RAINO NE SILA COMPLETE
RAINO NE SILA COMPLETE
*??RAINO NE SILA??*
_ADOPT IS THE REASON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
_Menene zargi?_
_meyasa mata ke faΙawa Ζaruwanci?_
_menene ilar shaye-shaye?_
_guys kushirya domin jin yadda za’a magance waΙannan abubuwan_
@wattpad
Nimcyluv
08119237616
*guys cakwakiya tana book Ιin(sai na aureta)ko nunamin Ζaunarku ta hanyar siyan book Ιina 200 kacal M.T.N*
*?1 ↪️5*
*THE BEAGING OF THE BEAGING*
Garin Kano a unguwar SharaΙa da misalin karfe 6:30 na yamma wanda yayi dai² 22/jun ranar Litinin.
Gudu take kamar zata tashi sama a wani lungu mai tsaye da kuma duhu,Ζarar injin campany ba zaisa aji ihun da take ba,kallan Ζ΄ar da take hannunta tayi wacce babu alamar numfashi a tattare da ita,juyawa tayi domin ganin mutanen da suke biye da ita da niyyar karΙe Ζ΄ar hannunta ganin sun kusa cimmata yasa da Ζara gudun da take akan nada,wani lungu ta shigo wanda ba kowa yasan dashi ba cikin saurin ta ajjiye Ζ΄ar hannuta haΙe da lulluΙeta da wani baΖin zani,kwasa tayi da gudu ta bar wajan sosai suke biyota ganin ta isa titi wanda yake cike da jama’a yasa suka tsaya da biyota.+
Tsayawa tayi tana maida numfashi’n wahala kafin wasu hawayeasu zafi suka biyu kuncinta,bakinta na rawa ta fara magana.
“ya Allah gani gareka ina rokonka taimako bisa Ζaddarar da take shirin faΙamin,bani da kowa bani da komai sai Ζ΄arda nake da ita nake ganin ta fiyemin komai,Ya Allah ga Ζ΄arta Anusha ka tausaya mata ka karemin ita daga mugun gani”tana gama faΙin hakan tayi saurin tashi domin zuwa Ιauko Anusha.
*************
Sosai yake sharara gudu akan titi’n da zai sada shi da gidan redi’on freedom,bashi da burin daya huce ya koma Abuja a yau domin baya son zaman Kano ko kaΙan,wani irin wawan birki yaja wanda yasa hajiya Zainab tsorata har tana yarda news pepper Ιin da take karantawa cikin tashin hankali tace.
“Mus’ab kashe mu kakeson yi?wanne irin dreving kake ne haka”lokaci Ιaya Hajiya ta jera masa wannan tambayoyin.
Ζan kwanΙe fuska yayi haΙe da turo baki gaba yace.
“Allah Hajiyata am very tied gaba Ιaya nayi weak haka nan”ya faΙa ya Ιora kansa akan sofa Ιin motar,Kallansa Hajiya tayi haΙe da jijjiga kanta ta riga da tasan halin Mus’ab akan san Jiki,ajjiye jaridar hannunta tayi sannan ta kalleshi tace.
“Out” ta faΙa tana jefa masa harara,Ιan sosa kansa yayi sannan ya fita a motar ya koma wajan zamanta ita kuma ta dawo wajan zamansa ko kallansa ba tayi ba tayiwa motar key ta fara dreving Ιinta cikin nutsuwa suka bar wajan.
*********
Sauri take kamar zata tashi sama gaba Ιaya hankalinta yayi kan Anusha cikin lokaci kaΙan ta isa lugun data ajjiyeta,da gudu ta Ζarasa inda ta ajjiyeta turus ta tsaya tana Ζarewa wajan jirine ya fara Ιi banta lokaci guda duhu ya mamaye hasken da take ganin,Ζara dobawa tayi zaman Ζ΄an bori tayi ganin babu Anusha babu labarinta.
Tabbas idan babu comments zai koma na kuΙi.
Comment#
Vote#*??RAINO ne SILA??*
_ADIPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
@wattpad
Nimcyluv
~afuwa guys da rashin update am so sorry hankalina gaba Ιaya yana kan book Ιin(sai na aureta)yana bani wahala dat why,ina godiya sosai ga masu nunamin Ζauna ta hanyar siyan book Ιina akan 200 katin M.T.N much luv my bebies 08119237616~
*If you will carry on the way*
*guided by human,*
*you will find a HOPELESS END*
*But if you will carry on the way*
*guided by Allah, you will find*
*an ENDLESS HOPE.*
*6↪️10*
Ihu take tana kururuwa kafin kace me mutane sun cika wajan,gaba Ιaya hankalinta a tashe take banda kuka babu abinda take,wata matashiyar mata ce ta Ζarasu wajanta tace.
“baiwar Allah lafiya meke faruwa?”cewar baba uwani.
Tsagai tawa tayi da kuka haΙe dasa hannu ta sharce majinan dake biyo hancinta tace.+
“Ζ΄arta Ζ΄arta Anusha na ajjiye anan lokacin da wasu mutane suka biyoni zasu kwaceta a wajena,yanzo na dawo ban ganta ba”.
Salati gaba Ιaya mutanan wajan wuka fara daman sunsan za’a rina domin abinda ake ta fama dashi kenan,kwacen yara ko kuma fyaΙe,Baba Uwani ce ta Ζara kallon matAr tace.
“kekam baiwar Allah mene haΙinki dasu da zasu kwace maki Ζ΄ar?”
Runtsa idonta tayi saurin yi lokaci guda bugun zuciyarta ya Ζara Ζaruwa,wani irin ciwo ta keji a cikin zuciyarta,idonta ta Ιaugo ta kalli Baba Uwani sannan ta kalli jama’ar da suke tsaye a wajan tace.
“haΖiΖa sun daΙe suna bibiyata Allah bai basu dama ba,tun lokacin da aka kashe Abba’n Anusha rayuwa tayimin tsauri bana da kowa da komai,abincin da zamuci wahala yake mana ana haka wata rana wani mutumi ya shiga ya kawomin kayan abinci masu yawan gaske,ganin bansan mutumin ba yasa nace sam bazan karΙa ba hakan tasa ya dinga bani hakuri shi taimako kawai yayi nan na karΙa ina godiya sosai,wata rana da daddare ina zaune akan tabarma harna fara bacci kawai naji mutane na shigowa cikin Ιan Ζaramin gidan da nake ciki,cikin sauri na tashi na Ιauki Anusha da take bacci na goyata duk da ta huce goyu,jinai suna maganar duk inda yarinyar take a Ιaukota domin gobe Boka yace zaisha jinin sabida itace Ζa’idar abin hankali na a tashe na Ιauki hijab na zura daman akwai kofa ta jikin Ιakin nan na buΙe ta nayi saurin fita haka na Ιunga gudu kamar zanbar unguwar saida nayi nisa da gidan na samu wani waje na Ιoya,wajan 30minutes sukai a gidanan suka fito suka bar wajan,haka na zauna naci kukana kamar zan rasa rai ganin bani da mafita yasa na koma gidan na rufe ko ina,daga ranar basu Ζara dawowa ba sai yau,na rufe gidan kenan zanje na siyo maganin domin na bawa Anusha kawai sai na gansu a baya nan muka fara artabo harna Ιacewa ganinsu,na samu waje na ajjiye Anusha nan bayan na dawo naga babu kowa,shikenan burinsu sai cika zasu kashemin Ζ΄arta kuma farin cikina jin daΙi na”Khalisat ta faΙa lokacin da takai Ζarshen maganar.
********
Sosai Hajiya Lubna ke sharara guda hanyarta ta ko mawa gida baurinta bai huce su koma abuja a yau ba,ta shiga wani lungu kenan wanda zai fitar da ita titi ta hango wata kuntuwar rayinya wacce ba zata huce shekara biyar ba a duniya, wani irin burki ta taka lokacin da motar tata ta kusa zuwa wajan yarinyar,cikin sauri Mus’ab ya Ιago kansa lokacin yana tsaka da danna Lapton yana bincike akan sabon Ιan takarar da akace ya fito zabe sam bai kula da rayinyar ba cikin gajiya da magana yace.
“Hajiyata what happend now” ya faΙa yana Ζara maida hankalinsa ga Lapton Ιin domin ya shagala a bin ciken da yake.
Cike da mamaki da kuma tsoro Hajiya Lubna tace.
“yau na shiga uku ni Lubna gamu mukai kome?oyya Mus’ab ta yani gani wannan yarinyar”ta faΙa lokacin da take koΖarin fitowa a motar.
