suka bar wajan,haka na zauna naci kukana kamar zan rasa rai ganin bani da mafita yasa na koma gidan na rufe ko ina,daga ranar basu Ζ™ara dawowa ba sai yau,na rufe gidan kenan zanje na siyo maganin domin na bawa Anusha kawai sai na gansu a baya nan muka fara artabo harna Ι“acewa ganinsu,na samu waje na ajjiye Anusha nan bayan na dawo naga babu kowa,shikenan burinsu sai cika zasu kashemin Ζ΄arta kuma farin cikina jin daΙ—i na”Khalisat ta faΙ—a lokacin da takai Ζ™arshen maganar.

             ********

Sosai Hajiya Lubna ke sharara guda hanyarta ta ko mawa gida baurinta bai huce su koma abuja a yau ba,ta shiga wani lungu kenan wanda zai fitar da ita titi ta hango wata kuntuwar rayinya wacce ba zata huce shekara biyar ba a duniya, wani irin burki ta taka lokacin da motar tata ta kusa zuwa wajan yarinyar,cikin sauri Mus’ab ya Ι—ago kansa lokacin yana tsaka da danna Lapton yana bincike akan sabon Ι—an takarar da akace ya fito zabe sam bai kula da rayinyar ba cikin gajiya da magana yace.

“Hajiyata what happend now” ya faΙ—a yana Ζ™ara maida hankalinsa ga Lapton Ι—in domin ya shagala a bin ciken da yake.

Cike da mamaki da kuma tsoro Hajiya Lubna tace.

“yau na shiga uku ni Lubna gamu mukai kome?oyya Mus’ab ta yani gani wannan yarinyar”ta faΙ—a lokacin da take koΖ™arin fitowa a motar.

Tunda yaji ta ambaci yarinya ya Ι—ago kansa cikin sa’a idonsa ya faΙ—a kanta tunda ya Ι—ora mata idonsa ya kasa Ι—aukewa.

Sorry for short typing

Very busy

Comments#

Vote#

Pls my wattpad guys*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

         *_NIMCY LUV_*

@wattpad

Nimcyluv

  *Mumy Yusra,Fatima Ali Adam wannan page Ι—in na kune tnx for the luv???*

             #######

Wani irin hurt kiss ya shiga yi mata mai tafiya da hankalin wanda akewa,shi kansa baisan lokacin da zuciya ta Ι—auke shi ba,harya aikata abinda ya aikata yanzu ba wani hawaye ne suka fara sauka daga kan face Ι—insa zuwa  face Ι—in Diya ba,so yake ya zare bakinsa amma ya gagara hakan saima zuciya da take Ζ™ara tun zurashi.

  Itakam Diya komai na tane ya tsaya sakamakon jin abinda ba tayi tunani ba,tasan cewa abinda yake babu kyau amma ta gagara hanashi abinda yake saima lumshe ido da take gaba Ι—aya jikinta yayi sanyi bata da wani sauran Ζ™arfi.

  Kanta ya Ζ™ara tallafowa yaci gaba da kissing Ι—inta,harshensa ya fito dashi ya zoΙ—a mata acikin bakinta da niyar ta tsotsa duk da yasan ba lallai tayi hakan ba,ga mamakinsa da kuma abinda baiyi tunani ba yaji tayi..

     *Domin jin cikakken labarin na wannan littafin saika turo katin M.T.N na 200 kacal pls guys show me some luv 08119237616*

+

           *11↪️15*

Sosai yake kallon yarinyar wacce gaba Ι—aya hankalinta yana wani wajan duk irin maganar da Hajiya take bata jinta,Ι—an taΙ“e baki yayi sannan yaci gaba da danna lapton yaci gaba da bincikesa akan Chairman Khaleel wanda yake neman mulkin a wannan shekarar hankalin mutane gaba Ι—aya ya tashi sabida jin bad news Ι—inan.

Wajan 30minites yaji an buΙ—e kofar baiyi tunanin komai ba dan haka mai Ι—ago kansa ba bare yasan abinda yake faruwa,har Hajia ta yiwa motar key bai Ι—ago kansa ba saida sukayi tafiya ta wajan 2hours sannan ya rufe Lapton Ι—in ya Ι—ago kansa a hankali sauri fito da ido waje yayi gani yarinya kusa dashi tana bacci hankali kwance,saurin janye jikinsa Mus’ab yayi ganin jikin yarinyar duk dauΙ—a ga wani irin wari dake fita a jikinta,than wani irin yawon bacci ne ke fitowa ta bakinta har zuwa kunnanta,saurin runtsa idonsa yayi duk da yana son yara amma wannan ba kalar wasan sa bace,abubuwanta sunyi yawa wata Ζ™ara ya saka lokacin da Anusha ta saki fitsari har yana taΙ“a masa jiki cikin sauri Hajia tayi rebus da motar hankali tashe take tambayarsa lafiya?.

 

   kallonta kawai yake sabida baisan mezai ceba gaba Ι—aya ransa ya Ι“aci kuma duk ta dalilin yarinyar nan,Ι—an dariya Hajia tayi kafin tace.

“kaga malam ba zakazo kana tsareni da ido ba,idan ba zaka iya zama a nan ka iya komawa baya,haka nan ka tsai damu a tsakiyar titi”ta faΙ—a tana Ι“oye dariyar dake shirin kwace mata.

  Bai Ζ™ara kallon inda yarinyar take kwance ba yayi saurin boΙ—e mota ya fita ya koma gidan baya,gaba Ι—aya ji yayi motar ta fitar masa a rai haka hakawai,shuru yayi yana sauraron bugun zuciyarsa dake fita da sauri² lumshe gajiyayyun idonsa yayi yana tunanin dalilin da yasa Hajia ta Ι—auko wannan yarinyar ba,to meza tai mata?kodai tasan iyayenta,mene haΙ—inta da ita?wannan sune tambayoyin daya kewa kansa amma babu amsa hakan tasa yaja bakinsa yayi shuru haΙ—e da jingina kansa akan sofar motar.

Wajan karfe 10 suka iso garin Abuja sabida yadda suke zabga gudu tamkar su tashi sama,sai yanzo take jin haushin bin shawarar Mus’ab na subi jirgin sama,Finally gasu sun dawo mahaifarsu.

             *******

A hankali yake buΙ—e manyan idonsa masu golden colour  dan haskensu,sosai ya Ζ™orawa waje Ι—aya ido kai kace abun wajen yake kallo amma san tunaninsa yake domin yana cikin damuwa,babu abinda bayaso sama da hayaniya amma ina Ζ™addararsa tasa dole ya shiga cikin mutane a wahalce yasa hannu ya dafe mararsa wacce take matuΖ™ar yi masa ciwo shi kaΙ—ai yasan abinda ya keji,wannan lalurar na damunsa how long zai kasance da ita?shine abinda ke tsaya masa a zuciya sam bai shirya magance damuwarsa ta wannan Ι“angran ba,idonsa ya runtse da Ζ™arfe haΙ—e da dartse lips Ι—insa na Ζ™asa sosai ya kejin a zaΙ“a a mararsa,shuru yayi yana maida numfashi a hankali ya naji wayarsa na Ζ™ara amma baida niyar Ι—auka infanct baiso  magana at this time ya rasa a wanne irin condition zai saka kasa,zumbur ya miΖ™e tsaya gaba Ι—aya ya manta ya haΙ—a members meating Ι—in gaggawa,tashi yayi ya fara cire kayan dake jikinsa tun a tsakaiyar badroom Ι—in nasa ya cire boxer Ι—in jikinsa cikin sauri faΙ—a bathroom yana zuwa ya shige cikin Tap Ι—in wankansa wanda yaji abubuwan Ζ™amshi na ban mamaki,dake sauri yake 10minutes kawai ya Ι—auka a bath Ι—in ya fito Ι—aure da long towel a weast Ι—insa yana zuwa ya fara goge ruwan dake bin chocolate skin Ι—insa wacce babu abinda kake gani sai gashi kwance yana gyalli,a haka ya samu ya shafa body lotion haΙ—e da fesa daddaΙ—an turare sosai ya gyara gashin kansa wanda ya sauko har zuwa wajan wuyansa,yana gamawa yaje wajan Wadrop Ι—insa ya Ι—auΖ™o wata shampo shadda amy colour haΙ—e da babbar riga sai black shoe and green cap mai zanan black agogwan dake Ι—aure a tsintsiyar hannunsa ya kalla sosai lokaci yaja cikin sauri ya kwashi wayoyinsa sannan ya fice daga Ι—akin haΙ—e da bada umarnin gyarawa,drever ya samu yana jiransa dan haka babu wasting time ya faΙ—a motar ya shiga.

             ********

Zaune take ta sabga uban takumi sabi tsabar tunanin da take ciki wasu hawaye ne masu zafin gaske suka biyo kan kumatunta,tana ina”su suka Ι—auketa?hakan yana nufin an shanye mata jinin Ζ΄ar kenan?ko wasu ne da ban suka Ι—auke ta?wannan tambayoyin sune kwance a Ζ™asan zuciyar Khaleesat amma babu wanda zai bata amsarsu,wani irin kartawa cikinta yayi sabida wata muguwar yunwa da ta keji tayi yawon neman abincin harta gaji,da wannan tunanin taji an banko kofar gidan an shigo..

  Comments#

   Shere#

   Vote#

Dan Allah dan Annabi dukkan wanda ya karanta yayi min shere Ι—insa da kuma sharshi pls????*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

        *_NIMCY LUV_*

@wattpad

Nimcyluv

    *Writing no give up??‍♀️guys wallahi da kunsan inda naje nayi tambayoyi akan abubuwan da zan faΙ—a a cikin wannan book Ι—in sai kunyi mamaki?dan haka kubiyoni kawai daga farko har karshe kawai??*

   _Book Ι—ina dai yana nan akan 200 naira kawai maiso sai yayimin mgana domin jin cakwakiyar kanwa da kuma yayanta??08119237616 luv you all fisabilillah??_

  

     *Do what is right not what is easy*

           

         *16↪️20*

      ******     *******

Da sauri Khaleysat ta miΖ™e tsaye jikinta na tsuma gaba Ι—aya tsoro da fargaba sun cika mata rai,zaro ido waje tayi ganin wacce ta shigo  Ι—an Ζ™aramin gidan nata cikin inda² da kuma sakin fuska da murmushin dake kwance a saman fuskarta tace.

  “Sannu da zuwa Inna Talatu,fatan kina lafiya?”

Wata muguwar harara Talatu ta watsawa Khaleysat,kana ta gama Ζ™arewa gidan kallo tace.+

“Kee!dalla daka tamun nan bana son zancan banza,kuΙ—ina nazu kiban naga alamar bakida niyar bayarwa”

Ɗan sassauta murya tayi lokacin da idonta ya kawo ruwa tace.

“ayya Inna Talatu ina sane da kuΙ—inki by the great of God”ta faΙ—a lokacin da hawaye ya gama wanke mata fuska.

Wata irin dariya Talatu tayi ta kin rainamin hankali cike da gajiyawa tace.

“aikin ubanme kike da har kike tunanin biyana kuΙ—i na?bari kiji yau ko kuΙ—ina ko na Ι—ebi abinda nakeso”tana gama faΙ—in hakan ta shige cikin Ι—an Ζ™aramin Ι—akin Khaleysat wanda babu komai acikinsa sai wata katifa da kuma sauran sutturunta na sawa,haka tana kallo Talatu ta kwashe kayan tas tayi gaba babu ko tausayi bare imani,wani hawayene masu zafi suka sauka daga kan fuskarta tana jin wani baΖ™in ciki yana ratsa zuciyarta,abinda Talatu tayi mata sam bai dame ta babu abinda ke damun zuciyarta irin rashin Ζ΄arta kuma farin cikinta,hankalinta bazai taΙ“a kwanciya harsar lokacin data samu labarin tilon Ζ΄arta Anusha,wani irin Ζ™ara ta saki sabida yadda cikinta keyi mata wani mugun ciwo sabida tsabar yunwa,jin ana kiran sallar La’asar yasa ta miΖ™e tayi hanyar wata baΖ™ar butarta wacce take using da ita as Alwala.

             *********

Kishin giΙ—e yake abayan motar da drever yake dreving nasa zuwa wajan meating Ι—in da zasuyi,dunda ya lumshe idonsa bai Ζ™ara buΙ—esu ba sabida yadda ya keji mararsa nayi masa wani irin ciwo da zaba hannu yasa ya dafe saman mararsa yana dukkan addu’ar da tazu bakinsa,how long zai kasance a haka?wannan wacce irin masifar sha’awa ce haka?shin ko wanne maniji haka  ya keji idan ta motsa masa?koshi kaΙ—ai ya kejin hakan?jin bashi da amshohin tambayoyinsa yasa yayi saurin kawar da tunanin da yake ransa,sosai kansa ke sara masa da wannan tunanin yaji Ado drever yayi pariking acikin wani tafkeken Hotel wanda ke zauna a Ζ™asar Sigapure,ya naji tsaiwar motar amma sam bashi da alamar fita duk da yasan yayi african time bisa yadda aka tsara meating Ι—in,wajan 10minutes yayi acikin motar kafin ya buΙ—e motar ya zoru Ζ™afarsa yayi waje ya Ι—auki 3minutes kafin ya fita da Ι—aya leg Ι—in tasa a hakanma saida ya Ζ™ara waiting time kafin ya fito da gaba Ι—aya jikinsa,cikin takunsa na isa da nutsuwa da kuma kuzari yayi hanyar meating hall Ι—in tun daga nesa mutane suka fara zubewa a Ζ™asa suna gaishesa ganin bazai iya magana ba saiya dinga Ι—aga masu hannu a haka harya fara hausa steps Ι—in benen.

Tun kafin ya isa wani yaje ya sanar a meating hall Ι—in cewa ga Chairman A.j nan zuwa gaba Ι—aya jama’ar wajan suka miΖ™e tsaye domin girmamawa,ko 5minutes bai Ζ™ara akan lokacin da aka sanar da zuwan saba handle Ι—in hall Ι—in ya buΙ—e a hankali yana shiga yace.

“Assalamu Alaikum”

Gaba Ι—aya jama’ar wajan suka shiga amsa masa wajan wata Ζ™atuwar chair ya nufa ya zauna wacce take paicing jama’ar,idonsa ya Ι—aga a hankali ya fara kallon jama’ar wajan kafin yaja idonsa ya kulle,sanin halinsa yasa wani yaja speaker gabansa wanda kana ganinsa kasan shine leader na meating Ι—in, cikin sound voice Ι—insa yace.

“hi everyone we are stand the meating now by the geart of God,so get ready”

Yana faΙ—in hakan kowa ya nutsu sannan kowa yaja file na gabansa ya shiga duba abubuwan da za’a gudanar,one by one kowa ya fara faΙ—in matsalolin da jam’iya ke samu da kuma challanges wanda jama’ar gari ke samu wanda idan aka samu aka tallafa suna ganin za’a Ζ™ara samun magoya baya,yana gama faΙ—in hakan yayi sallama sannan wani ya tashi ya fara magana.

“am sorry to say we have a big problems”

Tunda aka fara magana yana kan chair Ι—in da yake zauna still idonsa yana rufe kuma ya najin maganar kowa,sai yanzu ya buΙ—e idonsa yaΙ—e da kafesu akan mai maganar kafin yaja idonsa ya kulle yace.

“so what is the problems?” ya tambaya lokacin da yake latsa wayarsa.

Mutuminne ya gyara zama da niyar fara magana,shuru yayi sakamakon jin haya niya na tashi daga waje,gaba Ι—aya members na hall Ι—inne suka fara duba wajan door Ι—in domin ganin wanda zai shigo,jin babu wanda ya shigo kuma still ba a gama haya niyar ba,Ι—an runsa idonsa yayi kafin ya buΙ—e a hankali ya fara magana cikin Ι“acin rai yace.

“so what are you waiting for?some one go and check what is going on pls” ya faΙ—a lokacin da yake dafe forehead Ι—insa.

Cikin Ζ™aramin lokaci wani ya dawo da sauri ya sanar da A.j,wata matashinyar budurwa ce take son ganinsa kuma securitys na waje sun hanata shigowa shine suke ta haya niya,Ι—an tashi yayi tsaye kafin yace.

“let her come” he said it the time that he put his hands in his pucket.

Yana nan tsaye aka shigo da ita Ι—agowa yayi da sauri ya ware idonsa ganin wacce take shigowa babu ko tsayawa,kansa ya shiga girgiza alamar a’a amma ina sam idonta ya rufe lokacin data ganshi,gaba Ι—aya idonta ya rufe bata ganin komai sai shi tana zuwa ta faΙ—a saman Ζ™irjinsa haΙ—e da fashewa da wani firgitaccen kuka gaba Ι—aya jama’ar wajanne suka fara yin Ζ™asa da kansu,ya salam?A.j najin ta faΙ—o jikinsa yayi saurin runtsa idonsa wani irin shock yaji a jikinsa ga yadda mararsa tayi wani kartawa,cike da baΖ™in ciki ya saka duka hannunsa ya Ι—aga ta daga jikinsa,kafin ya yayi Ζ™asa da hannunsa ta Ζ™ara dawowa jikinsa haΙ—e da Ζ™anΖ™ame shi tana faΙ—in.

“Dan Allah Ahmad kayimin rai ka soni,wallahi idan baka sani ba mutuwa zanyi”

          ***********

Tana zaune a parlour tana waicing T.V  inda take kallan labarai a B.B.C,wata mai aikin gidance tayi sallama ta shigo parlour’n wata Ζ΄ar beautifull girl ce biye da ita tana tafiya kamar yau ta fara koyan tafiyar waje da nema ta zauna inda taga nenny ta zauna hannunta Ι—auke da wata chocolate wacce Hajia Lubna ta bata Ι—azo.

Murmushi Hajia tayi mai cike da haiba cikin kulawa ta kalli Anusha tace.

“Beby come hear”

Duk da Anusha mata gane abinda Hajia tace ba amma hakan baisa ta miΖ™e tsaye tayi wajanta face Ι—inta Ι—auke da beautifull smile wanda ya Ζ™ara fito da kyanta sosai,hannu Hajia tasa ta Ι—auke ta haΙ—e dayi mata masauki akan cinyarta,kallon nanney tayi sannan tace.

“nagode sosai da kulawa,inajin beby zata dawo bedroom Ι—ina da kwana before a sauya mata nata soon”

Murmushi nanney tayi sannan ta sunkuyar da kanta Ζ™asa tace.

“babu komai Hajia yarinyar akwai shiga rai ngd sosai”

Daga haka tayi mata sallama ta fita,mayar da idonta tayi kan Anusha sosai take kallon Ζ΄ar cike da so da Ζ™auna sosai yarinyar take da kyau mai Ι—aukar hankali amma skin Ι—inta dark Chocolate ce ga manyan ido masu Ι—auke da zara-zaran gashi,sai Ζ™aramin baki mai Ι—an kaurin lips haΙ—e da red lips masu kyau,sosai face Ι—inta yake Ι—auke da manyan dimples sai gashin girarta dake kwance zara-zara za’a iya kiranta mai oval face a taΖ™aice,gashin kanta sosai yake da tsawo har zuwa bayanta wanda aka rabashi 2 aka saka ribborn masu kyau sosai jikinta yake a buΙ—e da alamar saurin girma zatai gashima yanzo tana 6years inda jikinta yake a buΙ—e,cikin 10minutes Hajia ta gama Ζ™are mata kallo Ι—an kallonta tayi tace.

“Beby maza jeki kiramin yayanki Mus’ab a wancan Ι—akin”ta faΙ—a tana nuna mata Ι—akin.

A hankali tayi hanyar Ι—akin tana zuwa ta tura kofar Ι—akin a hankali,cikin Rashin sani a dai² lokacin data kai kanta Ι—akin dai² lokacin da Mus’ab yayi Ζ™asa ta towel Ι—in jikinsa.

Dan Allah dukkan wacce ta karanta indai har yayi mata daΙ—i inason ta nunamin Ζ™auna wajan yin SHERE Ι—insa da kuma COMMENTS with her name nasan zai iso gareni pls guys.

Comments#

Shere#

Vote#*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

          *_NIMCY LUV_*

        ??S@r@ut@??

@wattpad

Nimcyluv

*If you really love me* *then step up and prove it. If not*

*then walk away* *because I can’t stand the pain.??*

           *21↪️22*

   Wani baΖ™in cikine ya kama Ahmad A.j ganin turancin da Najwa tayi masa gaban members Ι—insa,wata irin tsawa ya daka mata haΙ—e da hankaΙ—eta ta faΙ—i Ζ™asa,nunata ya shigayi da hannu.

  “Kee! Ashe baki da hankali,which kind of rubish is this?am i ur mate or what,so ki shiga hankali kafin na nuna maki fushi na”

Yana gama faΙ—in hakan yayi waje kafin ya Ζ™arasa fita tayi saurin tashi tasha gabansa,kallonsa tayi ido cikin ido tace.

“HaΖ™iΖ™a Allah shine ya Ι—oramin sonka A.j,kuma ko wanne bawa akwai nashi Ζ™addarar,rayuwace kaima zaka iya sintar kanka a irin halin dana tsince kaina,ina rokon Allah yasa maka son wata wacce son nata zai zama illa awajanka,kana ji kana gani za’a rabaka da ita badan baka da ikon samunta ba”+

Wani huci ya fitar mai zafi gaske,ganin idan yayi mata magana zata Ζ™ara yi masa wani haukan,hakan yasa yayi saurin ficewa daga Hall Ι—in gaba Ι—aya,wani irin zafi ya keji a maΖ™ogaransa sabida baya iya long talking gashi waccen stupid Ι—in yau tashi,da sauri yake taga steps Ι—in benen cikin 2minutes ya gama sauka daga kai,hana zuwa compound na Hotel Ι—in dake Singapure yayi saurin yin wajan motarsa drever na ganinsa yayi saurin Ζ™ara suwa wajansa haΙ—e da buΙ—e masa kofar motar ya shiga,da sauri ya koma mazaunin drever yaja motar da gudu,gaba Ι—aya idonsa ya sauya kala wani irin ciwo rabin head Ι—insa yake masa,idonsa ya lumshe yayinda hannunsa kekan mararsa tun lokacin da Najwa ta faΙ—a jikinsa yaji mararsa tayi wani irin Ζ™ullewa yanzu haka ji yake kamar zata tarwa tse,yana wannan tunanin yaji anyi parking motar alamar sunzo,bai jira abinda drever ke cewa ba yayi ficewarsa daga motar,yana zuwa Ι—akin yaga an gyarashi fes babbar rigarsa ya fara cirewa sannan ya cire sauran ya koma daga shi sai boxer,wata irin zufa ke keto masa ta ko ina sabida yadda mararsa take masa ciwo,saurin haΙ—a tea yayi haΙ—e da matsa lemon tsami a ciki,tea cup Ι—in ya Ι—auka haΙ—e da kafawa a bakinsa bai ajjiye ba saida ya shanye tas,kwanciya yayi luf akan bed Ι—in yayinda yake ajjiye numfashi a hankali,wajan 5minutes ya samu realif daga pin daya keji,hakan ya nuna abinda ke damunsa yayi nasarar narkewa,gaba Ι—aya zaman Ζ™asar ya dame shi burinsa kawai ya ganshi wajan Hajiyarsa hakan yasa yayir kwanan garin Abuja ayau.

             ********

Yana fita ta durkoshe a wajan tana wani irin wahalallan kuka mai tsuma zuciya.

“Why?meyasa zai mata hakan meye nata bai cika ba a mantan da akeso?wallahi ko zata rasa komai nata sai A.j ya zama mallakinta”da wannan tunanin ta goge hawayen face dinta tayi waje.

Haka mutanan Hall Ι—in suka dinga fita,wasu nayi Najwa kallan mara tarbiya wasu kuma nayiwa Chairman A.j kallan mara tausayi da haka kowa ya kama gabansa.

                *****

Saurin yin Ζ™asa da kai Anusha tayi,a fusace ya Ι—auki towel Ι—in ya Ι—aura a weast Ι—insa zata juya kenan taji yayi saurin tamkota.

“Kee! Daman baki da hankali dan Ubanki”

Ɗan turo baki tayi gaba sannan tace.

“to Yah-ya menene?nima Mamata tana yimin Tsirara fa,tace wai babu komai ni Ζ™arama ce” ta faΙ—a tana washe fararen hakoranta masu haske da sharning.

Gwalo ido Mu’ab yayi waje jin abinda ta faΙ—a,yace.

“to dan Ubanki ni Ζ™arami ne kamarki?”

Ɗan ya motsa face tayi kana ta turo baki gama tace.”to kai Yah-ya me kake Ι“oyewa ne?ta faΙ—a lokacin da take taΙ“a gaban towel Ι—in.

Saurin janye hannunta yayi ji yaye kamar anyi masa shocking,hannu yasa ya dalle mata baki nan take ta fara kuka haΙ—e da yin tsalle.

“dan Ubanki na Ζ™ara ganinki a Ι—akin nan saina Ι“allaki,banza talkative,kuma ke cewa Hajia ina zuwa dan nasan abinda ya kawoki kenan,shegiyar Ζ΄ar mai surutun tsiya”

Da gudu ta fita a Ι—akin tana kuka tana zuwa ta faΙ—a cinyar Hajia haΙ—e da sauke ajjiyar zuciya.

“A’a Beby wane ya taΙ“amin ke?”

Turo baki tayi lokacin da take kwanciya a Ζ™irjin Hajia tace.

“ba Yah-ya bane wai danna ganshi..kafin ta Ζ™arasa taji ya daka mata wata uwar tsawa.

          *******

Bayan tayi Alwalal ta shinfiΙ—a wani Ζ™aramin Ι—an kwali ta shiga yin salla,wajan 10minutes ta iddar da sallar nan ta fara kaiwa Allah kukanta tana zubar da hawaye.

“Ya Allah kaine gata na,dukkan abinda zai sami bawa saida yardarka,komai ya samu bawa to an rubuta hakan a Lauhil mahafus nayarda da Ζ™addara mai kyau ko mara kyau Allah ka bani hakuri da juriya,Allah ka kawomin sauki cikin rayuwata,Ya Allah duhun dake cikin rayuwata Allah kasa haske ya maye gurbin”ta shafa Addu’ar tana zubar da hawaye.

Juyi kawai take hannunta riΖ™e da cikinta wani irin ciwo ta keji kamar zata mutu,hakan ya farune sakamakon Rashin cin abinci da ba tayi tun jiya,yanzu ina zata ga abinci?waye zai mata abincin?jin wannan tunanin bazai mata ba yasa tayi saurin Ι—aukan Hijab Ι—inta take ajjiye wanda shi kaΙ—ai ya rage mata gaba Ι—aya Inna Talatu ta kwashe su,cikin sauri ta fita aΙ—an Ζ™aramin gidan nan ta fara bin layi² ko Allah zaisa ta samu abinci,amma abu kamar wasa har kusan magari ba bata samu ba,jin an fara kiran salla yasa tayi hanyar gida ko gabanta bata gani sabida yunwa da kuma wani jiri take Ι—ibanta,sam bata iya ganin gabanta sabida duhun da take gani,tana gaf da yin layin gidanta ta hango wani yana rabon birede cikin sauri ta nufi wajan tana zuwa ta hau layi kamar yadda taga anayi.

  Haka aka dinga bawa kowa 1 by 1 har layi yazu kanta,daman guda Ι—aya ya rage haka aka Ι—auko da niyar bata wani Almajiri yasa hannu ya fisge haΙ—e da rugawa da gudu.

    Sorry for the short typing,hakan ya faru ne sabida book Ι—in kuΙ—i da nake,gaba Ι—aya hankali na kansa (sai na aureta)08119237616

Comments#

Vote#

Shere#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

        *_NIMCY LUV_*
     ??S@r@ut@??

@wattpad
Nimcyluv
       _Guys a kakkaΙ“e zani?sadaukar ga my fans??pls shere_

*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*

         *23↪️24*

Jikinta ne ya fara rawa jin irin tsawar da Mus’ab yayi mata kwabe baki tayi haΙ—e da bashewa da kuka ta Ι“oye kanta cikin Ζ™irjin Hajia,cikin Ι“acin rai da Ζ™onan zuciya Hajia ta kallesa tace.

  “bana son irin wannan fa Mus’ab daga aikenta shine zakama Bebyn haka”ta faΙ—a tana nuna masa Ι“acin ranta.+

Ɗan rausayar da kai yayi haΙ—e da Ι—ora kansa a Ζ™irjin Hajiayar,yayinda face Ι—insu ya haΙ—e shida Anusha,shagala yayi da kallon cikin idonta yayin da ita kuma take zabga masa harara.

“am sorry Hajiata ban Ζ™arawa pls”

Shafa kansa tayi hakan yasa ya lumshe idonsa yana jin wani irin soyyayar mahaifiyar tasa har Ζ™asan zuciyarsa.”shikenan kada ka sake dukan Our beby,waima me tayi maka?”kafin yayi magana Anusha tayi saurin Ι—aga kanta haΙ—e da cewa.”Hajia wai danna ganshi babu kaya ai naga nima Mamana tana ciremin kaya idan zatai mani wanka ance yara basu da hankali ai”sosai Hajia take dariya jin abinea beby take faΙ—i yayinda Mus’ab ransa yake masa suya sabida Ι“acin rai da baΖ™in ciki haΙ—e da kunya domin yana da kunya sosai,saida tayi dariya mai isarta sannan tace.
“A’a beby you are right shima ni yake jira nayi masa”ta faΙ—a tana kunshe dariyarta,washe baki Anusha tayi take dimples Ι—inta suka lotsa”Hajia shime kene kike mashi wanka?”kai kawai ta Ι—aga mata sabida dariya,gyara zama tayi a cinyar Hajia sannan ta kalli wandon Mus’ab ta juya ta kalli Hajia tace.”kenan shi ba’ayi mashi kaciya ba?Mamana tace idan akayiwa mutum kaciya toya girma,Mus’ab najin haka yayi saurin tashi haΙ—e da yin gudu ya shige Ι—akinsa,haba me Hajia zatai idan ba dariya ba saida tayi dariya sosai sannan ta kalli Anusha tace.”Beby babu kyau kallan babba babu kaya,dukkan mutumin da yake buΙ—e tsaraicinsa ga wani to Allah ya tsine masa,cikar mutuncin mutum da kuma kima shine wanda yake riΖ™e mutuncinsa kada ki sake ki Ζ™ara kallan babba babu kaya,kasa ki sake koda wasa naji kin buΙ—ewa wani jikinki fatan kin fahimta?”Ι—aga kai tayi alamar “eh”kanta ta shiga shafa tana jin soyyayar yariyar cikin zuciyarta jin saukar numfashinta tayi alamar bacci ya Ι—auketa,hakan tasa ta kwantar da ita a hankali ta tashi domin zuwa Hosbital duba marasa lafiyanta.

  Yana shiga Ι—akinsa ya murza key haΙ—e da sauke wata Ζ™atuwar ajjiyar zuciya,wannan wacce irin mara kunyar yarinya ce talkative gril,mtwss wallahi saina ci ubanta shegiya da ido kamar mage mitsitsiya da ita ta iya kunyata mutum,shi yanzu da wanne ido zaiga Hajia’nsa?da wannan tunanin yayi kwance akan bed yana sauke numfa tunuwa yayi da golden eyers Ι—inta masu haske da sharning Ι—an taΙ“e baki yayi haΙ—e da cewa.”shegiya Ζ΄ar baΖ™a kawai”da wannan zancen bacci ya Ι—aukesa ba tare daya shirya ba.

4:30 dai² Anusha ta farka da wani irin kuka mai shiga rai,kuka take sosai haΙ—e da kiran”Mamana!! Mamana!! Mamana!!”sosai take kuka yau kawai daji hankalinta yana kan Mamanta,ta kurewa tayi akan sofa Ι—in tana rabzar kuka jin Ζ™arar buΙ—e door yasa tayi saurin buΙ—e idonta,nan sukayi 4eyes da Mus’ab wanda yasha uwar kwaliya sanye yake da blue t.shirt and black crazy jeans kansa yasha gyara sai futar da Ζ™amshi yake,da gudu tazu ta faΙ—a jikinsa.”Yah-ya Mamana ni wajan Manana zani i want to see her pls yah-ya”ido kawai ya zuba mata haka nan yaji tausayinta ta kamashi,hannunta ya riΖ™e ya jata zuwa kan sofa zama yayi sannan ya Ι—auketa ya sanyata akan cinyarsa haΙ—e da share mata hawayen face Ι—inta.”ohh beby stop crying,ur Mum is coming as soon as ur stop crying ok”Ι—an murmushi tayi sannan tace.”are u sure?”kallonta yayi sannan ya Ι—aga kansa alamar “eh”ido kawai ta zuba masa tana sauke ajjiyar zuciya,hannu tasa ta shafa sajensa still tana kallon idonsa kafin ta zabe idonta daga kallonsa and she put her head on his chest,taΙ“e baki yayi kafin ya Ι“anΙ“areta a jikinsa zai tashi tayi saurin kamshi idonta ya cicciko da hawaye”pls Ya-ya don’t go i’m scared wallahi”hannu yasa yayi cupping face Ι—inta sannan yace “i most go beby,waiting for Hajia she is on her way,than i will call nanny for u”ka kawai ta Ι—aga masa sannan yasa kai ya fice a gidan.

Hajia bata dawo gida ba saida ta tabbatar ta gama tsara tafiyar Anusha makaranta bording domin samun ilimi mai inganci kamar yadda take yi mata fata wata school ta samu CHILDHOOD ACADAMY BORDING SCHOOl,sosai hankalinta ya kwanta da makarantar sabida kyanta iya Ζ΄an primary ake karΙ“a inda aka bawa Anusha primart 4, 7:dai² ta shigo gidan a gajiye domin gobe za’akai Anusha makarantar lokacin data shigo gidan tana zaune akan sofa tana kallon tom and jerry murmushi tayi sannan tace.”beby nasan kina son karatu sosai domin zama likita right?”kai ta Ι—aga mata”good gobe zan kaiki makaranta mai kyau ki Ζ™ara koyan karatu english Ι—inki ya Ζ™ata fituwa a can zaki dinga kwana akwai yara kamarki za kuna shira dasu babu ruwanki da ta kurar Mus’ab”jinta ambaci Mus’ab ta kalleta sannan ta juya ta kalli Ι—akin, murmushi tayi sannan tace”don’t worry beb zanna zuwa for week ina du baki kinji dan haka get ready gobe zamu tafi”murmushi tayi cike da farin ciki ta faΙ—a kan Hajia tana dariya a haka tayi bacci Ι—aukanta tayi suka huce part Ι—inta.

Washe gari

Tun 7 aka gama shirya komai aka shiryata cikin Unifrom fari da blue sunyi mata kyau sosai kasan cewar her skin is dark black ga blue Ι—in hijab Ζ™arami sai farar riga and blue sket,an gama zuba komai a mota gaba Ι—aya sun fito Hajia ta shiga mota drever ya shiga ita kawai ake jira ta shiga su tafi tsayawa tayi  tana kallon motar like she never see car on her life,gaba Ι—aya idonta ya cika da hawaye Hajia yace ta Ζ™ara magana”beby pls come in time is not our side”hawaye ne ya Ζ™ara zubu mata sharr cikin slow voice tace.”Mamana”ana haka Mus’ab ya Ζ™arasu wajan da gudu tayi wajansa ta faΙ—a jikinsa tana kuka”i don’t want go pls,i don’t like this education yaya”sosai yaji tausayinta hawayen face Ι—inta ya shiga goge mata sannan ya shiga rarrashinta shi kaΙ—ai yasan me yake ce mata harta fara dariya sannan yaja hannunta zuwa motar ya sata shima ta shiga gaba drever yaja(lol Anusha ayi karatu lafiya).

            *********
Kano

Gaba Ι—ayansu suka bi bayan Almajirin da kallo musamman Khaleysat wacce hawayen tausayin kanta ya fara zubu mata ta najin bai kyauta mata ba dunda ta riga he run a way with her brede,ganin babu kuma basuyi mata magana ba yasa ta juya da niyar barin wajan,cikin sauri wani ya tsayar da ita cikin motarsa ya shiga ya Ι—auko mata wani Ζ™aton cake da raguwar lemo mirinda haΙ—e da bata kuΙ—i 5k,har Ζ™asa ta durkosa tayi masa godiya sannan tayi hanyar gida,tun a hanya ta fara ci dan ba baza iya Ζ™arasa gida dashi a haka ba gashi tana jin yunwa yayinda data suke kuΙ—in a jikinta,tunda ta shawo lungun gidan taga mutane ancika baΖ™il gashi lakacin har angama sallar magari ba,mamakin abinda ya tara mutanan take cike da tsuro ta Ζ™arasa wajan turus tayi ganin wata iriyar wuta naci a cikin gidanta.

               *******
Singapure

Ya gama shirya komai nasa yayin da yayi buking na jet Ζ™arfe 10 zai tashi zuwa Ζ™asa naija,gaba Ι—aya hankalinsa yabar Ζ™asa burinsa kawai ya ganshi a gidan gaba Ι—aya tsanarta ya cika masa zuciya,tunda ya shigo Ζ™asar take bibbiyar rayuwarsa”withch”ya furta a hankali lokacin daya gama shirinsa ciki wani boyal fari tas dashi yayinda ya saka black cap mai tangaran and black cover shoe,wani irin daΙ—in Ζ™amshi jikinsa yake haka kawai yaji rauni yana kaiwa zuciyarsa ziyara gaba Ι—aya jikinsa yayi weak,tashi yayi ya haΙ—a tea mai zafi haΙ—e da matsa lemon tsami a ciki cup Ι—in ya kafa a bakinsa ya shanye tas,Ι—an lumshe ido yayi yana jiran time ya Ζ™arasa.

  Najwa na isa School Ι—insu tayi Ι“an garanta da gudu tana kuka,wannan wacce irin masifa ce duk irin abunda yayimin amma zuciyarta taΖ™i ganin laifinsa tana ganin idan duniya zata haΙ—o babu wanda ya isa ya hanata son Chairman A.j,wani murmushi tayi sannan tace.”don’t worry luv am coming for u duk inda kake”

9:30 ya shiga mota yayinda drever ya jashi zuwa airport karfe 10:00 suka isa cikin sauri yaja torly Ι—in kayansa yayi wajan jet Ι—in yana shiga aka rufe kofa haΙ—e da bada umarnin saia blet haka yasa hannu ya saka tashi lumshe idonsa yayi lokacin da jirgi ya fara tafiya cikin gaji mare.
Comments#
Shere#
Vote#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

         *_NIMCY LUV_*
       ??S@r@ut@??

@wattpad
Nimcyluv
      _don’t get jealous of someone who is ahead of u,rather take a cue_ _from him to succeed in y_
_Ur life success is always between and ur mind_

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

           *25↪️26*
Sosai wutar ke tashi tana rimi sabida tsabar ta samu kaya ruba da kuma sauran abinci,jikin tane ya shiga rawa babu abinda bakin yake faΙ—i sai.”Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un,Allahumma Ajirni fil musibatu Wa’aklifni Khairan Minha”sai a lokacin wasu hawaye suka shiga bin kuncinta dukkan abinda ta keji a zuciyarta ya huce tunanin mai kallonta,wani Ι—aci da kunci ne suke ziyartar zuciyarta,wani waje ta samu nesa da inda mutane suke ta zauna,wani saliva ta haΙ—iye mai Ι—acin gaske haΙ—e da runtsa idon.”shin ko nayiwa Allah laifine shiyasa yake jarabta ta da irin waΙ—annan abubuwan?na guji dan gina masu sona da nunamin gata akan wanda nakeso shi su kuma basu sanshi,na auri wanda nakeso dan farin cikina but his parents does’nt like me,they did accepet me as their daughter in-low,my husband is no more,i lost my little daugther ya Allah help,Allah kaji tausayi na ka kawomin Ι—auki cikin rayuwata,ya Allah ina ronka duk inda Ζ΄arta take Allah ka kareta da kariyarka,Allah kada ka Ι—ora mata Ζ™addarar daka Ι—oramin”takai Ζ™arshan maganar tana share hawaye,tana kallon wutar ta gama cinye komai na gidanan sannan aka samu damar kasheta gaba Ι—aya,sannu a hankali kowa ya fara watsewa domin duhu ya riga yayi wajan 9pm,shuru tayi haΙ—e da ta kurewa waje Ι—aya tunanin inda zata kwana take kafin gari ya waye tasan abinyi,tashi tayi cikin nutsuwa ta fara tafiya domin gaba Ι—aya ta gaji ga damuwar dake kwance a Ζ™asan zuciyarta bata ganin ko gabanta wani duhu take ganin cikin idonta yayinda wani jiri yake neman kayar da ita,a haka ta samu tabar unguwarsu,da kyar ta buΙ—e iΙ—onta ta hangi wata rumfa cike da munna ta Ζ™arasa wajan,tana zuwa ta shige cikin rumfar nan take ta cire Ι—an kwalin kanta ta shinfiΙ—a a Ζ™asa sannan ta cire takalmanta wanda suka yage ta ajjiye gefe tabi kan Ι—an kwalin ta kwanta,tana kwanciya idonta ya fara lumshe nan bacci ya fara fisgarta,cikin magagin bacci taji anjawuta Ι—an lumshe ido tayi sabida baccin da yake kanta bata fahimci komai ba,can cikin baccinta taji ana zuge mata zip Ι—in riga
******* ****** ******
Singapure+

Najwa na zuwa Ι—akinta ta murza key ta kwanta saman bed Ι—inta,ji take kamar ta mutu ta wuta soyyayar A.j tayi mata mahaukacin kamu,sosai take sonsa for now tana ganinsa ta kanji dukkan feelings Ι—inta sun mutsa,she imaging when he is her mouth,wani yarr taji ajikinta nan take ta fara harhaΙ—e Ζ™afa waje Ι—aya lumshe idonta tayi tana tunanin sabun abinda ya fara zuwa zuciyarya wanda take ganin shine mafita a wajanta,she still imaging when he sex with her”Ohcch ahh”abinda ta faΙ—a kenan and she put her hands in her leg,uhm her budy is shaking she can’t contoral her self to stop loving him,saurin buΙ—e ido tayi lokacin da taji wani abu nabin Ζ™asanta mai Ι—umi,sai kuma tayi murmushi the first she think the time that he hug A.j sosai taji yayi ajjiyar zuciya than taji harbawar joystick Ι—insa Ζ™ara matse Ζ™afarta tayi domin ta gama ganu rauninsa wanda shi zai zama makami a wajanta,a hankali ta tashi tana tafiya a hankali sabida yadda ta kejin Ζ™asanta a jike ga mararta ta Ι—an kumbura,bathroom ta shige ta cire kayanta sannan ta shige cikin bathtube tayi lamu tana sauke numfashi,wajan 20minutes ta fito a toilet Ι—in haΙ—e da Ι—auro alwala domin yin sallar magari ba,tana idar da sallah ta saka sleeping dress ta haye kan bed sai bacci.

Washegari

Ƙarfe 9am ta gama shirinta babu inda ta nufa sai hotel Ι—in da A.j ya sauka yake kwana a cikinsa,tana zuwa reseption aka tsayar da ita haΙ—e da tambayar “who are u looking for?”Ι—an taΙ“e baki tayi tace “stupid”kamar yaji mai tace yace “ohh hello”bata kallesa ba tace”i did come to anyone,i come to see Chairman Ahmad Jameel A.j ok” wani mugun murmushi yayi mata yasan yadda A.j yake da girman kai he never dating this girl,a fili kuma yace.”he already left”Ι—an zaro ido tayi tace “what?”banza yayi mata yaci gaba da aikinsa jiki babu gwari haka ta fice daga ciki tana fita ta hangi drever’n a jikin mota jikin sauri taje wajansa tace”pls yaushe A.j ya tafi kuma ina yaje?” kamar bazai magana ba sai kuma yace. “jiya,yaje Abuja”yana faΙ—in hakan ya shige mota ya bar compund na hotel Ι—in,saurin Ι—auko wayarta tayi haΙ—e da dailing number wani guy wanda ke aiki a airport yana Ι—agawa ta tambayeshi jet Ι—in da zai tashi zuwa Abuja nan ya tabbatar mata sai 11am cikin sauri tace yayi mata boking gata nan mota ta shiga tayi hanyar gidanan,tana zuwa ta shiga haΙ—a kayanta,anty’nta ta tuna wacce take zaune a Abuja wacce rabunta da ita ta manta,10:40 ta bar gidan tayi hanyar airport tana zuwa ana kira domin shiga jirgi babu Ι“ata lokaci itama ta shiga,11:5 jirgi ya Ι—aga zuwa Abuja.
************
Abuja

Dawowarsu kenan daga kai Anusha makaranta inda kewarta beby’n ta cika mata zuciya,a zaune take a parlour tana kallon  news a B.B.C hankali kwance,haka kawai ta kejin Ζ™amshin lovely son Ι—inta she wonder why sabida tazu ba yanzu zai dawo ba sai kawai ta kawar da tunanin a ranta,tana jin dan tayi missed nasa ne,maimakon Ζ™amshin ya tafi ina sai Ζ™ara yawa yake a hankali ta Ι—aga kai ta kalli baΖ™in Ζ™ofa da sauri ta miΖ™e sakamakon ganinsa da tayi a tsaye ya harΙ—e hanyensa a Ζ™irji ya zuba mata ido kamar ya cinyeta,cike da tausayin Ι—an nata tace.”wannan karan kuma mai tayi maka?”mai makon ya bata amsa sai kawai yayi wajanta haΙ—e da faΙ—awa jikin Hajia Lubna,ajjiyar zuciya ya shiga saukewa sosai yayi kewar mahaifiyarsa indai kana son ganin rauninsa to ka ganshi wajan Hajiarsa,hannu tasa a hankali ta shiga bubbuga bayansa hannunsa yaja zuwa kan sofa suka zauna kansa ta Ι—ora akan cinyarta tana shafa ganin kansa wanda yake a kwance sai sharning yake sabida gyara”who is that girl pls?”sauke ajjiyar  zuciya yayi sannan yace”ta takurani ta shiga rayuwata wallahi”murmushi tayi sannan tace.”so get ready to marry her soon”kallon Hajiar yayi sannan ya kwaΙ“e fuska yace.”Hajia”dariya tayi tace.”sorry maza jeka gyara kazu kaci abinci kaga magariba yayi”baice komai ba ya tashi yayi hanyar room Ι—insa wanda yake jikin na Mus’ab,yana shiga ta kira mai aiki tace tayi maza ta shirya abinci a babban darning table,cike da girmamawa tace to tashi tayi itama tayi hanyar Ι—akinta domin yin sallah.

Karfe 9pm na dare duka suna zaune akan table,Mus’ab sai zubawa A.j surutu yake shikam baya cewa komai saidai yayi murmushi ko abincin bai taΙ“a ba,Hajia ce tace.”lovely what happen naga u did eat anything”kwaΙ“e fuska yayi haΙ—e da langwaΙ“ar dakai yace”Hajia nifa hannuna ciwo yakemin i can’t eat”murmushi tayi tasan babu wani ciwo kawai ita ya keso ta bashi,kujerarta taja zuwa inda yake sannan ta Ι—ebo abincin ta fara feeding nasa haka tai ta bashi yana ci yana zuba sangarta da kuma shagwaΙ“a sukam idan da sabu sun saba da halinsa,bakinsa ya Ι—auke yana dariya yace.”i’m full”tashi yayi haΙ—e dayi masu sallama yace gobe kada a tashe shi zaiΙ—an huta ne,yana faΙ—in hakan ya shige Ι—akinsa suma tashi sukai kowa yayi Ι—akinsa gida yayi shuru babu komai sai Ζ™arar A.C.

Washe gari
A zaune suke a parlour dawowarta kenan daga hosbital,inda Mus’ab yake zaune kusa da ita.”Allah sarki beby koya take”Ι—an taΙ“e baki yayi sannan yace.”aini nafi kowa jin daΙ—in tafiyar yarinyar nan,stupid girl like her meza kayi da ita”kafin Hajia tayi magana an buΙ—e kofar parlour’n an shigi,Ι—aga kai tayi nan tayi arba da Ζ΄ar yayarta Najwa.

Comments#
Vote#
Shere#*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

        *_NIMCY LUV_*

      ??S@r@ut@??

@wattpad

Nimcyluv

  

*_?KAINUWA WRITER’S ASSOCIATION?_*

          *27↪️28*

    Cikin magagin bacci taji ana taΙ“a bayanta,amma sabida wahalar data sha ga gajiya hakan yasa ko motsi ba tayi ba,sosai take sharara baccinta hankali kwance duk da ba daΙ—in kwanciyar ta keji ba amma hakan bai dameta ba idan da sabu to saba,murmushi mutumin yayi haΙ—e sa washe bakinsa da sauri ya Ζ™arasa jan zip Ι—in zuwa Ζ™asa nan take chocolate skin Ι—inta ta baiyana wacce da zama dark sabida wahala,he lost his temper when he look at her skin,lumshe ido yayi and stand imaging when he sex with her,o,o  a ranaze ya matsa kusa da ita and he put his hands on her back,jin kamar abu na yawo a bayanta she stand open her eyes slowly,hannu tasa ta shafi bayanta ta jishi a buΙ—e cikin sauri ta yunΖ™ura zata tashi yayi saurin sa hannunsa yayi maida ta kwance haΙ—e da saurin hayewa kanta,duk da irin ciwo kan da take fama dashi ga bacci bai gama sakin taba,yasa ta fara salatin Annabi da karatu duk ayar da tazu bakinta, hannu yasa ya fara yawo dashi on her stomach kafin ya zura hannun a cikin cibiyarta,saurin runsa ido tayi lokacin da tsigar jikinta ya tashi yar,sunkuyu da kansa yayi ya fara wura mata iskar bakinsa haΙ—e da latsar kunnanta,gaba Ι—aya mood Ι—inta ya fara sauyawa jikinta yayi weak(hi guys kunsan ance hakurin Ζ΄ar macen da ta san namiji kwana 40 ne ko sama da haka)sosai jikinta ya fara rawa,taga alamar yana son birgita mata lissafi,cikin sauri ta fara adduar neman tsari da kariya,few minutes wani Ζ™arfi da kuzari yazu mata,ganin yana Ζ™oΖ™arin zura hannu a zaninta yasa tayi saurin kai masa cizo a shoulder Ι—insa Ζ™ara ya saki haΙ—e da mirginawa dan yaji zafin cizon nata cikin sauri ta kwace hijab Ι—inta da takalmi ta manna a guje,tashi yayi zai bita yaga she already run away, kuma gaba akwai Ζ΄an kato gora da suke zama a wajan,cije baki yayi na baΖ™in ciki yauma ya rasa damarsa ta biyu cikin damarmakin da boka ke basa,shi ta kaicinsa Ι—aya ganin zaΙ“e ya kusa kuma basu da magoya baya,yana nunawa jama’a shi mutumin kirkine a Abuja that why yabar garin yazu Kano domin samun damar aikata abinda ya keso cikin sauΖ™i babu wanda ya sanshi,gashi ance dole sai mai shekaru da kuma jikin irin nata,wani cije lips yayi lokacin daya tuna rashin samun Ζ™aramar Ζ΄ar da basuyi ba da tuni komai yayi dai²,a hankali Alhj Jazuli ya juya ya nufi wajan motarsa,haka taci gaba da gudu har tayi nisa da wajansa tsayawa tayi tana maida numfashi,saida ta samu nutsuwa kafin ta fara tunanin wajan zuwa wasu tsufaffin mata ta gani kwance kowa da rubar bararsa a wajansa,itama kusa dasu ta samu ta kwanta gaba Ι—aya ta cure wajan Ι—aya bacci Ι“arawo ne ya saceta Asuba ta gari.+

*Childhood Acadamy bording School*

   Sosai Anusha ta maida hankalinta a karatu duk da cewa ba sosai take gane komai ba,ta shige cikin Ζ΄ar Ζ΄an masu kuΙ—i ta saje,babu wanda ya isa yayi mata ta kyaleshi komai girman mutum bakinta a buΙ—e yake tason lungu da sako na makaranta,wasa kan an sallama mata amma abin mamakin shine duk wasanta idan ta shiga class ba tayinsa,yanzu da muwarta Ι—aya ce tunda ta kwallafa rai akan bishiyar mango da sukayi manya gashi sun nuna amma wannan mango Ι—in ta Ι“ashi masifa ne,gashi disfilin master ke kula dashi koda wasa ka taΙ“a sai kaci ubanka sosai ake jin tsuransa,gashi safga bata taΙ“a ritsawa da Anusha wajan saba,suna zaune ita da Ζ™awarta Zubaida ana ce mata Zuby itama Ζ΄ar Abuja ce,shira suke sosai take halinsu iri Ι—aya ne kuma yau ta kasance week end babu karatu sai lesson akan steps Ι—in bene suke na wajan shiga bedrooms Ι—insu,Ι—a guwar da zatai idonta ya sauka kansa ya fito daga lambun makarantar hannunsa Ι—auke da wasu manyan mango,lashe lips Ι—inta tayi haΙ—e lunshe manyan idonta wannan ya zama habit Ι—inta da wahala tayi 2minutes bata lumshe ido ba,ganin tana ta magana amma shuru babu feadback yasa Zuby Ι—aga kai Ι—omin kallan abinda Anusha ke kalla,nan tayi arba da.

    _Pls idan kisan ba zakiyi Comments and shere ba,pls madam stop read my book babu dole ok?_

Teacher Ameen wanda hannunsa ke Ι—auke da mango manya masu kyau,nan itama ta haΙ—iyi yawo basu daina kallonsa ba harya shiga office Ι—insa,Ζ™ara lumshe ido Anusha tayi sannan tace.

  “he is bautifull,i never see man like him” ta faΙ—a tana murmushi.

Zuby kowa gyara zama tayi tace.

“no beauty he is more beautifull just like u”ta faΙ—a tana taΙ“a Anusha.

Ɗan taΙ“e baki tayi tace.

“i most drink that mango wallahi”

Ware ido Zuby tayi sannan tace.

    “How?”

Ɗan murmushi Anusha tayi sannan ta miΖ™e tsaya tace.

  “Just wait and see”tana faΙ—in hakan tayi hanyar office Ι—insa.

     ******   ******* ******

Abuja

Tunda Najwa tazu koda wasa bata taΙ“a ganin A.j ba sannan babu wanda yayi maganae A.j a gidan kowa yana abinda ya shafesa,kullum saita fita neman A.j lungu da saΖ™o na Abuja amma babu A.j babu labarinsa,amma she never give up yauma haka ta gama yawonta babu wani sabun news dan gane dashi.

  Sosai yake sharara gudu akan babban titi,sabida hadirin da yake ta suwa,gaba Ι—aya ransa a Ι“ace yake shifa maganar siyasar nan ta fita a ransa kamar shi kaΙ—ai ne mutum da za’a zaΙ“e shi yayi ta Ζ™arar Chiarman bayan babu hakan a ransa,infact ma baison duniya ta sansa ya fison yaje hosbital Ι—insa ya duba marasa lafiya amma ba harkan siyasa ba wacce za’ai ta zaginka harma da iyayanka,tuna abinda ya gani Ι—azu yayi hakan tasa mararsa Ζ™ara kullewa kansa yayi wani irin nauyi da ciwo kamar zai fashe,hannu yasa ya shafi mararsa sauri Ι—auke hannunsa yayi jin ta kumbura ga wani irin harbawa da take masa,shi kansa yasan yau ciwon na musammanne domin abinda ya gani da idonsa abun babbane,ganin ana kiran sallar isha’i ne yasa ya Ζ™ara gudun motarsa,few minutes ya Ζ™arasu gida ko gama parking bai ba ya fito daga cikin motarsa cikin sauri yake tafiya ko gabansa baya gani sabida yadda yake jin wani abu nabin jikinsa.

   Suna zaune a parlour Hajia da Mus’ab tashin Najwa kenan ya shigo cikin parlour’n kamar an cilloshi,sam bai kula da mutanan parlour’n gaba Ι—aya wani jiri ya keji gaba Ι—aya suka zuba masa ido babu wanda ya iya magana,haka ya shige part Ι—insa cikin sauri Mus’ab ya tashi zaibi shi Hajia tayi sauri tsayar dashi haΙ—e da cewa ya rabu dashi,she already knew his habit idan yana cikin damuwa.

  Yana shiga ya fara cire kayan jikinsa daga shi zai boxer ya shiga bathroom,yana zuwa ya cire boxer haΙ—e da jingina a jikin bango hannu yasa ya kunna shower nan ruwa ya fara sauka a kansa zuwa body Ι—insa,idonsa a lumshe yake ya najin saukar ruwan a jikinsa,kafin ya buΙ—e idonsa a hankali ya sauke a mararsa wacce ke harba masa,saurin Ι—auke idonsa yayi ganin yadda gabansa yayi,wannan wacce irin jaraba ce inama Allah bai Ι—ora masa wannan lalurar ba,yanzu idan mace kejin abinda ya keji yaya zatai da rayuwar?,shine suke faΙ—awa karuwanci wannan shine amsar da daya zuciyar ta bashi,haka ya gama bath Ι—in ya Ι—auro alwala sannan ya fito,mai damu da ruwan jikinsa ba ya Ι—auki wafa coffee’n jallabiya ya saka,prayer mat ya shimfiΙ—a ya tada sallah,ya daΙ—e yana adduar samun nasara a zaΙ“en da zasuyi,sannan ya nemi tsari daga sharrin mata,bayan ya idar yayi saurin tashi ya cire jallabiyar a daddafe ya saka black boxer ko riga baisa ba gaba Ι—aya ji yake kamar zai mutu gashi lemon tsamin da yake sha babu yau,babu abinda yake sai juyu haΙ—e da kiran sunan Allah tabbas da yana da aure bashi da wata matsala amma wazai aura?.

   Sun daΙ—e a zaune a parlour lokacin Mus’ab ya shige Ι—akinsa ransa duk babu daΙ—i ganin yayansa haka,Hajia yace ta miΖ™e sannan ta kalli Najwa tace.

  “maza jeki dubamin lafiyar yayanki naga bai fito ba,idan lafiya yake saiki huce Ι—akinki,idan babu lafiya make me call”ta faΙ—a lokacin da take mata nuni da Ι—akin A.j sannan tayi Ι—akinta,tashi tayi ta nufi Ι—akin nasa tun daga kofa take jiyo nishinsa Ι—an taΙ“e baki tayi kafin ta buΙ—e kofar ta shiga,turus tayi ganin wanda take matuΖ™ar shan wahalar nemansa ashema yana tare da ita,idonsa a rufe yake yayin da hannunsa ke riΖ™e da mararsa wani murmushi tayi domin ta gama gane matsalarsa,a hankali ta Ζ™arasa shiga Ι—akin,zuwa lokacin baya gane komai dan haka bazai iya cewa an shigo Ι—akin saba,bed Ι—in ta haye sannan ta matsa kusa dashi hannu tasa ta  Ι—ora kansa a cinyarta yayinda ta fara shafa sumar kansa,wayyo A.j ji yayi kamar zai mutu sabida wani abu daya fara yawo a jikinsa,Ζ™ara shigewa jikinta yayi jin yana samu relef daga wajanta,murmushi tayi sannan tace.

  “weldone”

zaro ido tayi lokacin data kalli mararsa wani irin harbawa take har kana iya gani daga jikin boxer Ι—insa,hannu tasa a hankali ta zuwa cikin boxer Ι—insa nan take hannunta ya sauka akan.

Idan naga comments zakuga new update.

Comments#

Shere#

Vote#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

          *_NIMCY LUV_*
        ??S@r@ut@??

@wattpad
Nimcyluv
    *Ψ§Ω„Ψ³Ω„Ψ§Ω… ΨΉΩ„ΫŒΪ©Ω… ΩˆΨ±Ψ­Ω…Ψ© Ψ§Ω„Ω„Ω‡ و Ψ¨Ψ±Ϊ©Ψ§ΨͺΩ‡*
”’? KUKAN KURCIYA…”’
.
_? Inda muna kula da sallah kamar yadda muke kula da cajin wayoyin mu da mun zama waliyyai._

_? Da muna yin sadaka da yawan kudin katin wayar mu da mun samu saukin al’amuran mu._
                ??‍♂️??

*_?KAINUWA WRITER’S ASSOCIATION?_*

          *29↪️30*

Hannuta ne ya sauka saman mararsa wata iriyar zabura A.j yayi lokacin da yaji kamar an watsa masa wuta a jiki,Ζ™afarsa ya shiga mammatsewa gaba Ι—aya baya iya ganin abinda yake gabansa burinsa kawai yaji ta Ζ™ara shafa masa mararsa,hannuta ta Ζ™ara zurawa cikin boxer Ι—insa nan take hannunta ya sauka.

   _kika karanta bakiyi comments and shere ba ko sweethert?to stop read my book na masu interest ne ok_+

  A kan erected dick Ι—insa wacce take dripping ruwan watering delighted,a wahalce ya buΙ—e with tear out yace”ohhh..ya”he said it when he hug her waist,time guda jikinta ya fara rawa domin ta tsurarta da ganin dick Ι—insa,she scare sosai jin tayi shuru yasa yayi saurin damke hannuta ya Ι—ora akan dick Ι—insa wacce he still dripping,”suck it…pls..help my life..i wanna..die”ya faΙ—a lokacin da numfashinsa yake koΖ™arin barin jikinsa,ganin da gaske yana neman rasa rai tayi saurin Ζ™asa da kanta lokacin da ta fara zagaye harjanta wajan nipples Ι—insa wata miΖ™a yayi gaba gumi ya jiΖ™a masa jiki duk da A.c’n dake gudu a Ι—akin,wata irin murΙ—ewa mararsa tayi lokacin da dick Ι—insa ya miΖ™e gaba Ι—aya,Ι—an zame boxer Ι—insa tayi she already lost her sense,Ζ™asa ta fara da kanta wajan dick Ι—insa a dai² lokacin ya samu damar buΙ—e manyan idosa nan ya sauke akan face Ι—insa,saurin runsa idonsa yayi duk da baya cikin haiyacinsa wacece wannan?am not a mad me nake shirin yi haka?ya sallam duk da wani irin feelings da ya keji kamar zai mutum amma hakan ba zaisa yayi abinda ubangiji ya haramta ba,lokacin data shafi saman dick Ι—insa wacce take dripping yasa yayi sauri cewa”auchhiii..just like.dat“he can’t escape ya salama zuciyarsa kawai ke azalzalashi zuwa gareta,yayin da wata zuciya ke Ζ™arfafa masa gwiwwa wajan kare mutuncinsa addua yaci gaba dayi a ransa,dai² lokacin da zata kai bakinsa kan dick dinsa dai² lokacin.

 
  _Hey gal you can’t stop read my book right?ok just continew but naga comments and shere ok??_

Daya saka hannu ya wanka mata wasu taΖ™wayen maruka a kiΙ—ime ta Ι—ago kanta nan tayi arba dashi a zaune lokacin da wasu hawaye suke fita daga idonsa jikinsa sai Ι“ari yake,jijiyoyin kansa sunyi raΙ—a²,hannu tasa ta Ζ™ara shafa sumar kansa a zafafe yaza hannu ya hanka Ι—ata,cikin wata murya wacce bata fita yace.”fuck u”saurin fita tayi a Ι—aki ganin yana shirin fiya a haiyacinsa wani irin duhu yake gani acikin idonsa da kyar ya lalubi wayarsa yayi darling number Hajia,ringing kaΙ—an tayi ta Ι—auka cikin muryar bacci yaji tace.”doctor n what’s wrong”kamar baya son magana sabida numfashinsa dake fita a hankali yace.”i wanna die luv..come into my room”yana faΙ—a ya yar da wayar a Ζ™asa ya shiga buga kansa haΙ—e da riΖ™e mararsa.

     *SAI NA AURETA*
  _HOW TO_
_SUBCRIBE ZAKI TURO KATIN ƊARI 200 TA 08119237616,THAN ZAKI ƊAUKI PICTURE NA KATIN KI TUROMIN,LUV CRISES_

Da sauri ta faΙ—o daga kan bed Ι—inta tayi sauri fituwa daga room Ι—insa a gurguje tayi Ι—akinsa,tana shiga juyo kukansa a hankali yana buga kansa da bed Ι—in Ι—akin,a guje ta Ζ™ara wajansa tace.”What happen to u luv?”kallonta kawai yake ba tare da yace komai ba,saurin janshi tayi zuwa gadon kafin ta Ι—auko gorar ruwa mai sanyi ta Ι“alle murfin ta kafa masa a baki sosai yasha ruwan fiye da rabi,sannan ta cire mai gorar ruwan daga bakinsa,Ι—an girgiza kanta kawai tayi ganin yadda mararsa tayi taimakon gaggawa ta fara yi masa,wurun zafi da towel ta Ι—auka ta fara shafa masa saman mararsa lokacin guda kuma ta Ι—aura masa drip with injection wacce zai samu releaf,ajjiyar zuciya ya fara saukewa lokacin da wani gumi ya fara kawo masa ziyara,almost 5min bacci yayi gaba dashi,gudun A.C’n ta Ζ™ara masa sannan ta fice a Ι—akin nasa.

Washe gari

A hankali yake buΙ—e idonsa da suka kumbura sabida tsabar wahalar daya sha,kallan yadda drip da aka saka masa yake sauka cikin skin Ι—insa a hankali Ζ™ara lumshe ido yayi yana son tuna abinda ya faru amma ya kasa,sosai pain Ι—in daya keji yayi masa sauΖ™i sai ciwon kai,hannu yasa ya cire drip Ι—in yayar kafin ya tashi da kyar yayi hanyar bathroom,yana zuwa bathroom Ι—in ya cire boxer Ι—insa haΙ—e da kunna shower ta fara sauka akan head Ι—insa,ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da komai ya dawo kansa,mtwws yaja tsaki lokacin daya tuna da ita,almost 30min sannan ya kashe shower ya Ι—aura alwala haΙ—e da Ι—aura light blue towel a waist Ι—insa,fituwa yayi daga toilet sannan yayi hanyar wadrop Ι—insa wata farar jallabiya ya saka baibi takan komai ba ya shimfiΙ—a prayer mat ya fara lafila,jin kiran sallar asuba yasa yayi addua’a ya shafa,handle Ι—in kofar ya fita a masjid ya haΙ—o da Mus’ab ana idar sallah kowa ya fara fita su wajan 4 ya rage a cikin Masjid karatun kur’ani kowa ya fara,kamar daga sama suka fara jin Ζ™arar Guns a kiΙ—ime Mus’ab ya tashi yayi wajan yayan nasa domin shine kaΙ—ai babba wanda za’a iya kawowa hari at this the ga zaΙ“e ya kusa,”ya..ya pls come with me”Ι—an murmushi yayi duk da ciwon da kansa yake masa yace.”don’t worry we will be safe”ya faΙ—a lokacin daya buΙ—e sabuwar sura yaci gaba da karatunsa a hankali,sosai Mus’ab ya Ζ™ara kiΙ—imewa sakamakon Ζ™arar Guns Ι—in daya Ζ™ara matsuwa kusa da masjid Ι—in,gashi sunyi nisa da gida domin kawai tazara tsakanin masjid Ι—in da gida duk securities suna gida,a hankali yaje window ya buΙ—e ya leΖ™a kansa zaro ido yayi ganin mutane masu baΖ™aΖ™en kaya suwajan 20,sai kuma wasu da farar kaya da alama securities Ι—in sune suke Ζ™oΖ™arin ya nasu shiga,sairin barin wajan yayi ya nufi wajan A.j wanda zuwa time Ι—in ya gama karatun ya lumshe ido yana sauraran bugun zuciyarsa,tayaya zai bawa Ζ™aninsa kariya daga wannan abun?dat why baya son wannan harkar siyasar,”pls ya..ya zumu fita kafin su Ζ™arasu,wallahi am sure kai sukazo nema,pls ya..ya ban shirya rasa kaba”Ι—ago kansa yayi wanda yayi red sabida condition Ι—in da yake ciki,tashi yayi ya kama hannun Mus’ab suka fara tafiya daman sauran they already left,banda rawa babu abinda jikin Mus’ab keyi shi A.j abin dariya ma yasu ya bashi,sun Ι—ora Ζ™afarsu kenan A.j yaji wani abu mai kaifi kamar kifiya ya shige Ζ™irjinsa,baiji zuwan abunba baiji Ζ™arar komai ba sai saukarsa yaji,tsayawa yayi yasa hannu ya dafe wajan jin wata azaΙ“a na shiga ko wacce gaΙ“a ta jikinsa,kafin ya fara jin wani jiri na Ι—ibansa da sauri Mus’ab yayi kansa ganin yana shirin faΙ—uwa Ζ™asa,wani ihu yayi ganin blood na zuba kamar anyanka rago,tirjewa yayi bai Ζ™arasa faΙ—uwar ba ya kalli Mus’ab lokacin da murmushi ya kwace masa.”don’t sacared am fine”zai Ζ™ara magana yaji wani abu ya Ζ™ara shigewa kefen cikinsa the same dana Ι—azu,a hankali yace.”Ya ALLAH”kafin ya sulale Ζ™asa ya faΙ—i jikin Mus’ab.

         ****** ******* *****
Zaune suke a bakin titi wajan da tarin mabarata ke zama domin samin sadaka,tana zaune a gefe tunda ta zauna babu wanda ya bata ko sisi,ta laluba kuΙ—inta babusu babu alamrsu,ga wata yunwa da ta keji,amma bata da zaΙ“i wanda ya huce data zauna wajan tsufaffin mabaratan kan titin,tun safe har wajan 4na rana babu abinda taci sai ruwa data sha,sannu a hankali wata mota tayi parking a gabansu mutumin cikine ya fito ya fara raba masu 2k kowa,yana zuwa kanta ya zuba mata ido shi bai bata shi bai tafi ba,kuΙ—in ya baida cikin pucket Ι—insa kafin yace.”da Ζ™arfinki da komai kizu kina bara a bakin titi,irin hakan is no good for u,gwara ki samu aikinyi”wasu hawaye ne suka zubu mata masu zafi,zaro ido yayi haΙ—e da faΙ—in”kai!!daga faΙ—in gaskiya tab”Ι—ago kai tayi haΙ—e da kallonsa tace.”zaka iya baki job ne”?kamar baiji mai taba yace”why not if u like”ngd kawai tace masa,”ok idan kinasu follow me to my office”ya faΙ—a lokacin da yake yin wajan motarsa ba tayi tunanin komai ba,ta tashi haΙ—e da bin bayansa,tana isa ya buΙ—e matar kofar gaba ta shiga,da gudu yaja motar haΙ—e da barin wajan.
    Am not felling well
      Pls kuyi manage.
Comments#
Shere#
Vote#*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THD REASSON BEHIND_

     *_NIMCY LUV_*

    ??S@r@ut@??

@wattpad

Nimcyluv

       *_guys pls and pls SHERE????_*

      *HASEENATU (autar manya kiji daΙ—inki??tnx for the luv?*

Significances of the prayers.

Fajar – increases the complexion or noor,

Zohar – increases Income,

Asar – Improves health,

Maghrib – good future 4 u r children,

Esha – peaceful sleep.

*_KAINUWA WRITER’S ASSOCIATION_*

          *31↪️32*

Tafiyar 30min sukai suka Ζ™arasu babbar ma’aikatar tasa wacce ake Ζ™era abubuwa kala²,barking yayi a compund na wajan yana fituwa baibi ta kanta ba ya fara tafiya cikin company Ι—in ganin hakan yasa Khaleysat saurin fituwa haΙ—e da rufa masa baya,yana shiga office Ι—in ya nemi waje ya zauna akan kujerata,ganin wata kujerar yasa itama taja ta zauna,Ι—an dubanta yayi kafin yace.”meye matakin karatunki?”numfashi taja kafin ta bashi amsa da.”degree”zaro ido yayi waje jin abinda ta faΙ—a.”a wacce shcool?”a Ζ™asar JAFAN wannan itace amsar data bashi,runtsa idonsa yayi ya najin zallar rainin hankalin da take masa,wane mai hankaline ace yayi DEGREE kuma a Ζ™asar JAFAN zaizo cikin Almajerai yana  bara kai inpossible abinda bazai taΙ“a yiwuwa bane,baisan duk wannan bayanin da yakeyi tana jin saba shi a tunaninsa maganar zuci yake,saida yaji tace.”Destiny babu abinda bata haifarwa musamman muda muke Ζ΄ar Ζ΄ar mata,pls ka taimakeni ka bani Job wanda zan rifewa kaina asiri,bana da kowa bana da komai Ƙaddara ta sani a gaba”he stand looking at her,yana fahimtar gaskiya take gaya masa ko Ζ™arya but he can’t understand the true sabida ta sunkuyar da kansa Ζ™asa,Ι—an mutsawa yayi sannan yace.”am not fool MAH,so pls get out from my office or else”ya faΙ—a yana mata nuni da hannunsa,jikin tane ya fara rawa Ι—an kwaΙ“e face tayi sannan tace.”pls Sir helf my life”ta faΙ—a lokacin da wasu hawaye suke biyo face Ι—inta,buΙ—e baki yayi da niyar magana yaji anyi saurin turo Ζ™ofar office Ι—in nasa,saurin miΖ™ewa yayi haΙ—e da murmusawa yace.”ur wlcm Chiarman Jazulu” miΖ™a masa hannu yayi suka zauna kafin suΙ—an taΙ“a hira,sosai sukaja lokaci suna hira,Ι—aga kai Jazuli yayi nan yayi arba da Khaleysat wacce kanta yake sukunye sosai bugun zuciyarta ya Ζ™aro,juyawa yayi ya dubi officer yace.”who is she?”ya faΙ—a lokacin da yake nuna Khaleysat da hannu,Ι—an keΙ“e baki officer yayi sannan ya shiga labartawa Chairman Jazuli abinda yake faruwa,”ok to ka bata aikinyi mana”ya faΙ—a lokacin da yake Ζ™ara kallon Khaleysat Shuru officer yayi kafin ya tsuke baki yace.”wallahi sam banyi niyar bata wani aiki ba,naga akwai rainin hankali a maganarta”dariya Chairman ya Ι—anyi kafin yace.”so wat else kuma idan tayima lie?meye naka kaidai ba taimako ba,so kacire komai a ranka ka bata”ita dai tana jinsu ba tace komai ba sai bugun zuciyarta da yake Ζ™aruwa ba tare data san name nene ba,”ok akwai wani Ζ™aramin Ι—aki kusa da office nawa kije jan za’a kawo maki abinci,yanzu dare ya fara we will talk  by tomorrow morning”yana gama faΙ—in hakan ya miΖ™e tsaya ya haΙ—e da Ι—aukan key Ι—in car Ι—insa shidai ji yake kamar someties bad is wanna happen,baya son wani abu ya faru with his fault itakam ji tayi kamar tace ta fasa ba taso amma she can’t say it ya cika mata ido da yawa,haka ta miΖ™e tabi bayansa yayin da Chairman Jazuli yake bin bayanta tana zuwa ya bata key tare dayi mata gargaΙ—in kada ta sake ta dinga zama ba tare data rufe ba,yana gama faΙ—in hakan sukayi gaba yayin data amshi key Ι—in ta buΙ—e Ι—akin sannan ta rufeshi,tana shiga taga duguwar sofa guda Ι—aya sai babban bed royal with wadrope sai toilet a gefe guda,kwanciya tayi tana tunanin rayuwa da kuma abubuwan da suka huce,babu tunanin daya shiga ranta irin yadda ta guji mahaifinta akan saurayin da take so,wasu hawaye ne masu zafi suka zubu mata,noking kofar aka fara a hankali taje ta buΙ—e wani saurayi ta gani da babbar leda a hannunsa ya miΖ™a mata haΙ—e da juyawa,Ζ™amshin daya daki hancinta shikaΙ—ai ya tabbatar mata abincine,zama tayi haΙ—e da buΙ—e ledar da lemo ta fara cin Ζ™aro cok sai katuwar gorar ruwa mai sanyi swan,sai wasu rububin abinci na hotel farfeson gaza ne with kayan Ζ™amshi sai kuma dambun Shinkafa wanda yaji kifi da kayan lambu wani irin yawu ta haΙ—iya rabunta dacin irin wannan tun kafin Mijinta ya rasu,dambun ta fara ci ki naman bata ci ba ta Ι—auki lemo tasha sannan ruwa Ι—an lumshe idonta tayi tana sauraran yadda tsigar jikinta ke tashi,wajan 5min ta tashi a kiΙ—ime ta fara mammatse Ζ™afa sabida yadda taji wata muguwar  sha’awa ta tasu mata wacce ko lokacin da take amarya bata taΙ“a jin irin taba,zabewa tayi ta kwanta saman carpet Ι—in Ι—akin ta fara juyi haΙ—e da kiran sunan Allah,wani a zaba ta keji a kansa yayinda taji saman mararta yaΙ—an kumbura,jin abin babu sauke yasa ta fara zubar da hawaye wani na bin wani,gaba Ι—aya gashin kanta ya barbazu a tsakiyar carpet Ι—in,Ζ™ara zabura tayi ta miΖ™e.+

  _Sweethert stop read my book idan kinsan ba zaki iya Comments and Shere ba?_

Tana miΖ™ewa taji wani abu yana bin Ζ™asanta gaba Ι—aya idonta ya rufe sunan Allah kawai take karantuwa,tama manta a yadda take babu hijab bare Ι—an kwali jin numfashinta na shirin barin gangar jikinta yasa tayi wajan Ζ™ofar da gudu tana buΙ—e kofar ana shigowa.

****** ****** *******

A hankali take tura Ζ™ofar Office Ι—in nasa without permission,jin babu motsi yasa ta shiga ciki Ι—an lumshe ido tayi sannan ta buΙ—eso,wani sanyin Ζ™amshine ya daki hancinta bai daΙ—i infact zata iya cewa bata taΙ“a jin Ζ™amshi irin na wannan office Ι—in ba,iskar da A.C’n  office Ι—in ke  badawa hakan ya Ζ™ara bawa Ζ™amshin Ι—akin damar ya Ι—uwa aku ina na office Ι—in,sosai office ya tsaru da kayan jin daΙ—i da kuma karatu ta Ι—auki almost 10min a office Ι—in har wani bacci ne ya fara Ι—auke ta, kanta ta fara juyawa a office Ι—in domin neman mango Ι—in  amma babu shi babu alamarsa,juyawa tayi da niyar barin office Ι—in nan idonta ya sauka akan wata Ζ™atuwar Chocolate,cike da farin ciki tayi waje Chocolate Ι—in tana zuwa ta Ι—auka buΙ—ewa tayi ta fata tauna a hankali tamkar bata son jin wani abu abaki ko wacce bakinta ke mata ciwo,jin wani bacci mai daΙ—i na shirin Ι—aukanta daga tsaye yasa ta nemi waje akan sofa ta zauna haΙ—e da cire beby hijab Ι—inta.

     _my guys abeg stop read my book?na masu interest ne??_

O’o she ardy forged a office Ι—in wani Teacher Ameen take,Ι—an kwanciya tayi lokacin da idonta ya fara lumshewa alamar da gaske bacci take sunyi,bakinta takai kan Chocolate ta Ζ™ara gutsira a hankali ta fara taunata bata gama raunawar ba bacci yayi gaba da ita,gaba Ι—aya gashin kanta ya rufe mata gefen Oval face Ι—inta ga raguwar Chocolate Ι—in a gefen cute lips Ι—inta masu kauri da kuma sharning wanda ta jiΖ™asu da saliva Ι—inta.

Wajan 5min da baccinta ya buΙ—e Ζ™ofar toilet Ι—in office Ι—insa ya fitu,zuwa yanzu ya sauya kayan jikinsa da shadda zuwa wani black yadi wanda akai masa Ι—inki da red Ι—in zare sosai ya amshi jikinsa sai zabga Ζ™amshi yake,sosai yake sauri yabar office Ι—in,Chocolate Ι—in daya ajjiye ya shiga nema domin shan Chocolate ta zame masa jiki tamkar abinci,Ι—an waro idonsa yayi da mamaki a face Ι—insa amma sabida bai fiya magana baice komai ba,juyawa yayi da niyar barin office Ι—in nan idonsa ya sauka akan wacce take bacci hankali kwance,Ι—an cije lips Ι—insa yayi haΙ—e da Ι—ura hannu a waist Ι—insa ya zuba mata ido.