Tunda yaji ta ambaci yarinya ya Ιago kansa cikin sa’a idonsa ya faΙa kanta tunda ya Ιora mata idonsa ya kasa Ιaukewa.
Sorry for short typing
Very busy
Comments#
Vote#
Pls my wattpad guys*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
@wattpad
Nimcyluv
*Mumy Yusra,Fatima Ali Adam wannan page Ιin na kune tnx for the luv???*
#######
Wani irin hurt kiss ya shiga yi mata mai tafiya da hankalin wanda akewa,shi kansa baisan lokacin da zuciya ta Ιauke shi ba,harya aikata abinda ya aikata yanzu ba wani hawaye ne suka fara sauka daga kan face Ιinsa zuwa face Ιin Diya ba,so yake ya zare bakinsa amma ya gagara hakan saima zuciya da take Ζara tun zurashi.
Itakam Diya komai na tane ya tsaya sakamakon jin abinda ba tayi tunani ba,tasan cewa abinda yake babu kyau amma ta gagara hanashi abinda yake saima lumshe ido da take gaba Ιaya jikinta yayi sanyi bata da wani sauran Ζarfi.
Kanta ya Ζara tallafowa yaci gaba da kissing Ιinta,harshensa ya fito dashi ya zoΙa mata acikin bakinta da niyar ta tsotsa duk da yasan ba lallai tayi hakan ba,ga mamakinsa da kuma abinda baiyi tunani ba yaji tayi..
*Domin jin cikakken labarin na wannan littafin saika turo katin M.T.N na 200 kacal pls guys show me some luv 08119237616*
+
*11↪️15*
Sosai yake kallon yarinyar wacce gaba Ιaya hankalinta yana wani wajan duk irin maganar da Hajiya take bata jinta,Ιan taΙe baki yayi sannan yaci gaba da danna lapton yaci gaba da bincikesa akan Chairman Khaleel wanda yake neman mulkin a wannan shekarar hankalin mutane gaba Ιaya ya tashi sabida jin bad news Ιinan.
Wajan 30minites yaji an buΙe kofar baiyi tunanin komai ba dan haka mai Ιago kansa ba bare yasan abinda yake faruwa,har Hajia ta yiwa motar key bai Ιago kansa ba saida sukayi tafiya ta wajan 2hours sannan ya rufe Lapton Ιin ya Ιago kansa a hankali sauri fito da ido waje yayi gani yarinya kusa dashi tana bacci hankali kwance,saurin janye jikinsa Mus’ab yayi ganin jikin yarinyar duk dauΙa ga wani irin wari dake fita a jikinta,than wani irin yawon bacci ne ke fitowa ta bakinta har zuwa kunnanta,saurin runtsa idonsa yayi duk da yana son yara amma wannan ba kalar wasan sa bace,abubuwanta sunyi yawa wata Ζara ya saka lokacin da Anusha ta saki fitsari har yana taΙa masa jiki cikin sauri Hajia tayi rebus da motar hankali tashe take tambayarsa lafiya?.
kallonta kawai yake sabida baisan mezai ceba gaba Ιaya ransa ya Ιaci kuma duk ta dalilin yarinyar nan,Ιan dariya Hajia tayi kafin tace.
“kaga malam ba zakazo kana tsareni da ido ba,idan ba zaka iya zama a nan ka iya komawa baya,haka nan ka tsai damu a tsakiyar titi”ta faΙa tana Ιoye dariyar dake shirin kwace mata.
Bai Ζara kallon inda yarinyar take kwance ba yayi saurin boΙe mota ya fita ya koma gidan baya,gaba Ιaya ji yayi motar ta fitar masa a rai haka hakawai,shuru yayi yana sauraron bugun zuciyarsa dake fita da sauri² lumshe gajiyayyun idonsa yayi yana tunanin dalilin da yasa Hajia ta Ιauko wannan yarinyar ba,to meza tai mata?kodai tasan iyayenta,mene haΙinta da ita?wannan sune tambayoyin daya kewa kansa amma babu amsa hakan tasa yaja bakinsa yayi shuru haΙe da jingina kansa akan sofar motar.
Wajan karfe 10 suka iso garin Abuja sabida yadda suke zabga gudu tamkar su tashi sama,sai yanzo take jin haushin bin shawarar Mus’ab na subi jirgin sama,Finally gasu sun dawo mahaifarsu.
*******
A hankali yake buΙe manyan idonsa masu golden colour dan haskensu,sosai ya Ζorawa waje Ιaya ido kai kace abun wajen yake kallo amma san tunaninsa yake domin yana cikin damuwa,babu abinda bayaso sama da hayaniya amma ina Ζaddararsa tasa dole ya shiga cikin mutane a wahalce yasa hannu ya dafe mararsa wacce take matuΖar yi masa ciwo shi kaΙai yasan abinda ya keji,wannan lalurar na damunsa how long zai kasance da ita?shine abinda ke tsaya masa a zuciya sam bai shirya magance damuwarsa ta wannan Ιangran ba,idonsa ya runtse da Ζarfe haΙe da dartse lips Ιinsa na Ζasa sosai ya kejin a zaΙa a mararsa,shuru yayi yana maida numfashi a hankali ya naji wayarsa na Ζara amma baida niyar Ιauka infanct baiso magana at this time ya rasa a wanne irin condition zai saka kasa,zumbur ya miΖe tsaya gaba Ιaya ya manta ya haΙa members meating Ιin gaggawa,tashi yayi ya fara cire kayan dake jikinsa tun a tsakaiyar badroom Ιin nasa ya cire boxer Ιin jikinsa cikin sauri faΙa bathroom yana zuwa ya shige cikin Tap Ιin wankansa wanda yaji abubuwan Ζamshi na ban mamaki,dake sauri yake 10minutes kawai ya Ιauka a bath Ιin ya fito Ιaure da long towel a weast Ιinsa yana zuwa ya fara goge ruwan dake bin chocolate skin Ιinsa wacce babu abinda kake gani sai gashi kwance yana gyalli,a haka ya samu ya shafa body lotion haΙe da fesa daddaΙan turare sosai ya gyara gashin kansa wanda ya sauko har zuwa wajan wuyansa,yana gamawa yaje wajan Wadrop Ιinsa ya ΙauΖo wata shampo shadda amy colour haΙe da babbar riga sai black shoe and green cap mai zanan black agogwan dake Ιaure a tsintsiyar hannunsa ya kalla sosai lokaci yaja cikin sauri ya kwashi wayoyinsa sannan ya fice daga Ιakin haΙe da bada umarnin gyarawa,drever ya samu yana jiransa dan haka babu wasting time ya faΙa motar ya shiga.
********
Zaune take ta sabga uban takumi sabi tsabar tunanin da take ciki wasu hawaye ne masu zafin gaske suka biyo kan kumatunta,tana ina”su suka Ιauketa?hakan yana nufin an shanye mata jinin Ζ΄ar kenan?ko wasu ne da ban suka Ιauke ta?wannan tambayoyin sune kwance a Ζasan zuciyar Khaleesat amma babu wanda zai bata amsarsu,wani irin kartawa cikinta yayi sabida wata muguwar yunwa da ta keji tayi yawon neman abincin harta gaji,da wannan tunanin taji an banko kofar gidan an shigo..
Comments#
Shere#
Vote#
Dan Allah dan Annabi dukkan wanda ya karanta yayi min shere Ιinsa da kuma sharshi pls????*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
@wattpad
Nimcyluv
*Writing no give up??♀️guys wallahi da kunsan inda naje nayi tambayoyi akan abubuwan da zan faΙa a cikin wannan book Ιin sai kunyi mamaki?dan haka kubiyoni kawai daga farko har karshe kawai??*
_Book Ιina dai yana nan akan 200 naira kawai maiso sai yayimin mgana domin jin cakwakiyar kanwa da kuma yayanta??08119237616 luv you all fisabilillah??_
*Do what is right not what is easy*
*16↪️20*
****** *******
Da sauri Khaleysat ta miΖe tsaye jikinta na tsuma gaba Ιaya tsoro da fargaba sun cika mata rai,zaro ido waje tayi ganin wacce ta shigo Ιan Ζaramin gidan nata cikin inda² da kuma sakin fuska da murmushin dake kwance a saman fuskarta tace.
“Sannu da zuwa Inna Talatu,fatan kina lafiya?”