  ****** ******* *******

Idar da sallarta kenan ta asuba tana shirin suwa duba jikinsa kunnuwanta suka fara jiyu mata Ζ™arar Guns babu Ζ™aΖ™Ζ™autawa,a razane ta miΖ™e bakinta Ι—auke da addu’a babu wanda yazu zuciyarta sai Doctor Ι—inta,da gudu ta fito daga Ι—akinta zuwa compund na gidan a nan suka haΙ—o da Najwa wacce gaba Ι—aya jikinta rawa yake sabida tsabar tsuro da sauri ta Ζ™ara wajan Getman Ι—in wanda hannunsa yake riΖ™e da wata Big Gun kota kansa bata biba ta shiga Ζ™oΖ™arin buΙ—e Ζ™ofar fita nan yayu wajanta da sauri yace.”am sorry Hajia no need ki fita waje alrdy securities Ι—in gidanan suna waje”zubewa tayi a wajan lokacin da wasu sabbin hawaye suka shiga zubuwa face Ι—inta,zata iya jure komai amma ba zata iya jure rashin kyawawan Ζ΄ar Ζ΄arta ba a wannan lokacin kamar yadda ta rasa mahaifinsu a hatsarin mota,tashi ta Ζ™arayi da sauri zata nufi wajan gat Ι—in nan wani jiri ya Ι—ebeta bugun zuciyarta ya Ζ™ara gudu haka tayi baya luu zata faΙ—i cikin sauri Najwa ta tare ta,dai² lokacin aka buΙ—e kofar get Ι—in da sauri aka shigo,wani securty ya shigu jikinsa gaba Ι—aya ya Ι“aci da blood,a kiΙ—ime Hajia ta Ζ™arasa wajansa magana ta kesonyi amma ta Ζ™asa sabida yadda bakinta yake shaking,sosai ya gane abinda takeson tambayarsa nan ya gyara tsaiwa yace.”Hajia zomu Ζ™arasa Hosbital Ι—in da aka tafi kai Charman A.j”wani wawan kallo tayimai kafin tace.”A.j who is he”ya ilahi saurin runsa idonsa yayi domin yasan bata cikin haiyacinta,a kiΙ—ime ta kara tambayarsa a karo na 2,kallonta yayi kafin yace.”i mean Dr. Ahmad Tijjani Asasa”wani wawan mari ta sakar masa kafin ta durkoshe a wajan ta fara salati da kiran sunan Allah,yadda ta kejin zuciyarta ko kuka ba zata iya ba,Najwa dake gefe kusa dasu ta fasa wani uban ihu.”wayyo Allah Rayuwata wallahi idan babu Ahmad ban iya rayuwa nima”ganin kukan bazai mata ba yasa taje da gudu ta shige cikin gida ta Ι—auka mayafi da key na mota,tana zuwa tasa hannu ta Ι—aga Hajia wacce ta zama kamar Gunki.

Da gudu take shararawa a tsakiyar titi wanda zuwa lokacin gari ya fara haske,few minutes suka iso babban asibitin take Abuja,tun daga nesa suka hango Mus’ab yama safa da marwa a emagency Ι—in,suna Ζ™ara suwa Hajia taje wajansa haΙ—e da jawushi jikinta ganin Hajia yace yasa Mus’ab faΙ—awa jikinta tare da sakin wani kuka mai tsuma zuciya wanda bai samu damar yin saba sai yanzu hannu tasa tana bubbuga bayansa,ajjiyar zuciya ya shiga saukewa akai² buΙ—e baki yayi da niyar magana sukaji na urar dake Ι—akin ta shiga Ζ™arar gaba Ι—aya ta cika emagency Ι—in,da gudu suka Ζ™ara bakin emagency room Ι—in,wani doctor ne ya fitu sai yarfe gumi yake gaba Ι—aya safar hannunsa ta Ι“aji da jini har yana Ι—iga Ζ™asa,sosai jikinsa yake rawa sabida tsabar tashin hankali baki ya buΙ—e a tsurace yace.

     _Shere!!!! Shere!! Madam u can’t stop read my book ko?ok u can read amma ki tabbatar kinyi SHERE and COMMENTS ok?‍♀️_

“Chairman A.j is no more”

   (pls kuyimin afuwa na rashin upade,am very busy ina sauke haΖ™Ζ™in dana Ι—auka akan book Ι—in *Sai na aureta* insha Allah as soon as na gama book Ι—in zakuga update kullum??ina sonku sosai nagode da addu’oinku babban farin cikina naga book Ι—inan yana yawo ko wanne gruop wanda saida taimakonku fans??)

Idan kinsman bazakiyi comment ba kada ki karantamin post.

???????????

? shin kokinsan yawan zama a qasa yana sanya gaban mace yayi sanyi, yana rage sha’awa, kuma yana dauke ni’ima.

? ko kinsan yawan bude kafafuwa yana bude gaban mace sosai kuma yana sa idan miji yasa ??? kidingajin iska na fita kamar kina tusa, kuma yana kawo bushewar gaba,

? ko kinsan yawan tusa Dan yatsa ☝ agaba wai dasunan tsarki yana jawowa mace infection,

? ko kinsan raashin kwanq da wando ?? yanada matukar illah yana jawo mijin dare ???, yanasa shedanu sushiga jikin mutum musamman mata,

?  ko kinsan kwanciya rubda ciki na kwantar da nono,

? ko kinsan rashin tsarki bayan saduwa ??? Nada illah ga farjinki,

? ko kinsan yawan Matson mgnn mata Nada illah ga mahaifarki,

? ko kinsan yawan shan mgn mata Nada illa gareki sbd duk ranar da baki shaba oga zaijiki ba dadi,

? ko kinsan yawo ba takalmi a kafarki illah ne?

? ko kinsan kallon ?? al”‘aura na cutar da ganinki,

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
       *_NIMCY LUV_*
     ??S@r@ut@??

@wattpad
  Nimcyluv

        *SPEACIAL GIFT TO MY MENTOR???(MAMAN MAAMA)* Allah yasa kin fara *TAGWAYE* lafiya kamar yadda kika gama *DIYAM* lafiya????
   *DEDICETED TO MY Ζ³AN KUNGIYATA* ?????Kainuwa writers Allah ya Ζ™ara mana zumunci???

          *jan kunne??*
  _Kada ka damu da abinda mutane suke cewa akanka,kaidai kawai kayi abinda yake gabanka?_

*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
+
             *33↪️34*
Wata zabura Hajia tayi lokacin da taji abinda doctor Ι—in ke faΙ—i,Mus’ab ne yazu wajan dr Ι—in ya kallesa a hargitse kafin yace.”dr kasan me kace kowa?how daga an harbi mutum za’ace ya mutu”kallan Mus’ab dr yayi cike da tausayi da kuma rauni kafin yasa hannu ya Ζ™ara goge zufar data fitu masa yace.”kasan critical condition Ι—in da Ahmad ya shiga kuwa kama Ι—auke wannan harbi 2 akai mai na farko a Ζ™irjinsa na biyu kefen cikinsa,na farkon har zuciyarsa saida ya taΙ“a”Hajia yace tasa hannu ta wanke dr da mari haΙ—e da cakumar wuyansa tace.”wallahi Ahmad lafiya yake ita kanta mutuwa za taji kunyar Ι—aukemin dr a irin wannan lokacin,ban shirya rasa A.j yanzu ba kamar yadda na sarasa mahaifinsa,wallahi koka bari na rasa Ι—ana sai munyi shari’a”Bahijja kowa tunda taji an ambaci A.j ya rasu gaba Ι—aya ta zama butun butumi ta kasa motsa kuda Ι—an yasanta ne bare tayi tunanin yin magana,Mus’ab ne ya Ζ™arasa wajan Hajia yace.”clam down Hajia”a sukwane ta juyo ta kallesa tana Ζ™oΖ™arin yin magana wani dr ya fitu da sauri daga emagency room Ι—in Ζ™ara suwa wajansu yayi sannan yace”Hajia pls follow me”gaba Ι—ayansu suka bi bayansa zuwa office Ι—in waje ya samu ya zauna sannan Mus’ab ya jawa Hajia kujera itama ta zauna sannan Mus’ab ya zauna a gefenta tare da Ι—ora kansa a shoulder Ι—inta,Ι—an rubutu yayi a file A.j sannan yace”Masha Allah munsamu nasarar ceto ransa,amma akwai big problems”sauri katseshi Mus’ab yayi wajan cewa”wat is the problmes?”glass Ι—in idonsa ya cire sannan ya numfasa yace.”Problems A.j ban sani ba ko kunsan dashi,matsalar Ζ™arfin sha’awarsa wacce ya kai a kowanne lokaci zai iya samun matsala a mararsa,yana shan lemon tsami wajan kwantar da sha’awarsa wanda baisan illa ya kewa kansa da hakan ba,babu abinda zaiwa kansa yaji daΙ—i da kuma kamsuwa irin idan fellings Ι—insa ya tashi yayi sex da matarsa Hakan tasa dole ku sashi yayi aure or else za’a samu problems,munyi masa aiki with drip and injection zai samu relif a pain Ι—insa,mana saran farkawarsa nan da 2dyas”wani daΙ—ine ya ziyarci zuciyar Bahijja she wish Allah yasa Hajia tace yayi aure tasan bashi da wani chose dole ya aureta,wow can wait this day wallahi,jinjina kai Hajia tayi tare da kamsuwa da bayanin da dr yayi mata paper’n hannunsa ta amsa ta bawa Mus’ab hannu yasa ya miΖ™ar da ita tsaye sannan ya jata zuwa room Ι—in da A.j yake ciki,tafiya kaΙ—an sukai suka iso wani speacial room a hankali yasa hannu a handle Ι—in Ζ™ofan sannan ya tura slowry kwance akan bed yayi flat numfashinsa na fita a hankali da taimakon oxygen an nannaΙ—e Ζ™irjinsa da gefen cikinsa da bandeji,waje ta samu gefen bed Ι—in ta zauna yayinda Mus’ab ya zauna kosa da legs Ι—insa hannu tasa ta fara shan kwantacciyar sumar kansa addua ta shiga yi masa tana shafa masa,kallon face Ι—insa tayi babu abinda ya banban tashi da Daddy’nsa duk da halin cuta amma face Ι—insa ta faΙ—aΙ—a da murmushi,wasu hawayene masu zafi suka zubu mata daga idonta zuwa face Ι—in A.j saike numfashi yayi mai Ζ™arfi lokacin da hawayen mahaifiyar tasa suka zuba a face Ι—insa,Mus’ab ne ya gyara zama ya buΙ—e baki zai magana yaji hayaniya ta cika hosbital Ι—in gaba Ι—aya kafin yayi wani tunani yaji an turo Ζ™ofar cikin sauri Najwa ce ta kalli dr tace.”hope everthing is fine?”Ι—an Kallon Hajia yayi sannan tace.”Hajia Ζ΄an jarida ne sunzu Ι—aukan bayanai akan Chairman A.j” shuru gaba Ι—aya wajan yayi daga Ζ™arshe dai Mus’ab yace dr yaje ya badu hakuri su jira A.j ya samu sauΖ™i dat all.

*******

Cikin takunsa mai sanyi teacher Ameen ya Ζ™arasa wajan sofar da take kwance tana sharara bacci,hannu ya kai da niyar jawota zuwa Ζ™asa sai kuma ya tsayar da hannun,sosai ya tsaya yana Ζ™arewa Oval face Ι—inta kallo he never see beautiful gal like her,maimakon ya tafi sai kawai ya nemi waje ya zauna kan sofa wacce ke faicing nata,lapton ya Ι—auko yaci gaba dannawa babu abinda kakeji a office Ι—in sai Ζ™arar danna lapton da saukar numfashinta sai kuma Ζ™arar A.c, juyawa tayi zata gyara kwaciya hakan yasa gaba Ι—aya ta zamu Ζ™asa zata faΙ—i yayi saurin tashi ya isa gareta  ta faΙ—o jikinsa cikin baccin ta Ι—an turo baki gaba sannan ta Ζ™ara shigewa jikinsa,sosai yadda tayi ya basa dariya bin dark black skin Ι—inta yayi da kallo wacce gashi ya fito saman skin Ι—in nata yayi luf dashi,sai sharning skin Ι—in keyi,ci gaba yayi da kallon face Ι—inta babu abinda yafi birgeshi sama da eyes Ι—inta da kuma cute lips Ι—inta masu Ι—an kauri mai kallan beby pink lipstic,hannu yasa ya zame ribbon Ι—in kanta nan gashin kanta ya wargatse ya rufe mata face Ι—inta,lumshe ido yayi yana jin wani abu nabin jikinsa babu shakka sai yanzu yaji ya tabbatar da abinda ya keji akanta gaskiya ne,Ι—an laΙ“Ι“ansa ya motsa a hankali yace.”no matter how *SAI NA AURTA* (sabon littafi na kuΙ—i akan naira 200 mtn,Story about brother and his sister LUV CRESES).

Hannu yasa ya zare ragowar chocolate Ι—in bakinta hakan da yayi yasa ta Ζ™wabe fuska kamar zatai kuka,Chocolate Ι—in yakai nasa bakin lumshe ido yayi yana taunata a hankali musamman yadda ta jiΖ™e da saliva Ι—inta mai zagi.

BuΙ—e ido ta farayi slowry harta saukesu akansa inda ta fara arba da golden eyes Ι—insa masu sharning,Ι—an waro idonta tayi waje ganin wanda take kan cinyarsa saurin tayi zata tashi yayi saurin danne ta sannan ya haΙ—e face yace.”kee!! Wane ya baki damar shiguwa Ι—akin nan?”turo baki tayi sannan tayi magana a kasalance domin duk jinta take wani kamar sometin bad wanna happen to her”notin”sakinta yayi sannan ya dafe kansa yana kallo ta Ι—auki beby hijab Ι—inta tabar office Ι—in.
Da sauri take tafiya jin yadda gabanta ke faΙ—uwa ta rasa dalilin hakan,a bedroom Ι—insu na kwana ta sami Zuby wacce zuwa lokacin tayi wanka hartasa kaya tana duba littafanta domin soon zasu fara exam,tana zuwa ta zauna ta zauna kan stool Ι—in dake gefen gadon ta zabga tagumi wasu hawaye masu zafi suka fara bin fuskarta,Zuby ce ta kalleta tace.”my frnd wat wrong?”baki ta buΙ—e zatai magana kawai saita fashe da kuka wanda ita kanta bata san dalilin yin hakan ba,bata ce mata komai sai kallonta kawai take saida zuciyarta tayi mata sanyin sannan ta kalli Zuby tace.”Mamana”ta faΙ—a lokacin da take lumshe sexcy eyes Ι—inta,hakuri ta fara bata da lallashe harta samu tayi wanka suka fara karatu tare yayinda tunanin Teacher Ameen yake kwance a ranta.

********
KANO

Jin mutum a gabanta yasa Khaleysat faΙ—awa saman Ζ™irjinsa tana rera kuka mai tsuma zuciyar duk mai sauraronta,faΙ—aΙ—a murmushinsa yayi sannan yace.
    _wattpad gareku bana ganin Vote and Comments Ι—inku?idan baku san labari fell free ku faΙ—a saina upadate ?‍♀️_
“wallahi A.j saina sa ka shiga uku,saina lalata Ι—an Ζ™aramin farin jinin da kake dashi wajan jama’ar garin Abuja,zaka san karawa dani a harkan siyasa babu daΙ—i,zan shayar da kai mamaki san musgunawa rayuwarka zan lalatama farin cikinka as long as my wish,nasha wahala kala² kafin burina yaci ka, yau zankai  matakin Ζ™arshe na burina daga cikin umarnin buka” yana gama faΙ—in hakan ya Ι—auketa cak yayi kan bed da ita zuwa lokacin bata iya gane komai bata jin komai,komai nata ya tsaya hannu yasa ya kashe wutar Ι—akin sannan ya fara cire kayansa yayi naked,itama yayi mata naked lokacin da hannunsa suka sauka kan booms Ι—inta da kyar numfashinta ya dawo gaba Ι—aya ta miΖ™a kanta bata iya fahimtar dai² take aikatawa ko akasin hakan,almost 30minutes yana romance Ι—inta kafin ya dai² ta kwanciyarsa a samanta sannan.

     _ohh sweethert show me some luv   to shere my book and comments?dat is my wish??_
ya dai² ta dick Ι—insa ya shigeta,wata Ζ™ara ta saki domin wata azaba data rasa ko ina na jikinta musamman Ζ™asanta,ta naji kamar this is the first tym data fara sanin Ι—a kamiji,Ζ™ara Ζ™aimi yake wajan shigarta.

  (sorry guys kunjini shuru 2days afuwa,wasu suna tambaya akan sometin dat i ardy forged but don’t worry yanzu aka fara book Ι—in,zaku ji dalilin bawa wannan book Ι—in suna RAINO ne SILA thank you for the luv, *MAMAN MA’AMA GRUOP* ina sonku nagode da comments Ι—inku ina ganin komai?????ku shirya siyan Book Ι—in *Tagwaye* na my mentor??)

Comments#
Shere#
Vote#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
       *_NIMCY LUV_*
     ??S@r@ut@??

@wattpad
Nimcyluv
  The brightest future will always be based on a forgotten past, you can’t go on well in life until you let go of your past failures and heartaches
       *DEDICETED TO MY FANS??(FADAR NIMCY LUV wannan page Ι—in na kune fatan zaku firgitani da Comments Ι—inku,pls and pls shere sabida nayi left a gruops da yawa much luv????*)

*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*

+
         *35↪️36*

Saida yayi 2hours cif akan Khaleysat sannan ya sarara mata zuwa lokacin ko hannunta bata iya Ι—agawa sabida wahalar daya gana mata,wani irin hawaye take fitar daga cikin idonta masu azaba, babu abinda take tunani sai haΙ—uwarta da ubangiji yau ta tabbatar mutum baya iya gujewa Ζ™addararsa ta guji yin Zina a wancan Ζ™aran amma gashi yanzu ita ta taimaka wajan faruwar hakan,me zatace da Allah wanda ya halicceta ya kawota duniya,menene hukuncita,Kisa shine kawai abinda Ι—aya zuciyarta tace mata,babu abinda ta keso a yanzu sabida mutuwa dan tasan hukunci wanda ya kashe kansa kafiri ne da babu abinda zaisa taΖ™i kashe kanta,wasu hawayenne suka Ζ™ara bin kuncinta sharr lokacin data tuna aya da take hani akan zina da kuma hukuncin da wanda ya aiΖ™ata zina,ta rasa menene yaja hakalinta ita kanta ba zatace ga lokacin daya sadu da itama kawai dai ta ganshi a kanta ne,ba zata taΙ“a cewa ga kamar wanda ya aikata mata hakan ba,tunda cikin duhu take tana kallon sanda ya saka kayansa cif ya fice daga Ι—akin,kuma ta gama tunanin ba Officer bane to waye wannan,a hankali ta yunΖ™ura ta tashi zaune haΙ—e da Ι—aga hannu sama tana addu’a”Ya Allah ka kawomin Ι—auki cikin rayuwata ubangiji ka sakamin cin zarafin da wannan bawa naka yayimin,nasan cewa dukkan abinda zai samu bawa an riga an rubuta hakan cikin Lauhil mahafuz Ubangiji nayi ta wassali da hakan”tana gama faΙ—in hakan ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya.

  Yana fita daga Ι—akin bai zame ko ina ba sai wajan wata Ζ™atuwar motarsa,cikin sauri yayiwa motar key tare da barin wajan a guje,sosai yake gudu akan titi harya fara barin gari ya shiga cikin wani Ζ™auye a wani waje yayi parking motarsa ya fito,wajan 30min da zuwansa wajan wasu matasa sukazo wajen cikin girmamawa suka gaidashi kallonsu yayi sannan yace.”i hope wannan drugs Ι—in sun kammala kunsan matasanmu idan babu abin kurawa ba zasuyi abinda mukeso ba ok”wata dariyar Ι—aya daga cikinsu yayi sannan yace”Chairman idan akan Ζ™wayoyin da zamu bawa Ζ΄an bangar siyasarmu ne komai ya kammala infact ma babu kalan Ζ™wayoyin da ba’a kawo ba”jinjina kai yayi alamar gansuwa da maganarsa sannan ya juya yace”dat is great,and kusan inda zaku ajjiyesu ni waΖ΄anan drugs Ι—in bana shiri dasu ko a gidana,Wallahi kosu Ameen naga sunasha saina sallamasu”kallon juna sukai sanan sukace”you don’t have to worry at all”wani shu’umin murmushi Jazuli yayi kafin ya faΙ—a mota yace”guys ku shirya a yau zamu bar Kano muyi hanyar Abuja,don’t worries A.j am coming to u har asibitin”yana gama faΙ—in hakan yaja mota da gudu zuwa Airport Ι—in Aminu Kano.
********* ********
Sosai Anusha suke zuba karatu sabida exam ta barin School da zasuyi bata da wata damuwa yanzu wacce ta huce ta ganta a gida,sometimes tana yawan jin gabanta na faΙ—uwa,Ι“angaran Teacher Ameen kuwa soyyayar Anusha tayi masa wani mugun kamu mai wuyar gane fasaltuwa,bashi da wani sukuni wanda ya huce tunaninta,she is too young ta yaya zai iya ce mata yana sonta,baisan komai daga gareta ba lumshe ido yayi a hankali sannan yaja tsaki kaΙ—an sakamakon tuna wani abu da yayi sam bashi da niyar komawa gida zaman makarantar yafi masa zaman gidan gashi hutun makaranta za’ai tayaya zai tambayeta gidansu?kai bazai iya ba sam baya son raini yaga alama idonta a buΙ—e yake,babu abinda ya keso a jikinta kamar dark black skin Ι—inta mai sharning sosai baΖ™ar fatarta ke birgesa,tashi yayi daga kan sofa ya leka ta window yaga wata student Ι—an tsaki yaja ganin tayimai nisa yaΙ—an buΙ—e bakinta zai kirata sai kuma suka haΙ—a ido da hannu yayi mata alama tazo,cikin sauri tayo office Ι—in nasa domin tasa halinsa ya wanka mata mari ba komai bane,a bakin office Ι—in ta tsaya tace”can i enter?”wajan 5min yace”go and call Anusha for me”tana jin hakan ta juya da sauri wajan 5min Anusha ta turo Ζ™ofar ganin ba taga kowa ba yasa taje wajan sofa ta zauna,zaro ido yayi waje ganin abinda tayi gaba Ι—ayanta bata da kunya ita haka take,kamar daga sama taji yace.”Kee!!”Ι—ago kai tayi ta kallesa kafin tace”yes”Ι—an taΙ“e baki yayi sannan yace baki iya sallama ba ko? same abinda yayi itama ta taΙ“e baki tace”kaima baka mana sallama idan ka shigo class ai,so i think sallaman baya da amfani ai”runtsa idonsa yayi da Ζ™arfi jin irin maganar da take watsa masa,cikin fusata yazu wajanta haΙ—e da dalle mata baki,kwaΙ“e baki tayi haΙ—e da fashewa da kuka wani iri yaji a zuciyarsa dama bai dake taba,rasa abinyi yayi hakan tasa yasa hannu ya jawota jikinsa lumshe ido yayi ya najin yadda take cizonsa bai sake ta saida tayi shuru,cireta yayi daga jikinsa sannan ya kalli cikin idonta yace.”ur address Home?”kallonsa tayi sannan tace.”Wat happen?”banza yayi mata jin tayi shuru babu alamar zatai magana yasa yace”get out from my office stupid gal”cikin sauri tayi hanyar waje tare da banko masa Ζ™ofa.
******** *******
Gaba Ι—aya su Hajia sun sare wajan satin A.j Ι—aya a asibiti amma ko motsi ba yayi,banda drip da injection babu abinda akesa masa.

Ƙarfe 5dai² na yamma ya fara buΙ—e idonsa a hankali saurin mayar dasu yayi ya kulle kafin ya Ζ™ara buΙ—esu harya gama saukeso akan drip Ι—in dake Ι—aure a hannunsa,jin an taΙ“ashi yasa ya juyo da kansa ganin wacce ke kusa dashi ya sashi jan tsaki haΙ—e da faΙ—in”stupid”ana haka Hajia da Mus’ab suka turo kofa cikin sauri suka Ζ™arasa gaban bed Ι—in nashi hannu tasa ta shafi fuskarsa lokacin da wasu hawaye suka biyo fuskarta,hannu yasa a hankali ya share mata face Ι—inta hannunsa ta riΖ™e tace”dr na how do u fell now?how ur body?”kwabe fuska yayi baice komai ba sai kansa daya Ι—aga ya kalli Mus’ab wanda ya Ι—an rame,zaro ido yayi waje ganin yadda idon Mus’ab ya ciko da kwalla hannu ya Ι—aga mai alamar yazu.cikin sauri ya Ζ™arasu wajansa haΙ—e Ι—ura kansa a Ζ™irjin A.j Ι—an murmushi A.j yayi kafin ya kai bakinsa saitin kunnan Mus’ab yace.”no more worry am fine”Ι—an kwaΙ“e fuska yayi haΙ—e da goge hawayen idonsa sosai ya kejin bugawar zuciyar A.j a kunnansa hakan yasa duk yaji wani iri babu daΙ—i sam baya son yaga komai ya samu yayan nasa,kallon Hajia yayi yaΙ—an rausayar dakai yace.”plz gida”aikam tace bai isa ba sai nan da sati guda sannan ya Ζ™ara jin sauΖ™i,raurau yayi da ido kamar zaiyi kuka,haka dai yasa Hajia a gaba da shagwaΙ“a kala² shi sai an sallameshi haka nan kawai an wani ta kura mutum akan bed kamar mace,haka likitoci suka din gayimai dariya idan ya gaji saidai ya kalli Hajia ya kwaΙ“e face yace.”Hajia kin gansu ko”dariya take tace .”rabu dasu da Ι—inta kaima dr ne”to haka dai aka sallami A.j daga asibiti zuwa gida,inda ya hana abar kowa ya shigo gidan sai nan da wani lokaci idan ya huta.

Shekaru wawayene hakanan suka dinga ja kamar hucewar numfashi,abubuwa da yawa sun faru daga ciki har zaΙ“en farko da akai wanda su A.j basu samu nasara ba suka faΙ—i sosai,ansha drugs kala² wanda yaja akai a sarar rai kamar hauka sabida yadda Ζ™waya tayi aiki wajan matasa,Chairman Ahmada Tijjani Asasa da gyar yasha lokacin da yaje yin zaΙ“e,sosai Chairman Jazuli ke zuba rashin mutunci yana cin kuΙ—i hankali kwance babu ruwansa da talakawa da kuma yaran daya bawa drugs wasu har kwanciya asibiti sukai dan haka mutane suka Ι—auki Ι—amarar sauyi a zaΙ“e mai zuwa.

Duk tsayin shekarun nan A.j da Mus’ab basu taΙ“a ganin Anusha ba,duk sanda sukai hutu su kuma basa Ζ™asar gaba Ι—aya.

  Hajia ta riga data gama yanke hukuncin Ι—aurawa A.j aure da dukkan wacce tayi niya domin ciwon nasa kullum Ζ™aruwa yake,hakan tasa ta yanke yi masa aure cikin gaggawa babu wanda yasan macen da zata bashi,yanzu haka auren saura kwana Ι—aya tak,sosai soyyaya ta shiga tsakin Anusha da kuma teacher Ameen,babu wanda yasan labarin kowa yanzu haka tana da shekara 15 cif da haihuwa inda asalin black skin Ι—inta ya Ζ™ara fituwa.

Yau asabar yaune su Anusha sukai hutun zangwan Ζ™arshe na aji 3 a secondry,yayinda a yaune su Mus’ab suka sauka daga Ζ™asar itopia,suna zaune a parlour gaba Ι—ayansu yayinda A.j yake kwance akan cinyar Hajia Mus’ab kuma yake zaune kusa da A.j yana danna lapton,madam Najwa kuma tana kujerar mutum Ι—aya ta zabga ta gumi tana kallon A.j,shira suke Ζ™asa² shida Hajia wacce ita kawai ta kejin abinda yake cewa,buΙ—e baki yayi zaiyi magana yaji anyi sallama cikin wata cool voice mai sanyi.

  
     _(afuwa da rashin update as soon as na gama SAI NA AURETA,za kuna jina kullum,nagode sosai guys son so fisabilillah??)_

Comments#
Vote#
Shere#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

       *_NIMCY LUV_*
      ??S@r@ut@??

@wattpad
Nimcyluv

*?ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA….!!*

       Happy sallah guys?

Like the colour of silver,
in the night sky,
the new moon rises,
the holy month has past,
the fasting is over,
tomorrow is the great feast of Eid-ul-Fitr.

We will eat spicy chicken,
and mouthwatering pakoras,
I’ll call my neighbours,
and friends on the street,
may the peace of Allah,
and joy of Eid,
be with everyone.

   
*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*

            *37↪️38*

Gaba Ι—ayansu suka Ι—ago kai suna kallon bakin Ζ™ofa domin ganin wacce take sallama,yayinda A.j ya lumshe idonsa tare da gyara kwanciyarsa bisa cinyar Hajia,wata matashiyar yarinya suka gani wacce a zahiri face Ι—intane na yara but a jikin kam zaka iya bata 20years,hannunta Ι—auke da wata red trolly ta mata fiya,idonta sai sharning yake sabida fari tamkar zata zubar da kwalla sabida yadda idonta yake da matuΖ™ar haske da girma har wata colour ne cikin kwayar idonta,sosai shape Ι—in jikinta ya bai yana cute pink lips Ι—inta mai kyauri ya fito sosai sabida yadda jikinta yake dark black, duk cikin 2min Mus’ab ya gana Ζ™are mata kallo yasu ya gane ko wace but baya iya tunawa hakan yasa yayi Ζ™asa da kansa yaci gaba da danna lapton,dariya Hajia tayi sannan tace”Oyoyo my beby finally an gana makaranta”Ι—an kwaΙ“e fuska tayi ta kasa cewa komai sai Hajia da take kallo sai kuma ta kalli cinyarta,jinjina kai Hajia tayi kafin tace”bebyn come to me”Ι—an bubbuga Ζ™afarta tayi lokacin da take turo bakinta gaba,da gudu tazu ta faΙ—a jikin Hajia tayi masauki a cinyarta”auchii”yace jin anbiki kansa.”bebyn enmata yaya school”shuru tayi bata ce komai ba wajan 2min tace”Hajia”murmushi Hajia tayi sannan tasa hannu ta zare beby hijab Ι—in jikinta nan take gammun da tayiwa gashinta ya warware ya zuba har bayanta haΙ—e da rabin face Ι—inta sannan tace.”wat wrong?”hannu tasa tayi mata nuni da A.j wanda gaba Ι—aya surutunsu ya dame shi sam bai fiya son magana ba sai yana tare da Hajia amma gashi wannan staranger zata addabe shi,kallon A.j Hajia tayi sannan tace.”Meyayi maki?”turo baki gaba tayi sannan tace”Hajia ya tashi daga cinyata”gaba Ι—aya Najwa da Mus’ab ne suka Ι—ago suna kallonta ya salam shine kawai abinda Mus’ab yace lokacin daya gama tuna Anusha,Hajia ce ta kalli A.j wanda yake kwance a cinyarta sannan tasa hannu ta shafi gashin kansa kafin tace.”dr tashi mai waje ta dawo”juyowa yayi fes idonsa ya sauka kan Najwa wace take zaune ta lumshe ido sai lokacin ya samu damar Ζ™are mata kallo,Sosai take fara harta kosa Ι—arasa a fari,lips Ι—inta black ne maimakon pink hakan ya kara fito da face Ι—inta,ganin zata buΙ—e ido yayi saurin lumshe nasa idon,Anusha kam da baΖ™in ciki ya kamata ganin A.j yaΖ™i sauka daka kan cinyar Hajia yasa ta fashe da kuka tare da kai hannunta cikin sumar kansa tana turasa,hakan yasa yayi saurin tashi zaune zuba mata ido yayi kafin yace”black girl”turo baki tayi haΙ—e da Ζ™ara sautin kukanta kafin ta zabga masa harara tace”eh naji haka Allah yasu ya ganni”ta faΙ—a tana turo masa baki gaba,zaro ido yayi waje sannan ya girgiza kansa ya miΖ™e tsaye yabar wajan,Mus’ab ne yasa dariya ya miΖ™e tsaye shima sannan ya kalli Anusha yace.”sorry beby gal,amma da kuΙ—ina da hankali nima ban iya auren black gal wallahi”shuru tayi ta zuba masa ido kafin tayi tsalle tasha gabansa tare da riΖ™e waist Ι—inta rolling  sexcy eyes Ι—inta tayi tare dayin fari tace.”ohh hello ko a dream bana fatan auren farin mutum,than da kake cewa meza kai da baΖ™ar mace insha Allah baΖ™ar macen itane matarka,than waye ya fara gabatar da kiran sallah,ba bilal bane kuma inajin shima baΖ™ine ko?”tana faΙ—in hakan ta juya tayi shigewarta Ι—akin Hajia,baki Mus’ab ya saki galala yana jin rashin kunyar da take zuba masa,babu shakka data tsaya sai yayi mata mugun duka wani irin baΖ™in ciki ne ya kamashi haka kawai yaji yana son shiga sabgarta kodan yaji ubanta da wannan tunanin yayi cikin Ι—akinsa.
  A.j na shiga Ι—akinsa ya fara cire kayansa saida yayi naked sannan yayi hanyar bathroom,yana shiga ya sakarwa kansa shower sosai ruwan yake dukan kansa zuwa naked body Ι—insa numfashi ya shiga saukewa a hankali,sosai ya kejin damuwa na sauka zuwa zuciyarsa wanda ya rasa dalilin hakan koda Hajia tayi mai zancen Aure bai shiga wannan damuwar ba,amma yanzu duk yana jinsa a bad mood he don’t know why,wajan 30min ya Ι—auka hannu yasa ya kashe shower wani light blue Ι—in towel ya Ι—aura a waist Ι—insa ya fito daga toilet,a gaban mirrow ya tsaya ya fara tsane ruwan dake sauka akansa,sannan yasa cump ya tashe gashin sosai ya shafa wani man gashi mai kyau ta kuma Ζ™amshi,cikin few minutes kansa ya shiga sheΖ™i da kuma gyalli,cikin sauri yaci gaba da shiryawa saida ya gama komai sannan ya Ι—auko body spray ya shiga fesawa jikinsa yana gamawa yayi wajan wadrop Ι—insa nan ya ciro wata shadda dark blue mai Ζ™anan zane  cikin sauri ya saka kayan sannan ya Ι—auko babbar riga ta kayan ya saka tare da wata black cap mai zanen blue a jikin sai agowan apple mai black colour with black shoe company adidas,tabbas Ahmad Tijjani Asasa Allah yayi masa baiwar kyau da kuma kwarjini da cikar zati,sam baya da girman kai saida bashi da magana saidai murmushi haka bai fiya zama da mutumin da yake da surutu ba,yana da taimako sosai akan mai buΖ™atar taimakon,wayarsa ya Ι—auka da kuma key Ι—in motarsa cikin takonsa na  Ζ™asaita ta kuma taΖ™ama ya fito daga Ι—akin nasa zuwa parlour’n gidan kansa a Ζ™asa yayi hanyar waje yana zuwa compound na gidan yayiwa motarsa key tunkafin ya Ζ™arasu wajan motar ta buΙ—e yana zuwa ya faΙ—a cikin motar saida ya saita waΖ™ar jerusalema ya Ι—ansa volume kaΙ—an sannan yayiwa motar key ya fara tafiya cikin nutsawa yake joya kan motar,tun kafin ya Ζ™arasu getman ya buΙ—eman dan haka yana zuwa yayi waje kai tsaye Sosai yake sharara gudu akan titi dake bai iya tafiya a hankali ba indai shike drivering motar,few minutes ya isa babban asibitin dake garin Abuja yana zuwa yayi parking a compound na asibitin,tun kafin ya fito wasu ma’aikatan  jinya sukayo kansa cikin sauri,shima kallonsu yayi ba tare daya iya ce masu komai ba,Ι—an rusunawa sukai sukace.”Dr daman tun Ι—azu ake jiran zuwanka,wata mace mai cike ce tun jiya bata haihu ba,yanzu ana tunanin aiki zaai mata she is cirtical condition”cikin sauri ya fitu daga motar ya nufi office Ι—insa su kuma suna take masa baya a bakin office Ι—in suka tsaya suna jiransa,yana shiga ya cire babbar rigarsa tare da a gogwan dke hannunsa wata safa ya saka a duka hannunsa,cikin saurin ya fito daga office Ι—in yana zuwa suka miΖ™a masa wata green Ι—in riga amsa yayi sannan yayi gaba zuwa Emagency room Ι—in da matar ke ciki,turus ya tsaya dan tunaninsa zaiga babbar mace sai yaga wata matashiyar mata wacce take da Ζ™arancin shekaru,da hannu yayiwa sauran ma’aikatan nuni suka kunna na’ora da oxcygen cikin sauri ya shiga aikinsa da kware da kuma zallar tunani irin nasu na manyan likitoci,tunda yazu yasan cewa abinda yake cikin matar ya rasu,cikin few minutes yayi mata aiki ya ciro abinda yake cikin daman tayaya zata iya haihuwa banda abinsu jaririn da bashi da rai tayaya zaiyi yunΖ™urin fituwa,kabbara sukai Ζ΄an wajen tare da karΙ“ar jaririn,wata ma’aikaciyar jinyace tace.”Dr baya motsi jariri”kallonta yayi sannan ya juya ya kalli matar da akaiwa aikin wacce taΙ—an buΙ—e ido yace.”am sorry to say bebynki babu shi”wani murmushi tayi duk da halin ciwo tace.”Allahamdullilah nayi matuΖ™ar farin ciki da kuma jin daΙ—i mutuwar wannan shegen yaron”a ra zane suka Ι—ago kai suka kalleta.
*********** *********
Sosai mutane suka cika matsallacin dake nesa da gidansu A.j,a wannan lokacin A.j baya gida yana Asibiti duba marasa lafiya,ta kasance ranar lahadi 4/8/2020 wanda yayi dai² da Ζ™arfe 11:00am dai², safiya ce mai ciki da tarihi da kuma abin mamaki,gaba Ι—aya Ζ΄an wajan fuskarsu Ι—auke da murmushi hadda Mus’ab dake gefe yasha ado cikin manyan kaya,a hankali limamin masallacin ya fara addua da kuma gabatar da abinda akazu yi,yayinda da a gidansu Mus’ab kuma kowa yasha kwalliya mai kyau inda Hajia take sanye da wani less mai Ι—inki buba mai green colour tana zaune a Ι—akinta ita da wasu manyan mutane suna shira,Najwa kam gaba Ι—aya ranta babu daΙ—i domin zuwa yanzu ta tabbatar da ba ita za’a aurawa A.j ba,koma wace tayi ganganci kuma tayi kuskure sannan kuma za tayi ladamar aikata abinda ta aikata,tana zaune a parlour cikin shigarta wacce ta saba wato abaya mai pink colour yayinda tayi rolling ta mayafin abayar,jin anata Ι“aΙ“Ι“aka dariya yasa na jiyawa ga mamakina sai naga Anusha zaune tana danna wayar Hajia da alama game take,sanye take da wani black siket iya cinyarta sai kuma wata blue t.shirt mai dugwan hannu a gaban rigar an rubuta HAPPINESS anyi mata kitso guda biyu akan wanda ya sauko har gadun mayanta,wata zabura naga sunyi gaba Ι—ayansu jikinsu na tsuma musamman Anusha wacce idonta ya ciko da gwalla ba komai ya haddasa hakan ba saijin abinda limamin Masallacin ke faΙ—a*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

*_NIMCY LUV_*

??S@r@ut@??

@Wattpad

Nimcyluv

*SALON NA DA BANNE??*

*??FADAR NIMCY LUV? wannan page Ι—in na kune watan zaku ji daΙ—insa ina gdy da Comments?*

*?KAINUWA WRITER’S ASSOCIATION?*

*39-40*

Ƙara sautin kukanta Anusha tayi still idonta naga wayar hannunta amma kana ganin face Ι—inta zaiyi showing damuwar da take ciki, ba komai ya haddasa hakan ba sai game over da akai mata sabida duk nacinta na game bata iya game Ι—in TAMPLE ba, hakan tasa ta nace shine ta nayi aka cita,wannan dalilin shiya sata kuka dan ji tayi kamar tayi cilli da wayar ta huta amma ba zata iya ba.+

Ta rasa maiza tayi domin nuna godiyarta ga Allah daya nuna mata wannan rana mai cike da tahiri da kuma al’ajabi,tabbas idan ba gizo kunanta yayi mata ji tayi Limamin yace.