Wata muguwar harara Talatu ta watsawa Khaleysat,kana ta gama Ζarewa gidan kallo tace.+
“Kee!dalla daka tamun nan bana son zancan banza,kuΙina nazu kiban naga alamar bakida niyar bayarwa”
Ζan sassauta murya tayi lokacin da idonta ya kawo ruwa tace.
“ayya Inna Talatu ina sane da kuΙinki by the great of God”ta faΙa lokacin da hawaye ya gama wanke mata fuska.
Wata irin dariya Talatu tayi ta kin rainamin hankali cike da gajiyawa tace.
“aikin ubanme kike da har kike tunanin biyana kuΙi na?bari kiji yau ko kuΙina ko na Ιebi abinda nakeso”tana gama faΙin hakan ta shige cikin Ιan Ζaramin Ιakin Khaleysat wanda babu komai acikinsa sai wata katifa da kuma sauran sutturunta na sawa,haka tana kallo Talatu ta kwashe kayan tas tayi gaba babu ko tausayi bare imani,wani hawayene masu zafi suka sauka daga kan fuskarta tana jin wani baΖin ciki yana ratsa zuciyarta,abinda Talatu tayi mata sam bai dame ta babu abinda ke damun zuciyarta irin rashin Ζ΄arta kuma farin cikinta,hankalinta bazai taΙa kwanciya harsar lokacin data samu labarin tilon Ζ΄arta Anusha,wani irin Ζara ta saki sabida yadda cikinta keyi mata wani mugun ciwo sabida tsabar yunwa,jin ana kiran sallar La’asar yasa ta miΖe tayi hanyar wata baΖar butarta wacce take using da ita as Alwala.
*********
Kishin giΙe yake abayan motar da drever yake dreving nasa zuwa wajan meating Ιin da zasuyi,dunda ya lumshe idonsa bai Ζara buΙesu ba sabida yadda ya keji mararsa nayi masa wani irin ciwo da zaba hannu yasa ya dafe saman mararsa yana dukkan addu’ar da tazu bakinsa,how long zai kasance a haka?wannan wacce irin masifar sha’awa ce haka?shin ko wanne maniji haka ya keji idan ta motsa masa?koshi kaΙai ya kejin hakan?jin bashi da amshohin tambayoyinsa yasa yayi saurin kawar da tunanin da yake ransa,sosai kansa ke sara masa da wannan tunanin yaji Ado drever yayi pariking acikin wani tafkeken Hotel wanda ke zauna a Ζasar Sigapure,ya naji tsaiwar motar amma sam bashi da alamar fita duk da yasan yayi african time bisa yadda aka tsara meating Ιin,wajan 10minutes yayi acikin motar kafin ya buΙe motar ya zoru Ζafarsa yayi waje ya Ιauki 3minutes kafin ya fita da Ιaya leg Ιin tasa a hakanma saida ya Ζara waiting time kafin ya fito da gaba Ιaya jikinsa,cikin takunsa na isa da nutsuwa da kuma kuzari yayi hanyar meating hall Ιin tun daga nesa mutane suka fara zubewa a Ζasa suna gaishesa ganin bazai iya magana ba saiya dinga Ιaga masu hannu a haka harya fara hausa steps Ιin benen.
Tun kafin ya isa wani yaje ya sanar a meating hall Ιin cewa ga Chairman A.j nan zuwa gaba Ιaya jama’ar wajan suka miΖe tsaye domin girmamawa,ko 5minutes bai Ζara akan lokacin da aka sanar da zuwan saba handle Ιin hall Ιin ya buΙe a hankali yana shiga yace.
“Assalamu Alaikum”
Gaba Ιaya jama’ar wajan suka shiga amsa masa wajan wata Ζatuwar chair ya nufa ya zauna wacce take paicing jama’ar,idonsa ya Ιaga a hankali ya fara kallon jama’ar wajan kafin yaja idonsa ya kulle,sanin halinsa yasa wani yaja speaker gabansa wanda kana ganinsa kasan shine leader na meating Ιin, cikin sound voice Ιinsa yace.
“hi everyone we are stand the meating now by the geart of God,so get ready”
Yana faΙin hakan kowa ya nutsu sannan kowa yaja file na gabansa ya shiga duba abubuwan da za’a gudanar,one by one kowa ya fara faΙin matsalolin da jam’iya ke samu da kuma challanges wanda jama’ar gari ke samu wanda idan aka samu aka tallafa suna ganin za’a Ζara samun magoya baya,yana gama faΙin hakan yayi sallama sannan wani ya tashi ya fara magana.
“am sorry to say we have a big problems”
Tunda aka fara magana yana kan chair Ιin da yake zauna still idonsa yana rufe kuma ya najin maganar kowa,sai yanzu ya buΙe idonsa yaΙe da kafesu akan mai maganar kafin yaja idonsa ya kulle yace.
“so what is the problems?” ya tambaya lokacin da yake latsa wayarsa.
Mutuminne ya gyara zama da niyar fara magana,shuru yayi sakamakon jin haya niya na tashi daga waje,gaba Ιaya members na hall Ιinne suka fara duba wajan door Ιin domin ganin wanda zai shigo,jin babu wanda ya shigo kuma still ba a gama haya niyar ba,Ιan runsa idonsa yayi kafin ya buΙe a hankali ya fara magana cikin Ιacin rai yace.
“so what are you waiting for?some one go and check what is going on pls” ya faΙa lokacin da yake dafe forehead Ιinsa.
Cikin Ζaramin lokaci wani ya dawo da sauri ya sanar da A.j,wata matashinyar budurwa ce take son ganinsa kuma securitys na waje sun hanata shigowa shine suke ta haya niya,Ιan tashi yayi tsaye kafin yace.
“let her come” he said it the time that he put his hands in his pucket.
Yana nan tsaye aka shigo da ita Ιagowa yayi da sauri ya ware idonsa ganin wacce take shigowa babu ko tsayawa,kansa ya shiga girgiza alamar a’a amma ina sam idonta ya rufe lokacin data ganshi,gaba Ιaya idonta ya rufe bata ganin komai sai shi tana zuwa ta faΙa saman Ζirjinsa haΙe da fashewa da wani firgitaccen kuka gaba Ιaya jama’ar wajanne suka fara yin Ζasa da kansu,ya salam?A.j najin ta faΙo jikinsa yayi saurin runtsa idonsa wani irin shock yaji a jikinsa ga yadda mararsa tayi wani kartawa,cike da baΖin ciki ya saka duka hannunsa ya Ιaga ta daga jikinsa,kafin ya yayi Ζasa da hannunsa ta Ζara dawowa jikinsa haΙe da ΖanΖame shi tana faΙin.
“Dan Allah Ahmad kayimin rai ka soni,wallahi idan baka sani ba mutuwa zanyi”
***********
Tana zaune a parlour tana waicing T.V inda take kallan labarai a B.B.C,wata mai aikin gidance tayi sallama ta shigo parlour’n wata Ζ΄ar beautifull girl ce biye da ita tana tafiya kamar yau ta fara koyan tafiyar waje da nema ta zauna inda taga nenny ta zauna hannunta Ιauke da wata chocolate wacce Hajia Lubna ta bata Ιazo.
Murmushi Hajia tayi mai cike da haiba cikin kulawa ta kalli Anusha tace.
“Beby come hear”
Duk da Anusha mata gane abinda Hajia tace ba amma hakan baisa ta miΖe tsaye tayi wajanta face Ιinta Ιauke da beautifull smile wanda ya Ζara fito da kyanta sosai,hannu Hajia tasa ta Ιauke ta haΙe dayi mata masauki akan cinyarta,kallon nanney tayi sannan tace.
“nagode sosai da kulawa,inajin beby zata dawo bedroom Ιina da kwana before a sauya mata nata soon”
Murmushi nanney tayi sannan ta sunkuyar da kanta Ζasa tace.
“babu komai Hajia yarinyar akwai shiga rai ngd sosai”
Daga haka tayi mata sallama ta fita,mayar da idonta tayi kan Anusha sosai take kallon Ζ΄ar cike da so da Ζauna sosai yarinyar take da kyau mai Ιaukar hankali amma skin Ιinta dark Chocolate ce ga manyan ido masu Ιauke da zara-zaran gashi,sai Ζaramin baki mai Ιan kaurin lips haΙe da red lips masu kyau,sosai face Ιinta yake Ιauke da manyan dimples sai gashin girarta dake kwance zara-zara za’a iya kiranta mai oval face a taΖaice,gashin kanta sosai yake da tsawo har zuwa bayanta wanda aka rabashi 2 aka saka ribborn masu kyau sosai jikinta yake a buΙe da alamar saurin girma zatai gashima yanzo tana 6years inda jikinta yake a buΙe,cikin 10minutes Hajia ta gama Ζare mata kallo Ιan kallonta tayi tace.