“an Ι—aura auren DR AHMAD TIJJANi ASASA da NAJWA FAROUK akan sadaki dubu hamsin cif”

Wani shu’umin murmushi tayi tare da juyi a tsakiyar parlour Rashin Sani yasa ta bugi hannun Beby wacce taci gaba da game Ι—in ganin zuwa yanzu ta fara iyawa.

Wani kallon ta kaici beby ta bita dashi,wani baΖ™in ciki ne ya ziyarci zuciyarta,ganin Najwa na shirin barin waje kuma bata yi mata magana ba yasa tayi saurin shan gabanta tace.

“ohh hello kee!! bakya ganine ko kuma Allah mai halicce ki da ido ba?”

Murmushi Najwa tayi sannan ta kalli Beby anusha tace.

“kee bana son rashin kunya daga yau anty zaki cemin ba kiji an Ι—aura aure na da bro A.j ba”

Wata harara Beby ta zabga mata rolling eyes Ι—inta tayi tare da riΖ™e faffaΙ—an waist Ι—inta tace.

“i don have any prblm with ur marriage kin gane,ina maganar abinda yasa kikai min hauka a nan”

Zaro ido Najwa tayi jin abinda beby tace babu Ι“ata lokaci ta Ι—aga hannu da niyar marinta, cikin sauri ta zille tayi Ζ™asan Ζ™afarta tazu hucewa ta jawo sket Ι—in jikin Najwa na ciki,dai² lokacin da Mus’ab yake shigowa cikin parlourn, akan idonsa sket Ι—in ya faΙ—o.

Wata irin shewa tayi tare da yin tsalle tana faΙ—in.

“wallahi babu wanda ya isa ya takani na rabu dashi bare ke”

Tana faΙ—in hakan tana ja baya cikin Rashin sa’a tayi tuntuΙ“e da teedyn ta haka tayi baya luu zata faΙ—i gaba Ι—aya far gaba ta cika mata ciki,runtsa idonta tayi da Ζ™arfi wata Ζ™atuwar ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da taji ta faΙ—a jikin mutum Ζ™ara kwantar da kanta tayi akan Ζ™irjinsa tana sauke ajjiyar zuciya,tana jikin ya fara ta kawa har zuwa tsakiyar parlour sannan ya kalli Najwa yace.

“matar yaya ki daina kula wannan baΖ™ar yarinyar bata da kunya fa”

Yana faΙ—in hakan ya cillata kan sofa,saurin tashi tayi sannan kwala murya ganin ya kusa shigewa Ι—akinsa tace.

“Wallahi bro jikinka daΙ—i,ka iya Ι—aukan mutum dama zama Ι—inga goyani kaji”

Wani mugun tsaki yayi tare da faΙ—in.

“girma babu hankali,wani idan yaga jikin stupid gal Ι—inan sai yayi expecting tayi 20 years da haihuwa,mudai Allah ya Ζ™aremu kada ki Ι—auko mana rigima”

Duk maganar da yake faΙ—a shi kaΙ—ai yake yinta,Hajia yace ta fito a flat Ι—inta fuskarta Ι—auke da fara tace.

“beby yau ko a tuna dani ko?

Ɗan cuno baki tayi tare tayin shuru bata ce komai ba,Hajia yace tace.

“Najwa fallow me,mai gyara na jiranki a yau zaku koma wancen flat Ι—in babu mai zama a gida na”

Tana gama faΙ—in hakan ta juya itama Najwa binta tayi a baya tana Ι“oye farincikin da take ciki.

*******

Tunda ya shigo farΖ™on layin ya keji gabansa na faΙ—uwa he don’t why haka yaci gaba da dreving motar slowly kamar bayaso,daga nesa da masallacinsu ya fara jin shelar Ι—aurin aure,Ι—an murmushi yayi sannan a hankali a buΙ—e bakinsa yace.

“Happy marriage life bro”

He saied it duk da baisan waye yayi auren ba,a karo na biyu ya Ζ™ara jin abinda Liman Ι—in ya faΙ—a wanda baiji Ι—azu ba,wani irin wawan birki yaja lokacin guda zufa ta fara keto masa duk da cewa akwai sanyin A.C a cikin motar,runtsa idonsa yayi da Ζ™arfi sannan ya buΙ—esu ya zuba akan mutanan da suke fitowa daga masjid Ι—in,idon yayi koma red jijiyan kansa ya tashi,sunan Allah kawai yake karantuwa a cikin zuciyarsa,shin mezai kira wannan auren,auren dole ko kuma aure huce takaici shikenan an haΙ—ashi da wacce baya so sabida lalurarsa,to tabbas idan dan haka sukai sunyi kuskure da Ζ™wara yayi ta zama a haka da ace yasan wannan a matsayin mata,ba zata taΙ“a samun saba wajan kwanciyar aure,shi ta keso the game is over ta sameshi shikenan,yana gama faΙ—in hakan ya juya kan motar ya fara tafiya da gudu duk wanda ya ganshi saiya kauce masa sabida yadda yake sharara gudu akan titi few minutes ya iso wani haΙ—aΙ—Ι—an waje kana ganinsa kasan CLUB ne basai anyi magana ba,ko ganin gabansa ba yayi sabida yadda zuciyarsa keyi masa wani irin zafi,da sauri ya rufe motar yayi cikin CLUB Ι—in tun daga nesa aka fara bashi hanya dake mutane da yawa sunsan matsayinsa a garin,kuma time 2 time yana zuwa CLUB Ι—in,wata haΙ—aΙ—Ι—iyar sofa ya samu ya zauna tare da lumshe idonsa,wani matashi saurayi ne wanda yaci crzy jeans da wani aski mai tsaga yazu wajansa yace.

“Oga me za’a kawo maka?”

Kallonshi yayi sannan ya kawar da kansa gefe bai ce komai ba,ganin hakan yasa yaja jikinsa ya bar wajan,kamar daga sama yaji ana magana kusa dashi,wata sexcy girl ce wacce tasha Ζ™ana nan kaya taci Ζ™arin gashin na abun mamaki wajansa tazu ta zauna tare da jin gina jikinta a nasa,kallonta kawai yayi yama kasa magana dan takaici kaifin yayi wani abu yaji saukar hannunta a Ζ™irjinsa.

******** *****

Sosai yayi kewarta ya rasa yaya zaiyi,babu kowa a makarantar sauran teachers duk sun tafi gida hutu,gashi bebyn tasa ba zata dawo ba tunda ta gama makarantar,rabun shi da ita shekara guda kenan tunda yaje gidansu akace yayi hakuri zuwa wani lokacin,gaba Ι—aya zaman kaΙ—aici ya ishe shi,babu abinda ya keson gani sama da ita babu voice Ι—in da kunansa ya kesonji sai nata,”what should i do?”wannan shine tambayar da Teacher AMEEN yayiwa kansa,Ι—an tsaki yaja daya tuna da mahaifinsa da ace zai iya da ya gaya masa ya nema masa auren ANUSHA BEBY,amma bazai iya ba babu mutumin daya tsani gani sama da mahaifinsa babu shakka gobe zaiji wajan iyayen BEBY koma mai zai faru saidai ya faru.

MENENE DA LILIN DA YASA AMEEN YA TSANI DADDYNSA?

Ranar sunday da yamma yayiwa Abuja dirar mikiya,ko DADDYN nasa bai gayawa ba sabida tafiyar tazu ba zata.

Da fara Getman Ι—in gidansu ya tareshi tare dayi masa wlcm, bayan sun gama gaisawa kai tsaye yayi cikin gidan,babban Parlour ya huce sannan ya huce guest Room ya haura steps Ι—in benen,babu wanda ya keson gani sama da DADDYN sa kuma abin alfaharinsa fatansa Ι—aya Allah yasa yana gida sabida yaga motarsa.

Tun kafin ya Ζ™ara ya kejin ihu Ζ™asa² jikinsa a sanyaye ya tura Ζ™ofar Ι—akin,gaba Ι—aya jikinsa ne ya fara rawa yayinda bag Ι—in hannunsa ta faΙ—i zuwa Ζ™asa,wasu hawaye masu zafi suka biyo gefen idonsa suka fara sauka a saman fuskarsa.

“Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un”

Shine kawai abinda ya faΙ—a,saka makon ganin DADDYN sa na sukuwa akan wata haihuwar uwarsa.

(pls dukkan wanda yasan littafin nan zai Ι“ata masa rai,yada kata da karantashi tun yanzu domin bansan Ζ™ana nan magana?‍♀️haka na tsara labari na kuma akwai saΖ™on da yake Ι—auke dashi,naka shine comments idan kayi niya)

Pls wattpad yaudai na roΖ™a kuyimin Comments pls and pls tnx anty.

Comments#

Share#

Vote#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

      *_NIMCY LUV_*
      ??S@r@ut@??

@wattpad
Nimcyluv

      
  *mai ilimi shike waΖ™a*
  *mara kunya ya taka rawa*
  *wawa ya zubda kuΙ—insa*

      Jan kunne?

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociat

           *41-42*
Runtsa idonsa AMEEN yayi da Ζ™arfi ganin abinda mahaifin nasa keyi,wasu hawayen takaici ne suka shiga zubuwa daga cikin Ζ™wayar idonsa suwa kan fuskarsa,ashe daman DADDY mazina cine bai sani ba?how long ya kasance yana aikata wannan Ι—ayan aikin? Ubana wanda ya haifini shine akan wata yana kururuwa yayi naked,wayyo Allah kaico da irin wannan bad habit Ι—in,da gudu yabar flat Ι—in lokacin da yaji DADDY yayi wata kururuwa tare da faΙ—in.+

   “Ohh yah..dear just like dat,wayyo Allah daΙ—i…pls shamin sosai”

  Bai Ζ™arasa jin abinda zai faΙ—a ba ya sauka daga steps Ι—in benen da gudu,zama yayi gues parlour jin kansa na sarawa ji yake inama ace ba DADDY ne ya haifeshi ba,kayansa ya kwasa gaba Ι—aya ko mota bai Ι—auka ba yayi hanyar waje.

   Tunda ya fita shine bai Ζ™ara komawa gidan ba har yau.

  Dafe kansa yayi lokacin daya kama tuna irin cin zarafin da mahaifinsa yayi masa,amma ya Ι—au niya a yau ba sai gobe ba zai koma domin zuwa neman auren BEBYn sa.
***** *****
Wani wawan mari A.J ya sakar mata,tare dayin mahaukacin tsaki,banda lalura mai zaisa yazu wani CLUB duk taran Ζ™aruwai wanda idan bakai wasa ba sai suyi maka fyaΙ—e.

  Tashi yayi yai waje yama fasa zama neman abokin nasa,domin wajansa yake zuwa CLUB Ι—in,yana fita ya faΙ—a motarsa daret wajan wani Event yayi wajan dinner abokinsa,MUKTAR TIJJANi M.T da DIYANATU TIJJANI a littafin (SAI NA AURETA) few minutes ya Ζ™ara babban Hall lokacin har anfara dinner,nan ya zauna cikin abokansa irinsu ANWAR(Ƙaddarar mace)AFFAN(Ashe Ζ΄ar babata ce)YISHAM(Lamrat) sai manyan Ζ™asa jigogi iyayen tafiya YARIMA SUDAS(Izzar so)dinner tayi dinner ban dawatsa kuΙ—i babu abinda ake,Ζ™arfe 11² aka tashi kowa yayi gida.

****** ******

Sosai yake sharara gudu akan titi duk da kasancewar titin babu mutane domin dare ya fara,few minutes ya Ζ™arasu gida tun daga nesa yake danna wani wawan horn nan da nan Getman ya buΙ—e masa ya danna hancin motar ciki,shuru bai fito ba zama yayi a cikin motar saida ya Ι—auki wajan 20min lokacin 11:30 buΙ—e motar yayi ya fito da sauri² yake tafiya harya isa babban parlourn gidan turus ya tsaya domin ganin Hajia zaune akan sofa da Hislun muslun a hannunta da alama addu’a take.

  Tafiya ya fara zuwa flat Ι—insa ya tsinkayi muryata.

  “zonan dr” shine kawai abinda tace sannan taci gaba da abinda take cikin kwanciyar hankali.

  Jiki a sanyaye ya Ζ™arasu wajanta,zama yayi kusanta ba tare da yace komai ba,abin hannunta ta ajjiye ta kalleshi fuska babu wasa tace.

“zuwa yansu kasan ka girma, zuwa kayi dare a waje bana ka bane,domin kayi iyali ya kamata kasan mekake duk da bani da wani tunani a kanka,kada kaje Ι—akinka domin ankai ma komai naka flat Ι—in waje amaryarka nacan tana jiranka,Ubangiji yayi maku Albarka”

  Tana faΙ—in hakan ta tashi tayi flat Ι—inta domin daman shi take jira.

  Jin kasansa na juyawa yayi saurin saka hannu ya dafe forehead Ι—insa take matuΖ™ar yi masa ciwo,a daddafe ya Ζ™arasa flat  saurin runtsa ido yayi ganin wani haske a parlourn,tafiya ya fara kansa tsaye yana shirin shiga flat Ι—insa yaji yayi Ζ™aro da mutum Ι—ago kai yayi ya ganta kwance saman sofa tana bacci hankalin kwance,gaba Ι—aya ta zamu legs Ι—inta Ζ™asa Ι—an Ζ™aramin tsaki ya ja bayan ya gama kallonta kota kanta bai bima yayi shigewarsa flat Ι—insa.
******** *****
A after 2 week letter.
Koda wasa A.j bai taΙ“a haΙ—a shinfiΙ—a da Najwa ba,zaman 5min baya iyawa da ita ya gwammace yayi tafiyarsa flat Ι—in Hijarsa.

   Ameen yazu wajan Beby Anusha kamar yadda yayi fatan hakan,wajan zuwansa biyar koda wasa bai taΙ“a ganin Beby ba saidai suyi magana da Hajia ko Mus’ab.

  Wasa² abu taci tura mitar yau da ban na gobe da  ban,daka Ζ™arshe Hajia ta Ι“uΖ™aci ya turo maga bata ayi magana domin ta gaji da ziyar da yake mata,Anusha ta Ζ™arasa karatunta a Ι—akinta kamar yadda tayi mata wish na dugwan karatu,yayi nacin yaga Beby amma ta hana saiya turo iyaye.

  Wajan kwana 3 dayin magana iyayen Ameen sukazu nema masa auren Beby cikin girmamawa aka basu akan sati Ι—aya za’ai bikin domin kowa ya fahimci Ameen bashi da kowa wanda zai Ι—auke masa kewa hakan tasa su Hajia suka amince.
**** **** ****
To A.j ciwo kullum Ζ™ara gaba yake babu wanda ya sani saidai ya karaci juyinsa shi Ι—aya sannan ya fito,gaba Ι—aya ya rame baya cikin haiyacinsa,tsakinsa da Najwa gaisuwa itama ba kullum ba.

  Bayan sati guda aka fara biki cikin girma da aminci,beby sai murna dake zata zauna da teacher bata Ι“oye soyyayarsa gaban kowa saita nuna,har ranar biki haΙ—uwarsu Ι—aya da Teacher.

Ta Ζ™ara girma da kwarjini fiye da tunanin mutum,gyara kowa tasha babu adadi.

  Ƙofar gidansu amarya ya cika da mutane masu yawan gaske,manyan mutane masu aji da girma da kwarji sune suka cika Ζ™ofar gidan wannan karan ba’a Masjid akayi ba.

  Guri ya cika sosai kowa yayi shuru ana sauraran Ι—aurin auren AMEEN da ANUSHA.

  Mai gabatar da auren ne ya gyara zama yace.

  “Masha Allah muna godiya ga Allah daya nuna wannan rana bai girma da Ι—aukaka,a dai² irin wannan lokacin dubban jama’a zasu shaida..”

  Kafin ya Ζ™ara magana wani magidancin mutum yazu da gudu yace.

  “kada a Ι—aura wannan auren ko an Ι—aura za’a kunce”

  Gaba Ι—aya mutanan wajan sune suka cika da mamaki da kuma jimami,amma banda AMEEN domin yasan waye mahaifin nasa saidai koda wasa baiyi tunanin zaizu wajan ba,yasan da bikin but baisan wacce zai aura ba.

  Wani mutunne yace.

  “kai kowa malam lafiya waye kai?”wannan shine tambayar da yayi masa.

“wani shu’umin murmushi yayi sannan yace.

“da raina da lafiya ta bazan taΙ“a bari jinina ya haΙ—a jinin MaΖ™iya na A.j ba,dan haka nine ubanka dole kabi umarnina kona tsine maka”

  Sai lokacin A.J ya Ι—aga kai jin an ambaci sunansa,Ι—an taΙ“e baki yayi haΙ—e da dafe kai dan haryau baya jin daΙ—i,tashi yayi yabar wajan tare da yin cikin gidan,nan Mus’ab ya mara masa baya.

  Suna zuwa suka tarar da Hajia zaune ita da Najwa ansha kyau kamar babu gobe,nan Mus’ab ya zaiya nawa Hajia komai dake faruwa.

  Tashi tayi tsaye ranta Ι“ace sai kuma tayi murmushi ta dafa kafa Ι—ar Mus’ab tace.

  “yayi iko da kuma izza a matsayinsa na uba a gareshi,amma babu komai nima zan nuna nawa ikon akan abinda nake da iko akai,Mus’ab get ready wannan auren babu fashi a yau za’a Ι—aura shi”

    (domin nunamin soyyayar da kuke kuma na gane cewa koda tare dani,kuma zama na amana inason ku nunamin Ζ™auna ta hanyar siyan book Ι—ina na *?IZZAR SO?* wannan shine abinda nake buΖ™ata my guys,salon book Ι—in na dabanne a nan zaku fahim mene Ζ™abila,da kuma izza ta so daga ko wanne Ι“angaran Ƙabilun)
Comments#
Share#
Vote#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

      *_NIMCY LUV_*
     ??S@r@ut@??

@wattpad
Nimcyluv
    *ITA GANGA? IDAN TAYI ZAƘI FASHEWA..TAKE??*
     *_Am Not A Born Writer??But I Was Born A Writer?‍♀️_*

*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
         *43-44*
FaΙ—aΙ—a fuskarsa Mus’ab yayi lokacin daya gama jin abinda Hajiyar ta faΙ—a,Ι—aga kai yayi yaga A.J harya shige flat Ι—insa,da murna Ι—auke akan face Ι—insa ya koma Ζ™ofar gidan inda taron jama’a suke.
   Zuwa lokacin har AMEE N yabar wajan,jikin Ι—aga muryar Liman ya fara kwararo addu’a,shi kansa yaji daΙ—in Hukuncin da Hajiyar da yanke,babu Ι“ata lokaci aka shiga gabatar da Ι—aurin auren kamar yadda kowa yake jira,gaba Ι—aya anyi shuru ana sauraran abinda Liman zaice domin basu san dawa za’a Ι—aura ba,a razane MUS’AB ya Ι—ago kai jin abinda Liman yace.

+
   “ALLAHAMDULILLAH daman wani hanin ga Allah bai wane yau duban jama’a duka shaida Ι—aurin auren DR AHMAD TIJJANI ASASA DA ANUSHA TIJJANI akan sadaki duba Ι—ari cif,muna ruΖ™on Allah ya basu zama lafiya”
   Gaba Ι—aya wajan ya Ι—auki surutun mutane,kowa yana tofa albarkacin bakinsa domin sunyi zaton da MUS’AB za’a Ι—aura.
  Haka akai taran Ι—aurin auren aka watse,MUS’AB ya huce wajan bin cike akan zaΙ“e mai tahuwa.

  Yana zaune akan bed  Ι—insa yasa hannu ya dafe kansa dashi,shuru yayi yana sauraran bugun zuciyarsa,yana shirin tashi tashi ta shiga toilet Hajia ta turo Ζ™ofar Ι—akin ta shigo,jiki a sanyaye tazu wajansa ta zauna kallonta kawai yayi baice komai ba,amma yasan tunda tazu har flat Ι—insa akwai sometin big daya tasu,kallonsa tayi sannan tasa hannu ta riΖ™e hannunsa tace.
    “HaΖ™iΖ™a na yanke hukuncin da nasan shine dai² kuma wanda nasan zakai alfahari dashi,a karu na biyu nasa ayi maka auren huce ta kaici na zaΙ“i na aura maka ANUSHA sabida akan kane akace baza’a aureta ba,ina son kayi haΖ™uri ka Ι—auki Ζ™addararka wacce ni a waje ba Ζ™addara bace,ka riΖ™e matanka da amana hakuri da kuma juriya,nasan baka da matsala ina fatan ka bawa matan kula da musamman ninasan cewa zakai alfahari dasu”
      Tana faΙ—in hakan tasa hannu ta shafa gashin kansa,sannan tayi waje abinda sam ya rasa me ya keji a ransa,shin meye amfanin wannan duk auren da ake masa marasa amfani saidai aita tara masa mata Ζ΄an biyu bakwai basa da wani amfani a wajansa,amma babu komai zai zauna tasu a hakan kodan Hajia tayi farin ciki,Ι—an tsaki yaja lokacin da yake tunanin habit Ι—in ANUSHA shikam bazai iya Ι—auka ba sam gaba Ι—aya jikinsa yayai waek kansa taci gaba da sarawa kamar zai rabe baya iya ajjiye damuwa a ransa amma wannan hukuncin na Hajia yayi masa tsauri fiye da tunaninta a haka ya tashi ya shiya toilet ya sakarwa kansa shower.

  Sosai take lokacin da Hajia ta gama yi nata bayanin wanda aka Ι—aura mata aure dashi,damuwarta shine tayaya zata iya rayuwar aure sa miskilin mutum kuma wanda baya sonta,abu guda ba zata iya watsawa bijirewa Haija ba zata taΙ“a cewa bata son auren ba,tayi alΖ™awarin zama dashi da daΙ—i babu daΙ—i.

Najwa ce ta gyara zama gaba ji take zuciyarta kamar zata fito waje wannan wane irin cin fuskane,wane irin rashin kirki aka gwada mata za’ai daga aurenta ace anyi mata kishiya mai hakan yake nufi?tasan ba good time suke da A.J amma ta fison ya kasance nata ita Ι—aya,kallon Hajia tayi tace.

    “to Hajia tunda bata sonsa a raba auren kawai,daman nayi tunanin da bro Mus’ab zaa Ι—aura koma komai shi zai zauna da ita tunda gida Ι—aya suke kuma bazaiyi tunanin cewa ita Ζ΄ar riΖ™o bace kamar yadda wancen ya faΙ—a”
Takai Ζ™arshan maganar kamar zata daki Anusha sabida yada ta kejin heartbeat Ι—inta na Ζ™aruwa.

  Ɗan murmushi Hajia tayi sannan ta kalli ANUSHA wacce take sauke ajjiyar zuciya,sannan ta maida hankalinta wajan Najwa tace.

  “banda abinki ai babu abin damuwa aciki am sure zasu dai² ta kansu”
  Ta faΙ—i hakan tana shigewa cikik flat Ι—inta,wata uwar harara Anusha ta zabgawa Najwa tace.

“babu abinda zanyi da mijinki nima ba sonsa nake ba,meye abinso ma a wajansa haddq zaki zu kina mani iyayi a nan wajan,kuma zama dashi babu fashi zaki zama Ζ΄ar kallo ne”
  Tana faΙ—in hakan ta tashi da niyar shigewa flat Ι—in Hajia,nan sukayi karo da juna Ι—anja baya tayi ta kalleshi,sanye yake da wata gezner shadda amy colour wacce taci Ι—inkin zama ni ya saka babbar riga sai zabga Ζ™amshi yake hannunsa Ι—auke da Lapton da key Ι—in car,a 2min tayi masa wannan kallon ta Ι—auke kai,Ι—an taΙ“e baki yayi tare da jijjiga kansa yana lissafi da zuciyarsa,domin sosai yaji abinda take gayawa Najwa,ta gefensa ta ratsa ta huce wajan 5min yana tsaye a wajan kafin yasa Ζ™afa da niyar barin Ι—akin,Najwa ce tasha gabansa tare da cilla idonta cikin nasa tace.
“yanzu kana nufin ka amshi auren da akayi maka a karo na biyu”
Ta faΙ—a idonta na kawo ruwa,hannu yasa akan shoulder Ι—inta tare da matsar da ita gefe yayi waje abinsa.

  Yana fita ya shiga wata sabuwar motarsa tare dayi mata key yayi wajan get da gudu Getman ya buΙ—e masa Ζ™ofar ya cill hancin motar kan titi nan ya fara sharara gudu kamar zai tashi sama.
LokaΙ—in kaΙ—an ya Ζ™arasa babban asibitin Abuja,yana zuwa yayi parking motarsa ya fito nan ma’aikan suka shiga gaishe kai kawai yake jinjina masu harya samu ya shiga Office nasa,babu jira ya fito ya fara duba marasa lafiya.
Ƙarfe 5dai² ya gama komai a asibitin yana shirin tafiya gida ANWAR(Ζ™addarar mace) shi da M.T (Sai na aureta)suka shiga office Ι—in nasa zuwa shiga suka gaisa,kallonsu kawai yayi ya Ι—auke kai dan yasan shirme za suyi masa,Anwar ne ya gyara zama yace.
  “kaga Ι—an gatan Hajia mai mata biyu a wata Ι—aya kaidai kaji daΙ—i”
Kallonsa A.J yayi sannan ya motsa bakinsa yace.
  “Munafiki”

M.t ne yayi dariya yace.

“aa ba wani munafiki gaskiya ce,koni da DIYA zata ban damai ai saina Ζ™ara auren nan nima naji yadda kaji”

Tabe baki yayi baice masu komai ba saima lumshe ido da yayi.
M.t ne ya kalleshi tare dasa hannu ya daki shoulder Ι—insa yace.
  “Ι—an iska uban miskilanci kana ji ana magana sai kayi shuru shiyasa wata rana nake daΙ—ewa banje wajanka ba”

  Kallonsa A.j yayi sannan yace.
“kuma shine zaka illata masu sona”

Ya faΙ—a yana kwabe fuska kamar zaiyi kuka,Anwar ne yace.
“kaidai Hajia ta gama taΙ“araka wallahi,au ur best frnd fa babu lafiya”

Gaba Ι—aya ya dawo da hankalinsa kan Anwar,Ι—an zaro ido yayi waje hakan ya tabbatarwa da Anwar A.j Ζ™arin bayani ya keso.
   Gyara zama yayi yace.
“YARIMA SUDAS(Izzar so kanemi naka kasha karatu) babu lafiya ana tunanin MAGIC akai masa,baya iya komai sai anyi masa abun dai babu daΙ—i,yau MAI MARTABA da kansa zaije LOKOJA Ι—auko shi,tunda yaje ya haΙ—u da wata Ζ΄ar sarkin garin yace yana so to kasan halin ƘABILAN EGBURA abun dai babu daΙ—i so bad”
   Gaba Ι—aya suka jinjina lamarin babu kamar A.j wanda ya kejin babu daΙ—i da rashin lafiyar YARIMAN danma a haka suna da tsari na kare jikinsu da abin saiya fi hakan.
“kai!! Kuta shi kubarmin Office”
Shine kawai abinda ya faΙ—a ya kwashi Lapton Ι—insa da key gaba Ι—aya suka tashi suka nufi waje,M.t ne yace.
“daman ina kaga ta zama Ahmad hankalinka nakan Bebyn Hajia”
Kwabe fuska yayi tare da langwaΙ“ar da kai waje guda yace.
  “pls Muktar”
Dariya gaba dariya sukai kowa yaje wajan motarsa ya shiga a hankali suka fara ficewa a compund na asibitin.
   Zuwa yanzu ta hakura ta saki ransa,tana kwance a cinyar Hajia tana sharara bacci tunda akai sallar isha’i ta fara bacci.
  Sanye take da wata rigar bacci pink colour wacce ba tafi iya Lap Ι—inta ba,gaba Ι—aya an tattare bata gashin kanta waje guda,rigar hannunta Ζ™ara mine a gaban rigar an rubuta MY CHERI.
Ƙarfe 10:30 ya shigo parlourn na Hajia da shigarsa ta bacci sai zabga Ζ™amshin turare yake,tunda ya shigo idonsa akan ya sauka,Ι—auke kai yayi ya shiga gaisar da Hajia suna gaisawa ya tashi da nufin barin parlour.
  “waka ajjiye da zai Ι—auki beby ya kaita Ι—akinta bayan kasan bacci take, nima na gaji a saman lafiya tunda ta samu mai kula da ita”
Kallon Hajiar yayi yace.

“to ki tashe ta mana”
Wata harara ta zabga masa tace.

    “sabida Ι—aukan alhaki ko,kazu ka Ι—auke ta idan baka son na Ζ™ara magana ok”
Baice komai ba ya Ζ™arasu inda suke a hankali yakai hannu ya Ι—ago ta cak zuwa jikinsa,Ι—an lumshe ido yayi lokacin da skin Ι—insu suka haΙ—u waje Ι—aya,haka yasa kai ya fice daga Ι—akin kamar bai Ι—auki komai ba,murmushi Hajia tayi tace ko mene ya faru *ADOPTION IS THE REASSON BEHIND*.
   Turo Ζ™ofar bed Ι—in nata yayi a hankali ya shiga,yana zuwa ya shimfiΙ—e ta akan bed,sannan ya juya zai fita a Ι—akin yaji tayi saurin riΖ™e masa hannu kallonta yayi yaga ta kwaΙ“e fuska tare da cewa.
  “i’m scared ban iya kwana ni Ι—aya a Ι—aki pls kaje dani Ι—akinka ta faΙ—a tana maΖ™ale hannunsa..

   (afuwa da jina shuru da kukai hankali na kan IZZAR SO??pls forgive me,ina dai zuba idon masoyan wannan book Ι—in idan da gaske suna biye dani,ina zuba idon nunamin soyyaya ta hanyar siyan book Ι—ina na IZZAR SO☹️pls show me some luv ??luv u fisabillilah my guys)
Comments#
Share#
Vote#
Sarauta????ce

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE IS REASSON BEHIND_

     *_NIMCY LUV_*
    ??Sarauta??
@wattpad
Nimcyluv

    *SHI RUWAN RAKE BAYA TAƁA ZUBA SHI KAƊAI??DOLE SAI ANSAKA HANNU AN MATSA SHI..?*

*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*

        *45-46*

Shuru yayi mata bata baice komai ba,hannu yasa ya murΙ—a handle Ι—in Ζ™ofar ya fita,yana tafe tana biye dashi,ganin yana shirin shigewa flat Ι—insa tayi saurin zuwa wajansa tare da riΖ™e hannunsa.

   Ƙofar flat Ι—insa ya buΙ—e tare da shigewa ciki,a tsakiyar room Ι—in ya tsaya sunkai wajan 5min a haka yana jiran ta sakeshi amma taki,shi kuma ya kasa magana.+

   Kallonta yayi akaci sa’a itama ta kalleshi,Ι—auke idonsa yayi sannan ya mayar kan hannunta wanda ta riΖ™esa dashi,a hankali ta zame hannunta ta sakeshi,tana sakinsa ya shige bathroom.
    Wajan mirrow ta nufa nan taga turare  birjik kamar hauka,Ι—an murmushi tayi tace.
   “lallai wannan mutumin hancinsa yasan Ζ™amshi”ta faΙ—a tana fesa turaren data Ι—auko,saidai ta feshi jikinta da kaf turaren data gani a wajan,hamma ta fara alamar bacci tafkeken bed Ι—insa taje ta kwanta tare da kunce ribbon Ι—in kanta gaba Ι—aya gashin kanta ya wargatse.
   Tsaye yake shower na dukan skin Ι—insa,banda bugu babu abinda zuciyarsa ke masa,meye amfanin tara mara wannan matan da akai duk babu na muro a cikinsu,Ι—an runsa idonsa yayi tare da shafa mararsa wacce take jinta a kumbure ga wani ciwo da take masa kamar zata fashe.
  Runtsa idonsa yayi da Ζ™arfi lokacin daya tuna best frnd Ι—insa YARIMA SUDAIS sosai ya damu da halin da yake ciki,akan  soyyayar bace an maida shi nakashasshe wannan ai shi ake kira da IZZAR SO,dole yaje KANO a cikin week Ι—inan.
  Wani dark blue Ι—in towel ya Ι—auka tare da Ι—urawa a waist Ι—insa,bakinsa ya wanke sannan ya fito a toilet Ι—in.
   Saurin lumshe idonsa yayi jin wani Ζ™amshi ya daki hancinsa,kuma irin Ζ™amshinsa,a gaggauce ta shirya cikin wani black boxer wanda ya kamashi,turare ya fesa a jikinsa,sannan ya nufi parlour ya kwanta akan duguwar sofa,few minutes bacci yayi gaba dashi.

    Can tsakiyar dare,ta farka a tsorace ganin Ι—akin duhu ko hannunta bata gani,kusa da ita ta shafa taji babu kowa,saurin duruwa tayi daka kan bed Ι—in,bango ta fara shafa harta samu fa fita parlour,ajjiyar zuciya ta sauke ganin da Ι—an haske a parlour’n amma mai duhu.

    Idonta shiga ta shiga juyawa kamar me neman wani abu,can ta hangoshi kwance akan sofa yana sauke numfashi a hankali,hannu akan Ζ™irjinsa Ι—ayan kuma ya dafe mararsa dashi,still tsuro akan face Ι—inta tayi wajansa,tana zuwa ta Ι—auke hannunsa daka kan Ζ™irjinsa ta kwanta a saman Ζ™irjinsa,Ι—aya hannun ta Ι—auke ta maida nata hannunta akan mararsa bada niyar komai ba,sauke numshi yayi mai zafe cikin baccin ya Ι—auko hannun ya Ι—ora bisa bayanta like yayi hugging nata,a dai² lokacinne Najwa ta fito daga bedroom Ι—inta.

     ****
Zaune yake gaban boka ga gama gabatar masa da dukkan wani muri nasa,domin zaΙ“e baifi saura wata biyar ba.

   Wata dariya boka yayi sannan ya shiga zane a jikin Ζ™asa wajan 10min ya Ι—ago kansa ya kalli mutumin dake kusa dashi yace.

   “hakiΖ™a mungano maka tarin nasara acikin wannan harkar,amma dole kabi sharaΙ—inmu”
   Murmushin jin daΙ—i yayi tare dayin wata ashariya ta fitar haiyaci yace.

   “dukkan abinda kace nime biyayyane a gareka”

  Boka ne ya gyara zama yace.
   “wannan karan Ζ™aramar yarinya zaka samu,amma bakai zakai amfani da ita ba,wannan karan nine..

    (na daure nayi maku typing saura ko watsamin Ζ™asa a ido kuΖ™i comments,ina son faranta maku amma haryau banga masoya book Ι—inan sun siya book Ι—ina na IZZAR SO ba??why ku bancanci hakan bane,kafin nayi na kuΙ—i saidai nayi free book guda 4 cif,amma dai bari na gani ko akwai masoyana???yaci gaba da typing wasan yanzu aka fara??,ga wanda zaisai book guda biyu document Ι—in SAI NA AURETA da kuma IZZAR SO zai bada 200 gaba Ι—aga maimakon 400??wannan sauΖ™in iya nakune masoya RAINO ne SILA)
Comments#
Share#
Vote#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

    *_NIMCY LUV_*
    ??Sarauta??

@wattpad
Nimcyluv

    *NAYI MAKU LAIFI..I’M SOWIE?..*
     
The brightest future will always be based on a forgotten past, you can’t go on well in life until you let go of your past failures and heartaches

*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
           *47-48*

Boka ya faΙ—a yana kallan mutumin dake kusa dashi,Ι—an jinjina kai JAZULI yayi tare yin magana a zuciyarsa,”kut wallahi saina fara jin daΙ—inta kafin kai ka sani”a zahiri kuma yace”baka damuwa za’ai dukkan abinda kace nan da 3 days juts wait for me”wata dariya yayi Boka yayi domin yasa abinda JAZULI bai sani ba,da wannan damar zai amfani wajan cikar burinsa,a haka Jazuli ya sauke masa kuΙ—i masu yawan gaske sannan yayi waje,tayi kaΙ—an yayi sannan ya isa zuwa motarsa yana zuwa ya faΙ—a ciki tare da Ι—aukan wayansa yayi darling number,ringing 2 tayi akai picking call Ι—an murmusawa yayi yace.”where are u?”shuru yayi na wani lokacin kafin yace.”guys aiki yazu fa nan ya shaida masu yarinyar da ya keso cikin gaggawa”yana faΙ—in hakan yay8 druping call Ι—in tare da yiwa motar key.+

  To AMEEN yana barin wajan daret wajan motarsa yayi,yana jin duk kiran da frnds Ι—insa suke masa amma yayi ignoring nawu,motar ya faΙ—a tare dayi mata key a guje yabar wajan da gudu,sosai yake sharara gudu akan makeken titin da zai sada shi da PINKY CLUB wanda yayi suna a ABUJA,babu abinda yake masa yawo a kunne sai maganar mahaifinsa wanda ya keji bashi da kamarsa a duniya,ashe yayi kuskure ba haka abin yake ba,mai yasa mahaifinsa ya zama MAZINA CI? Mai yasa mahaifinsa ya fifita son duniya akan lahirarsa gashi son zuciyarsa yasa ya rabu da farin cikinsa kuma akan idonsa,gaba Ι—aya idonsa ya rufe yama manta akan titi yake,idan akwai abinda ya tsana a duniya bai huce maifinsa ba,bai tsaya a ko’ina ba sai compund na PINKY CLUB kashe motar yayi tare da rufewa da Ζ™arfi,yana zuwa ya shiga cikin Club Ι—in a Ζ™ofa ya tsaya yana Ζ™arewa mutanan wajan kallo kowa da abinda ya keyi,shiga ciki yayi babu inda ya nufa sai wajan da ake ajjiye ALCAHOL yana zuwa ya Ι—auki Ι—aya tare da Ι“alle murfinta ya kafa a baki,bai ajjiye ba saida yasha fiye da rabi sannan ya cire Ζ™walbar a bakinsa lokacin da Giyar ta fara Ι—ibansa idon sane yayi ja,yayinda daya fara tangaΙ—i ya fara idonsa na  lumshewa tsakiyar wajan yaje tare da buga Ζ™walbar da kasa nan take atention Ι—in mutane sukayo kansa,mutane wajan ya kalla kafin ya fara magana da Ζ™arfi yace.”duniya ta isheni ba tama ko birgeni na tsani kaina”ya faΙ—a yana buga kansa da jikin bango nan da nan ya fara bleeding,wani matashin saurayi ne yazu wajansa da sauri yana zuwa ya riΖ™e hannunsa da Ζ™arfi ya fara jansa zuwa waje still bakinsa baiyi shuru ba”na tsaneka Daddy baka cancaci uba a gareni ba,i hate u more than my life”da kyar ya samu yayi waje dashi yana zuwa waje ya sakeshi sanan yayi farcing da junansu ya yace.”idan rai ya Ι“aci hankali baya gudawa,dukkan abinda mahaifinka yayi maka he still ur father no need ka aiba tasa,addu’a zakai masa itace shiriya sama da komai,Ζ™addara kala² ce kayi Ζ™oΖ™ari ka cinye Ζ™addarar sai kaga Allah ya sauΖ™aΖ™awa lamarinka cikin sauΖ™i,mu Ζ΄ar Ζ΄ar amane a wajan iyayemu tabbas wata rana Allah zai tambayi amanarsa to kaga koda wannan aka barsa a babban aiki,frnd do what is right not what is easy”ya faΙ—a tare da barin wajan,Ι—an lumshe ido yayi yana jin zuciyarsa nayi masa wani ciwo na musamman,duk da bai dawo hankalin saba haka ya nufi wajan motarsa yayi mata key ya jata a guje,few minutes ya isa gida da niyar kwasar kayan yabar Ζ™asar gaba Ι—aya,parking yayi ya fito yana tan gaΙ—i Getman Ι—inne ya kallesa tare da jijjaga kansa alamar tausayi,yana shiga ciki yayi hanyar flat Ι—insa a Ι—an Ζ™aramin lokacin ya haΙ—a komai nasa da yake buΖ™ata fitowa yayi ya fara jan jakar mata fiyansa,steps Ι—in bene ya Ι—akata cikin zafin nama yasa Ζ™afarsa kenan da niyar taka step Ι—in Ζ™arshe idonsa yayi masa mummanan gamu.