“Beby maza jeki kiramin yayanki Mus’ab a wancan Ιakin”ta faΙa tana nuna mata Ιakin.
A hankali tayi hanyar Ιakin tana zuwa ta tura kofar Ιakin a hankali,cikin Rashin sani a dai² lokacin data kai kanta Ιakin dai² lokacin da Mus’ab yayi Ζasa ta towel Ιin jikinsa.
Dan Allah dukkan wacce ta karanta indai har yayi mata daΙi inason ta nunamin Ζauna wajan yin SHERE Ιinsa da kuma COMMENTS with her name nasan zai iso gareni pls guys.
Comments#
Shere#
Vote#*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
*If you really love me* *then step up and prove it. If not*
*then walk away* *because I can’t stand the pain.??*
*21↪️22*
Wani baΖin cikine ya kama Ahmad A.j ganin turancin da Najwa tayi masa gaban members Ιinsa,wata irin tsawa ya daka mata haΙe da hankaΙeta ta faΙi Ζasa,nunata ya shigayi da hannu.
“Kee! Ashe baki da hankali,which kind of rubish is this?am i ur mate or what,so ki shiga hankali kafin na nuna maki fushi na”
Yana gama faΙin hakan yayi waje kafin ya Ζarasa fita tayi saurin tashi tasha gabansa,kallonsa tayi ido cikin ido tace.
“HaΖiΖa Allah shine ya Ιoramin sonka A.j,kuma ko wanne bawa akwai nashi Ζaddarar,rayuwace kaima zaka iya sintar kanka a irin halin dana tsince kaina,ina rokon Allah yasa maka son wata wacce son nata zai zama illa awajanka,kana ji kana gani za’a rabaka da ita badan baka da ikon samunta ba”+
Wani huci ya fitar mai zafi gaske,ganin idan yayi mata magana zata Ζara yi masa wani haukan,hakan yasa yayi saurin ficewa daga Hall Ιin gaba Ιaya,wani irin zafi ya keji a maΖogaransa sabida baya iya long talking gashi waccen stupid Ιin yau tashi,da sauri yake taga steps Ιin benen cikin 2minutes ya gama sauka daga kai,hana zuwa compound na Hotel Ιin dake Singapure yayi saurin yin wajan motarsa drever na ganinsa yayi saurin Ζara suwa wajansa haΙe da buΙe masa kofar motar ya shiga,da sauri ya koma mazaunin drever yaja motar da gudu,gaba Ιaya idonsa ya sauya kala wani irin ciwo rabin head Ιinsa yake masa,idonsa ya lumshe yayinda hannunsa kekan mararsa tun lokacin da Najwa ta faΙa jikinsa yaji mararsa tayi wani irin Ζullewa yanzu haka ji yake kamar zata tarwa tse,yana wannan tunanin yaji anyi parking motar alamar sunzo,bai jira abinda drever ke cewa ba yayi ficewarsa daga motar,yana zuwa Ιakin yaga an gyarashi fes babbar rigarsa ya fara cirewa sannan ya cire sauran ya koma daga shi sai boxer,wata irin zufa ke keto masa ta ko ina sabida yadda mararsa take masa ciwo,saurin haΙa tea yayi haΙe da matsa lemon tsami a ciki,tea cup Ιin ya Ιauka haΙe da kafawa a bakinsa bai ajjiye ba saida ya shanye tas,kwanciya yayi luf akan bed Ιin yayinda yake ajjiye numfashi a hankali,wajan 5minutes ya samu realif daga pin daya keji,hakan ya nuna abinda ke damunsa yayi nasarar narkewa,gaba Ιaya zaman Ζasar ya dame shi burinsa kawai ya ganshi wajan Hajiyarsa hakan yasa yayir kwanan garin Abuja ayau.
********
Yana fita ta durkoshe a wajan tana wani irin wahalallan kuka mai tsuma zuciya.
“Why?meyasa zai mata hakan meye nata bai cika ba a mantan da akeso?wallahi ko zata rasa komai nata sai A.j ya zama mallakinta”da wannan tunanin ta goge hawayen face dinta tayi waje.
Haka mutanan Hall Ιin suka dinga fita,wasu nayi Najwa kallan mara tarbiya wasu kuma nayiwa Chairman A.j kallan mara tausayi da haka kowa ya kama gabansa.
*****
Saurin yin Ζasa da kai Anusha tayi,a fusace ya Ιauki towel Ιin ya Ιaura a weast Ιinsa zata juya kenan taji yayi saurin tamkota.
“Kee! Daman baki da hankali dan Ubanki”
Ζan turo baki tayi gaba sannan tace.
“to Yah-ya menene?nima Mamata tana yimin Tsirara fa,tace wai babu komai ni Ζarama ce” ta faΙa tana washe fararen hakoranta masu haske da sharning.
Gwalo ido Mu’ab yayi waje jin abinda ta faΙa,yace.
“to dan Ubanki ni Ζarami ne kamarki?”
Ζan ya motsa face tayi kana ta turo baki gama tace.”to kai Yah-ya me kake Ιoyewa ne?ta faΙa lokacin da take taΙa gaban towel Ιin.
Saurin janye hannunta yayi ji yaye kamar anyi masa shocking,hannu yasa ya dalle mata baki nan take ta fara kuka haΙe da yin tsalle.
“dan Ubanki na Ζara ganinki a Ιakin nan saina Ιallaki,banza talkative,kuma ke cewa Hajia ina zuwa dan nasan abinda ya kawoki kenan,shegiyar Ζ΄ar mai surutun tsiya”
Da gudu ta fita a Ιakin tana kuka tana zuwa ta faΙa cinyar Hajia haΙe da sauke ajjiyar zuciya.
“A’a Beby wane ya taΙamin ke?”
Turo baki tayi lokacin da take kwanciya a Ζirjin Hajia tace.
“ba Yah-ya bane wai danna ganshi..kafin ta Ζarasa taji ya daka mata wata uwar tsawa.
*******
Bayan tayi Alwalal ta shinfiΙa wani Ζaramin Ιan kwali ta shiga yin salla,wajan 10minutes ta iddar da sallar nan ta fara kaiwa Allah kukanta tana zubar da hawaye.
“Ya Allah kaine gata na,dukkan abinda zai sami bawa saida yardarka,komai ya samu bawa to an rubuta hakan a Lauhil mahafus nayarda da Ζaddara mai kyau ko mara kyau Allah ka bani hakuri da juriya,Allah ka kawomin sauki cikin rayuwata,Ya Allah duhun dake cikin rayuwata Allah kasa haske ya maye gurbin”ta shafa Addu’ar tana zubar da hawaye.
Juyi kawai take hannunta riΖe da cikinta wani irin ciwo ta keji kamar zata mutu,hakan ya farune sakamakon Rashin cin abinci da ba tayi tun jiya,yanzu ina zata ga abinci?waye zai mata abincin?jin wannan tunanin bazai mata ba yasa tayi saurin Ιaukan Hijab Ιinta take ajjiye wanda shi kaΙai ya rage mata gaba Ιaya Inna Talatu ta kwashe su,cikin sauri ta fita aΙan Ζaramin gidan nan ta fara bin layi² ko Allah zaisa ta samu abinci,amma abu kamar wasa har kusan magari ba bata samu ba,jin an fara kiran salla yasa tayi hanyar gida ko gabanta bata gani sabida yunwa da kuma wani jiri take Ιibanta,sam bata iya ganin gabanta sabida duhun da take gani,tana gaf da yin layin gidanta ta hango wani yana rabon birede cikin sauri ta nufi wajan tana zuwa ta hau layi kamar yadda taga anayi.
Haka aka dinga bawa kowa 1 by 1 har layi yazu kanta,daman guda Ιaya ya rage haka aka Ιauko da niyar bata wani Almajiri yasa hannu ya fisge haΙe da rugawa da gudu.
Sorry for the short typing,hakan ya faru ne sabida book Ιin kuΙi da nake,gaba Ιaya hankali na kansa (sai na aureta)08119237616
Comments#
Vote#
Shere#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
_Guys a kakkaΙe zani?sadaukar ga my fans??pls shere_
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*23↪️24*
Jikinta ne ya fara rawa jin irin tsawar da Mus’ab yayi mata kwabe baki tayi haΙe da bashewa da kuka ta Ιoye kanta cikin Ζirjin Hajia,cikin Ιacin rai da Ζonan zuciya Hajia ta kallesa tace.