    ***KANO***

Hangota nayi tsaye cikin kicin tana faman sauke lunch Ι—in dare,sosai na kalleta ganin ta sauya kamar ba ita ba,saida ta gama komai nata sannan ta fara jera abincin akan daining table,tana gamawa ta fara tafiya cikin wani Ι—aki hannu tasa ta turo Ζ™ofar Ι—akin,wata mata na gani mai cikar haiba da kuma mutunci Ι—an durkosawa tayi sannan tace.”sannu anty komai ya zama ready”tana gama faΙ—in hakan ta tashi tayi waje,bata tsaya ko ina ba sai matsakaicin Ι—akinta zama tayi a bakin bed tare da rafka ta gumi sannu a hankali wasu hawaye suka fara bin fuskarta a hankali ta motsa bakinta kafin ta kafin tace”ina roΖ™an Allah ya karemun ke a dukkan inda kike,ubangiji ya zama gatanki Anusha ina jin zuciyata na bugawa ina roΖ™an Allah yasa ba wani abune zai faru dake ba,Allah kasa kafin na koma gareka nayi tozali ta Ζ΄arta kuma farin cikina”tana faΙ—in hakan ta tashi ta shiga toilet domin yin wakan, wajan Ζ™arfe 10 ta gama wankan ta ta fito Ι—aure da towel a jikinta wajan wadrop taje da niyar Ι—aukan kayi taji anyi saurin turo Ζ™ofar Ι—akin nata,Ι—an saurin juyawa tayi nan idonta ya sauka akan na ALHAJI BUKAR daga shi sai boxer.Jikin tane ya fara rawa amma ta dake bata nuna ba,saurin saka hijab tayi sannan ta rusuna ta gaida shi tana sauraran abinda zai faΙ—a,wani killer smile yayi mata kafin ya tsura mata ido tare furzar da huci mai zafi yace.”khaliysat na daΙ—e ina sha’awarki tun lokacin dana ganki wajan mai saida abinci a matsayin waiter,wannan dalili yasa na taimakeki na Ι—aukeki a matsayin Ζ΄ar aikin matata,na ciroki daga wahalar dakike na baki jin daΙ—i duk nayi ne domin cikar burina,a yau yadda matata bata nan taje asibiti aikin kwana ki tabbatar kece zaki amshe ta domin yau saina cika muradin zuciyata”.
         ***ABUJA***
Wani baΖ™in cikine ya kama Najwa bata san lokacin da hawaye suka fara zubu mata kan kuncin taba,da sauri ta juya ta shige cikin bedroom Ι—inta domin ba zata iya kallon mijinta da wata ba,kiran salla Asuba shine ya tashi A.J daga bacci idonsa ya fara buΙ—ewa a hankali harya gama buΙ—esu tas akanta,domin tunda yaji an danneshi babu mai yi masa haka sai ita don koda wasa Najwa ko hannunsa bata taΙ“a riΖ™ewa ba,Ι—an tsaki yaja tare da tashi da ita daga jikinsa gaba Ι—aya,maimakon yayi bed Ι—insa da ita kawai saiya cillata saman sofa,”auchii”shine abinda ta faΙ—a cikin baccinta amma ko motsi ba tai ba,taci gaba da baccinta hankali kwance,a hankali yake taku har zuwa cikin Ι—akinsa daret bathroom Ι—insa ya shiga tare da cire kayan cikinsa,hannu yasa ya dafe bango ya sakawar kansa shower a hankali yaji zuciyarsa nayi masa sanyi yaukam yaΙ—an jishi fresh,wajan 10min yasa hannu ya kashe shower’n tare da Ι—auro amy towel ya Ι—aura a waist Ι—insa wajan mirrow ya nufa ya fara taje gashin kansa acikin Ζ™aramin lokaci ya gama shiryawa wata green Ι—in jallabiya ya saka a jikinsa tare da saka wata hula black ya feshi jikinsa da turare danginsu Ohud,da sauri ya Ζ™arasa Masjid Ι—in yana zuwa ana tada sallah,ana idar da sallah yayi addu’a ya tashi yayi waje domin fitar wuri yake sonyi,yana fitowa ya haΙ—u da Mus’ab kallonsa Mus’ab yayi sannan yace.”ango ka tashi lafiya,daman Hajia tace a gayama kada kayi tunanin fita yau”Ι—an waro idonsa yayi waje dan bai iya magana kafin yasa hannu da niyar kaima Mus’ab doka gaba Ι—aya Mus’ab ya shige jikin A.J yadda bazai iya dokansa ba,Ι—an murmushi yayi tare hugging Ι—in Ζ™anin nasa a hankali ya motsa bakinsa yace”hope you are fny?”Ι—aga shi Mus’ab yayi sannan yace.”A dey fyn”jijjiga kansa yayi alamar Great,a haka suka nufi cikin gidan suna zuwa kowa yayi flat Ι—insa,hannu yasa ya murΙ—a handle Ι—in Ι—akin nasa yana shiga ya ganta zaune akan prayer mat tana karatun kur’ani abinda bai taΙ“a  ganin Najwa tayi ba,lapton Ι—insa ya Ι—auka tare da zaman kan sofa waje take kusa da bed Ι—insa,ya shiga dannawa email Ι—insa ya buΙ—e nan da nan messages suka fara shigowa,karatun ta iddar tare ajjiye komai wajan da yake hijab Ι—in jikinta ta cire tare da sauke numfashi mai Ζ™arfi wanda yasa A.J Ι—aguwa sanye take da wata riga roba wacce ta kama jikinta daga sama sannan ta buΙ—e daga Ζ™asa kana iya hangΖ™ crzy jeans Ι—in dake jikin rigar wanda ya kamata wanda ya bawa hips Ι—inta damar baiyana,Ι—auke kai yayi yana taΙ“e baki ita a dole wai matar aure,wajansa tare da zama a Ζ™asa kusa da legs Ι—insa Ι—an turo baki tayi tace.”morng..yaya”wajan 3min bai amsa ba sai jijjaga kansa kawai da yayi,lapton Ι—in hanunsa ta kwance tare sakin kuka tana faΙ—in”uhm nifa yunwa na keji”mtwss yaja tsakin tare dasa hannu ya fisgota zuwa..

    *TOPIC*
_Shin kin taΙ“a aikata abin kirki wanda za’ai alfahari dake koda bakya duniya?kiyi Ζ™oΖ™arin zama uwa ta gari wanda mijinta da kuma Ζ΄ar Ζ΄anta za suyi alfahari da ita koda babu ranta??_

  _ki Ι—auki da muwar Ζ΄ar uwarki ki mai data damuwarki wannan shine kyautatawa??dukkan abinda zaki ki tuna Allah yana kallonki kiyi Ζ™oΖ™arin zama mace ta gari mai tsayawa akan ra’ayinta,kada ki yadda kiyi koyi da wacce ta fiki kiyi Ζ™oΖ™arin duba na Ζ™asa dake,kiyi Ζ™oΖ™arin kyautatawa mijinki a dukkan halin da kika tsinci kanki babu shakka wata rana zaki ci riba?_
  
    (masha Allah a nan na kawo Ζ™arshen book 1,ina roΖ™an Allah ya bani ladan abinda na rubuta wanda nayi kuskure Allah ka yafemin,ina gdy ga dukkan wanda ya kasance dani a farkon wannan littafin naji daΙ—i fiye da tunaninko,inata Ζ™oΖ™arin faranta maku,nayi maku laifi na rashin update wayana ya samu matsala baya riΖ™e charge☹️?bisa wani dalili mai Ζ™arfi wanda yasa bazan iya book 2 kyauta yasa na maidashi na kuΙ—i akan naira 100 kawai,idan zaki haΙ—a da IZZAR SO zaki bada 200 idan kuma zaki haΙ—a da ducoment Ι—in SAI NA AURETA zaki bada 300 kawai,domin samun book 2 zaka iya nema na ta wannan number 08119237616??????Kada aban kunya)
Commenta#
Share#
Vote#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

      *_BOOK 2_*

*_NIMCY LUV_*
??Sarauta??

@wattpad
Nimcyluv
    *Free page,iya 1 kawai*

    *Special Gift to KAINUWA WRITER,Allah ya Ζ™ara mana basira da Ι—aukaka??*
*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*

       *49-50*

Yana fisgota yayi saurin tashi yayinda ita kuma ta faΙ—a saman sofar daya tashi,murmushi tayi sai kuma ta fasa kuka kamar ranta zai fita,Najwa dake parlour a zaune tana kallo ta jiyo kukan Anusha cikin bedroom Ι—in A.J sosai gabanta ya faΙ—i da kamar ba zata tashi ba,sai kuma tayi saurin tashi tare yin cikin bedroom Ι—in,zaune ta ganshi akan bed yana danna lapton Ι—insa hankali kwance sam kukan mai dame shi ba i think he injoy her cry ma tab,Ι—an satar kallonsa tayi ganin yayi kyau kamar ka Ι—auke shi ka gudu,sanye yake da black boyal mai manyan zane yayinda akai masa Ι—inki da red yadi ya saka hula red tare da agogon apple shima black and red Bluetooth na kunne,Ι—an lumshe ido tayi tana jin soyyayar mijinta na ratsa ko ina na jikinta,she wish ace dokan Anusha yayi amma data ji daΙ—i,matsawa kusa dashi tayi tace.”mrng hayatie”kai ya Ι—aga mata alamar amsawa,dariya Anusha tayi ita Ι—aya and she stand talking with her heart.”shegiya munafuka,wai Hayatie”Ζ™ara dubansa tayi tace.”hayatie why Anusha cry?”ta tambaya tana zama kusa dashi akan bed Ι—in,ko motsi baiyi ba yaci gaba da abinda yake na bincike akan kwauyi kan da suke buΖ™atar taimako,hannusa kawai ta tsirawa ji take ina ko hannun tane ya riΖ™e amma babu dama gashi sam ita ba zata iya taΙ“a shi ba,kallon Ansha tayi wacce tayi lamu akan sofa sannan ta gyara murya tace ke kuma lafiya?saurin dirowa tayi akan sofar tazu wajan su ta zauna haΙ—e da kwaΙ“e fuska tana shirin yin wani kukan tace.”ba yaya bane wai sai yayimin kiss”ta faΙ—a tana nuna A.J da hannu Ι—an zaro ido yayi jin uwar Ζ™aryar da aka maka masa yanzu nan,lapton Ι—in ya ajjiye sannan ya tashi ya fita abinsa,Najwa kam ji tayi zuciyarta kam zata fito waje dan baΖ™in ciki kafin tayi murmushi tace.”tab Allah ya soki da Rahama ni gsky zan faΙ—a maki koda wasa kika bari yayi maki kiss to ciki zaki samu,kina samun ciki kowa shikenan zaki haihu daga haihuwa wasu suke mutuwa,ko kiga mutum ya samu yayyun fitsari”Kallonta Anusha tayi da mamaki sai kuma ta share tace.”laa anty kema bakya yarda kenan,kinga nima banson rasaki”dariya Najwa tayi cike da mugunta kafin tace”ni bakiga ko Ι—aki Ι—aya bama kwana ba,to kema ki kiyaye”ta faΙ—i hakan tana ficewa a Ι—akin,shuru tayi tana nazarin maganarta sai kuma tayi dariya tace.”I’m not stupid dole na siyi book Ι—in Sarauta na SAI NA AURETA”da wannan tunanin ta faΙ—a toilet.+

        Zaune yake kusa da Hajia suna taΙ“a shirya ita da Mus’ab shikam ko kanzil baice ba,Hajia yace ta kalle shi tace.”Breakfast is redy”ta faΙ—a tana hanyar daining,kafin ya tashi Najwa tayi sallama cikin shigarta abaya mai kallar light blue tayi kyau babu laifi musamman ita da take fara,wajan taje ta zauna kusa da A.J yayinda ta gaisar da Hajia shi kuma mus’ab ya gaida ita,abincin suka fara ci babu wanda ya tambayi kowa,shikam A.J ko hannu bai saba yana jin zuciyarsa na buga masa da Ζ™arfi,Ι—an buΙ—e idonsa yayi a hankali ya hangota tana shigowa duk tafiya Ι—aya sai jikinta yayi shaking,sanye take da wani black less wanda yake da red flower mai kyau anyi mata Ι—inkin riga da siket tasha Ι—aurin zamani Tauban,sallama tayi cikin cool voice Ι—inta waje ta nema ta zauna akan kujerar da take parcing A.J,Hajiya ta gaisar sannan ta gaida Mus’ab wanda yake mata dariya tare da cewa.”aa black Ι—in bro anko kuma kukayi keda shi,kaida yaya kaji mata biyu ga fara ga baΖ™a abinka saidai bakin na kyau ne wlh”Ι—an kumbura baki tayi tare kwaΙ“e fuska zatai kuka Hajia tayi saurin magana.”no Beby pls don cry rabu dashi,bari a baki breakfast naki”dariya Anusha tayi sannan tace.”no basshi naci ana yaya”tana faΙ—in hakan tasa hannu ta fara ci kallo hannunta yayi wanda yasha henny ja da baΖ™i,Ζ™afa tasa ta Ζ™asan daining ta zunguri Ζ™afarsa,ido ya Ι—aga ya kallesa nan ta Ι—aga masa gira alamar tambaya sannan tayi masa nuni da abincin gabansu.
   Yau wajan sati guda kenan da Auren A.j da Anusha yayinda kullum a Ι—akinsa take kwana shi kuma a parlour,zuwa yanzu yana amsa gaisuwarta duk yadda yakai ga silence Ι—insa saita saka shi magana.

  Duguwar rigace a baya a jikinta tayi rolling kanta da mayafin a baya,flat shoe ta saka sannan ta fesa turare tayi waje,tafiya ta fara cikin nutsuwa har ta fice daga gidan gaba Ι—aya,duk abinda take akan idon A.J domin yana cikin motarsa zai fita office,Ζ΄ar tafiya kaΙ—an tayi harta bar wajan Masjid nasu nan tayi Ζ™aro da wasu samari sunsha shadda mai kyau wajan su 4,wani yayi murmushi yace.”madam sannu yanzu nake tunanin yadda zan ganki”Ι—an waro ido tayi sannan tace.”who are u?”ta faΙ—a tana ja baya Ι—ayanne ya kalleta yace.”kina nufin baki ganemu ba,muna abokan wanda zaki aura harfa Ι—aurin auren munza,ko kin manta AMEEN ne”baki ta zumbura sannan tace.”bani ya wulaΖ™anta ba yace ya fasa aura duk son da nake masa”wata dariya babbansu yayi sannan ya matsu kusa da ita yace.”u don have to worry yanzu haka shine ya aiko mu muzu mu Ι—aukeki mukai ki wajansa”faΙ—aΙ—a face Ι—inta tayi da dariya sannan tace.”are u sure?”very sure ya bata amsa yayinda ya buΙ—e mata bayan mota ta shiga,suma suka shiga suka ja motar a goje.
  A.J da yake tsaye da motarsa wajan Masjid yana shirin fita ya ganta tare dasu haka kawai yaji bai yadda dasu ba,yana shirin tafiya yaga ta shiga motar suma sun shiga sunja motar,da sauri yayiwa motarsa key ya bi bayansu a goje.

  Ci gaban Labarin book 2 100 kawai,08119237616

Comments#
Share#
Vote#

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

    
         *_NIMCY LUV_*
         ??Sarauta??

@wattpad
Nimcyluv

        *Speacial Gift to my bestie NANA Ζ³AR CASKALE???*

       *Judge nothing, you will be happy. Forgive everything, you will be happier. Love everything, you will be happiest.*
*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
        *51-52*

Gudu suke akan makeken titin Abuja kowa ya gansu saiya kauce,A.J cike da mamakin mutanan yake dreving motarsa duk da bai iya gudu a mota ba amma da kaga yadda yake dreving zaka san ransa ya Ι“aci,wani mugun tsaki yaja daya tuna hauka irin na Anusha,kafin kace me idonsa yayi red jijiyar kansa ya tashi banda gudu babu abinda yake,bluetooth Ι—in kunansa ya saita sannan yayi dailing number Mus’ab riging Ι—aya yayi yai picking call Ι—in kafin Mu’sab yayi magana tuni A.J ya magantu yace.”maza fito a gida kasa secrities su bazu da picture Ι—inan yarinyar nan Anusha yanzu wasu suka tafi da ita,than kasa a rufemin duk wata tasha da mota zata bi tabar garin Abuja sannan tashar jirgin sama”yana faΙ—in hakan ya kashe kira tare da Ζ™ara gudun motarsa ganin baya iya ganin motarsu,numfashi ya fitar mai zafi tare da dokan kujerar side Ι—insa tare da faΙ—in.”stupid gal she did care about her life”yana Ζ™oΖ™arin shan gabansu wata Ζ™atuwar mota tazu ta shiga tsakiyarsu nan gosulo ya haΙ—u,banda jan tsaki babu abinda yake wajan 20min sannan motuci suka fara raguwa da gudu yaja motar ya bar wajan yayi inda yake tunani sunbi amma babu su babu labari babu inda bai jeba ko irin motar bai Ζ™ara gani ba.+

  A can gida hankalin Hajia ba Ζ™aramin tashi yayi ba,yayinda Mus’ab ya shiga mota yabar gida a guje ita kam Najwa Ι—aki tayi tana dariya Allah yasa su kasheta ko suyi mata fyaΙ—e,a zahiri kuma tafi Hajia damuwa”Allah ya bai yana mana ke Anusha Allah ya dubi idonmu,bana son damuwa A.J kuma nasan akan Anusha babu abinda bazai iya ba”kafin kace mai labari Ι“atan matar Dr Ahmad Tijjani Asasa ya bazu,duk wata kafar sada labarai babu inda basu yaΙ—a ba,hatta B.B.C saida akai masu sakon Ι“atan nata da Ζ΄an kiddnap sukayi.

  Sai wajan 11 na dare A.j ya shigo gida ko flat Ι—in Haji’a baije ba ya shige flat Ι—insa yana zuwa ya shige bathroom tare da sakarwa kansa shower banda sauke numfashi babu abinda yake,sosai zuciyarsa ke bugawa da Ζ™arfi duk yadda yaso yayi tunani da kuma dugwan nazari amma kwakwalwarsa taΖ™i bashi dama,kashe shower’n yayi sannan ya Ι—aura towel a waist Ι—insa ya fito,daret wajan mirrow ya nufa body lotion ya Ι—an shafa a skin Ι—insa tare da fesa body spray,wajan wadrop Ι—insa yaje ya Ι—auki wani ash boxer ya saka sannan ya kwanta akan bed tare rungomw fillow yana Ι—a furzar da numfashi akai²,Ι—an tsaki yaja sai kuma ya tuna maganarta.”yaya wai ance idan aka aurawa mutum wani to yana sonshi,kenan nima kana sona?”kallonta kawai yayi bai magana ba lokacin sanye take da wani jeans iya lap Ι—inta wanda ya kamata sai wata Ζ™aramar riga mai babban hannu,Ι—an turo baki tayi tace.”nifa gasky ban iya shuru da baki ba salan bakin mutum yayi wari”hannu yasa kamar baison taΙ“a ta sai kuma ya kai hannu ya riΖ™e hannunta wanda take shafa sumar kansa da ita kamar zatai masa kitso yace”ni kina sona da aka aura maki ni?”dariya sosai sannan tace.”aini kune family na musamman da anty Najwa tace min waini Ζ³AR TSUWA ce,kaga da Hajia da Mus’ab da kai duk ina sonku ai”ta kai Ζ™arshan maganar tana kwace akan fillow haΙ—e dayin shuru tana sauke numfashi,haka kawai yaji rantsa ya Ι“aci sai kuma ya danne zuciyarsa a lokacin ya tabbatar da Anusha bata san meye so ba,sannan bata san wata keso ba abu Ι—aya ne wanda ya damu da ita shine gwaninta,thank God da bata san so ba dan baisan mezai ce mata ba tunda yasan ba sonta yake ba.
Ajjiyar ya sauke mai Ζ™arfi bayan ya gama tuna last maganar da ita daga nan bai Ζ™ara sauraran taba,to suwaye wannan mai suke nema a wajanta,juyi kawai yake akan makeken bed Ι—in gaba Ι—aya bacci ya Ζ™aura cewa idonsa.

         ***LONDON***
Zaune yake akan sofar dake makeke parlour’n gaba Ι—aya ya zama wani so silent,a zahiri kallo yake amma a zuciyarsa tunani Beby Anusha ne wanda yayi masa,zuwa yanzu yasan ita ba muharramarsa bace dole ya cire tunaninta a ransa,kamar daga sama yaci amfara sanar da Ι“atan na Anusha a kiΙ—ime ya tashi tsaye yana Ζ™ara duban T.V lokacin da aka nuno makeke picture Ι—inta,nan take wani tunani yazu ransa lapton Ι—insa ya kunna tare da saita Ζ΄ar Ζ™aramar Camerar daya bari acan gidan wacce ya saka domin ganin abinda yake faruwa,saurin tashi yayi ganin Anusha riΖ™e a kafaΙ—ar  mahaifinsa sai zillo take tana Ζ™oΖ™arin kwace kanta….

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

       *NIMCY LUV*
     ??Sarauta??
Follow pls
Wattpad
Nimcyluv
   *If you really love me then step up and prove it.*
*If not then walk away because i can’t stand the pain??*
NIMCY HAUSA NOVEL
FADAR NIMCY
REAL NIMCY LUV FANS

   Wannan page Ι—in naku ne,ina gdy ga wanda suka sai IZZAR SO?sai naga ruwan comments Ι—inku?

*Danna wannan link Ι—in??*

I just published “IZZAR SO 4” of my story “IZZAR SO”. https://my.w.tt/VUh4PrBvl9

+
*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*

     *53-54*

A zabure Ameen ya tashi lokacin daya gama ganin abinda yake shirin faruwa,safa da marwa ya shigayi shin wacce hanya zaibi ya kubutar da ita,ganin bashi da wata mafita ga lokacin yana Ζ™urewa yasa yayi saurin Ι—aukan wayarsa tare da kunna data babu Ι“ata lokacin ya shiga Facebook ko 5min bai ba yaga posting Ι—in da Mus’ab yayi,cikin saurin ya shiga ya fara comment _kaje gidan Chairman Jazuli wanda yake ta kara yanzu am sure zaku sameta acan_, yana gama faΙ—in hakan yayi ofline tare da ajjiye wayar yana tunanin halin mahaifin nasa wanda bazai taΙ“a sauyawa ba,wato iskancin nasa har akan Ζ™ananan yara wanda basu san meye rayuwar ba,ok dat why ya hanashi aurenta sabida ya kwallafa rai akanta ya tabbata mazinaci yana baΖ™in ciki da takaici idan ya tuna shine ya kawo shi duniya,koba komai duniya zatai masa dariya a matsayinsa na wanda mazina ci ya haifa,wasu hawayen baΖ™in ciki ne suka shiga zubuwa daga cikin idonsa.

    Yau wajan kwana uku babu Anusha ga yanzu za’ai kwana na biyar tunda dare ya fara,sam sum manta da wani media da sukai posting a can duk da cewa kullum datar su a kunne take amma hakan baya san su shiga wasu chart Ι—in,dukkan inda suke tunanin ganinta sun duba babu ita,Hajia kam kuka take ta shiga uku idan Ζ΄ar mutane ta Ι“ata ko aka cire mata kai?Najwa kan ji take wannan ranar tafi ko wacce ranar farin ciki a wajanta koba komai idan ba’a ga Anusha dole A.J ya hakura ya rungometa a matsayin mata.
   Kwance yake akan duguwar sofa idonsa a lumshe yana sauraran bugun zuciyarsa tare da tunanin mafita bazai zuba ido a salwantar da ranta ba,domin ita Ι—in amana ce a wajansa ya san ba sonta yake ba amma dole ya kula da ita a matsayinsa namijin ta,runtsa idonsa yayi jin yadda mararsa keyi masa wani irin ciwo na musamman wanda bai taΙ“a jin saba,ji yake inama ba a namiji yazu ba shi walahi kunya ba ya keji idan ya tuna abinda kesa ciwon mara dole ya kawo Ζ™arshan wannan matsalar tasa bazai zauna ya kashe kansa haka nan ba.

  Ware idonsa yayi da sauri jin Mus’ab ya faΙ—o kansa yana haΖ™i,kallonsa yayi kawai ba tare daya ce komai ba jikin Mus’ab na rawa ya fara magana.”bri tashi maza ashe beby na wajan wancen Ι—an iskan Chairman Jazuli”wata diruwa Ahamd yayi jin an ambaci beby da kuma Jazuli jikinsa na rawa ga fisgi key Ι—in hannun Mus’ab da sauri yayi compond na gidan,da gudu Hajia tazu tasha gabansa tare da riΖ™e hannunsa tace.”baka da hankali Dr na tayaya za kaje wajan wannan mutumin kai Ι—aya”kallonta yayi da idonsa daya gama rinewa da ja yace.”pls Hajia barni”ya faΙ—i hakan yana faΙ—awa  cikin motar,sauri tayi itama ta shiga side Ι—in mai zaman banza bai jira da gyara zama ba yaja motar a guje kamar zai tashi sama,suna barin compond Ι—in Mus’ab na zuwa wajan motar A.j yayi sabuwar ganin key Ι—in a jiki tun jiya bai cire ba,motar ya faΙ—a tare dayi bata key shima yabi bayansu,duk irin gudun da yayi amma ko kyallin motar bai gani ba Ζ™ara gudun motar yayi tare da mamakin yau A.j shike gudu haka.

   Acan gidan Jazuli kowa lokacin da suka kaita sai murna take tare da kwalawa Ameen kira amma shuru taji babu amsa,wani mutum taga ya fito daga cikin wani Ι—aki daga shi sai boxer,murna ta kamayi ganin kamanin Ameen kwance a fuskar Jazuli,da sauri ta tashi tayi wajansa tare da kallonsa tace.”nasan ai kai zaka kaini wajan Ameen ko”ta faΙ—a tana washe bakinta,Ι—an lumshe ido Jazuli yayi tare da kama forehead Ι—insa wanda ya sara masa da Ζ™arfi tare da tafiya wani tunani wanda baisan kona mene ba,amma tabbas kwakwalwarsa nason tuna masa da wani abu daya huce a rayuwarsa amma bai iya tuna komai ba,saman Ζ™irjinta ya kalla wanda yake cike fam da wani yawo ya hafiye yana imaging yadda zaiyi dasu,matsuwa kosa da ita yayi tare da shafa kanta tace”exctly just follow me”ya faΙ—a yana riΖ™e hannunta Ι—an zabewa tayi tare da faΙ—in “aa babu kyau bin mutun Ι—aki kawai kace masa yayi yazu muje muyi aure he keep me waitin”ta faΙ—a tana turo baki gaba,nan aka shiga fama da ita a dole saita shiga Ι—aki ita kuma tace sam ba zata shiga ba salon ayi mata iskanci,da ido Jazuli yayiwa mutane nan Ι—akin akan su jirashi a bakin Ζ™ofa,wajanta ya nufa tare da jawota jikinsa ya rungome,hannun ya kamata tare da Ι—urawa a..wata zabura tayi tare kwarara uban ihu”wayyo Anty najwa zaimin ciki na mutu wayyo yaya,wayyo Mus’ab wayyo Hajia”ta faΙ—a tana gantsara masa cizo a hannu,kiran mutanan yayi yace ayi maza a sata a mota sukai ta wajan buka gashi nan zai biyo su,wanine ya Ι—auke ta a kafaΙ—a yayi waje da ita,suna zuwa suka cillata a mota tare da yiwa motar key suka bar wajan a goje,gudu suke sosai sun hau titi da zai rabasu da Gidan Jazuli nan danja ta tsai dasu,wani ihu ta kwarara tare da faΙ—in”some body helf me”.
  A.J ne yayi sauran Ι—agowa tare da duban titi jin wani ihu a bayansa,Ι—an tsaki yaja dan ya tsani gusulo haka nan yaji bai yadda da wannan ihun ba,motar ya buΙ—e ya fito Hajia na tambayar inda zashi yayi mata banza.

  Ware idonta tayi ganin ba gizu yayi mata ba tabbas yayan tane A.j suma sun ganshi dan haka sukai sauri danne bakinta tare dayin Ζ™asa da kanta harya zu ya huce,sosai ya duba ko ina amma baiga kowa ba dan haka ya juyo tare da niyar komawa muta kamar daga sama yaji ance “Yah..ya” da murya mai Ζ™arfi wacce bata fita sosai,da sauri ya juyo yana kallon ko ina na wajan amma babu kowa,Ζ™are ware idonsa yayi akan wata black car da sauri yayi wajan motar ganin hannu mace wanda yasha lalle ya leΖ™o.
  Motar sukewa key zasu gudu yayi saurin shiga damΖ™o wuyan drever’n tare da shagesa nan take ya fara tari idonsa ya firfito,wanine daga side Ι—insa yana cikin mota yaga abinda ke faruwa yayi saurin fitowa tare da kwatar drever wanda yake shirin tafiya lahira,gaba Ι—aya idon A.J ya sauya kalla zallar Ι“acin rai ke kwance akan fuskarsa,jin ta Ζ™ara kiran sunansa a Ζ™aro na uku ya Ι—ago kai ya kalli inda ya juyo muryarta,wani tari ne ya kamashi mai Ζ™arfi har jini na fitowa ta bakinsa ganin wani Ι—aya daga cikinsu shi bai sanma abinda ake ba,ya kafa bakin a brest Ι—in Anusha da gudu A.J yayi kansa..

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

      *NIMCY LUV*
      ??Sarauta??

@wattpad
Nimcyluv
   I can’t emaging how happy i i’m,nidai nasan ina sonku sosai?kuci gaba da yina tnx sweethers?sai naga comments
*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*

         *55-56*

   Yana zuwa ya damΖ™i gashin kansa tare da fincikoshi daga cikin motar,hannu yasa ya shage wuyansa nan da nan ya fara tari idonsa ya fito waje,wasu ne sukayo kan A.J tare da Ζ™oΖ™arin kwace wancan ganin zai rasa ransa,ganin za’a kwaceshi yasa A.J sa hannu ya daki bakinsa nan take haΖ™uransa guda biyu na gaba suka fita jini,da Ζ™yar aka samu aka kwace shi daga hannun A.J banda huce da fitar da numfashi babu abinda A.J ya keyi dai² lokacin dasu Hajia da Mus’ab kafin kace wani abu Ζ΄an sanda har sunzu abunka da babban mutum gaba Ι—aya aka tarkata su akai cikin motar Ζ΄an sanda dasu,da gudu Anusha tazu ta faΙ—a jikin Hajia tana kuka tare da rufe Ζ™irjinta inda suka farka mata,babu wanda ya iya magana a cikinsu yayinda A.J yasa hannu ya dafe saitin zuciyarsa wacce ke buga masa,Hajia yace ta Ι—an bubbuga bayan Anusha tare da shafa kanta tace”Alhamdulillahi”shine kawai abinda tace tare da cire beby daga jikinta hannunta tasa taja Beby zuwa motar A.J tare da turata ciki,juyawa tayi ta koma cikin motar Mus’ab tana shiga yaja motar da gudu yabar wajan,suna cikin tafiya mus’ab yace”amma Hajia meyasa hakan?”ya tambaya yana kallon gabansa sabida hadirin dake haΙ—uwa,murnushi tayi tare da gyara glass Ι—in idonta tace”matarsa ce am sure idan suka keΙ“e zai samu nutsuwa ba kaga inda ya wani rikice ba,duk da nasan ba lallai yayi mata magana ba i knew my son”kai kawai Mus’ab ya jijjina tare da Ζ™ara gudun motar.+

  Tunda Hajia ta sata a mota she put her head in between her lap and she stand cry kamar ranta zai  fita,babu abinda ta kejin tsuro sama da ganin A.J domin bata san mezai mata ba,yana tsaye awajan motar ya jingina da jikinta  gaba Ι—aya gashin jikinsa ya tashi bata fitar da numfashi babu abinda yake wajan 20min she keep her waitin gaba Ι—aya jikinsa yayi waek a sanyaye ya buΙ—e side drever ya shiga tare da yiwa motar key sosai yake gudu ransa babu daΙ—i ga kukanta gaba Ι—aya ya dameshi Ι—an tsaki yaja yace”mrs cry”tana jin hakan ta tsaida kukanta ba tare data Ι—ago ba.

   Shikam Jazuli tunda ya shiga cikin Ι—aki da niyar shiryawa yabi bayansu bai fito ba,yana shiga bedroom nasa yaji Ζ™ansa ya sara da Ζ™arfi wani cikin ikon Allah ya buΙ—e baki ya fara salati nan wa ni baΖ™in hayaΖ™i ya fara fita daka gabansa,Ζ΄ar Ζ™ara ya saki lokacin da jiri ke Ι—i bansa nan ya sulale a wajan babu nufashi.

  Kiran Sallar isha’i shine ya farkar dashi daga dugwan suman da yayi,bakinsa Ι—auke da salati shuru yayi yana tuna kamar yayi ba dai² ba a rayuwar amma ya kasa tuna komai,ji yake kamar yayi shekara wajan 5 yana bacci sai yanzu ya farka a zabure ya miΖ™e tsaye ya fara kwalawa Ameen kira”my luv Ameen where a u?”wajan sau uku amma babu respond a sukwane ya fita zuwa parlour’n gidan yana zuwa yaga wasu mutane a zaune,da sauri suka tashi tare da faΙ—in.”barka da fituwa Chairman”baki ya saki galala tare da Ζ™ara mai²ta sunan Chairman,wani daga cikin sune yace”chairman daman yaran daka saka suka tafi da wannan yarinyar zuwa wajan buka aka kama”Ι—an waro ido yayi tare da cewa”wace yarinyar?buka kuma?”ya faΙ—a yana kallonsu..
   Tunda suka dawo gida bata Ζ™ara sashi a idonta ba,wanka tayi a flat Ι—in Hajia tare dayin sallar isha’i kan bed ta haye tare da rufa da blaket Hajia dake shiguwa ta riΖ™e baki tare da faΙ—in”ohh ni Lubna mezan gani haka,maza tashi ki tafi flat Ι—inki”Ι—an turo baki beby tayi tare da faΙ—in”Hajia nifa duka na zaiyi”yama kashe ki ina mijinki ne ko?kada ki sake na fito a toilet na ganki akan bed Ι—in na”ta faΙ—a tana shigewa bathroom,Ι—an turo baki beby tayi kafin ta miΖ™e ta daniyar tafiya idonta ya sauka akan wata ruba,wajan mirrow ta nufa inda rubar take Ι—auka tayi ko duba suna ba tayi ba ta Ι“alle murfin tare da kafawa a bakinta,tana sha ta lumshe idonta jin wani daΙ—i daya ziyarci kunanta sosai take son zaΖ™i musamman wannan data kasance zuma jin mutsin Hajia yasa tayi saurin ajjiya rubar data kusa shanyewa da gudu tayi flat Ι—insu,a hankali ta turo Ζ™ofar Ι—akinta dan yau ko Ι—akinsa bata nufa  ba,a kasalance ta cire rigar jikinta tare da saka wata fara mai neat mara hannu iya karta saman lap Ι—inta gaba Ι—aya shoulder Ι—infa abuΙ—e take har saman brest Ι—inta,kwanciya tayi tare da rungome fillow tana jin jikinta nayi mata wani ciwo tare da wani abu dake bin jikinta Ζ™afa ta shiga langwashe jin wani abu na mutsi a mararta,auchii tace lokacin da taji mararta tayi wani irin Ι—an kumbura juyi ta shigayi a gadon tana riΖ™e da mararta.

   Gaba Ι—aya ciwo yaci Ζ™arfinsa da kyar ya samu yayi sallah,banda juyi babu abinda yake gaba Ι—aya baya buΖ™atar kowa yazu wajansa yau,tunda babu abinda zasu tsinana masa maganinsa ya tuna a Ι—akin beby lokacin da yaje neman picture nata,tashi yayi dafe da mararsa ya Ι—ingisa Ζ™afa gaba Ι—aya ji yake kamar bashi ba,tun daga nesa yake juyo sautin kukanta cikin Ι—akin tsaki yaja yana jin dama bai fito ba,a hankali yasa hannu ya turo Ζ™ofar Ι—akin a kwance ya sameta akan bed sai birgima take hannunta dafe da mararta,gaba Ι—aya gashin kanta ya wargatse,taΙ“e baki yayi tare da zama kan stool Ι—in dake kusa da bed Ι—in kallonta yayi yana nazarinta nan tsuro ya kamashi kardai waΖ΄an can shegun sunyi mata wani abu,tashi yayi tare da buΙ—e frezer ya Ι—auko gorar ruwa mai sanyin gaske,cup ya Ι—auka sannan yayi inda take kwance ganin zata faΙ—u daga kan gadon ya Ι—anyi sauri tare da tare Ζ™afarta ya maida ta kan gadon,tsaki yayi ganin yadda take haΙ—e kafafu a kasalance yace”meye?”Ι—an ware ido tayi da kyar ta zuba akansa cikin idonta ya kalla wanda gaba Ι—aya ya sauya kala zuwa ja,maida idonta tayi ta kulle ba tare da tace komai ba,gadon ya waro yazu inda take hannunsa yasa gaba Ι—aya ya Ι—ago ta zuwa jikinsa,wata ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da hannunsa ya sauka ajikinsa,a hankalin ta buΙ—e idonta ta watsasu jikin na A.J wanda shima ita yake kallo wajan 2min taja idonta zata kulle yayi saurin..
 
  (

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
       *_NIMCY LUV_*
       ??Sarauta??

@Wattpad
Nimcyluv
   *SPEACIAL GIFT TO REAL NANA AISHA??tnx u alot Allah ya tsareki??*

*Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…*
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
         *57-58*

taΙ“a fuskarta yayi tare da dan jajjiga kumatunta a hankali ya mutsa bakinsa yace”meke maki ciwo?”ba tare data buΙ—e idonta ba tayi saurin riΖ™e hannunsa ta Ζ™arfi tare da dannawa cikin mararta,wani abu yaji ya tsarga masa jin hannunsa a mararta Ι—an lumshe ido yayi tare da Ζ™ara shafa saman mararta,a wahalarce ta buΙ—e ido ta kallesa bakinta ta mutsa tare da cewa”yah..ya”sai kuma taja bakinta ta rufe lokacin da take shafa Ζ™irjinsa,wata azaba ta keji a mararta tare da jin wani abu wanda bata san ko mene ba,runtsa idonsa yayi lokacin da mararsa ta Ζ™ara Ι—aurewa yayinda wani a zabban feelings ya tasu masa wanda ya daΙ—e bai taΙ“a jinsa ba,hannunsa ya zura ta cikin rigarta tare da sutale rigar, wata ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da brest Ι—inta suka bai yana wanda suka tsokane masa idonsa Ζ™ara mannata da Ζ™irjinsa yayi tare daci gaba da shafa bayanta koda wasa hannunsa bai sauka a brest Ι—inta ba,buΙ—e ido tayi tare da Ζ™urawa lips Ι—insa ido ita dai tasan tana bukatar wani amma bata san ko mene shi ba,sunkuyu da kansa yayi yana Ζ™oΖ™arin hura mata iskar bakinsa cikin kunne yaji tayi saurin kama lips Ι—insa na Ζ™asa tare da Ι—an sucking nasa kaΙ—an,lumshe ido yayi yana jin wani abu na tsarga masa baya jin zai iya wannan abin, danya fahimci abinda ke damunta,bai shirya hakan ba domin idan yace zaiyi hakan tabbas zai iya yi mata illa,numfashin tane yake fita da sauri² tare da Ι—an miΖ™e legs Ι—inta zare bakinsa yayi cikin nata kwaΙ“e fuska tayi tare da fashewa da kuka,a hankali yaci gaba da shafa skin Ι—in bayanta tare da hura mata iskar bakinsa cikin kunanta,wasu hawaye na azaba suka fara fita daga cikin idonta a hankali yakai bakinsa kan lashies Ι—in idonta ya fara tsotse hawayen,numfashi ya fitar mai zafi lokacin da brest Ι—inta ya gogi Ζ™irjinsa,gaba Ι—aya A.J ji yayi komai nasa ya tsaya jikin rashin da kuma goshewar hankali ya haΙ—e bakinsu waje guda.