“bana son irin wannan fa Mus’ab daga aikenta shine zakama Bebyn haka”ta faΙa tana nuna masa Ιacin ranta.+
Ζan rausayar da kai yayi haΙe da Ιora kansa a Ζirjin Hajiayar,yayinda face Ιinsu ya haΙe shida Anusha,shagala yayi da kallon cikin idonta yayin da ita kuma take zabga masa harara.
“am sorry Hajiata ban Ζarawa pls”
Shafa kansa tayi hakan yasa ya lumshe idonsa yana jin wani irin soyyayar mahaifiyar tasa har Ζasan zuciyarsa.”shikenan kada ka sake dukan Our beby,waima me tayi maka?”kafin yayi magana Anusha tayi saurin Ιaga kanta haΙe da cewa.”Hajia wai danna ganshi babu kaya ai naga nima Mamana tana ciremin kaya idan zatai mani wanka ance yara basu da hankali ai”sosai Hajia take dariya jin abinea beby take faΙi yayinda Mus’ab ransa yake masa suya sabida Ιacin rai da baΖin ciki haΙe da kunya domin yana da kunya sosai,saida tayi dariya mai isarta sannan tace.
“A’a beby you are right shima ni yake jira nayi masa”ta faΙa tana kunshe dariyarta,washe baki Anusha tayi take dimples Ιinta suka lotsa”Hajia shime kene kike mashi wanka?”kai kawai ta Ιaga mata sabida dariya,gyara zama tayi a cinyar Hajia sannan ta kalli wandon Mus’ab ta juya ta kalli Hajia tace.”kenan shi ba’ayi mashi kaciya ba?Mamana tace idan akayiwa mutum kaciya toya girma,Mus’ab najin haka yayi saurin tashi haΙe da yin gudu ya shige Ιakinsa,haba me Hajia zatai idan ba dariya ba saida tayi dariya sosai sannan ta kalli Anusha tace.”Beby babu kyau kallan babba babu kaya,dukkan mutumin da yake buΙe tsaraicinsa ga wani to Allah ya tsine masa,cikar mutuncin mutum da kuma kima shine wanda yake riΖe mutuncinsa kada ki sake ki Ζara kallan babba babu kaya,kasa ki sake koda wasa naji kin buΙewa wani jikinki fatan kin fahimta?”Ιaga kai tayi alamar “eh”kanta ta shiga shafa tana jin soyyayar yariyar cikin zuciyarta jin saukar numfashinta tayi alamar bacci ya Ιauketa,hakan tasa ta kwantar da ita a hankali ta tashi domin zuwa Hosbital duba marasa lafiyanta.
Yana shiga Ιakinsa ya murza key haΙe da sauke wata Ζatuwar ajjiyar zuciya,wannan wacce irin mara kunyar yarinya ce talkative gril,mtwss wallahi saina ci ubanta shegiya da ido kamar mage mitsitsiya da ita ta iya kunyata mutum,shi yanzu da wanne ido zaiga Hajia’nsa?da wannan tunanin yayi kwance akan bed yana sauke numfa tunuwa yayi da golden eyers Ιinta masu haske da sharning Ιan taΙe baki yayi haΙe da cewa.”shegiya Ζ΄ar baΖa kawai”da wannan zancen bacci ya Ιaukesa ba tare daya shirya ba.
4:30 dai² Anusha ta farka da wani irin kuka mai shiga rai,kuka take sosai haΙe da kiran”Mamana!! Mamana!! Mamana!!”sosai take kuka yau kawai daji hankalinta yana kan Mamanta,ta kurewa tayi akan sofa Ιin tana rabzar kuka jin Ζarar buΙe door yasa tayi saurin buΙe idonta,nan sukayi 4eyes da Mus’ab wanda yasha uwar kwaliya sanye yake da blue t.shirt and black crazy jeans kansa yasha gyara sai futar da Ζamshi yake,da gudu tazu ta faΙa jikinsa.”Yah-ya Mamana ni wajan Manana zani i want to see her pls yah-ya”ido kawai ya zuba mata haka nan yaji tausayinta ta kamashi,hannunta ya riΖe ya jata zuwa kan sofa zama yayi sannan ya Ιauketa ya sanyata akan cinyarsa haΙe da share mata hawayen face Ιinta.”ohh beby stop crying,ur Mum is coming as soon as ur stop crying ok”Ιan murmushi tayi sannan tace.”are u sure?”kallonta yayi sannan ya Ιaga kansa alamar “eh”ido kawai ta zuba masa tana sauke ajjiyar zuciya,hannu tasa ta shafa sajensa still tana kallon idonsa kafin ta zabe idonta daga kallonsa and she put her head on his chest,taΙe baki yayi kafin ya ΙanΙareta a jikinsa zai tashi tayi saurin kamshi idonta ya cicciko da hawaye”pls Ya-ya don’t go i’m scared wallahi”hannu yasa yayi cupping face Ιinta sannan yace “i most go beby,waiting for Hajia she is on her way,than i will call nanny for u”ka kawai ta Ιaga masa sannan yasa kai ya fice a gidan.
Hajia bata dawo gida ba saida ta tabbatar ta gama tsara tafiyar Anusha makaranta bording domin samun ilimi mai inganci kamar yadda take yi mata fata wata school ta samu CHILDHOOD ACADAMY BORDING SCHOOl,sosai hankalinta ya kwanta da makarantar sabida kyanta iya Ζ΄an primary ake karΙa inda aka bawa Anusha primart 4, 7:dai² ta shigo gidan a gajiye domin gobe za’akai Anusha makarantar lokacin data shigo gidan tana zaune akan sofa tana kallon tom and jerry murmushi tayi sannan tace.”beby nasan kina son karatu sosai domin zama likita right?”kai ta Ιaga mata”good gobe zan kaiki makaranta mai kyau ki Ζara koyan karatu english Ιinki ya Ζata fituwa a can zaki dinga kwana akwai yara kamarki za kuna shira dasu babu ruwanki da ta kurar Mus’ab”jinta ambaci Mus’ab ta kalleta sannan ta juya ta kalli Ιakin, murmushi tayi sannan tace”don’t worry beb zanna zuwa for week ina du baki kinji dan haka get ready gobe zamu tafi”murmushi tayi cike da farin ciki ta faΙa kan Hajia tana dariya a haka tayi bacci Ιaukanta tayi suka huce part Ιinta.
Washe gari
Tun 7 aka gama shirya komai aka shiryata cikin Unifrom fari da blue sunyi mata kyau sosai kasan cewar her skin is dark black ga blue Ιin hijab Ζarami sai farar riga and blue sket,an gama zuba komai a mota gaba Ιaya sun fito Hajia ta shiga mota drever ya shiga ita kawai ake jira ta shiga su tafi tsayawa tayi tana kallon motar like she never see car on her life,gaba Ιaya idonta ya cika da hawaye Hajia yace ta Ζara magana”beby pls come in time is not our side”hawaye ne ya Ζara zubu mata sharr cikin slow voice tace.”Mamana”ana haka Mus’ab ya Ζarasu wajan da gudu tayi wajansa ta faΙa jikinsa tana kuka”i don’t want go pls,i don’t like this education yaya”sosai yaji tausayinta hawayen face Ιinta ya shiga goge mata sannan ya shiga rarrashinta shi kaΙai yasan me yake ce mata harta fara dariya sannan yaja hannunta zuwa motar ya sata shima ta shiga gaba drever yaja(lol Anusha ayi karatu lafiya).
*********
Kano
Gaba Ιayansu suka bi bayan Almajirin da kallo musamman Khaleysat wacce hawayen tausayin kanta ya fara zubu mata ta najin bai kyauta mata ba dunda ta riga he run a way with her brede,ganin babu kuma basuyi mata magana ba yasa ta juya da niyar barin wajan,cikin sauri wani ya tsayar da ita cikin motarsa ya shiga ya Ιauko mata wani Ζaton cake da raguwar lemo mirinda haΙe da bata kuΙi 5k,har Ζasa ta durkosa tayi masa godiya sannan tayi hanyar gida,tun a hanya ta fara ci dan ba baza iya Ζarasa gida dashi a haka ba gashi tana jin yunwa yayinda data suke kuΙin a jikinta,tunda ta shawo lungun gidan taga mutane ancika baΖil gashi lakacin har angama sallar magari ba,mamakin abinda ya tara mutanan take cike da tsuro ta Ζarasa wajan turus tayi ganin wata iriyar wuta naci a cikin gidanta.
*******
Singapure
Ya gama shirya komai nasa yayin da yayi buking na jet Ζarfe 10 zai tashi zuwa Ζasa naija,gaba Ιaya hankalinsa yabar Ζasa burinsa kawai ya ganshi a gidan gaba Ιaya tsanarta ya cika masa zuciya,tunda ya shigo Ζasar take bibbiyar rayuwarsa”withch”ya furta a hankali lokacin daya gama shirinsa ciki wani boyal fari tas dashi yayinda ya saka black cap mai tangaran and black cover shoe,wani irin daΙin Ζamshi jikinsa yake haka kawai yaji rauni yana kaiwa zuciyarsa ziyara gaba Ιaya jikinsa yayi weak,tashi yayi ya haΙa tea mai zafi haΙe da matsa lemon tsami a ciki cup Ιin ya kafa a bakinsa ya shanye tas,Ιan lumshe ido yayi yana jiran time ya Ζarasa.
Najwa na isa School Ιinsu tayi Ιan garanta da gudu tana kuka,wannan wacce irin masifa ce duk irin abunda yayimin amma zuciyarta taΖi ganin laifinsa tana ganin idan duniya zata haΙo babu wanda ya isa ya hanata son Chairman A.j,wani murmushi tayi sannan tace.”don’t worry luv am coming for u duk inda kake”
9:30 ya shiga mota yayinda drever ya jashi zuwa airport karfe 10:00 suka isa cikin sauri yaja torly Ιin kayansa yayi wajan jet Ιin yana shiga aka rufe kofa haΙe da bada umarnin saia blet haka yasa hannu ya saka tashi lumshe idonsa yayi lokacin da jirgi ya fara tafiya cikin gaji mare.
Comments#
Shere#
Vote#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
_don’t get jealous of someone who is ahead of u,rather take a cue_ _from him to succeed in y_
_Ur life success is always between and ur mind_
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*25↪️26*
Sosai wutar ke tashi tana rimi sabida tsabar ta samu kaya ruba da kuma sauran abinci,jikin tane ya shiga rawa babu abinda bakin yake faΙi sai.”Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un,Allahumma Ajirni fil musibatu Wa’aklifni Khairan Minha”sai a lokacin wasu hawaye suka shiga bin kuncinta dukkan abinda ta keji a zuciyarta ya huce tunanin mai kallonta,wani Ιaci da kunci ne suke ziyartar zuciyarta,wani waje ta samu nesa da inda mutane suke ta zauna,wani saliva ta haΙiye mai Ιacin gaske haΙe da runtsa idon.”shin ko nayiwa Allah laifine shiyasa yake jarabta ta da irin waΙannan abubuwan?na guji dan gina masu sona da nunamin gata akan wanda nakeso shi su kuma basu sanshi,na auri wanda nakeso dan farin cikina but his parents does’nt like me,they did accepet me as their daughter in-low,my husband is no more,i lost my little daugther ya Allah help,Allah kaji tausayi na ka kawomin Ιauki cikin rayuwata,ya Allah ina ronka duk inda Ζ΄arta take Allah ka kareta da kariyarka,Allah kada ka Ιora mata Ζaddarar daka Ιoramin”takai Ζarshan maganar tana share hawaye,tana kallon wutar ta gama cinye komai na gidanan sannan aka samu damar kasheta gaba Ιaya,sannu a hankali kowa ya fara watsewa domin duhu ya riga yayi wajan 9pm,shuru tayi haΙe da ta kurewa waje Ιaya tunanin inda zata kwana take kafin gari ya waye tasan abinyi,tashi tayi cikin nutsuwa ta fara tafiya domin gaba Ιaya ta gaji ga damuwar dake kwance a Ζasan zuciyarta bata ganin ko gabanta wani duhu take ganin cikin idonta yayinda wani jiri yake neman kayar da ita,a haka ta samu tabar unguwarsu,da kyar ta buΙe iΙonta ta hangi wata rumfa cike da munna ta Ζarasa wajan,tana zuwa ta shige cikin rumfar nan take ta cire Ιan kwalin kanta ta shinfiΙa a Ζasa sannan ta cire takalmanta wanda suka yage ta ajjiye gefe tabi kan Ιan kwalin ta kwanta,tana kwanciya idonta ya fara lumshe nan bacci ya fara fisgarta,cikin magagin bacci taji anjawuta Ιan lumshe ido tayi sabida baccin da yake kanta bata fahimci komai ba,can cikin baccinta taji ana zuge mata zip Ιin riga
******* ****** ******
Singapure+
Najwa na zuwa Ιakinta ta murza key ta kwanta saman bed Ιinta,ji take kamar ta mutu ta wuta soyyayar A.j tayi mata mahaukacin kamu,sosai take sonsa for now tana ganinsa ta kanji dukkan feelings Ιinta sun mutsa,she imaging when he is her mouth,wani yarr taji ajikinta nan take ta fara harhaΙe Ζafa waje Ιaya lumshe idonta tayi tana tunanin sabun abinda ya fara zuwa zuciyarya wanda take ganin shine mafita a wajanta,she still imaging when he sex with her”Ohcch ahh”abinda ta faΙa kenan and she put her hands in her leg,uhm her budy is shaking she can’t contoral her self to stop loving him,saurin buΙe ido tayi lokacin da taji wani abu nabin Ζasanta mai Ιumi,sai kuma tayi murmushi the first she think the time that he hug A.j sosai taji yayi ajjiyar zuciya than taji harbawar joystick Ιinsa Ζara matse Ζafarta tayi domin ta gama ganu rauninsa wanda shi zai zama makami a wajanta,a hankali ta tashi tana tafiya a hankali sabida yadda ta kejin Ζasanta a jike ga mararta ta Ιan kumbura,bathroom ta shige ta cire kayanta sannan ta shige cikin bathtube tayi lamu tana sauke numfashi,wajan 20minutes ta fito a toilet Ιin haΙe da Ιauro alwala domin yin sallar magari ba,tana idar da sallah ta saka sleeping dress ta haye kan bed sai bacci.
Washegari
Ζarfe 9am ta gama shirinta babu inda ta nufa sai hotel Ιin da A.j ya sauka yake kwana a cikinsa,tana zuwa reseption aka tsayar da ita haΙe da tambayar “who are u looking for?”Ιan taΙe baki tayi tace “stupid”kamar yaji mai tace yace “ohh hello”bata kallesa ba tace”i did come to anyone,i come to see Chairman Ahmad Jameel A.j ok” wani mugun murmushi yayi mata yasan yadda A.j yake da girman kai he never dating this girl,a fili kuma yace.”he already left”Ιan zaro ido tayi tace “what?”banza yayi mata yaci gaba da aikinsa jiki babu gwari haka ta fice daga ciki tana fita ta hangi drever’n a jikin mota jikin sauri taje wajansa tace”pls yaushe A.j ya tafi kuma ina yaje?” kamar bazai magana ba sai kuma yace. “jiya,yaje Abuja”yana faΙin hakan ya shige mota ya bar compund na hotel Ιin,saurin Ιauko wayarta tayi haΙe da dailing number wani guy wanda ke aiki a airport yana Ιagawa ta tambayeshi jet Ιin da zai tashi zuwa Abuja nan ya tabbatar mata sai 11am cikin sauri tace yayi mata boking gata nan mota ta shiga tayi hanyar gidanan,tana zuwa ta shiga haΙa kayanta,anty’nta ta tuna wacce take zaune a Abuja wacce rabunta da ita ta manta,10:40 ta bar gidan tayi hanyar airport tana zuwa ana kira domin shiga jirgi babu Ιata lokaci itama ta shiga,11:5 jirgi ya Ιaga zuwa Abuja.