  Najwa ce tsaye a tsakiyar parlour tana tunanin inda A.J ya tafi a wannan daren,Ι—an tsaki taja tare da riΖ™e cikinta ji take kamar zata mutu sabida yadda cikinta ke mata ciwo,tunda Hajia ta bata zuma tasha shikenan ta shiga wani hali na buΖ™a tuwa,sosai take buΖ™atar Ι—a namiji kusa da ita,ganin tsaiwar babu niya kuma taje Ι—akinsa baya nan yasa tayi saurin yin flat Ι—in beby ko gabanta bata gani sabida yadda idonta ke rufewa,tana zuwa tasa hannu da niyar buΙ—e handle Ι—in Ι—akin ta juyo muyarsa tar cikin kunanta.
  “uhm thank you alot bebyn Hajia,kiyi haΖ™uri pls nasan na cutar dake ko babbar mace ba’ayi mata abinda nayi maki,kin jiyar dani daΙ—i mara misaltuwa”
Wani ihu Najwa tayi lokacin data gama jin abinda Ahmad ke gayawa beby,zubewa tayi a wajan tare da fara buga Ζ™ofar kamar zata Ι“allata.

  “ka cuceni niya kamata ka fara sani matsayin matarka ba waccen stupid Ι—in ba,saninta da kayi a matsayin mace dai² yake da rasa raina,wallahi beby na tsaneki tsanar da ban taΙ“a yiwa wani Ι—an adam,wallahi nice a jalinki saina shayar dake ruwan a zaba zaki dana sanin ganin tsaraicin mijina”
Sosai take kuka haΙ—e da Ζ™ara buga Ζ™ofar Ι—akin,kwanciya tayi a Ζ™asa tana birgima tare da tiΖ™e cikinta,a dai² lokacin Hajia da Mus’ab suka Ζ™arasu a riΖ™ice suke tambayarta lafiya?wani ya mutu?da gudu tayo kan Hajia tare da faΙ—in.

“Hajia kina jinsa kina jin abinda yake cewa?’kice masa niya kamata ya sani a matsayin matarsa ba beby ba,mai yawa duk zaman da nayi ko bed bai taΙ“a haΙ—awa dani ba?’amma yau yasan beby ya maida da cikakkiyar mace”
Ɗan tsaki Mus’ab yayi tare da juyawa yabar parlour’n da mamaki Hajia ta bita da kallo gaba Ι—aya tama rasa me zata ce dan takaici ita ko kunyarta bata ji,kafin tayi magana Najwa ta Ζ™ara riΖ™e hannunta tace.

  “Hajia kinji ko kinji ihun daya keyi,wallahi jinake kamar raina zai fita pls Hajia kici ya barta haka nima ina buΖ™atarsa”
+
BuΙ—e baki Hajia tayi da niyar magana taji A.J ya kwarara uban ihu,da gudu ta saki hannun Najwa tayi waje…*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

          *NIMCY LUV*

         Sarauta?

Follow me

Wattpad

Nimcyluv

     *MASOYA NA INA SANE DAKU BANDA MASU BAKIN ?..*

          *59-60*

Zubewa Najwa tayi a Ζ™asa tana rusa kuka tare da birgima a Ζ™asan carpet,da sauri ta miΖ™e tsaye tare da yin wani mugun murmushi da Ι—aukan alwashi a ranta da wannan mugun tunanin tayi flat Ι—inta.

  Gaba Ι—aya gumi ke keto masa ya gagara sauka daga kanta,ganin bashi da wani kuzari yasa ya saki dukkan nauyinsa akanta,da kyar take numfashi sabida wahalar data sha,Ι—an mirginawa kefenta yayi tare da sauke numfashi mai zafi wani zazzafan zazzaΙ“ine ya rufeshi ko idonsa baya iya buΙ—ewa,sosai jikinsa ke jiwo masa zafin zazzaΙ“in jikinta shi kansa yasan yaci zalinta yasan ba zata iya Ι—auke buΖ™atar saba,baya jin zai iya yi mata komai hannu yasa ya Ι—auΖ™i wayarsa akan stool dake gefen bed,a kasalance ya shiga yin tex.+

   _pls Hajia come_

Yana rubuta haka yayi cilli da wayar banda tsumar sanyi babu abinda yake,abinda bai huce 20min ba saiga Hajia ta turo kofa jiki a sanyaye a lokacin wajan Ζ™arfe 3 na dare,Ζ™ara suwa tayi inda suke kwance tayi zuwa lokacin yasa boxer a jikinsa ita kuma ya maida mata da Ζ΄ar Ζ™aramar rigar jikinta,ganin yadda yake rawar sanyi yasa tayi saurin Ζ™arasawa gabansa tare da shafa wuyansa “ya salam”shine kawai abinda tace,da sauri ta koma flat Ι—inta sai gata da drip cikin sauri ta saka masa drip tare da yi masa injection,shiko kunya baya ji akan yasan mace sai kuma zazzaΙ“i,wajan beby tayi nan taga aikin da yayi mata tayi mamakin yarinma haka har data iya jurewa,cikin sauri ta Ι—ago beby da kyar tayi flat Ι—inta da ita tana zuwa,ta juna ruwan zafi cikin few minutes ruwan yayi zafi,sannu a hankali tasa hannu ta Ι—an girgiza beby wacce haryau ko mutsi ba tayi,a wahalarce ta buΙ—e manyan idonta wanda ya koma red sabida kuka tana sauke idonta kan Hajia ta kwaΙ“e fuska haΙ—e da fashewa da kuka kamar wace taga wani abu,Ι—an girgiza kai Hajia tayi tare da faΙ—in.

    “haba beby na kinfa girma yanzu haka zaki samu beby ita tana kuka ke kinayi”

Ta faΙ—a tana dariyar Ζ™arfin hali wacce a baΙ—ini itama ta tausayawa beby tasan da ace idonta biyu tayi mata Ι—inki babu shakka kaf layin sai sunsan meke faruwa,ita dai beby ba tace komai ba sai kuka take wanda ya zame mata jiki,gaba Ι—aya ko sunan A.J bata son a Ζ™ira mata daman tasan ba sonta yake ba.

  Gajiya Hajia tayi tace.”da Alama baki son ki warke ki koma wajan mijinki ko?”

Turo baki tayi kafin ta Ζ™ara fashewa da wani kukan tare da cewa.

   “Hajia shida baya sona har ciwo ya jimin fa,wannan ma ai iskanci ne,idan baya sona ai saiya faΙ—a ba sai ya maidani karuwa ba”

Eh lallai ga Ζ™arshen Ζ™iyayya nan na gani ai,cewar Hajia a zuciyarta a zahiri kuma tace.

  “kinga maza daure ki tashi kiyi wanka kizu kisha magani sai ki koma bacci kafin gari yayi haske,ba kiga na dawo dake waje na ba?to ki zama jaruma pls”

Ta faΙ—a tana riΖ™e hannun beby da Ζ™yar suka samu suka shiga cikin bathroom Ι—in suna zuwa Hajia ta faki idonta ta dannata cikin ruwan zafin wani wawan ihu tayi tare da Ζ™anΖ™ame Hajia tana rusa kuka,jikinta sai rawa yake,a haka aka sauya mata ruwa har 3 wani wahalallan baccine ya fara Ι—aukanta, lallaΙ“a Hajia tayi sannan tayi wankan sarΖ™i tare dayin alwala sannan Hajia ta kama ta suka fito a bathroom Ι—in.

***

A hankali yake buΙ—e manyan idonsa da sukai masa nauyi,Ι—an lumshe yasa keyi yana maijin wani fresh a kwakwalwarsa,salati yayi tare da miΖ™a sannan ya miΖ™e zaune tare da bin Ι—akin da kallo yana mamakin abinda ya kawo shi Ι—akin hadda bacci,idonsa ne ya sauka akan cinyarsa saurin ware ido yayi ganin cinyarsa duk jini Ι—an kallon gadon yayi nan yaga shi duk jini hannu yasa ya dafe forehead Ι—insa nan komai ya fara dawo masa kansa,a karo na farko daya faΙ—aΙ—a fuskarsa wacce ta cika da haiba nan take manyan dimples Ι—insa suka bai yana,hannu ya shafi sajen gefen fuskarsa sannan ya mutsa bakinsa kaΙ—an yace.”Allhdullah Ala kullihalin,Allhdllah birahama tika,Allhdllah bi’izzatika” yana faΙ—in hakan ya diro daga kan bed Ι—in yayi hanyar bathroom yana zuwa ya kunna shower tare ware duka hannayensa ruwa ya fara dukan skin Ι—insa,sosai ya kejin wani sauΖ™i a ransa tare da wani farin ciki na musamman a ransa ji yake damuwansa na shekaru da yawa sun tafi ganin lokaci na tafiya yasa yayi saurin kammala wankan ya kashe shower’n tare dayin alwala ya fito,a gurguje ya shirya cikin wata jallabiya mai sulΙ“i ya fesa turare a jikinsa mai daΙ—in Ζ™amshi prayer mat ya shimfiΙ—a sannan ya data sallah bayan ya iddar yayi Arkar tare da karatun alkur’ani 7dai² ya kammala,toilet ya koma ya Ζ™ara watsa ruwa sannan ya Ι—aura blue towel a waist Ι—insa ya fito,gaban mirrow ya nufa yana dafe yana Ζ΄ar waΖ™arsa wacce ban taΙ“a ji yayi ba.

   _ina sonki amma na kasa furtawa,ina sonki amma na kasa furtawa,ina sonki na yaba da halinki dan jini da surarki sahiba aboniyar rayuwa_

   Shine kawai abinda yake faΙ—a ya nayi yana jinjina kai kana ji kasan ba waΖ™ar ya iya ba,bayan ya kama shiryawa ya nufi wadrop Ι—in beby danya taΙ“a ajjiye kayansa a nan yana zuwa ya gansu,guda Ι—aya ya cira wani yadi ya Ι—auka me manyan zane pich colour tare da black cap and black shoe sosai yayi kyau cikin shirgarsa,a hankali yake tafiya harya fita zuwa flat Ι—in Hajia.

   Hannayensa duka a cikin puket yayi sallama ya shiga cikin parlour’n ya zauna akan babbar kujera kusa da  Hajia wacce take zaune tana jiran a kammala  breakfast,kallonta yayi tare da sosa kai yace.

   “mrng Hajiata”

Morng..how ur body?Ahllahdllah shine abinda yace babu ko kunya duk daya fahimci abinda ya aikata,kallonsa tayi a fakaici tace.

   “mara kunya dai baiji daΙ—i ba”

Sarai yaji abinda dace amma ya share sabida bai san abinda zaici mata ba,hular kansa kawai ya cire tare da faΙ—aΙ—a fuskarsa alamar murmushi,tashi tayi ta nufi darning hakan tasa shima ya tashi yabi bayanta ruwan tea ta haΙ—a mai kauri ta fara sha,A.J kam ji yayi yunwa tazu masa sosai hakan tasa yaja ferfesun da Hajia ta haΙ—a masa ya Ι—ara ci hankali kwance duk da kasan cewer yana jin yunwa amma cin da ya kewa abinda zaisa ka fahimci na wasa ne kawai.

  “daman na riΖ™e beby a waje na harsai kun koma gidanku,na fahimci baka da tausayi Ahmad a matsayinka na likita guda kasan babbanci Yarinya da babbar mace amma shine ka aikata haka ko,wallahi koda wasa na Ζ™ara ganin hannunka akan beby ba tare da taji sauΖ™i ba sai ranka ya Ι“aci”

Tunda ta fara magana yake shan tea Ι—insa a  nutse har takai Ζ™arshe,a zuciyarsa sosai yaji zafi da kuma kunyar maganarta a zahiri kuma hankalinsa yana kan tea Ι—insa wanda yake sha,ganin baice komai ba  yasa tace.

   “hello are u with me or what?”

To Hajia me zanwa wannan tsakurar Ζ΄ar taki har akemin warning  Kanta kima barta a wajanki baki Ι—aya mana kin kin hutar dani ko?”

  Eyeee ni Lubna naga abinda yafi Ζ™arfina,haka kace ko zan baka mamaki kowa dan London zan tafi ita.

  Aikam da kin taimaki rayuwarta da alama bata san gari ba,yana faΙ—in hakan ya miΖ™e tsaye tare da barin waje gaba Ι—aya.

****

Ƙarfe 6 dai² na yamma ya shigo parlour’n gidan daga shi sai boxer da farar singlet,gidan yaji shuru babu kowa da alama Hajia da alama haryau bata dawo daga a asibiti ba,haka kawai ya samu kansa da tura Ζ™ofar Ι—akin turus yayi ganin beby kwance tsakiyar duguwar sofa ta parlour’n Hajia tana sharar bacci daga ita sai underwaers ta Ζ™ara Ζ™iba kaΙ—an ta saman brest Ι—inta cikin ta kuma kamar babu hanji sabida lafewar da yayi a mararta,ga cinyoyinta sai kyalli yake Ι—an taΙ“e baki yayi sannan ya rufe Ζ™ofar da key yayo kanta kamar kumurcin maciji…

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

      
        *NIMCY LUV*
      Sarauta???

Fall free to contact me
….Wattpad….
Nimcyluv
….Facebook….
Nimcy luv hausa novel
….Snap chart….
Nimcyluv
….I.G…
Nimcyluv
….Wasapp….
08119237616

     *JINJINA GAREKI MASOYI HAƘIƘA INA ƘAUNARKI BANA DA BAKIN AMBATAN SUNANKI KINSAN KANKI ALLAH YA ƘARA MAKI BASIRA??much Ζ™auna*
          *61-62*

Yana zuwa ya tsaya a kanta yana Ζ™are mata kallo tun daga kanta har zuwa manyan laps Ι—inta masu kauri da kuma sheΖ™i,iya kacin rayuwarsa zai iya cewa bai taΙ“a tsayawa wastin tym na kallon wata Ζ΄ar mace ba sai yau duk da cewa yaga mata kala² wanda suka sha fama da sonsa amma ko a Ζ™afarsa hakan bai dame shi ba,sai gashi yau ya tsaya kallon macen da ita kanta bata san wace ita ba bare shima ya santa,taΙ“e baki yayi lokacin da idonsa ya sauka a saman brest Ι—inta,hannu yasa ya Ι—an sosa kansa bai tsaya wani abu ba yasa hannu ya Ι—auketa cak zuwa shoulder sa,a hankali ya fara tafiya da ita zuwa flat Ι—insu yana gaf da shiga Ι—akinsa ya tsinkayi muryarta”Honey lafiya dai ka Ι—auko ta like a child what wrong?”kallonta kawai yayi baice komai ba”Honey i’m talking to u fa naga kayi ignoring magana ta why na faΙ—i hakanne if she need my helf ko”ni ina mijinta sai kuma ta nemi taimakonki why?gabansa tazu ta kalleshi cike da takaici tace”ba kaji hausawa na cewa ciwon Ζ΄ar mace na Ζ΄ar mace bane”wannan kuma ciwonta na mijin tane cewarsa”ok fine daman ina son magana dakai”ok we will talk ltr ok yana faΙ—in hakan ya buΙ—e kofar tare da shigewa cikin Ι—akin.+

   Dafe kai Najwa tayi tana huci tare da furzar ta huci mai zafi hannunta tasa a waist tare da jijjiga kai tace.

   “don’t wurry Dr Ahmad Tijjani Asasa indai uwace ta haifeni wlh sai naga bayan wannan Ζ΄ar iskar yarinyar saina sawa A.J baΖ™in ciki da takaici a zuciyarsa tamkar yadda yasa nake kwanan baΖ™in ciki da baΖ™in ciki kullum,burina bai huce na sami A.J a matsayin saurayi kamar yadda nake budurwa ba,na daΙ—e ina kwaΙ—ayin Ahmad a raina domin daka ganinsa zaiyi juriya da kuma naci amma wannan Ζ΄ar shegun mara tushe da asali tazu ta warga tsamin duk wani plan Ι—ina,wlh saina mai data Ζ™aramar bazawara this is my promise”

   Wayarta ta Ι—auka tare dayin dailing wata number tana shiga tayi Ι—akinta ba tare da wani yaji abinda take cewa ba.

   Yana shiga Ι—akin ya shimfiΙ—e ta akan bed sannan ya cire kayansa yasa a injin wanki bathroom ya faΙ—a tare da cire boxer jikinsa ya kunna shower,ruwa ne ya fara sauka akan skin Ι—inta mai santsi da kuma sheΖ™i,a wannan lokacin ba tunanin daya faΙ—u masa sai his best frnd YARIMA SUDAIS koya jikin nasa uhhu ya ka mata a wannan week Ι—in ya ziyarci garin Kano da wannan tunanin ya Ι—auki tsahun 30min a bathroom Ι—in hannu yasa ya kashe shower’n tare da Ι—aura sky blue Ι—in towel a waist Ι—insa brush yayi sannan ya fiti a toilet Ι—in yana zuwa ya ganta zaune a gefen gado sai raba ido take tana ganinsa ta tasu da sauri sai kuma ta tsaya tare sa sakin wata Ζ™ara sabida zafin da taji a Ζ™asanta wajan 5min ta Ζ™arasa wajansa tare da tsayawa a gabansa tana kallonsa,duk abinda yake akan idonta bayan ya gama shafa lotion ya fesa body spray da sauran taurare masu Ζ™amshi ne ya tashi yayi wajan wadrop Ι—insa ya Ι—auka wani ash Ι—in boxer wanda yake da ruba mai kamawa towel Ι—in jikinsa ya sutale hakan yasa tayi saurin Ι—auke kanta ba tare da taga tsaraicin saba yana gamawa yazu inda take ya Ι—auke ta cak yayi wajan bed da ita,yana zuwa ya dirata tare da Ζ™are mata kallo yace”what the u need?”notin shine amsarta,kuma kike bibiyata kamar nai maki sata kina wani tafiya like Ζ΄ar kaciya meya samu Ζ™afar taki? Kallonsa kawai tayi da mamaki basarwa tayi ta Ι—an turo bakinta gaba tace”to ai ciwo naji shiyasa ban iya tafiya,bafii na keji a wajan”waro idonsa yayi kamar be gane abinda tace ba ya Ζ™ara da cewa”muga”shuru kawai tayi masa she did say anytin to him shurun da tayi ya tabbatar masa she don’t want to talk hakan yasa gaba Ι—aya yayo kan bed tare da jawota jikinsa hawaye ne ya fara bin idonta bakinta ya fara rawa sabida gaba Ι—aya she scared with him hakan yasa take baya² dashi hannu yasa ya kashe wutar Ι—akin yadda ba zata iya ganinsa ba,bakinsa yaΙ—an masu saitin kunanta yadda zata iya jin maganarsa yace”u are still kwaila mezan maki kike rawar jiki haka i’m just want to see ne kawai”ya faΙ—a lokacin da yake Ζ™ara mannata da Ζ™irjinsa Ι—an yunkuruwa tayi tare da sakale wuyansa yadda tayi ya bawa bakinta damar tsayawa saitin nasa she do the same yadda yayi mata tace”pls ya..ya u ardy knew am still kwaila than lemme go pls ya.ya banso da bafii fa”ta faΙ—a tana Ι—ura kanta a Ζ™irjinsa.

  Ɗan murmushi kawai yayi baice komai ba sai shafa Ζ™asan mararta da yake he wish ace at this time ta samu ciki ohh ya Allah he does no what should do”Allah ya kabani masu albarka dan darajar shugaba fiyayyan halitta”da sauri ta Ι—ago kanta tace “me?” Ζ³ar Ζ³ar mana ko bakisu?uhm yaya ai idan mutum ya haihu Anty Najwa tace mutuwa yake”zaro ido yayi waje wanda hakan Al’adarsa ce bai fiya magana ba sai hakan “ke kuma kika ce me?”ni ina son naga MAMANA so i don’t want to die”kin santa ne?ya Ζ™ara tambayarta “a’a” itace amsar bai Ζ™ara magana ba dan ya gaji da maganar haΙ“atar ya tallabu ya Ζ™urawa ido itama shi take kalla wajan 5min yace.

    “oyya kiss me”

Ɗan murmushi tayi har dimples Ι—inta na lumawa lumshe ido tayi tare da langwasa legs Ι—inta ta najin wani abu na tsarga mata fiye da tunaninta soyyaya muradi shine ke Ι—awainiya da zuciyarta,duk wani mutsi nata yana kallo ganin ba zata iya ba hakan yasa ya jawota a hankali zuwa Ζ™irjinsa gaba Ι—aya yasa hannayensa duk biyun ya rungometa tare da shafa kwantaccen gashin kanta haka kawai yaji zuciyarsa na bugawa da Ζ™arfi yauce rana ta farko da yaji baya son rabuwa da wata mace lallai zanen Ζ™addararsa rubuce yake da tata Ζ™addarar sannu a hankali yake yawo da hannunsa zuwa sassan jikinta,jikin sane ya fara rawa lokacin da yazu manyan brest Ι—inta sosai ya kejin tausayin yarinyar amma yadda ya keji a jikinsa bazai iya hakura da ita ba,cikin sauri ya rabata da Ζ΄ar rigar dake jikinta shafata ya farayi a hankali yadda zai kawar mata da duk wani tsuro dake kwance a zuciyarta kafin yakai hannunsa saman brest Ι—inta ya fara murzasu cike da Ζ™warayewa, wani abu taji yayi mata fisga tun daga kanta har zuwa Ζ™arfata wanda ya bata damar ban Ζ™aro Ζ™irjinta cikin sauri ya haΙ—e bakinsu waje guda tare daci gaba da shafa brest Ι—inta,wayyo Allah gaba Ι—aya Anusha taji abin duniya yayi mata zafi wani iri ta keji a jikinta wanda ba zata iya fasalta abinda take jiba,wasu hawaye ne suka samu damar fitowa daga cikin idonta zuwa fuskar A.J,sannu a hankali ya kwantar da ita tare dayi mata rumfa yana mai kwararo addu’ar kwanciya da iyali cikinsa duk Ι“ari yake Ζ™ara haΙ—e bakinsu yayi tare da shafa kanta lokacin daya lumshe ido ya fara shigarta..
     *** *** ****
Duk inda ake kai tashin hankali babu shakka Alhj Jazuli ya shi geshi bashi da wani tunani da sukuni saina Ι—ansa Ameen baisan ina yake ba,bai san inda zai sameshi ba babu abinda yafi Ι—aga masa hankali wanda yake zubda hawaye daga idonsa idan ya tuna abubuwan da aka gaya masa ya aikata kenan duniya kallon mazinaci take masa?shin da wani ido zai kalli farin cikinsa wanda baisan meya aikata masa ba har yake gudunsa.

  Babban tashin hankalin yadda yake mafarki da wata matashirya mata tana binsa tana kuka duk inda ya gudu saiya ganta ta biyoshi wacece ita? Meye aikata mata take binsa haka?wannan sune tambayoyin dake kwance a ransa amma babu amsa,bashi da kowa gaba Ι—aya ji yake ya sani kansa wai shine hadda zuwa wajan boka ya salam wannan wane irin abune haka?saurin tashi yayi tsaye lokacin daya tuna maganar wani tsuhu.

   “yaro tunda baka iya rufin asiri ba a rayuwarka harka fallasa abinda sheΙ—an ya rubaceni na aikata wanda ba hali naba tsautsayi ne yasa na aikata zina Insha Allah saika faΙ—a masifa da bala’i kwatankwacin yadda na faΙ—a saika shiga uku insha Allah saika aikata Zina basau Ι—aya ba bare biyu”

    *(Shin yaya kuke ganin makomar Alhj Jazuli ya kuke ganin tarayya A.J da Anusha,kuna ganin Najwa zata ci riba akan Beby kowa? A daure a amsamin wannan tamvayar pls and pls ina bukatar haka shin kina wane team ne? Team A A.J team B ANUSHA TEAM C AMEEN TEAM D NAJWA AKAFTA GUYS?‍♀️?‍♀️?‍♀️sweethers na wattpad wannan tambayar taku ce kuna ganin zaku iya Comments da kuma Vote naci gaba dayi maku update na book Ι—in SAI NA AURETA akan free babu ko sis sai naji ra’ayinku??masu siyan IZZAR SO?ina gdy sosai da sosai Ζ΄an Fadar Nimcy najiku shuru a motsa azu a nunamin Ζ™auna pls ina Alfahari daku? pls Comments yayi Ζ™asa)*

Comments#
Vote#
Share#

RAINO NE SILA 63-64
165  35  5

by nimcyluv
zaiyi kuka sabida yadda baya son magana yace”i’m sorry pls”.

Ko kallonsa ba tayi ba ita dai burinta ta tashi daga cikin ruwan sabida ba Ζ™aramin zafi ta keji ba,hakan daya fahimta yasa yayi hikimar shiga cikin ruwan tare da jawota jikinsa ya mannata da Ζ™irjinsa,Ζ™oΖ™arin kwacewa take amma ta kasa a haka ruwan ya fara rasata harta fara jin wani bacci mai daΙ—i.
Kaita Ι—ago ta kalleshi nan taga gaba Ι—aya hankalinsa yana kan booms Ι—inta da suke tsukane masa ido,haΙ—e rai yayi tare da kawar da kansa kamar bashi ta kama yana kallon albarkarunta ba.

Ajjiyar zuciya ta sauke mai Ζ™arfi tare da kwantar da kanta a Ζ™irjinta,lumshe ido tayi tana jin wani abu na tsarga mata wanda bata san menene shi ba,a hankali tasa hannunta ta lalubi hannunsa takai babban Ι—an yatsansa cikin bakinta ta fara tsutsa kamar ta samu sweet.

Ɗan waro ido yayi waje jin abinda take masa,gaba Ι—aya tsigar jikinsa ya tashi ta fara sauya masa lissafi,wani mahaukacin feelings ya tasu masa,ya fahimci ita ko ajikinta tayi ne badan wani abuba ganin zata sauya masa lissafi yayi saurin fisgar maganar data tsaya masa a maΖ™ogaro yace.

“why are you doing this?”

Ya faΙ—a yana sauke numfashi,kallonsa tayi sannan ta lumshe idonta kanta ya tallafu tare da shafa pink lips Ι—inta hannu yasa yayi copping face Ι—insu waje Ι—aya,Ι—an kwaΙ“e fuska yayi tare da lumshe idanu yace.

“Ba hannu ya kamata kisha ba,wannan ya dafe kisha”+

Ya faΙ—a yana nuna mata nipples Ι—insa masu Ι—an tsini.

?i’m tried for this book yasin yadda na tsara labarin naga ko Ζ™arfinsa banci ba,gashi kun daina Comments and shere inaga tsallake kawai zanyi nazu waje mai improtand yasin,idanma xanci gaba guys i think saidai ko biyoni a Wattpad (NIMCYLUV)dan Allah wanda yake da wannan book Ι—in daga farko ya taimakamin dashi ta prvt.

??wlh yau naci dariya IZZAR SO paid naga ana Ζ™oΖ™arin yin dambe tsakanin Ζ³an Yarima da kuma yan Sarki Khalifa adaiyi hkr?

Wlh fans ina matukar sonku musamman Ζ΄an fada ta?

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

         *NIMCY LUV*
         ~S@r@ut@?~

Follow on wattpad
    Nimcyluv
Follow on istagram
      Nimcyluv

      *FADAR NIMCY?REAL NIMCY LUV?NIMCY HAUSA NOVEL?sadaukarwa ne gareku wannan page,babban Albishir idan mutum sama da 40 ba suyi Comments to solution dana Ι—auka pls don’t say anytin abeg??*

*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
No Edit
           *65-66*

Kallon inda ya nuna mata tayi Ζ™asa tayi da idonsa tare dakai kanta wajan nipples Ι—insa tana zuwa kawai saita kwanfa a Ζ™irjinsa tare da fashewa da kuka tana dukansa a Ζ™irji.
  Lumshe shanyayyun idonsa yayi yana sauraran yadda take gukan Ζ™irjinsa, hannayenta ya riΖ™a tare da mannata a Ζ™irjinsa shower ya sarka masu gaba Ι—ayansu nan tayi lamu a saman faffaΙ—an Ζ™irjinsa tana sauraran bugun zuciyarsa wacce take bugawa so fast,wajan 40min suka Ι—auka a haka kafin yasa hannu ya kashe shower’n wani pich twl ya naΙ—ota a ciki shi kuma ya Ι—aura blue,a shoulder Ι—insa ya Ι—aukota like beby yana zuwa ya sauketa akan bed shi kuma yayi wajan mirrow cikin sauri yake shiryawa harya gama tana kwance tana sauke numfashi.+

   Wajan wadrope ya nufa yana zuwa ya Ι—auki wani yadi black wanda aka sawa red Ι—in zare Ζ™aramin hannu ne da rigar takalminsa ya Ι—auka mai kalan baΖ™i ya saka saida ya gyara gashin kansa wanda yake zabga Ζ™amshi da kuma kyalli farin bluetooth ya Ι—auka ya manna a cikin kunansa sai farin glass daya saka wow kawai nace lokacin daya gama shiryawa ba Ζ™aramin kyau yayi ba,yayi fresh taΖ™ama da izzar sa sun Ζ™ara fitowa.

    Wajan ya Ζ™arasu tare da warware towel Ι—in jikinta,numfashi ya sauke lokacin da brest Ι—inta suka baiyana,runtsa idonta tayi tana jin kunyarsa na Ζ™aruwa cikin zuciyarta.

  Rupe ya Ι—auko mara yaji ya shafa mata a jikinta bayan ya gama yaje side Ι—in kayansa ya buΙ—e wata leda ya Ι—auko wata a baya mai shegen kyau yazu wajanta.

  Tashi tayi a hankali tare da kare booms Ι—inta wanda sune sukafi bata kunya,anyi ba aiba dan shi bama shi yake kallo ba yana ta faman latsa wayarsa hankali kwance,under wears ta saka sannan ta zura abayar daya bata.

   Kasan cewar abayar red ce tare black stone ba Ζ™aramin kyau tayiwa black skin Ι—inta ba,saiya za mana kamar anko sukayi da juna kana ganinsu za kaga sunyi maka matuΖ™ar kyau da juna.

  Vail Ι—in abayar ta Ι—auko tayi rolling dashi akanta, wayarsa ya Ι—auko ya shiga chart Ι—in TICTOR tana saye tana kallon jikinta taji ya jawota zuwa jikinta nuni yayi mata da screen Ι—in wayarsa nan ya danna vedio hannu yasa ya Ι—anyi mata cakulkuli nan ta washe baki manyan dimples Ι—inta suka loma shi kuma ya zage yana Ι—ura kansa akan shoulder ta wajan 10min suna vedio sanan yasa stop,nan take ya saki vedio a cikin chart Ι—in kasan cewar shi babba ne kuma yana da followers sama d 3k nan da nan aka fara like and Comments data ya kashe sannan ya kalleta yace.

   “we can go” Ι—an kumbura baki tayi tare da sakin Ζ™afa a Ζ™asa,tsayawa yayi kawai yana mata pics and vedio ba tare data sani ba, Ι—an taΙ“e baki yayi tare da Ι—aga gira sama yace.

    “what again?” i need ice cream yah..ya,ok kawai yace mata yayi gaba itama binsa tayi a baya,a suka ci gaba da tafiya har suka Ζ™arasa flat Ι—insu Hajia.

  Zaune suka iske Hajia a parlour ita da Najwa wacd dawowarta kenan daga Asibiti,tunda ta shigo taga babu Beby tasan shine ya Ι—auke ta.
   Da sauri Beby tayi jikin hajia da tafiyarta wacce bata gama dawowa dai²,tana zuwa ta Ι—ura kanta akan cinyar hajia tace.”ur wlcm Hajia more missed”missed u to my beby..cewar Hajia.

  Yana tsaye yana kallon T.V tym Ι—in ana haske film Ι—in Her mother daughters a channal Ι—in Talemundo,wajan 3min ya juya ya kalli hajia wacce suke magana ita da beby Ζ™asa²,idan ka gansu ba zaka taΙ“a cewa sirikar bane.

    Ƙara suwa yayi ya zauna kusa da ita tare da shigewa jikin hajia,juna suka Ζ™urawa ido shida beby idonta ne ya fara kawo ruwa sabida raunin daya cika su sosai yayi mata kwarjinin da ba zata iya jure kallonsa ba.

   Hannu hajia tasa ta shafi tulin sumar kansa tace”baka fita ba kenan”uhm kawai yace dan baisan mezai ce mata ba.

  Bari naje na watsa ruwa domin na gaji yau,suna jin haka sukai saurin Ι—aga ta,bayan ta shige ne Najwa tayi sauri ta dawo wajan A.J”Honey nayi missed naka yau harna gaji”kallonta kawai A.J yayi baice komai ba Ι—an kwantuwa jikinsa tayi tare da cusa kanta a Ζ™irjinsa tana shaΖ™ar daddaΙ—an Ζ™amshinsa.

  Wani abune yazu ya tsayawa beby wanda ta rasa ko mene shi,da ido kawai take kallon Najwa wacce tayi kwance a jikin A.J tana wani mammatse Ζ™afa kamar mai jin fitsari.

  Ta Ζ™arΖ™arewa tayi ta fashe da kuka tare da kwanciya akan carpet ta fara birgima,hankaΙ—e Najwa yayi ta faΙ—i Ζ™asa yayi Ζ™an beby yana tambayar lafiya,banza tayi masa tana Ζ™ara sautin kukanta hannu yasa ya Ι—auke ta cak yayi waje da ita”shegiya Ζ΄ar iska sai naga bayanki saura kiris dai”Najwa ta faΙ—a tana tun tsura dariya.

  Daret wajan motarsa yayi da ita yana zuwa ya zata a side Ι—in mai zaman banza shi kuma ya zauna a side Ι—in drever yaja motar da gudu sukai waje..

***
Babu irin tambayar da Jazuli baiyi ba amma ya gagara samun mutumin daya ke nema.

  Harya juya zai tafi sai yaga wani tsuhu yana bara kuΙ—i masu yawa ya kwasu ya bawa tsuhun sannan yace..baba a ta yamu da Addu’a”karΙ“ar kuΙ—in yayi yana masa,addu’a mai cike da hikima.

  Juyawa yayi ya koma motarsa sannan ya jata yabar wajan,bayansa tsuhun yabi da kallo domin ya gane ko waye kafin ya sunkuyar da kansa yace.

   “Astagafirullah na zalunci wannan mutumin Allah kaya femin kamar yadda naya fe masa yanzu”.

       ** London **
Zuwa yanzu Ameen ya kwantar da hankalinsa ya hakura da tunanin Anusha wacce har mafarki ya nayi da ita,abu Ι—aya ke damunsa yadda zuciyarsa ke tsanin bugu ga yawan mafarki da yake da mahaifinsa yana cikin mawuyacin hali.
  Duk yadda yaso ya daina tunaninsa a ransa abin yaci tura,lumshe gajiyayyun idonsa yayi tare da Ι—ura Ζ™afarsa akan stool Ι—in dake kusa da sofar daya zauna.
  Wayarsa ce ta Ι—auki ringing yana ji amma sam yaΖ™i Ι—agawa sabida baya son magana gaba Ι—aya,katsewa tayi still dai kiran aka Ζ™arayi tsaki yaja tare da Ι—aukan wayar zaro ido yayi ganin sunan dake yawo a saman screen Ι—in wayarsa SOULMATE mahaifinsa kenan,bai taΙ“a tunanin zai kira saba kamar bazai Ι—auka ba sai kuma yayi picking call Ι—in tare dasa wayar a speaker a ajjiye akan lap Ι—insa.

  Sassanyar muryar Daddy’nsa ce ta baiya na,a taushashe yace”my luv fushi kake dani akan abinda bana da masaniya”cusa hannunsa yayi cikin sumar gashinsa yana jin soyyayar Daddynsa na ratsa zuciyarsa,”uhm”shine kawai abinda ya faΙ—a da Ζ™yar,a hankali ya fara bawa Ameen labarin abinda ya faru tare da rantse masa.
  Runtsa idonsa ya runtse jin yadda mahaifin nasa yake sassauta murya kamar zaiyi kuka,tabbats ya yarda da mahaifinsa tunda bai taΙ“a yi masa Ζ™arya ba yasan kuma bazai fara yau ba.
  “no pls Soultame stop beging”ya faΙ—a yana miΖ™ewa tsaye.
“pls my luv i want see u,kai kaΙ—ai nake dashi bana da kowa dan Allah come back soon don’t say no”.

  Soulmate i will gate marrige soon”wow what great news naji daΙ—in hakan,than waye ma sirikar nawa”Ikilimerh”shine kawai abinda Ameen yace”Soulmate we will talk letter yana faΙ—in hakan ya katse wayar sabida sallamar Ikilimerh.
  Kallonta kawai yayi yana jijjiga kai tare da motsa bakinsa”wlcm”ya faΙ—a yana latsa wayar hannunsa.
Zama tayi a hannun sofar tare tayi masa peak a kumatu”my dear how are u”Ι—an rolling eyers Ι—insa yayi sannan ya gyara baki yace”fine and”same to u”ikilimerh ta bashi amsa.
  “kai my dear wannan silence Ι—in naka yana hurting heart Ι—ina pls ka daina inason shira dakai”
Ajjiye wayar hannunsa yayi tare da kallon side Ι—inta yana Ζ™aΖ™aru murmushi wanda bai kai zuciya ba”what am did to u now?”notin shine kawai abinda ta bashi amsa tana shigewa jikinsa.
  Hannu yasa ya shafi kanta tare da faΙ—in”God bless u”Ζ™ara shigewa jikinsa tayi tana shaΖ™ar Ζ™amshin jikinsa.
  “i luv u”murmushi ya Ζ™ara yace”i’m always be ur side beby girl”yana faΙ—in hakan ya zare jikinsa daga nata tare da Ι—aukan key Ι—in mota with his phone yace.
  “muje”yana faΙ—a yayi gaba ta bishi a baya.

  *Ikilimerh*

Ζ³ar wani babban mai kuΙ—i ce a london a salinsu ba musulmi bane sosai suka shahara akan al’adarsu,duk inda kuΙ—i suke sukai saidai kuΙ—insu bai rufe masu ido ba suna taimakon mutane sosai.
A nan london Ι—in taga Ameen tunda ta ganshi ta kwallafa rai a kansa,tana sonsa fiye da kansa inda baima son tana yi ba,saida taga zata rasa ranta akansa sannan ta nemi gidansa take gaya masa.

  Tunda ta fara magana baice komai ba harta gama,saima lumshe idonsa da yayi ta daΙ—e a durΖ™ushe gabansa tana zubar da hawaye sabida tsuran abinda zai faΙ—a,wajan 20min baice komai ba tsurune ya kamata tunaninta baya magana.
  Da sauri ta Ι—ago kanta sabida daddaΙ—ar muryarsa data duki kunanta”jeki gida i will come” tashi tayi tana kallonsa dan bata yarda da maganarsa”are u sure”gaba kawai yayi tare da cewa”i will make my promise insha Allah”yana faΙ—in hakan ya shige bedroom nasa.

  Da Ζ™yar mahaifinta ya yarda da soyyayarta da Ameen sabida gani yake kamar bazai riΖ™e Ζ΄arsa da amana ba sabida shi musulmi ne suna da banbancin addini.

  Cikin ikon Allah watansu Ι—aya da fara soyyaya suka musulunta ta silar Ameen hakan ba Ζ™aramin daΙ—i yayiwa Ameen ba,haka Ikilimerh ta sashi gaba da rigimar aurensu kawai ce mata yake ta jira lokaci sabida baisan halin da Daddy’n ke ciki ba ko wannan karanma zai hana auren.

  Yanzu ya sami Ζ™arfi gwiwar auren ikilimerh 100% sabida Soultame ya dawo haiya cinsa.