************
Abuja
Dawowarsu kenan daga kai Anusha makaranta inda kewarta beby’n ta cika mata zuciya,a zaune take a parlour tana kallon news a B.B.C hankali kwance,haka kawai ta kejin Ζamshin lovely son Ιinta she wonder why sabida tazu ba yanzu zai dawo ba sai kawai ta kawar da tunanin a ranta,tana jin dan tayi missed nasa ne,maimakon Ζamshin ya tafi ina sai Ζara yawa yake a hankali ta Ιaga kai ta kalli baΖin Ζofa da sauri ta miΖe sakamakon ganinsa da tayi a tsaye ya harΙe hanyensa a Ζirji ya zuba mata ido kamar ya cinyeta,cike da tausayin Ιan nata tace.”wannan karan kuma mai tayi maka?”mai makon ya bata amsa sai kawai yayi wajanta haΙe da faΙawa jikin Hajia Lubna,ajjiyar zuciya ya shiga saukewa sosai yayi kewar mahaifiyarsa indai kana son ganin rauninsa to ka ganshi wajan Hajiarsa,hannu tasa a hankali ta shiga bubbuga bayansa hannunsa yaja zuwa kan sofa suka zauna kansa ta Ιora akan cinyarta tana shafa ganin kansa wanda yake a kwance sai sharning yake sabida gyara”who is that girl pls?”sauke ajjiyar zuciya yayi sannan yace”ta takurani ta shiga rayuwata wallahi”murmushi tayi sannan tace.”so get ready to marry her soon”kallon Hajiar yayi sannan ya kwaΙe fuska yace.”Hajia”dariya tayi tace.”sorry maza jeka gyara kazu kaci abinci kaga magariba yayi”baice komai ba ya tashi yayi hanyar room Ιinsa wanda yake jikin na Mus’ab,yana shiga ta kira mai aiki tace tayi maza ta shirya abinci a babban darning table,cike da girmamawa tace to tashi tayi itama tayi hanyar Ιakinta domin yin sallah.
Karfe 9pm na dare duka suna zaune akan table,Mus’ab sai zubawa A.j surutu yake shikam baya cewa komai saidai yayi murmushi ko abincin bai taΙa ba,Hajia ce tace.”lovely what happen naga u did eat anything”kwaΙe fuska yayi haΙe da langwaΙar dakai yace”Hajia nifa hannuna ciwo yakemin i can’t eat”murmushi tayi tasan babu wani ciwo kawai ita ya keso ta bashi,kujerarta taja zuwa inda yake sannan ta Ιebo abincin ta fara feeding nasa haka tai ta bashi yana ci yana zuba sangarta da kuma shagwaΙa sukam idan da sabu sun saba da halinsa,bakinsa ya Ιauke yana dariya yace.”i’m full”tashi yayi haΙe dayi masu sallama yace gobe kada a tashe shi zaiΙan huta ne,yana faΙin hakan ya shige Ιakinsa suma tashi sukai kowa yayi Ιakinsa gida yayi shuru babu komai sai Ζarar A.C.
Washe gari
A zaune suke a parlour dawowarta kenan daga hosbital,inda Mus’ab yake zaune kusa da ita.”Allah sarki beby koya take”Ιan taΙe baki yayi sannan yace.”aini nafi kowa jin daΙin tafiyar yarinyar nan,stupid girl like her meza kayi da ita”kafin Hajia tayi magana an buΙe kofar parlour’n an shigi,Ιaga kai tayi nan tayi arba da Ζ΄ar yayarta Najwa.
Comments#
Vote#
Shere#*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
*_?KAINUWA WRITER’S ASSOCIATION?_*
*27↪️28*
Cikin magagin bacci taji ana taΙa bayanta,amma sabida wahalar data sha ga gajiya hakan yasa ko motsi ba tayi ba,sosai take sharara baccinta hankali kwance duk da ba daΙin kwanciyar ta keji ba amma hakan bai dameta ba idan da sabu to saba,murmushi mutumin yayi haΙe sa washe bakinsa da sauri ya Ζarasa jan zip Ιin zuwa Ζasa nan take chocolate skin Ιinta ta baiyana wacce da zama dark sabida wahala,he lost his temper when he look at her skin,lumshe ido yayi and stand imaging when he sex with her,o,o a ranaze ya matsa kusa da ita and he put his hands on her back,jin kamar abu na yawo a bayanta she stand open her eyes slowly,hannu tasa ta shafi bayanta ta jishi a buΙe cikin sauri ta yunΖura zata tashi yayi saurin sa hannunsa yayi maida ta kwance haΙe da saurin hayewa kanta,duk da irin ciwo kan da take fama dashi ga bacci bai gama sakin taba,yasa ta fara salatin Annabi da karatu duk ayar da tazu bakinta, hannu yasa ya fara yawo dashi on her stomach kafin ya zura hannun a cikin cibiyarta,saurin runsa ido tayi lokacin da tsigar jikinta ya tashi yar,sunkuyu da kansa yayi ya fara wura mata iskar bakinsa haΙe da latsar kunnanta,gaba Ιaya mood Ιinta ya fara sauyawa jikinta yayi weak(hi guys kunsan ance hakurin Ζ΄ar macen da ta san namiji kwana 40 ne ko sama da haka)sosai jikinta ya fara rawa,taga alamar yana son birgita mata lissafi,cikin sauri ta fara adduar neman tsari da kariya,few minutes wani Ζarfi da kuzari yazu mata,ganin yana ΖoΖarin zura hannu a zaninta yasa tayi saurin kai masa cizo a shoulder Ιinsa Ζara ya saki haΙe da mirginawa dan yaji zafin cizon nata cikin sauri ta kwace hijab Ιinta da takalmi ta manna a guje,tashi yayi zai bita yaga she already run away, kuma gaba akwai Ζ΄an kato gora da suke zama a wajan,cije baki yayi na baΖin ciki yauma ya rasa damarsa ta biyu cikin damarmakin da boka ke basa,shi ta kaicinsa Ιaya ganin zaΙe ya kusa kuma basu da magoya baya,yana nunawa jama’a shi mutumin kirkine a Abuja that why yabar garin yazu Kano domin samun damar aikata abinda ya keso cikin sauΖi babu wanda ya sanshi,gashi ance dole sai mai shekaru da kuma jikin irin nata,wani cije lips yayi lokacin daya tuna rashin samun Ζaramar Ζ΄ar da basuyi ba da tuni komai yayi dai²,a hankali Alhj Jazuli ya juya ya nufi wajan motarsa,haka taci gaba da gudu har tayi nisa da wajansa tsayawa tayi tana maida numfashi,saida ta samu nutsuwa kafin ta fara tunanin wajan zuwa wasu tsufaffin mata ta gani kwance kowa da rubar bararsa a wajansa,itama kusa dasu ta samu ta kwanta gaba Ιaya ta cure wajan Ιaya bacci Ιarawo ne ya saceta Asuba ta gari.+
*Childhood Acadamy bording School*
Sosai Anusha ta maida hankalinta a karatu duk da cewa ba sosai take gane komai ba,ta shige cikin Ζ΄ar Ζ΄an masu kuΙi ta saje,babu wanda ya isa yayi mata ta kyaleshi komai girman mutum bakinta a buΙe yake tason lungu da sako na makaranta,wasa kan an sallama mata amma abin mamakin shine duk wasanta idan ta shiga class ba tayinsa,yanzu da muwarta Ιaya ce tunda ta kwallafa rai akan bishiyar mango da sukayi manya gashi sun nuna amma wannan mango Ιin ta Ιashi masifa ne,gashi disfilin master ke kula dashi koda wasa ka taΙa sai kaci ubanka sosai ake jin tsuransa,gashi safga bata taΙa ritsawa da Anusha wajan saba,suna zaune ita da Ζawarta Zubaida ana ce mata Zuby itama Ζ΄ar Abuja ce,shira suke sosai take halinsu iri Ιaya ne kuma yau ta kasance week end babu karatu sai lesson akan steps Ιin bene suke na wajan shiga bedrooms Ιinsu,Ιa guwar da zatai idonta ya sauka kansa ya fito daga lambun makarantar hannunsa Ιauke da wasu manyan mango,lashe lips Ιinta tayi haΙe lunshe manyan idonta wannan ya zama habit Ιinta da wahala tayi 2minutes bata lumshe ido ba,ganin tana ta magana amma shuru babu feadback yasa Zuby Ιaga kai Ιomin kallan abinda Anusha ke kalla,nan tayi arba da.
_Pls idan kisan ba zakiyi Comments and shere ba,pls madam stop read my book babu dole ok?_
Teacher Ameen wanda hannunsa ke Ιauke da mango manya masu kyau,nan itama ta haΙiyi yawo basu daina kallonsa ba harya shiga office Ιinsa,Ζara lumshe ido Anusha tayi sannan tace.
“he is bautifull,i never see man like him” ta faΙa tana murmushi.
Zuby kowa gyara zama tayi tace.
“no beauty he is more beautifull just like u”ta faΙa tana taΙa Anusha.