  Mota ya shiga itama ta shiga Ι—aya side tabar motar ta a gidansa,da gudu yayiwa motar key yayi waje.
  *** ***
Lukota kamar fitar numfashi ne yau kimanin watanin huΙ—u kenan da auren Ikilimerh da Ameen ,inda Alhj Jazuli ya sami sauΖ™i acikin rayuwar komai ya dawo nrml ya hakura da siyasa gaba Ι—aya ya barwa Dr Ahmad Tijjani Asasa.

  Da gudu Beby ta fita daga cikin Ι—akinta zuwa parlour,tana zuwa ta faΙ—a kan A.J dake zaune akan sofa yana danna lapton.

  Kuka ta saki tana dukan Ζ™irjinta,yana jinta bai kula taba sabida Najwa dafa kafeshi dana cin yau tana son ya bata hakkinta a matsayinta na matarsa tunda ba ajjiya aka kawo masa ita ba.
Da ranta da lafiyarta tana buΖ™atar namiji itama ko kaΙ—an bai kula ta ba bare tasa ransa zai mata magana.

  Rufe lapton Ι—in yayi sannan yasa duka hannunsa ya matse ta a faffaΙ—an Ζ™irjinsa yana kallon cikin idonta dake zubar da hawaye yace”beby what happen”ta jefa mata tambayar lokacin da yake share mata hawaye.

Hannunsa ta kama ta tura a cikinta tace”na shiga uku Yah.ya wlh maciji ya shigemin ciki ba kaji inda yake cillo ba ga cikin yayi Ζ™ato?”ta faΙ—a tana Ζ™ara kecewa da wani irin kuka..

  *wlh idan naga Comments kamar ruwa anjima kuga postin ardy nayi shi yana ajjiye??‍♀️afuwan da jina shuru da kukai laifin kune bakwa comments taya zanji daΙ—in postin ina no bazan iya ba,than na koma wajan aiki bayan hutun da muka tafi saiku ta yani da addua?*
Domin samun vedio da kuma picture na sai kuyi following nawa a *Istagram* Nimcyluv
Wattpad ina gdy kuma ina gaisheku kuci gaba da Vote and Comments

~NIMCY SARAUTA~

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

       *NIMCY LUV*
     ~S@R@UT@?~

Follow on istagram
   Nimcyluv
Follow on wattpad
  Nimcyluv
   *~DEDICATED TO~*
My wattpad fans wannan page Ι—in na kune sai naji ra’ayinku akan wannan page Ι—in?
*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
        *67-68*

No Edit

   Da sauri A.J yaye rigar jikinta zuwa Ζ™irjinta waro idonsa yayi lokacin da yaga cikinta yayi tudu,hannu yasa ya Ι—agota zuwa jikinsa kunnansa yasa a dai² cikinta wani murmushi ne ya kufce masa lokacin da yaji abu na zillo a cikinta.

  Rungometa yayi tsam a Ζ™irjinsa tare da manna mata kiss a tsakiyar koshinta.+

  “Masha Allah ubangiji nayi maka godiya bisa ni’imarka” ya faΙ—a yana Ι—agata daga jikinsa. maΖ™ale yuwansa tayi tana Ζ™ara cusa kanta a Ζ™irjinsa tana kusa bayanta kawai yake bugawa..”yah.ya na shiga uku shikenan maciji ya shiga cikina zan mutu banga Mummyn ba pls yah..ya ka ciremin”

  Dariya kawai yayi mata tare da saΙ“ata a shoulder sa yayi cikin bedroom Ι—insa,yana zuwa ya sauke ta akan bed wajan frizer ya nufa yana zuwa ya buΙ—e ya Ι—auko gorar ruwa mai sanyi tare da fresh milk da wani glass Ι—in cup mai haske.

  Wajanta ya dawo ya zauna sannan ya Ι“alle murfin gorar ruwan ya kafa a bakinsa ya fara shan ruwan,saida yasha fiye da rabi sannan ya ajjiye gorar ruwan akan stool.

  Hannu tasa zata Ι—auki ruwan yayi saurin Ι—aukewa tare da Ι“ata rai yace.

“kada na sake ganin kinsha ruwa mai sanyi,idan ba haka ba macijin cikinki bazai taΙ“a fita ba” ya faΙ—a yana sauke numfashi sabida maganar da yayi mai tsayi,”amma yah..ya ka ciremin macijin wlh damuna yake.

  Murmushi yayi sannan yayi copping face Ι—insu saje Ι—aya,shafa cikinta yayi sannan yasa a duk sanda ki kaji yayi maki motsi sai kice”Allah yayi maku Albarka”am sure macijin guda biyu ne.

  A raza ne ta miΖ™e tare ta cire rigar cikinta nan manyan brest Ι—inta suka baiyana sabida ba tasa brizia,lumshe idonsa yayi yana jin wani zazzafan abu na tasu masa,cusa hannunsa yayi a cikin sumar kansa tare da Ι—an mirkita gashin nasa ya hargitse,buΙ—e manyan² fararan idonsa yayi yana kallon yadda take duba cikinta tana kuka.

  “na shiga uku wallahi saidai Aljannu suka samin wannan macijin shikenan zasu cinyemin kayan cikina na mutu,pls yah.ya bansan rabuwa dakai.

Waro idonsa yayi tare da miΖ™ewa tsaye ya nufi wajanta,murmushi yayi sannan yasa hannu ya jawota zuwa jikinsa,parcing mirrow yayi sannan yasa hannu ya tallafi haΙ“arta ido ta Ι—ago tana kallon cikin idonsa ta madubi wanda gaba Ι—aya ya sauya zuwa red.
  Amma kana ganinsa kasan yana cikin farin ciki sosai fuskarsa ta nuna hakan kasan cewarsa bai fiya magana da kuma dariya ba.

  Idonsa ya mayar Ζ™asa yana kallon wani wajan,itama wajan take kallo Ι—an turo Ζ™aramin bakinta tayi gaba ganin gaba Ι—aya brest Ι—inta yake kallo wanda ta manta ta cire rigar”stop looking”taΙ“e baki yayi sannan yasa hannu yana sosa kansa yace.

  “kee ba kijin kunya ne”rolling eyes Ι—inta tayi tace”tame”baice komai ba yayi mata nuni da idonsa zuwa manyan brest Ι—inta,sajen face Ι—insa ta shafa tace”i think i’m ur wife ko any how na zauna a gidana  ls not a problems,am right ta faΙ—a tana janye jikinta daga nasa.

  Ka faΙ—a ya Ι—aga mata alamar bai sani ba,juyawa tayi ta nufi badroom tana waΖ™ar wiskid cikin zazzaΖ™ar muryarta,hankalinta kwance tama manta ta wani maciji a cikinta?.

Tana shiga yayi saurin ficewa a Ι—akin tare da zura hannayensa cikin aljihun wandonsa,a parlour ya tarar da Najwa kwance akan sofa tana rusar kuka Ι—an tsaki yaja domin ya tsani kuka,har zai huce sai kuma ya tsaya yana kallonta kafin ya motsa bakinsa kaΙ—an yace.

“mene?”ya faΙ—a gana kallon T.V wacce take kunne tana yi Ι—aya ji yayi ta riΖ™eshi ta baya tana kuka,hannu yasa ya zagayo da ita zuwa gabansa tare da kallon cikin idonta”what wrong?”saman faffaΙ—an Ζ™irjinsa ta faΙ—a tace”honey cikina kemin ciwo tun safe”ok what about medicine?ya tambaya yana cilla kwayar idonsa cikin nata,a karo na farko da wata kunyarsa ta kamata,ga wani kwarjini da yayi mata kasa magana tayi sai kasa da tayi da kanta.

  Gyara tsaiwa yayi sannan yasa remote ya kashe T.V data dame shi da Ζ™ara dan sam baya san haya niya.

  “kije Ι—aki zanzo” yana faΙ—in hakan yasa kai ya fice daga cikin gidan,daret part Ι—in Hajiarsa ya nufa a hankali yake tafiya yana Ι—an jinjiga kansa sabida yau yana cikin farin ciki mara misaltuwa,a hankali laΙ“Ι“ansa ke motsawa ya nayin yadda yake juyasu shi zai tabbatar maka da waΖ™a yake,sautin waΖ™arsa ce ta fara fituwa ba tare daya sani ba sabida enjoying waΖ™ar da yake,dariya nayi sosai lokacin da naji waΖ™ar da yake.

  “ashe da rai nake sonki jaruma bada zuciyata ba,komai ruwa da iska akanki baza na daina kewa ba”

  Eyee soyyaya daΙ—i ba’ai waΖ™ar a wajansu ba sai a nan”juyowa yayi yaga mus’ab wanda da wowarsa kenan,murmushi yayi masa yace”welcome back” ya faΙ—a yana Ι—an hug nasa.

  Jerawa sokai har zuwa cikin flat Ι—in nasu,a parlour suka tarar da Hajia tana shirin zuwa kan darning domin yin luch.

Sakin hannun Mus’ab yayi sannan yayi saurin Ζ™ara sawa wajan Hajia,shigewa jikin Hajia yayi tare da Ι—anyi mata raΙ—a a kunne,saurin Ι—agoshi tayi daga jikinta tana murmushi tayi sannan ta shafi sumar kansa tace”masha Allah naji daΙ—in hakan Allah ya bata lafiya ita da abinda yake cikinta Congart Dr”

  Hannu yasa yaΙ—an rufe idonsa ba tare daya amsa ba,”uhm nifa bana gane wannan kus² Ι—in naku nima aban nasha”cewar mus’ab.

  “hh zai zama Daddy very soon,kaga saiya dai nayimin wannan shagwaΙ“ar nasa kaima ya baka waje”

  “wow amma nafi kowa farin ciki kace nima zan zama Daddy,wai wace Mummyn Najwa ko beby?”

  Najwa kuma?no Bebyn hajia yace”

Ahmad ya bashi amsa lokacin da yake Ζ™ara sawa wajan darning.

“ohh kai ba bebynka bace ko”hajia ta tambayeshi…taΙ“e baki yayi tare da Ι—auke kai yace”tukunna dai” ya faΙ—a kai tsaye lokacin yana kafa coffee a bakinsa tare da danna wayarsa.

“Allah ya kyauta anaso ana kaiwa kasuwa,Amma dr nayi mamaki a matsayinka na babban likita ka kasa fahimtar beby nada juna biyu,na daΙ—e da fahimtar hakan nayi maku shirune sabida naga bata wani laulayi amma idan ka lura da yadda take yawan shan Chocolate ice cream fresh milk da holandia,bata iya cin komai fa dan gane da abinci saidai tasha farfesun kifi amma duk ka kasa fahimtar hakan inajin cikin beby ya kusa tafiya wata na 5”

Zaro ido yayi waje yana mamakin hakan dan ya kamata ace ya fahimta amma ya gaza gane komai.

Murmushi Mus’ab yayi sannan yace”wai ya kaga idon beby idan taji tana da ciki”.
  Tsayawa tayi cak tare da fashewa da kuka domin taji maganar mus’ab da gudu tazu wajan tana kuka.

“na shiga uku Hajia shikenan zan mutu ko nayi yayyun fitsari?.
  Guys more Comments more typing,page Ι—in gaba ku shirya masa?

~SARAUTA?~

Zaro ido Hajia tayi tana riΖ™e bakinta sabida dariyar data tasu mata,sosai beby take kuka tana maΖ™ale jikin hajia dan ita mantawa take sirikarta ce.
  Hannunta hajia ta kama tana murmushi tare da faΙ—in”kee rabu da Mus’ab he is joking yana maganar duk sanda kika samu ciki yana maki tunanin rainon yaran.
  Kumbura baki tayi tana goge hawayen fuskarta,zaunar da ita hajia tayi akan kujera sannan tace”yau kuma me za’aci?”no bancin komai na kushi”ta faΙ—a tana kallon warmers Ι—in da suke akan darning,Ι—an ya mutsa face tayi tace”hajia kamar Ζ™amshin kifi na keji”murmushi kawai hajia tayi tare da jawo wata warmer a hankali ta buΙ—e tare da jan wani plat ta fara zubawa beby farfesun kifi na sukunbiya wanda yaji kayan yaji,tunkan hajia ta kama zuba mata tayi saurin janye plat hannu baka hannu kwarya ta faracin farfesun kifin su duka suka zuba mata ido musamman Dr Ahmad Tijjani Asasa,sai yanzu yaga sauyin da tayi ta Ζ™ara Ζ™iba da kuma haske,hips Ι—inta sun Ζ™ara girma musamman brest Ι—inta gana ganinta kaga mai juna biyu,wani killer smile yayi yana jin wani daΙ—i na ratsashi zuwa nan da wata shida zai zama Daddy abinda ya keso ya samu dole yayi sadaka ga almajirar domin a taya beby’n hajia da addu’ar samun lafiya.
  Wani hawaye ne ya fara zuba fa gefen idonsa,fakar idonsu yayi yana goge hawayen dole yayi farin ciki domin wannan kyauta ce wanda ba kowa ke samu ba.
Lumshe luntsuma² idonsa yayi a Ζ™aro na farko da yaji soyyayar beby ta tsarga masa a cikin zuciyarsa,kallon hajia yayi yace.
  “Hajia zanje Kano ta jet dubiyar Yarima Sudais”da sauri beby ta Ι—ago kai tana kallon tare da mai²ta kano,ji take kamar tasan wani acan hannu tasa ta dafe saitin zuciyarta da taji tana buga mata,haka nan taji kamar tayi mantuwa da abu mafi muhimmanci a rayuwarta,a hankali ta tashi zata bar wajan”aa har angama cin kifin duk wannan zumuΙ—in”cewar mus’ab turo baki tayi tare da kallon A.J tace”Yah..ya”bakinsa yaΙ—an motsa daga gefe sannan ya juya ya kalli mus’ab wanda yake sheΖ™a dariya abunsa harara ya watsa masa yace.+
“matata ba sa’ar ka bace ka shiga hankalinka”hhh tab muma dai zamuyi aurannan koma samu masu tare mana,jinjina kai kawai A.J yayi baice komai ba.
  Beby ce ta miΖ™e tayiwa hajia sallama sannan ta kama hanyar zuwa flat Ι—insu,shikam A.J kan sofa ya koma yana tunanin tafiyarsa Kano ga kuma zaΙ“e na gama ya tunkaro da wannan tunanin bacci yayi gaba dashi.
  A parlout ta tadda najwa a zaune tana kallon film Ι—in THE VOW wanda ake haskawa a zee wrold,”sannu da hutawa”murmushi najwa tayi tace.
  “yauwa Ζ™anwata zo kiji mana”a hankali beby ta tako zuwa kujerar da take parcing najwa ta zauna tace”All ears”wani murmushi tayi tace “kinyi kyau dole honey ya gigice,no bama wannan ba daman wani magani zan baki na gyaran jiki kinsan duk wata matar aure indai tana son farantawa mijinta,hakan tasa nace zan baki sabida zaman tare kingane ko”jinjina kai kawai beby tayi sabida jikinta yayi weak taji tana missing wani abu babba”ok anty ina jira”aa sai gobe za’a kawo zanyi maki magana.
  Ok nagode
Da wannan ta tashi tayi shigewarta bedroom Ι—inta yau ko Ι—akin A.J bata nufa ba.
  Washe gari tunda safe A.J ya gama shirinsa na farar shadda wanda akaiwa Ι—inki da baΖ™in zare sai zabga Ζ™amshi yake anyi masa Ι—inkin riga da wando da kuma babbar riga,baΖ™ar hula ya murza tare da baΖ™in takalmi with black bluetooth,wayarsa ya Ι—auka mai Ζ™irar iphone 11 pro ya shiga TIKTOR ya fara vedio,yana vedio yaji anyi hug Ι—insa ta baya kafin ta zagayu ta gabansa ta fara dariya dimples Ι—inta na lumawa,sanye take da abaya pich colour with black stone tayi rolling kanta da vail Ι—in abayar,hancinta yaja yana murmushi a haka ya Ζ™arasar vedio yayi postin nasa.
  Kallonta yayi murmushi yace”zan tafi”Ι—an kwaΙ“e fuska tayi yah..ya zani nima pls.
Hannunta yaja sukai parlour a nan suka sami najwa tasha kwalliya cikin duguwar riga ta shadda sai Ζ™amshi take,dukkansu ya kalla ganin Ι—aya fara tas Ι—aya kuma chocolate murmushi yayi yace Allah mai iko.
“nizan huce”shine Abinda yace”Allah ubangiji ya kiyaye ya hanya ya kuma dawo dakai cikin amincinsa”jinjina kai yayi yana jin daΙ—in Addu’ar ta beby Ι—an hug Ι—inta yayi sannan ya manna mata peak a lips Ι—inta,kallon najwa yayi wacce take tsaye tana murmushi hannu ya miΖ™a mata alamar jikinta na rawa ta isa gareshi tana zuwa ta shige jikinsa.
Beby na ganin haka tayi saurin ficewa wajan compund na gidan tana goge hawayen face Ι—inta.
  Bayanta ya bubbaga sannan ya shafi kanta,zare jikinta yayi daga nasa sannan yasa kai ya fice daga parlour’n,yana mamakin yadda najwa bata iya ce masa adawo lafiya ba.
“mommy twinst ya akai”juyowa tayi suka haΙ—a ido tace”mommy kuma?”ta faΙ—a tana riΖ™e hannunsa,taΙ“e baki yayi su kaci gaba da tafiya wajan sabuwar motarsa.
“ina son yara fiye da tunaninki nasan wata rana zaki haifa mani dat why nace maki mommy ok”shuru tayi ba tace komai ba key tasa ta buΙ—e motar tace”enter”kallonta yayi yace jeki drever zai kaini airport”uhm”kawai ta faΙ—a tana zama a side Ι—in drever shiga yayi Ι—aya side yana mamaki a ransa bai gama tunani ba yaji ta yiwa motar key ta fara janta a hankali horn tayi mai gadi ya buΙ—e mata get Ι—in gidan.
Hancin motar da danna waje sannan ta fara dreving cike da nutsuwa,mamaki ne ya cikashi yaushe ta iya mota waya koya mata?amma baice mata komai ba sabida baison dugwan zance.
  ***
Ya isa kano lafiya kuma yaji daΙ—in zuwansa,domin yaga farin ciki a fuskar Yarima Sudais duk da kasan cewar baya magana amma minti kaΙ—ai saiya kalli fuskar Ahmad yayi murmushi ko kuma ya kamu hannun Ahmad yana matsawa,ba Ζ™aramin tausayi Yarima ya bawa A.j ba.
Haka ya zauna a wajan har zuwa yamma sannan ya fara shirin tafiya gida.
  Motar masarauta aka bashi zuwa airport inda za’a tura dugari ya Ι—aukota zuwa jimawa.
Duk iya Ζ™oΖ™arinsa na kaucewa abinda yake hangowa amma abin yaci tura addu’a ya shiga yana yarfar da gomin face Ι—insa motarce tayi kan wani abu da yake tun karo A.J kafin yaji anyi Ζ™ara nan motar ta samu tsayawa.
Da sauri ya kashe motar ya fito yana zuwa ya zaro ido ganin wata mata kwance a Ζ™asa cikin jini.
***
Bayan tafiyar A.j beby ta koma gida cike da kewa,wajan karfe tara na dare babu Ahmad haka tai ta zuba ido kasan cewar yace mara karfe 7 zai dawo gida.
Ƙofar Ι—akinta aka turo cikin sauri ta miΖ™e tana tunanin A .j ne sai taga najwa hannunta Ι—auke da wata farar ruba.
“gashi yanzu aka kawomin nima nawa yana Ι—aki,yana da kyau kisha kafin mai gidan ya dawo”
  Ok nagode”never mind ta faΙ—a tana juyawa,kamar karta sha sai kuma tace”bari dai nasha naga gyaran da take magana akai”murfin robar da Ι“alle sannan ta kafa a bakinta ta fara sha,tasha babu laifi sannan ta rufe rubar da ajjiye a gefen bed Ι—inta.
  Wajan 20min tana kwance kafin taji wani mahaukacin ciwo ya tasu mata kuka ta fara tana riΖ™e cikinta,zabuwa tayi akan bed Ι—in sannan ta fara birgima akan carpet Ι—in Ι—akin,wata Ζ™ara ta saki ganin jini nabin Ζ™afarta  idonta ne ya fara rufewa sabida jinin take zuba daga Ζ™asanta,kafin idonta ya lumshe numfashinta ya tsaya..
  More Comment pls
~SARAUTA?~

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

        *NIMCY LUV*
      ~S@R@UT@?~

Follow on istagram
      Nimcyluv
Follow on wattpad
     Nimcyluv
       *~DEDICATED~*
   To my fans wannan shafin na mosaya nane wasapp,facebook,istagram,snap chart,Tictor,telegram?gaba Ι—aya masoya na wannan media dana ambata sadaukarwa ne gareku.

*____________________________________*

*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
         *71-72*

No edit.

Jini ne kawai ke fita ta Ζ™asanta wanda yake gudu sosai akan carpet Ι—in bedroom Ι—inta.
  Najwa na fita daga Ι—akin beby ta daka uban tsalle tare dayin wata shewa ita Ι—aya ta fara rawa a tsakiyar babban parlour wanda yake ma rarraba da flat fin kowannensu,hannu tasa ta riΖ™e waist Ι—inta sannan and she stand talking,”wannan shegen cikin da kowa yake Ζ™aunarsa nasan duk ranar da yazu duniya tuni lokaci na yayi,yanzu nayi maganinta idan wancan uban rawarkan yazu saita gaya masa abinda tasha har cikin ya zube nasan daga nan zai sallameta tunda ta nuna mata sonsa da zuri’a”
  Dariya ta Ζ™arayi tare da juyawa tana faΙ—in”bani da damuwa ko guda cikin raina..saurin ja baya tayi tare da gwalo ido sabida ganin A.J da tayi ya fito daga Ι—akinsa,murmushi ya sakar mata tare da faΙ—in”sannu da rawa”Ι—an murmushi tayi kaΙ—an sabida gaba Ι—aya a tsurace take kallon idonsa tayi wanda ya gama komawa red ga yadda jijiyoyin kansa suka fito sabida azaba.
  Wajansa ta Ζ™arasa tare sunkuyawa tana kallon cikin idonsa tace”hope lafiya kake naga mood naka ya sauya”gaba yayi tare da faΙ—in”A dey fine,kawai na kaΙ—e wata mata ne abun tausayi”yana faΙ—in hakan yayi gaba tare da nufar Ι—akin beby gaba Ι—aya baiji motsin taba.
   tura Ζ™ofar Ι—akin yayi a hankali yana shiga ya kalli bed yaga babu kowa,hanyar toilet yabi ko wanka take tsayawa yayi cak sabida karo da yayi da abinda ya gigita shi abu mafi muni cikin abubuwan da suka faro dashi,rana mafi baΖ™in ciki da kuma takaici a cikin ranakun rayuwarsa.
  Idonsa ne ya fara fitar da kwalla mai zafi kana ganin Ahmad kasan yana cikin mawuyacin hali,ko mus’ab zai wahala yace A.J ya taΙ“a kuka a gabansa amma yau Ahmad da kansa ke zubar da hawaye tabbas wannan abun ba Ζ™aramin baΖ™anta masa zuciya yayi ba.
  Da sauri ya miΖ™a hannu ya saΙ“i beby wacce ke kwamce cikin jini,gudu² sauri² ya fara haΙ—awa,daret wajan motarsa ya nufa yana zuwa ya buΙ—e motar sannan ya shimfiΙ—e beby wacce take kanwar matacciya.
  A guje yaja motar zuwa babban asibitiΙ“ dake garin abuja wanda ya kasance mallakin Dr Ahmad Tijjani Asasa ne.
  Akan idon najwa A.J ya fita da beby,wani mugun murmushi ta saki tare da faΙ—in”yaro baisan wuta ba saiya taka,shegiya Ζ΄ar tsintuwa Allah yasa daga nan ki mutu kowa ya huta”.
  Cikin makirci ta fita a guje zuwa flat Ι—in hajia domin ta shaida mata abinda yake faruwa,gaba mata ganin gabanta sabida farin cikin da take ciki yau komai zaizo mata da sauki.
  Wayyo rashin yasa najwa ta daki wani Ζ™arfe nan take ta faΙ—in Ζ™asa,yayinda cikinta ya sauka akan wani Ζ™aton dutse har saida jini ya fita ta hancinta nan take ta suma a wajan babu numfashi.
   Wajan 30min tana kwance saman dutsen babu wanda yazu,a hankali hancin motarsa take shigowa cikin gidan,tun daga nesa yake hango mutum a kwance fuskar mus’ab Ι—auke da mamakin wanda yazu waje ya kwanta cikin sauri yayi parking motar.
  Tattara riga yayi yasa gudu ganin najwa ce kwance saman wani Ζ™aton dutse wanda yake ta tunanin Ι—aukeshi Allah bai bashi iko ba.
   Yana zuwa yasa hannun ya janyeta akan dutsen nan idonsa ya sauka akan hancinta wanda yake fitar da jini,da sauri yasa hannu cikin wandonsa ya Ι—auka wayar yayi darling number A.J har sau biyu amma bai Ι—auka ba,nan ya kira hajia ya shaida mata dukkan abinda ya gani,umarni ta bashi yasa najwa a mota gata nan fituwa.
   5min hajia ta fitu cikin sauri tare da salati a bakinta tana zuwa ta fada mota nan mus’ab yaja motar da gudu yayi waje kasan cewar get a buΙ—e yake.
   Jikin sane ya fara rawa lokacin daya gama tabbatar da urbon Ι—insa ya zube,zabewa yayi a Ζ™asa tare da kifa kansa a tsakin laps Ι—insa ya fashe da kuka,ta cuce shi ta cuci rawarya tayi masa abu mafi muni da kuma baΖ™in ciki baisan matakin dazai Ι—auka akanta ba.
   Turo Ζ™ofar Ι—akin da akai shine ya sashi saurin goge hawayen face Ι—insa sannan ya Ι—ago da kansa a hankali nan yayi tuzali Hajia tayi jingine a jikin bangon Ι—akin,bayanta kuma Mus’ab ne tsaye idonsa ya sauya yayi red.
  A kasalance ya tashi yayi wajan hajia yana zuwa ya faΙ—a jikinta yana sauke ajiyar zuciya,kansa ya Ι—ago nan suka haΙ—a ido da Mus’ab Ι—an juya bayan hajia yayi inda ta koma baya suna parcing juna da mus’ab shi kuma ya koma gaba inda ya bawa mus’ab baya,sai lokacin ya samu damar fitar da wasu hawaye masu zafi,saukar hawayen taji a shoulder Ι—inta tayi saurin runtsa idonta ta najin wani ciwo a ranta hannu tasa ta Ι—an bubbuga bayansa tare da faΙ—in.
  “innallaha ma’ar sabirin”ka Ι—auki wannan kasama zuciyarka komai na Allah yana da iyaka daman Allah ya riga daya rubuta hakan wannan cikin bazai taΙ“a zuwa duniya ba,idan ka yarda da Allah kuma ka yarda Ζ™addarar inason kayi hakuri kada ka Ι—auki kowanne hukunci akanta itama taji da abinda yake damunta,yara kuma zaka samesu masu Albarka kada kayi gaggawa.
  Ajjiyar zuciya ya sauke tare da zare jikinsa yana Ι—an murmushi.
  “soo bad bro na Allah ya kawo masu albarka”cewar mus’ab.
  Hajia ce ta kalli A.J tace”Ahmad yanzu wannan matar daka kaΙ—e naga taji sauΖ™i yaya za’ai da ita?”.
  Lumshe ido yayi ya najin yadda zuciyarsa ke bugawa da sauri almost 5min sannan ya waro idonsa akan Hajia yace”zata bimu gida,hajia bata da kowa fa”ayya Allah sarki zanso na ganta.
  Wai me kukazu yi a hospital haka?numfashi hajia taja kafin tace”munkawo najwa ne,bayan fitarku ta samu tsautsayi,babban tashin hankalin ance mahaifarta ta fashe ba zata taΙ“a samun haihuwa ba..”sai kuma ta haΙ—e Ι—ai tace”Ahamd ashe ni hauka na nake ko,wato rayinyar haryau bata da Ζ΄anci a wajanka,dr ya tabbatarmin da haryau najwa budurwace wannan wanne irin abu ne,babu shakka hakkinta shine ya shafi shibewar jikin beby,ita kuma beby bata da hakkim najwa shiyasa Allah ya saka mata da sakayya mafi muni domin rashin haihuwa babban tashin hankali ne,kuma ni ban aura makasu domin wata rana na raba auran kwara ka gyara domin itama matarka ce”takai Ζ™arshan maganar rai Ι“ace.+

  “am sorry hajia”shine kawai abinda ya iya faΙ—a,kafaΙ—a ta Ι—aga alamar ita babu ruwanta duk da itama rashin cikin beby yana matuΖ™ar damunta”muje ka kaini wajan waccen baiwar Allah inajin tausayinta”ok kawai ya faΙ—a sannan ya juya zuwa wajan beby wscce take kwace akan bed Ι—in marasa lafiya tayi haske chocolate skin Ι—inta ya Ζ™ara fituwa,yana zuwa ya manna mata kiss a lips Ι—inta sannan ya shafa kanta cikin sassarfa yabar Ι—akin.
  Yana fituwa ya shiga wani Ι—aki wanda yake parcing na beby,baya suka rufa masa zuwa Ι—akin.
   Tura Ζ™ofar Ι—akin yayi a tsaye ya ganta sosai kunnansa yake Ι—auko masa sautin kukanta,gaba Ι—aya suka tsaya suna kallonta kasan cewar ta juya masu baya basa iya ganin fuskarta.
   A hankali Ahmad ya motsa bakinsa tare faΙ—in”Assalamu Alaiki” a Ι—an razane ta juyo domin  ba taji shiguwar mutum ba sai sallama taji.
   A razane hajia ta shiga nuna matar da hannu itama kallonta tayi,kafin hajia ta fasa Ζ™ara tare da faΙ—in.
   “Khaleesat”

      Pls ba sai kunyi Comments na yafe,domin ba’aimin wanda zai wanken zuciya kamar yadda nake maku kawai zance maku ngd maku sosai bisa abinda kukemin.

  Wattpad ina gdy sosai aci gaba da vote and Comments pls
    Gsky idan banga mutum Sama da hamsin sunyi comments and vory zan daina posting bana jin dadi

~Sarauta?~*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THE BEHIND_

            *NIMCY LUV*

            _S@r@ut@?_

Follow on istagram

     Nimcyluv

Follow on wattpad

      Nimcyluv

   *STOP INTERUPT..??*

           *73-74*

Cikin Ζ™araji da fitar hayyaci khaleeysat tace”Anty lubna”sai kuma ta tafi luu zata faΙ—i A.J yayi saurin tare ta faΙ—a jikinsa babu numfashi,kan bed ya Ι—ura ta tare da gaggawar juna mata drip a jikinta.

  Kallon Hajia yayi wacce take share hawayen fuskarta,sosai ta shiga halin kunci da damuwa,zuciyartace ta shiga bugawa da Ζ™arfi runtsa idonta tayi tana jin kamar yanzu ne komai yake faruwa.

  “wai Hajia kinsan tane?”Mus’ab ya faΙ—a yana riΖ™e hannun Hajiar,numfashi ta sauke sannan ta fara tafiya zuwa gadon da khaleeysat take hannu tasa ta shafi kyakkyawar fuskarta tace”long story ne wanda ya ruguza rayuwar family namu za kuji komai bari muje gida”ok Allah ya shige mana gaba”cewar Mus’ab.

  Jinjina kai kawai A.J yayi ba tare daya ce komai ba,numfashi yaja mai Ζ™arfi tare da zura hannayensa cikin aljihun wandonsa.

  Kai ya shafa bai Ζ™ara kallon kowa ba yasa kai ya fice daga cikin Ι—akin asibitin.

  Daret room Ι—in da zai sa dashi da Ι—akin Anusha ya nufa,Ι—an tsayawa yayi kamar me tunani sai kuma ya lumshe idonsa,a hankalin yasa hannu ya murΙ—a handle Ι—in jikin Ζ™ofar ya tura nan take Ζ™ofar ya buΙ—e.

  Shiga yayi ya jin gina bayansa a jikin Ζ™ofar yana furzar da numfashi mai zafi tare da lumshe gajiyayyun idonsa,almost  5min ya Ι—auka ya sauraran heartbeat Ι—insa dake tafiya da sauri.

  Manyan idonsa ya ware a kanta sabida motsin da  yaji,a zaune ya ganta ta zuba masa manyan idonsa irin na mage,yayinda gashin kanta ya wargatse ya samu damar sauka akan shoulder Ι—inta.

  Kallonta yake babu ko Ζ™iftawa,kaiya Ι—an sosa tare da mazawa kamar bashi ya gama kallonta ba.

   Murmushi tayi kaΙ—an hakan ya bawa dinmples Ι—inta damar motsawa sam bazai iya sauya halinsa ba akan waskewa da abu,ya nuna kamar bashi yayi ba,tun kallon farko da tayi masa tasan ba haka ta saba ganinsa ba duk da cewa bama abucin dariya bane.

   Zama yayi kusa da ita harta kai shoulder su na gogar ta junansu,so yake ya tambayeta ya jiki amma bakinsa yayi masa nauyin lips Ι—insa ya gagara buΙ—ewa.

  Dariya tayi tace”yaya jikin naki? Hope evertin is fine?”haka kakeson cewa ko?,jinjina kai yayi yana shafa kwantaccen sajensa mai kyau wanda yake zuba gyalli.

   Murmushi tayi ta Ζ™ara cewa”don worry i’m ok kamar banyi ciwo ba haka na keji”hannu yasa ya danna dimple Ι—inta na side Ι—insa wanda ya loma sosai yace”thank God beby is ok”.

  Kansa ya sunkuyar Ζ™asa  yana tunanin yayi mata bayanin cikin nata koya rabu da ita,Ι—an sunkuyowa tayi ta leΖ™ashi nan take idonsu ya sarke cikin na juna,Ι—an turo baki tayi tare da riΖ™e haΙ“arsa tace.

  “yah..ya na karanci damuwa a fuskarka dama cikin zuciyarka,pls yah..ya tell me what happen?”ta faΙ—a idon na nawo kwalla.

  Gashin kanta ya shafa yana kallon cikinta yana mai jin zafi a cikin zuciyarsa, “notin happen”yace banda ita da take kusansa babu wanda zai iya cewa yaji abinda yace.

   ,mood Ι—inta ne ya sauya sam ba taji daΙ—in sauyawar mijin nata ba,,gyara zama tayi tare da faΙ—in”dukkan abinda ya samu bawa daga Allah ne,babu domin da zai iya sauya Ζ™addarasa daga wacce Allah ya shirya masa,tun kafin a haifi mutum Allah ya riga ya tsara dukkan abinda zai sameshi a lauhil mahafus,kenan kaga babu abinda zaka iya sauyawa na daga cikin zanan Ζ™addararka,hakuri da shuriya da kuma yadda da Ζ™addara shine cikar imanin mutum,Annabi ya ambaci kallamar kada kayi fushi har sau uku,nima yanzu da faΙ—a kada kayi fushi pls yah..ya”ta kai Ζ™arshan maganar lokacin da hawaye ya wanke fuskarta.

  Wani Ajjiyar ya sauke lokaci Ι—aya yaji zuciyarsa tayi sanyi,hannu yasa ya jawota zuwa jikinsa,hannunsa ya tura cikin lafaffan cikinta yana shafawa a hankali,a yau ya tabbatar da abinda ya keji game da ita.

Ƙara mannata yayi a saman faffaΙ—an Ζ™irjinsa,lumshe idon tayi tanajin yadda soyyayar mijinta ke ratsa dukkan wata Ζ™ofa na zuciyarta.

   Bakinsa ya saman idonta ya shiga tsotse hawayen dake sauka daga cikinsu,gangaro da bakinsa yayi tsakiyar forehead Ι—inta ya manna mata kiss.

  Saurin shafa sajensa tayi sabida sanyin kiss Ι—in daya ratsa jikinta,kallon yadda take lumshe ido yayi sumar kanta ya shafa lokaci Ι—aya mood nasa ya sauya daga baΖ™inci zuwa fellings mai zafi.

   Bakinsa yasa cikin kunnanta ya shiga hura mata iska tare da sucking cikin kunanta,Ζ™anΖ™ameshi tayi tana Ζ™ara shigewa jikinsa zafin dake cikin bakinsa ya fesa mata cikin kunanta,hakan ba Ζ™aramin daΙ—i yayi mata ba,bakinsa ya motsa kaΙ—an yace.

   “my unigue a yau zan baki bebies masu albarka,tabbas yau Ζ™wallo na zaikai ga raga”ya faΙ—a lokacin daya kwantar da ita akan bed Ι—in tare dayin..

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
         *NIMCY LUV*
        ”’S@r@ut@?”’
Follow on istagram
   Nimcyluv
Follow on wattpad
  Nimcyluv
      *~DEDICATED TO~*
    ”’Fadar Nimcyluv ina sonku sosai bana iya fushi daku much luv my guys?”’
*?KAINUWA WRITER’S?*
            *75-76*
waje ya fita ya jawo mata Ζ™ofar Ι—akin,yana fita yaga su Hajia da Mus’ab da kuma matar da aka kira da khaleeysat tsayawa kawai yay yana kallon matar tabbas kamar wani ya gani a fuskarta amma ya rasa dawa take masa kama Ι—auke kai yay ganin matsu daf dashi.
  “Dr Ι—auko beby mu zamu tafi gida”kai kawai ya jinjina ba tare da yace komai ba,Najwa ta fitu daga Ι—akin da aka saka ta lokaci Ι—aya harta faΙ—a idonta ya fitu sosai,tsaki yaja sannan ya juya zuwa Ι—akin beby.
  Gaba Ι—aya su kabi bayansa da kallo sabida yadda ko wannensu tsaki ya sauka kunnansa,Ζ™walla ce ta cika idon Najwa tasan har abada Ahmada bazai taΙ“a yafe mata abinda ta aikatawa Ι—an cikin saba,bayan hannunta tasa ta share hawayen dake shirin zubu mata.
   Hannunta Hajia ta kama suka nufi mota side Ι—in baya ta shiga ita da wannan matar najwa kuma ta shiga side gaba wajan mus’ab motar yay wa key ya jata da gudun gaske.
   Tura Ζ™ofar Ι—akin A.J yay a kwance ya sameta ta lumshe ido da alama bacci ya Ι—auketa,baison magana kamar yadda baison damunta,sai a lokacin ya tuna gaba Ι—aya babu Ι—an kwali a kanta,jacket Ι—insa ya cire mai hula ya sanya mata Ι—au kanta yay cak yay waje da ita,daret wajen motarsa ya nufa yana zuwa ya buΙ—e ya sanyata ciki shima ya shiga,jawota yay cikinsa taci gaba da baccinta.
  Dreving cikin Ζ™warewa gaba Ι—aya hankalinsa yay gida burinsa ya kasance da bebyn hajia,hannunsa yasa ya shiga shafa cikinta lumshe shayyayun idonsa yay lokacin da hannunsa ya sauka akan pink nipples Ι—inta.
  Saurin janye hannunsa yay tare da fitar da wani zazzafar numshi,bakinsa ya kai dai² lips Ι—inta ya manna mata kiss.
  Ajjiyar zuciya ta sauke sabida sanyin lips Ι—insa daya sauka akan nata lips Ι—in Ζ™ara shigewa jikinsa tayi,killer smile ya sauke yana Ζ™ara gudun motar ganin dare yayi.
***
A zaune suke a parlour suna sauraran abinda hajia zata faΙ—a masu,kowa ita yake sauraro mus’ab A.j khaleysat najwa wai hajia yayinda beby ke Ι—akin mijinta tana baccin wahala.
Gyara zama hajia tayi sannan ta fara magana”kamar kuka sani mu uku ne kacal a wajan iyayenmu,Ζ΄an asalin mai duguri nemu aikin mahaifinmu ya dawo damu Abuja,masha Allah mahaifinmu nada arziki sosai wanda yake taimakon takalawa,na samu miji nai aure kasancewar nice babba gidana yana nan abuja,sai wacce take bina Ummahani itama tayi aure a london kasan cewar mijinta Ι—an canne,tunda nai aure ban samu haihuwa ba hakan kuma bai daman ba,kwatsam wata rana khaleysat take gawa baffa mijin da zata aura a kano yake,nan yasa akai masa bincike akan guy Ι—in.
  Sosai ransa ya Ι“aci sabida an tabbatar masa ba’asan ko wayeshi ba,hakan tasa tace autar Ζ΄arsa wacce yafi so a duniya ba zata auri wanda bama asan wane shi ba,sosai khaleysat tasa kuka tare da riΖ™e Ζ™afar baffa tana gunjin kuka ta fara magana”baffa kayimin kabarni na auresa wlh ina matuΖ™ar sonsa”lumshe ido baffa yay tare da Ζ™ara shigewa cikin tattausar kujerar da yake zaune.
  “yanzu hubby duk irin so da Ζ™aunar da nake maki baki gani ba,na fifitaki dasu luv amma yauda kanki kike bijirewa umarni na wonderfull,ni bazan hanaki auren wanda kikeso ba,amma ki sani muddin kika auri wannan mutumin na cireki sahun Ζ΄arΖ΄ar na tunda ba kiga sonda nake maki ba,kije Allah ya taimaka ni bazan maki baki ba iya bijirewa maganata da kikai ya isa”
Yana faΙ—in hakan ya miΖ™e yabar kyakkyawan parlour,shuru ne ya biyo baya banda sautin kukanta daya cika parlour’n sai kuma Ζ™arar A.C.
  Mami mahaifiyarsu itace take guge hawayen da yake zubu mata tace”haΖ™iΖ™a hubby kinyi kuskure Ι“atawa baffa kinfi kowa sanin burin da yake dashi akanki,ni bazance komai ba domin idan baffa ya yanke hukunci babu wanda ya isa ya tunkarosa,sannan nima bazan bijirewa umarnin mijina ba domin aljannata nake nema ina maki fatan alkairi”
  Lubna take zaune ta Ζ™asa cewa komai sabida Ζ™aton cikin da yake jikinta,a hankali ta miΖ™e tazu wajan khaleysat tace”hubby kiyi dan darajar ubangiji ki hakura da auren wannan mutumin pls”ta faΙ—a riΖ™e waist Ι—inta.
  Fashewa ta kumayi da kuga tace”luv wlh banyin kaina bane,Allah idan babu khalid ina iya rasa raina Allah ne ya Ι—uramin  Ζ™addarar soyyaya mai zafi”
  Babu wanda ya Ζ™ara magana sai Sweety(Ummhani)data miΖ™e ta nufi hanyar flat Ι—in baffan nasu”tana zuwa ta faΙ—a jikinsa tare da fashewa da kuka tace”wlh nasan ba zaka iya jure rashin hubby ba baffa ciwo zai iya kamaka baffa pls try to understand her she is to young ba tasan abinda ya dace ba”
  Manyan idonsa ya Ι—aga ya kalleta sannan yace”sweety u are mad what kind of rubish tayaya kike tunanin na Ι—auki gudan jinina na bawa wanda ba asan asalin saba?yaya kike tuanin rayuwar hubby cinta shanta sintirarta jikokina haba is much abubuwan”maza fice kiban waje kuma ayau kibi mijinki kada ki kwananmin gida.
  Jikin sweety na rawa tabar Ι—akin,tana fita ya kifa kansa ya fara hawayen rashin gudan jininsa hubby amma dole ya barta duniya ta koya mata hankali.
  Haka hubby tabi luv zuwa gidanta.
  Kwana uku mijin luv(anty lubna)ya gama komai na auren hubby babu kowa sai kawunsu wanda ya shige gaba aka Ι—aura masu aure,sosai hubby tayi farin ciki da hakan tasan wata rana baffa zai yafe mata.
  Kuka tayi lokacin da taje gida aka hanata shiga haka luv ta bata hakuri ita sa sweety suka shiga mota zasu rakata abuja.
  Khalid ne yace”anty da kinyi hakuri kallin condition Ι—in da kike ciki,kema haka anty umma kawai zamu tafi mu biyu haka nan.
  Mota suga shiga aka zuba mata kayan Ι—akinta a wata babbar motar tare da kuΙ—i kamar hauka suka bata suna kuka suka rabu.1
  Jan numfashi hajia tayi lokacin da idonta ya sauya kala,itakam khaleysat sosai take kuka,mus’ab shuru yay baice komai ba.
  Tsaki A.J yay lokacin da ransa ya gama Ι“aci da kukan da take ganin ba wani shekaru ta basa ba,kuma koda ta basa shekaru hakan ba zaisa yaΖ™i gaya mata gsky ba.
  Idonsa ya Ι—aga ya kalleta yace”malama kiyi mana shuru haba”ya faΙ—a yana zare mata manyan idonsa”saurin shigewa jikin hajia tayi tana kwaΙ“e baki sabida sosai tsuran A.j ya shigeta.
  Shi mamaki yake bashi tana babbar Ζ΄ar amma jibi inda take shigewa jikin hajia ko jikin nata ne ohhu?.
  Bayan tafiyar hubby dA kwana Ι—aya ciwon naguda ya sameni nan da nan aka kaini asibiti na haifi Ι—ana mus’ab lokacin ahmad yana secondry ss2,nasu na haifi mace sai kuma na haifi namiji.
  Abu kamar wasa kullum cikin kiran hubby muke bama samunta,haka muka Ι—auki hanyar kano duk da babu wanda muka sani a can Ι—in.
  Gida muka dawo naje na shaidawa baffa sosai hankalinsa ya tashi domin ya kasa hakura da rashin hubby,nan suka shirya tafiya zuwa kano shida mijina Tijjani.
   Wata biyu cif da auren hubby sweety ta haifi Ζ΄ar mace fara kyakkyasa aka sa mata Najwa nan take sweety ta rasu sabida zubar jinin da take.
  Mijinta yace bazai bada Ζ΄arsa ba zai riΖ™e wajansa tun daga rana bamu Ζ™ara ganin najwa ba sai a pic.
   Satin na zagayuwa baffa suka Ι—auki hanyar zuwa garin kano neman hubby.
  Inalillahi wa’inna ilaihir raji’un,ina zaune ni Ι—aya a parlour aka kirani a waya aka shaidamin rasuwar baffa da kuma mijina hakan ya faru ne sabida hatsarin da suka samu a hanyarsu ta zuwa kano.
  Naga tashin hankali wanda ba’a sa masa rana na shiga halin baΖ™in ciki da kuma kaΙ—aici domin ana shaidawa mami itama ta yanke jiki ta faΙ—i a nan rai yay halinsa su uku aka haΙ—a aka kaisu gidansu na gsky.
  Wajan shekara huΙ—u da wannan abun na shirya tafiya zuwa kano domin neman izinin wani aiki na haΙ—in guiwa a wani company,munzu sharaΙ—a Allah ya haΙ—amu da wata yarinyar tun kallon farko naga zallar kamar hubby a fuskar yarinyar ban kawo komai na Ι—auki yarinyar na tafi da ita zuwa gida na.
  A nan take shidamin sunanta Anusha.
   Wannan shine labarin a taΖ™aice.
   Wata Ζ™ara khaleysat ta saki tare da faΙ—in wayyo Allah luv anusha tana wajanki,Allah nayi maka gdy daka nunamin gudan jinina akan na shiga kunci da kuma baΖ™ar rayuwa nan fa fara shaida masu labarin abinda ya faru da ita(kudai masu karatu kunsan labarin khaleysat tun farko no need na Ζ™ara faΙ—a)
  Sosai hubby ke kuka tana Ζ™anΖ™ame hajia tace”pls luv kaini wajan Anusha dan Allah wlh bana samun bacci kullum akanta.
  Murmushi hajia tayi tace “bata nan ai tana flat Ι—in waje ai”da sauri ta miΖ™e tayi hanyar waje,tana gaf da fita taji an riΖ™e mata hannu saurin juyowa tayi ware idonta tayi sabida ganin A.J a wajanta ya tamΖ™e fuska kamar bai taΙ“a dariya ba.
  Hannunta ya saki sannan ya juya mata baya yace.
  “kada kiyi kuskuran shiga flat Ι—ina bare ganganci tashin mamata a bacci”dafe Ζ™irji tayi jin Anusha ce matar Ahmad.
  Dariya hajia tayi tace”haba dr wannan fa sirikar kace kuma uwar matarka bana son rashin kunya”
  Hannu yasa ya hargitsa sumar kansa wannan habit Ι—insa ne duk lokacin da ransa yay mugun Ι“aci,wani huci ya fitar mai zafi sannan yaja gemun fuskarsa,wani kallo yay wa hajiar sannan ya matsu daf da hubby yace.
  “an so what idan itace uwar matata?”
   ????wata wainar sai a izzar so nidai yau kada a ruguzawa gimbiya omehi tirakarta pls sarki khaleefa kada ka raba omehi da budurcinsa domin yin tsafi.
  Wannan book kuda kuΙ—inka saida rabonka wallahi yana nan akan 200 katin mtn 08119237616
”’Anty Ni’imeerh”’

*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
      *NIMCY LUV*
        ”’S@r@ut@?”’

”’Wattpad@Nimcyluv”’

 
   *~DEDICATED to~*
”’Izzar so fans inaji daku sosai cakwakiyar masarauta yanxu aka fara?basu son siya yana nan akan 200”’

*?KAINUWA WRITER’S?*
        *77-78*

Ba hajia kaΙ—ai ba wannan karan hadda mus’ab hadda gyara zama domin yaga yadda za’a Ζ™are,najwa kuwa mamaki ne ya cika mata zuciya kodan ganin hekarunsa kosan Ι—aya da ita yake haka ohhu?
  Shuru hajia tayi sabida tana son abinda zai turewa buzu naΙ—i,kallonta A.J ya Ζ™arayi kafin ya Ζ™ara furzar da wani huci daga bakinsa yace”ni saman banji baΖ™in cikin abinda ya sameki ba,ace ke Ι—aya mahaifinki ya fifita da sauran yaran amma ki kasa yi masa biyayya ko?wacce irin Ζ΄arce ke good gashin kinga hukuncin ubangiji da kanki ke da hankalinki da komai kika guji mahaifin da Allah ya tashi ikonsa saiya rabaki da Ζ΄arki tilo,ke godemawa Allah ita ba guduwa tayi ba kinga yanzu kinsan zafin rashin Ι—a kin Ι—anΙ—ani baΖ™in ciki da takaici,wlh idan ba kiyi istigifari ba Allah bazai barki ba wai ka rabu da iyayenka akan wani banza can for God sake”
  Ya ka Ζ™arshen maganar yana fitar da numfashi da Ζ™yar sabida tunda yake bai taΙ“a magana kamar haka ba.
  Fashewa hubby tayi da kuka tana buga Ζ™afarta da Ζ™asa tare da turo bakinta just lyk her daugter Anusha babu wani diffrence a tsakani saina shekaru da kuma farar fata.
  Ko inda take bai sake kallo ba yaja legs Ι—insa da sukayi masa nauyi yay waje abinsa,hajia yace tayi murmushi tace”come here kinji hubby”da sauri tazu wajan haija tare da shigewa jikinta tana sauke numfashi,kallonta kawai mus’ab yake tare da mamaki yanzu Ζ΄ar wannan itane mahaifiyar beby cab zaiga ikon Allah uwa shagwaΙ“a Ζ΄ar shagwaΙ“a da wannan tunanin yay masu sallama yay flat Ι—insa.
  Najwa ma tashi tayi tare dayi masu sallama ta fice a parlour’n jiki babu kwari.
+
Hannu yasa ya murΙ—a handle Ι—in Ι—akin tare da tura Ζ™ofar Ι—akin a hankali,idon sane ya sauka akanta tana kwance akan bed tayi Ι—ai² tare da rungome fillow a Ζ™irjinta,idonta ya kalla yaga Ι—an bushasshan hawaye taΙ“e baki yay ya shiga cire kayansa tare da sasu a wadrobe Ι—in datti close,ya rage daga shi sai boxer cikin sauri ya shige bathroom ya sakarma kansa shower.
  Babu Ι“ata lokacin ya fitu ya shiga goge jikinsa turare mai ssnyi ya fesa ya nayi yana lumshe shayyayun idonsa wanda suka sauya kala sam baiji daΙ—i abinda yay wa hubby ba amma babu yadda zaiyi ne.
  Shiryawa yay tsaf sannan ya nemi wani red robber Ι—in boxer ya saka.
Bed Ι—in ya haye tare dasa hannu ya Ι—agota zuwa jikinsa,tura tattaΙ—usan lips Ι—inta tayi tare da manna lips Ι—in  nata a tsakiyar Ζ™irjinsa,saurin lumshe ido yayi,hannu ya shiga Ι—an dukan kumatunta tare da faΙ—in.
  “beby tashi ki amshi abincinki kinji yanzu lokacin aikin Allah ne?”he said it with sexy voice and he put his hand on her naked body expecialy her big brest”auchiii”ya faΙ—a yana manna bakinsa in between her brest ohh.

******
Zaune yake akan wata haΙ—aΙ—Ι—iyar kujera yana danna lapton na gabansa,sanye yake wando three gauter babu ko riga a jikinsa sai naked body Ι—insa dake zuba sharning gashi ne kwance a Ζ™irjinsa,murmushi Al’ameen yay tare da ture lapton Ι—in waje Ι—aya lumshe ido yayi tare waresu akanta sosai yake murmushi ganin yadda take tafiya kaΙ—ai zaiza kasan cikinta ya fara nauyi.
Tashi yay a hankali ya iso gareta,hannu yasa ya Ι—agata cak suka Ζ™arasu kan babbar sofa,zaunar da ifa yay shima ya zauna tare da Ι—aukan legs Ι—inta ya Ι—ura akan Ζ™afarsa ya shiga danna matasu sabida yadda sukai wani kumbura.
  Ɗauke Ζ™afar tayi tana turo baki tare da faΙ—in badai ni kakema dariyama sabida ina Ι—auke da cikinka ko”ta faΙ—a in serous anger!!
  Hannu yasa ya shafi gashin Ζ™irjinsa kafin yace”idan banyi maki dry wa kikeso nayimawa,angel kinyi kyau sosai da wannan unborn Ι—in nawa i wish ki haifi Ζ΄an uku bama twints b san u can ai”ya faΙ—a yana jawota jikinsa.
  Haba Ζ΄an uku kamar wata akuya dandai bakai kake da cikin ba hala”ka faΙ—a ya Ι—aga”ohh haka fa”.
  Tashi yay yana Ι—aukanta yace muje kiji wani abu kinji angel na,zillo ta fara tasan abinda yake nufi bai kula tana yaci gaba da tafiya har zuwa Ι—akin kwantar da ita yay yana niyar kwanciya yaji wayarsa na ringing,lumshe ido yay yasan Daddy ne bandshi babu wanda ya isa ya katse masa jin daΙ—i.
  Dariya tai taimasa kai ya shafa yana kallonta irin zaki gane kuranki,fita yay tare da manna wayar a kunnansa.

****
Washe gari A.J da kansa ya shirya beby cikin wani amy Ι—in atamfa mai Ι—inkin riga da sket sosai kayan ya amshi jikinta inda waist Ι—inta ya samu zama cikin shapes Ι—in sket Ι—in,Ι—aurin tauban tayi tare shafa beby pink liptics mai kyau ya amshi lips Ι—inta masu kauri.
  Yana kan stool mirrow yana kallonta gyaran murya yay wanda yasa ta Ι—ago kai ta kallesa tace.
  “Dr wat’s wrong”
Tashi yay yace lipstic Ι—in ba zaki fita dashi ba”kafin tayi magana ya sunkuya dai² bakinta ya shiga lashe lips Ι—inta Ι—an turo baki tayi hakan ya bashi damar zura harshensa cikin bakinta ya shiga kiss nata babu tsayawa.
  Numfashi suke saukewa a tare suna Ζ™ara kaiwa juna sako musamman Ahmad yadda beby ke masa ya kusan zautar dashi dan har mamakinta yake.
  Wata Ζ™ara ta yayi lokacin da yaji saukar hannunta saman mararsa,saurin Ι—aukanta yay ya ajjiye kan gado yana shirin cire riga ta tashi da gudu tai waje.
  Hannu yasa ya dafe kansa murmushi kawai yayi shima yabi bayanta.
A Ζ™ofar shiga parlou’nsu ya kanta ta tsaya tana leΖ™e,Ι—aukanta yay zuwa ciki kuka ta fara”pls yah..ya mu kuma wlh tsuro na keji zuciyata bugawa take”dry kawai yayi domin yasan dalilin hakan,kansa ya danna cikin parlor’n tare dayin sallama.
  Da sauri hubby ta miΖ™e tsaye tare da zura masu ido wani farin ciki ya ziyarci zuciyarta nan take wasu hawaye suka shiga bin fuskarta,tunda Anusha ta shigo wajan ta tsurawa matar ido tana mamakin kamar da suke babu shakka wannan matar take gani a cikin mafarkinta,kallon juna suke ind hubby take mamakin girman anusha sosai ta zam babbar mace har ta kusa finta Ζ™iba,itama Anusha mamakin matar take da taga tana hawaye.
  Murmushi A.j yay yace”mrng hubby”murmushi taΙ—an Ζ™aΖ™alo wanda yasa dimples Ι—inta lumawa tace”mrng too my boy,naga matarka ta girma”shafa kansa yay tare da faΙ—in”hubby aina iya kiwo ko”aa sosai kam naga lulu an zama manyan mata.
  Wata Ζ™ara Anusha tayi tare da sakin kuka lokacin da taji matar tace lulu shine sunan da mummy ke faΙ—a mata.
Kan hubby tayi tana kuka tana zuwa ta faΙ—a jikinta tare da Ζ™anΖ™ameta tana faΙ—in”wlh mummynce wayyo mummy ashe zan ganki tunda naji kince lulu na tabbatar farin cikina ya dawo”itama kukan take tana rungome Ζ΄ar tata tana faΙ—in”sorry lulu am so sorry pls kada kiyi fushi da mummynki Ζ™addara ta rabamu ta kawoki wajan Ζ΄an uwana na jini”kuka suke sosai babu wanda basu bawa tausayi ba a wajan.
  Hajia ce tace”hubby ko Ζ™ara ko sabida anga beby to ai kukan ya isa haka nan tunda kinga our lulu ko”dariya kowa yayi musamman najwa data kafawa A.j ido yayi mata kyau fiya dako yaushe.
  Gaba Ι—aya suka nufi kan daining beby na maΖ™ale jikin hubby,lumshe ido A.J yay sannan ya buΙ—esu akan najwa yace”nayi kyau ne hala”murmushi tayi tare da jinjina kanta alamar “eh” kallonta ya Ζ™arayi yace”ohh thank u”ya faΙ—a yana zungurin Ζ™afarta ta Ζ™asan daining Ι—in.
  Murmushi beby tayi domin duk abinda suke tana kallonsu kuma taji daΙ—in hakan sosai daman abinda yake mata yana damunta.
  Tashi yay tare dabin hanyar waje sabida baccin daya keji tare da matsanan ciyar sha’awa,”anty naji anata kiran wayanki Ι—azu”cewar beby”ayya ngd bari naje” dariya beby tayi tare da faΙ—in finally yau anty za’a san maza.

5 years ago
Abubuwa da yawa sunfaru babban abin farin samun nasarar da dr Ahmad tijjani asasa yayi akan zaΙ“ensu,beby na Ι—auke da cikin A.j na tsahun wata 5,sun haΙ—a kansu ita najwa suna rufawa mijinsu asiri tare da kwantar masa da hankali.
  Sosai take Ζ™aunar beby take bata kulawa sosai,duk mutsin da tayi za’ace beby me kikeso hakan ya nama A.j daΙ—i sosai.
  Hubby kowa sun haΙ—u da jazuli a shopping ya bata hakuri sosai lokaci kaΙ—an suka dai² ta kansu akasha miki a nan aka haΙ—u da beby da Ameen tayi masa farkar samun beby boy yaji daΙ—in hakan sosai.

  Kwance take a jikin A.j wanda yake zabga bacci,jin ciwo ya isheta ga yadda jini ke zuba ta Ζ™asanta harta fara galabaita,da sauri A.j ya tashi yace”najwa lafiya kike kuka”hannunsa ta kama tace”yah.ya ka yafemin nasan mutuwa zanyi”saurin haΙ—e bakinsu yay domin baya son irin wannan maganar sam mannata yay a Ζ™irjinsa yana shafa bayanta,sauri Ι—aukanta yay lokacin da idonsa ya sauka wajan da jini ke zuba kamar fanfu.
   A guje yay waje da ita yama rasa mai zai mata kawai saiya nufi flat Ι—in hajia da ita yaci sa’a a buΙ—e yake yana zuwa ya shiga da gudu ya nufi wajan hajia da ita.
Salati hajia ta fara ganin yadda jini ke zuba,taimakon gaggawa hannunta A.j ya riΖ™e gam tare da shafa kanta,mimmiΖ™ewa ta fara idonta nakan A.J tace”ina sonka Ahmad fiye da rai da rayuwata”lumshe ido tayi tare da kamu hannunsa ta manna masa kiss,baki ta mutsa tace”lailaha’illahu muhammadun Rasulullah?tana taΙ—in hakan ta saki hannun A.J tare dayin wata shaΖ™uwa mai Ζ™arfi?

 
”’Anty Ni’imeerh”’*??RAINO ne SILA??*

_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_

        *NIMCY LUV*

        S@r@ut@?

”’Wattpad@Nimcyluv”’

*End*

*?KAINUWA WRITER’S?*

      *Sadaukarwa ga dukkan masoyana kuma masoya wannan littafin ina sonku ngd da haΙ—in kai,mu haΙ—e a sabon littafina (JIDDAH)tnx u*

   End      End.       End

             *79-80*

Ƙara damke hanunta yay tare da shafa kanta yace”kamar ta samu bacci” sharce gumi hajia tayi tare da zubawa A.j ido kasa cewa komai tayi sai Ι—an kwalinta data cire tare da rufe najwa dashi,saurin yaye Ι—an kwalin yay tare da kallon hajia yana girgiza kansa lokacin da wasu hawaye wuka silliΙ“o da gefen idonsa farat Ι—aya ya gane abinda ya faru da najwa kafa kansa yay dai² kanta ya shiga karantu mata addu’oi da kuma suratul yasin hajia kasa daurewa tayi nan ta shiba rera kuka mara sauti,tashi yay ya nufi inda hajia take yana zuwa ya faΙ—a Jikinta tare da rungometa yana sauke ajjiyar zuciya irinta wanda kuka yaci Ζ™arfinsa.

  Ɗago kai hajia tayi jin a turo Ζ™ofa an shigo parlour’n Mus’ab suka gani yay tsaye yana Ζ™arewa gawar najwa ido,tafiya ya fara zuwa wajan gawar yana zuwa yasa hannunsa dake karkarwa ya buΙ—e zanin da aka rufeta dashi a tsurace ya saki zanin yana mai durΖ™ushewa a wajan.

  Tun a daran aka kira hubby aka sanar da ita tare da kiran mahaifin najwa da kuma uncle Ι—insu na wajan uwa,yadda gawar take kwance haka suma suke zaune kowa da alkur’ani a wajansa banda A.j daya sunkuyar da kansa.

+

  Da asuba yay saurin tashi tare da nufar Ζ™ofa harya tafi sai kuma ya tsaya yace”kada wanda yay mata wanka ni zanyi mata da kaina”jinjina kai kawai hajia tayi domin tasan wankan gawa ba abune mai sauΖ™i ba dole saita taimaka masa.

  Flat Ι—insa ya nufa tare da tura Ζ™ofar Ι—akin,a hankali yaji sautin kukanta Ζ™ara sawa wajan yay yana zuba mata bacci take sosai da alamu mafarki take cikin baccinta,ta Ζ™anΖ™ame fillow tare da faΙ—in”pls anty najwa kada ki tafi zanyi missing naki”tana magana tana Ζ™are rungome fillow,wajanta ya Ζ™arasa yana zuwa yahau kan bed Ι—in tare da zare fillow,rungometa yay tare da shafa sumar kanta yana hura mata iskar bakinsa,lafewa tayi a jikinsa tana sauke ajjiyar zuciya,lumshe ido yay yana jin yadda abin cikin yake zillo kamar zai fito duniya yau,kallon yadda take mamular lips Ι—inta yayi addu’a yay mata tare da manna mata kiss a gefen bakinta.

 

  _Rayuwa babu tabbas ga dukkan wani Ι—an adam komai jin daΙ—inka da kwanciyar hankali dole ka Ι—anΙ—ani Ι—acin mutuwa,kuΙ—i dukiya jindaΙ—i babu abinda zai maka ranar lahira,halinka kawai shine zai kance dakai dukkan abinda ka aikata a lokacin za kaga muhimmancinsa?tabbas dukkan wanda ya kasance yana da imani koda Ζ™wayar zarrane baizai taΙ“a dauwama a huta ba,Allah ka tsaremu da tsarewarka ubangiji ka nufemu da aikata dai² dukkan abinda ka hanemu dashi Allah kada ka bamu iΖ™on aikatasa??ba mutuwace abin far gaba kwanciyar kabari shine babban tashin hankali?wlh wlh wlh Allah dukkan wanda baiji tsoran Allah ya shiga uku a duniya,kada kiyi tunanin a book Ι—in Raino ne sil nake wannan maganar ki Ι—auka wani naki ke maki wa’azi domin idan ka rasa mai maka faΙ—a tamkar kana rayuwarne babu ambition dat all,Allah ya jiΖ™anmu badan mun mutu ba,ubangiji kayi mana dafa’i dan isakarka ubangiji ka haskaka zuciyarmu dan haske Al’kur’ani mai girma *ya haiyu ya Ζ™ayyumu???*_

  Haka aka Ι—auki gawar najwa aka tafi makwancinta da ita wanda shine ya zame mata gidan gsky,an daΙ—e ana mata addu’a Ζ™afin abar maΖ™abartar.

_bayan sati guda_

Hankalinsu ya fara dawowa jikinsu komai ya fara lafa masu suka rungomi Ζ™addarar data afka masu na rashin Ζ΄ar uwarsu ta jini.

  A satinne mus’ab ya gabatar da maganar auren sumayya wacce ya daΙ—e yana so,magana tayi nisa aka saka ranar biki sati biyu kacal ganin ko wanne Ι“angare a shirye suke,sosai cikin beby ke girma girman da har mamaki yake bawa mutane,a sanyaye hajia ta kalli beby wacce ta miΖ™e Ζ™afa akan cinyar A.J wannan da wowarsa kenan daga hospital sannan ya huce office Ι—insa wanda yake karΙ“ar Ζ™orafin al’umma da kuma abinda suke so,shi nefa ta tsareshi da rigimar Ζ™arfa na ciwo.

  “beby yadda kika samu ciki cikin sauΖ™i Allah ya kawo haihuwar cikin sauΖ™i,wannan girman cikin yana bani mamaki wlh” takai Ζ™arshan maganar tana kallon mus’ab wanda shigowarsa kenan daga wajan amarya sumayya ana shirin biki.

  Murmushi duka sukayi sabida kunyar amsawa su keji,Ι—an lumshe ido yay yana jin wani irin fellings na tasu masa,Ι—an satar kallon hajia yaya ganin bata kallonsa yasa bakinsa dai² na beby yay mata wani irin sucking wanda har ajjiyar zuciya ta sauke tana Ζ™ara shigewa jikinsa.

  Murmushi kawai hajia tayi duk abinda yake tana kallonsa ta gefen ido,tashi tayi tabar parlour’n tare da faΙ—in”mara kunya”lumshe gajiyayyun idonsa yay tare dayin wani murmushi sarai yaji abinda tace yadai basar ne,hannu yasa ya saΙ“i beby da tulin cikinta wanda ya tsufa sosai.

****

Zaune suke a babban parlour hubby,Ahj jazuli,Al’ameen sai kuma matarsa shira suke cikin kwanciyar hankali”inaga this week za muyi balagoru zuwa dubai get ready u and ur wife”cewar ahj jazuli.

  Ɗan kwaΙ“e fuska Ameen tare dasa hannu ya hargitsa sumar gansa cije lips Ι—insa kawai yake”what happen now”cewar hubby”mom gsky kuyi wannan tafiyar ku Ι—aya ni inada aiki a office”murmushi tayi dan ta harbo jirginsa kawai su yake ya kasance da matarsa,kallonsa tayi tace”tab aikam saika je park ur bag”tashi ya dawo kusa da ita yana zuba mata shagwaΙ“a son ransa yace”mom understand ur son bana gsky zaga shig haΖ™Ζ™ina i can’t go any where”sumar kansa ta shafa tace”don’t wurry kaji ka zauna da iyalanka”wai wacce gulmar ake kitsawa ne cewar Jazuli”hh coverzetion between mom and her son banda wani can” dariya yay sosai baice komai ba tashi Ameen tare da amsar bebynsa a hannun matarsa suka nufi flat Ι—insu.

  ****

_bayan wata Ι—aya_

Anyi bikin mus’ab da sumayya ansha zagalin biki event kala²,A.J yana beby zuwa ko ina yayi ganin da jikinta yay girma sosai hadda kukanta da majina tasa hannu ta dinga dukan faffaΙ—an Ζ™irjinsa,lumshe ido yay ya najin dukan da take masa tamkar tana yi masa susa ya kejinsa,saida ta daka son ranta sannan ta sauke kanta a jikinsa tana sauke numfashi har bacci yay gaba da ita,labarai yaci gaba da gani a B.B.C har suka gama sannan ya Ι—auke zuwa cikin Ι—aki,daman a shirye yake dan haka shima ya kwanta hannu yasa jawota zuwa jikinsa ya shiga jagwalgwalata son ransa amma baiyi gigin shigarta ba haka bacci ya Ι—aukesa bakinsa cikin nata.

  Ranar wata juma’a da daddare beby ta farka cikin wani hali sai juyi take akan bed gaba Ι—aya ta haΙ—a zufa ganin tana shirin mutuwa yasa ta juya ta kalli A.J wanda yake sharar baccinsa hannu tasa ta Ι—aka masa duka firgigit ya farka tare da hantsiluwa daga kan bed yana sungumar beby ya nufi wani speacial room da ita.

Yana shiga Ι—akin ya ajjiyeta kan wani bed na marasa lafiya,da alama kamar Ι—an Ζ™aramin chamist ne domin familyn gidan garin ruwa yasa mata sabida baison tasha wahala koda wasa baiyi tunanin kiran hajia ba,a hankali yake shafa cikinta ya nayi yana dubawa ta jikin computer,kuka beby ta saki tare da riΖ™esa Ζ™am tana faΙ—in”wayyo hubby hajia zanmutu wani abune sai fasamin Ζ™afa innalillahi wlh na fasa banason bebyn ko wane kala ne”tana faΙ—i tare da cizon A.J da dukkan Ζ™arfnta,iska ya fara hura mata tare da shafa cikinta,idonsa ya Ι—aga wanda ya gama yin da sabida tashin hankali da yaga matarsa a ciki,kallon computer yay yaga bebyn ya sakko daf da mahaifarta second kaΙ—an ya rage,ci gaba yay da hura mata iskar bakinsa tare dayi mata addu’a,Ζ™anΖ™ameshi tayi tare dayin wani nishi sai kuma ta fashe da kuka,lumshe ido yay jin kukan beby nayi masa yawo cikin kunansa,ganin still kuka take dukkan jikinta na kyarma yasa a hankali ya haΙ—e bakinsu waje guda yana aika mata da wani kyakkyawan kiss wanda tunda take bai taΙ“a yi mata irin saba,ajjiyar zuciya ta shiga saukewa tare da fitar da numfashi mai zafi,a hankali ya zare bakinsa tare da manna mata kiss a tsakiyar forehead Ι—inta yace”i luv beby u give me evertin i need tnx u soo much my unigue?”.

  Bai damu da jinin jikin bebyn ba yasa hannu ya zareshi daga Ζ™asa cibiya ya fara yankewa sannan ya goge bebyn da zaitun,lumshe ido ya Ζ™arayi ganin beby girl ce a hankali yace”wlcm to the wrold my new najwa”nan take yaywa yarinyar huΙ—u ba da suna najwa,sosai yake kallon Ζ΄ar babu idan suka banbanta da juna saidai shi namiji ne ita kuma mace komai masu iri Ι—aya ne”my soulmate pls kada kiyi surutu irin na mom naki kinji”ya faΙ—a yana Ζ™ara rungometa “my happiness pls kada kiyi miskilanci irin na dad naki”da sauri ya juyo ganin beby kwance tana kallonsu,murmushi yay yace”eyye yarinya ta samu kada ki damu ai haihuwar yanzu kika fara yarinya”Ζ™ara sawa yay ya Ι—ura mata Ζ΄ar a Ζ™irjinta shi kuma yasa hannu gaba Ι—aya rungomesu yana Ι—igar da hawayen farin ciki,a hankali ya furta”ina sonki Anusha banajin zan iya rabuwa dake a ko wanne lokaci,pls beb ki soni nima ko yayane kinji”ya faΙ—a yana kwantar da kansa a Ζ™irjinta inda ya zubawa new najwa ido ganin yadda take ta mamule² da lips Ι—inta irin nasa,hannu tasa ta shafi sumar kansa tare da Ι—an jan kunnansa tace”atun farΖ™on ganina take soyyayar dr Ahmad ta shiga zuciyata duk da cewar akwai Ζ™uruciya amma duk sanda ban ganka ba sai naji raina babu daΙ—i,nasha zuwa Ι—akinka na Ζ™are maka kallo kana bacci wani lokacinma harna kwanta kusa dakai,ganin baka damu dani ba yasa na fara jan baya dakai,a sanda aka Ι—aura mana aure rasa mezanyi nayi banda kuka babu abinda nake a lokacin gani nake kaine gata na sai kuma Allah kaine komai nawa Ahmad yanzu zuciyata taf take da soyayyar mijina kuma abin alfahari na”takai Ζ™arshan maganar tana matsa hannun lokacin wasu hawaye suka samu damar gangaro mata,bakinsa yakai dai² idonta ya shiga tsutse hawayen hannu yasa ya tallafo haΙ“arta yace”stop cry beb ur are mom now zuciyata ba zata iya sauraran wannan kukan ba pls stop it i luv u more and more most”jinjina kai tayi.

  Tashi yay ya shiga dubata mamakine ya kamashi ganin bata wani Ζ™aru ba sosai ya dubata yaba nrml take sai rashin Ζ™wari,drip yasa mata tare da saka mata injection nan bacci ya Ι—auke ta.

  Ζ³ar ya Ι—auka sannan ya nufi flat Ι—insu da ita yana zuwa ya saka mata kaya tare naΙ—eta cikin wani pink towel mai laushi,kwantar da ita yay ya nufi bathroom wanka yay cikin sauri yana fituwa ya zura jallabiya,tea ya haΙ—a mai kauri sosai yasha yasa ba zata farka ba sai zuwa gobe dan haka ya Ζ™ara Ι—aukan new najwa yay Ι—akin da mom Ι—inta take ciki.

  Washe gari

Sosai gidan ya cika da murna da kuma farincikin samun new najwa kaya kala² kamar hauka haka A.j ya dinga siyowa,beby tayi Ζ™alau da ita kamar ba ita haihu ba saima Ζ™ara cika da tayi kamar me.

Bayan sati ya zagayo aka raΙ—a sunan yarinya taci sunan margayiya najwa,sosai hajia da beby sukai farin ciki da hakan,gudunmawa kowa beby ta sameshi wajan mutane da kuma abokanan A.J musamman Yarima sudais(izzar so) wannan ya hau jet taka nan yazu ganin beby haka M.J shida matarsa(Sai na aureta) tare da anwar shida Jannat(Ζ™addarara mace)sai kuma Affan shi da Erah(Ashe Ζ΄ar babata ce)sunyi masa kyauta ta abun mamaki.

20 years ago?

arziΖ™in Ahmad yayi gaba sosai yayinda ya sauka daga kan kujerar Chairman dan dama baya ra’ayi.

  Al’ameen shima ya samu ci gaba yanzu Ζ΄ar Ζ΄ansa huΙ—u cif ya aurarar da guda Ι—aya,yanzu haka matarsa nada cikin na biyar.

  Hubby kuwa Ζ΄ar biyu ta haifawa Jazuli wanda suka kasance twints ne duka maza kuma masu kyau sosai Ι—aya kamarsa Ι—aya da Ameen daga nan bata kuma haihuwa ba.

   Zaune suke a tsakiyar parlour’n gidan da yay shiru sai fitar twints da suke tayi a Ι—akinsu,beby ce ta kalli A.J tace”wai lafiya dai kamar ba wanda yakai Ζ΄ar Ι—akin aure  yau ba?”kwaΙ“e fuska yay yace.

  “beb ba zaki gane ba kinsan new najwa Allah ya bata jiki irin naki,wlh ina tsoro kada mijinta ya cutarmin da Ζ΄ar wlh dasai na shigar dashi Ζ™ara,ji nake kamar naje na Ι—auko Ζ΄arta yanzu haka yana can ya afka mata Allah sarki my luv am sorry dama ba yanzu na aurar dake ba”

  Dariya sosai nayi sannan nace”Allah ya Ζ™ara nida uban najwa ya turmushi ne a frist night Ι—ina bai duba Ζ™anΖ™anta ta ba,ai Ζ™wara a ramamun akan Ζ΄arka”

  KwaΙ“e fuska yay kamar zaiyi kuka yace”wlh ba za’amin haka akan Deeja ba,naji daΙ—i daya kasance yanzu manyan yaran nawa maza ne Aslam da affan suje su Ζ™arata nima su rabawa Ζ΄arta”

  Lumshe ido nayi domin na fara buΖ™atar mijina nace”idan basu ai akwai fadila da nadeel kuma suma mata ne” kaga i need u tashi muje.

Saida sukabi Ι—akin yaran suka shafasu da addua sannan sukai huce flat Ι—insu,suna zuwa ta faΙ—a bathroom tare da watsa ruwa cikin sauri ta fitu ta shirya cikin kayan baccinta masu kyau beby an zama manyan mata tayi wata Ζ™iba kamar ba ita ba tare da Ζ™ara kyau sosai domin last haihuwarta ta twints tasha walaha gashi yaran duka mata masu zallar kama da ita,tace gaba Ι—ayansu yaran Al’ameen mazan zasu aura kuma shima ya yarda hakan.

  Ji tayi ya rungometa ta baya cikin shigar baccinsa yace”tunanin me uwar gina keyi haka”juyowa tayi tare da maΖ™ale shi tace”tunanin mijina kuma abin Alfahari na,ina roΖ™on Allah ya jiΖ™anka fiye da tubanka ina roΖ™on ubangiji ya karemun kai daga dukkan abinΖ™i duk dukiyar daba Alkairi ba Allah kada ya baka ita ubangiji ya Ζ™arfafa maka guiwa wajan taimakon talakawa ina sonka mijina sosai fiye da sosai”

  Lumshe gajiyayyun idonsa murmushi kawai yay tare da manna mata kiss a huyanta,hannu yasa ya zare Ζ΄ar rigar jikinta nan take booms Ι—inta wanda suke tsaye suka baiyana,Ι—aukanta yay ya cillata saman bed shima yabi bayanta kallon cikin idonta yay sannan yay kasa da bakin wajan huyanta yay mata sucking wanda yasa ta sauke ajjiyar zuciya a hankali ya dubeta yace”ina sonki matata kece farin cikina insha Allah a yau zan Ζ™ara baki wani ciki domin mu samu wasu twints Ι—in”ya faΙ—a yana haΙ—e bakinsu waje guda.

  *Allahamdullah Allah nayi maka gdy daka bani ikon fara littafin nan lafiya kuma a yau 21/oct/2020 na kammalasa lafiya ina roΖ™on ubangiji ya bani ladan Abinda na faΙ—akar ubangiji ka yafemin kuskuran cikinsa?tabbas na samu Ζ™alubale akan wannan book Ι—in hadda masu zagina amma hakan bai daman ba domin fafan media baya gabana kuma baya birgeni maganar wani baya Ι—agamin hankali ni Ni’eemerh infact ma ba kowa ke gabana ba surutu kuma ba nawa bane,sakon gdy wa masu zagin nawa Allah ya Ζ™aramin basira da Ι—aukaka kodan maΖ™iyana so mutu da baΖ™in ciki bana riΖ™e kowa a rai kuma Ι—aukaka na Allah ne?naji daΙ—i sosai masoyana aduk inada suke da wanda na sani da wanda bansan shima ina Alfhari daku akoda yaushe*

Post a Comment for "RAINO NE SILA COMPLETE"