Ζan taΙe baki tayi tace.
“i most drink that mango wallahi”
Ware ido Zuby tayi sannan tace.
“How?”
Ζan murmushi Anusha tayi sannan ta miΖe tsaya tace.
“Just wait and see”tana faΙin hakan tayi hanyar office Ιinsa.
****** ******* ******
Abuja
Tunda Najwa tazu koda wasa bata taΙa ganin A.j ba sannan babu wanda yayi maganae A.j a gidan kowa yana abinda ya shafesa,kullum saita fita neman A.j lungu da saΖo na Abuja amma babu A.j babu labarinsa,amma she never give up yauma haka ta gama yawonta babu wani sabun news dan gane dashi.
Sosai yake sharara gudu akan babban titi,sabida hadirin da yake ta suwa,gaba Ιaya ransa a Ιace yake shifa maganar siyasar nan ta fita a ransa kamar shi kaΙai ne mutum da za’a zaΙe shi yayi ta Ζarar Chiarman bayan babu hakan a ransa,infact ma baison duniya ta sansa ya fison yaje hosbital Ιinsa ya duba marasa lafiya amma ba harkan siyasa ba wacce za’ai ta zaginka harma da iyayanka,tuna abinda ya gani Ιazu yayi hakan tasa mararsa Ζara kullewa kansa yayi wani irin nauyi da ciwo kamar zai fashe,hannu yasa ya shafi mararsa sauri Ιauke hannunsa yayi jin ta kumbura ga wani irin harbawa da take masa,shi kansa yasan yau ciwon na musammanne domin abinda ya gani da idonsa abun babbane,ganin ana kiran sallar isha’i ne yasa ya Ζara gudun motarsa,few minutes ya Ζarasu gida ko gama parking bai ba ya fito daga cikin motarsa cikin sauri yake tafiya ko gabansa baya gani sabida yadda yake jin wani abu nabin jikinsa.
Suna zaune a parlour Hajia da Mus’ab tashin Najwa kenan ya shigo cikin parlour’n kamar an cilloshi,sam bai kula da mutanan parlour’n gaba Ιaya wani jiri ya keji gaba Ιaya suka zuba masa ido babu wanda ya iya magana,haka ya shige part Ιinsa cikin sauri Mus’ab ya tashi zaibi shi Hajia tayi sauri tsayar dashi haΙe da cewa ya rabu dashi,she already knew his habit idan yana cikin damuwa.
Yana shiga ya fara cire kayan jikinsa daga shi zai boxer ya shiga bathroom,yana zuwa ya cire boxer haΙe da jingina a jikin bango hannu yasa ya kunna shower nan ruwa ya fara sauka a kansa zuwa body Ιinsa,idonsa a lumshe yake ya najin saukar ruwan a jikinsa,kafin ya buΙe idonsa a hankali ya sauke a mararsa wacce ke harba masa,saurin Ιauke idonsa yayi ganin yadda gabansa yayi,wannan wacce irin jaraba ce inama Allah bai Ιora masa wannan lalurar ba,yanzu idan mace kejin abinda ya keji yaya zatai da rayuwar?,shine suke faΙawa karuwanci wannan shine amsar da daya zuciyar ta bashi,haka ya gama bath Ιin ya Ιauro alwala sannan ya fito,mai damu da ruwan jikinsa ba ya Ιauki wafa coffee’n jallabiya ya saka,prayer mat ya shimfiΙa ya tada sallah,ya daΙe yana adduar samun nasara a zaΙen da zasuyi,sannan ya nemi tsari daga sharrin mata,bayan ya idar yayi saurin tashi ya cire jallabiyar a daddafe ya saka black boxer ko riga baisa ba gaba Ιaya ji yake kamar zai mutu gashi lemon tsamin da yake sha babu yau,babu abinda yake sai juyu haΙe da kiran sunan Allah tabbas da yana da aure bashi da wata matsala amma wazai aura?.
Sun daΙe a zaune a parlour lokacin Mus’ab ya shige Ιakinsa ransa duk babu daΙi ganin yayansa haka,Hajia yace ta miΖe sannan ta kalli Najwa tace.
“maza jeki dubamin lafiyar yayanki naga bai fito ba,idan lafiya yake saiki huce Ιakinki,idan babu lafiya make me call”ta faΙa lokacin da take mata nuni da Ιakin A.j sannan tayi Ιakinta,tashi tayi ta nufi Ιakin nasa tun daga kofa take jiyo nishinsa Ιan taΙe baki tayi kafin ta buΙe kofar ta shiga,turus tayi ganin wanda take matuΖar shan wahalar nemansa ashema yana tare da ita,idonsa a rufe yake yayin da hannunsa ke riΖe da mararsa wani murmushi tayi domin ta gama gane matsalarsa,a hankali ta Ζarasa shiga Ιakin,zuwa lokacin baya gane komai dan haka bazai iya cewa an shigo Ιakin saba,bed Ιin ta haye sannan ta matsa kusa dashi hannu tasa ta Ιora kansa a cinyarta yayinda ta fara shafa sumar kansa,wayyo A.j ji yayi kamar zai mutu sabida wani abu daya fara yawo a jikinsa,Ζara shigewa jikinta yayi jin yana samu relef daga wajanta,murmushi tayi sannan tace.
“weldone”
zaro ido tayi lokacin data kalli mararsa wani irin harbawa take har kana iya gani daga jikin boxer Ιinsa,hannu tasa a hankali ta zuwa cikin boxer Ιinsa nan take hannunta ya sauka akan.
Idan naga comments zakuga new update.
Comments#
Shere#
Vote#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
*Ψ§ΩΨ³ΩΨ§Ω
ΨΉΩΫΪ©Ω
ΩΨ±ΨΩ
Ψ© Ψ§ΩΩΩ Ω Ψ¨Ψ±Ϊ©Ψ§ΨͺΩ*
”’? KUKAN KURCIYA…”’
.
_? Inda muna kula da sallah kamar yadda muke kula da cajin wayoyin mu da mun zama waliyyai._
_? Da muna yin sadaka da yawan kudin katin wayar mu da mun samu saukin al’amuran mu._
??♂️??
*_?KAINUWA WRITER’S ASSOCIATION?_*
*29↪️30*
Hannuta ne ya sauka saman mararsa wata iriyar zabura A.j yayi lokacin da yaji kamar an watsa masa wuta a jiki,Ζafarsa ya shiga mammatsewa gaba Ιaya baya iya ganin abinda yake gabansa burinsa kawai yaji ta Ζara shafa masa mararsa,hannuta ta Ζara zurawa cikin boxer Ιinsa nan take hannunta ya sauka.
_kika karanta bakiyi comments and shere ba ko sweethert?to stop read my book na masu interest ne ok_+
A kan erected dick Ιinsa wacce take dripping ruwan watering delighted,a wahalce ya buΙe with tear out yace”ohhh..ya”he said it when he hug her waist,time guda jikinta ya fara rawa domin ta tsurarta da ganin dick Ιinsa,she scare sosai jin tayi shuru yasa yayi saurin damke hannuta ya Ιora akan dick Ιinsa wacce he still dripping,”suck it…pls..help my life..i wanna..die”ya faΙa lokacin da numfashinsa yake koΖarin barin jikinsa,ganin da gaske yana neman rasa rai tayi saurin Ζasa da kanta lokacin da ta fara zagaye harjanta wajan nipples Ιinsa wata miΖa yayi gaba gumi ya jiΖa masa jiki duk da A.c’n dake gudu a Ιakin,wata irin murΙewa mararsa tayi lokacin da dick Ιinsa ya miΖe gaba Ιaya,Ιan zame boxer Ιinsa tayi she already lost her sense,Ζasa ta fara da kanta wajan dick Ιinsa a dai² lokacin ya samu damar buΙe manyan idosa nan ya sauke akan face Ιinsa,saurin runsa idonsa yayi duk da baya cikin haiyacinsa wacece wannan?am not a mad me nake shirin yi haka?ya sallam duk da wani irin feelings da ya keji kamar zai mutum amma hakan ba zaisa yayi abinda ubangiji ya haramta ba,lokacin data shafi saman dick Ιinsa wacce take dripping yasa yayi sauri cewa”auchhiii..just like.dat“he can’t escape ya salama zuciyarsa kawai ke azalzalashi zuwa gareta,yayin da wata zuciya ke Ζarfafa masa gwiwwa wajan kare mutuncinsa addua yaci gaba dayi a ransa,dai² lokacin da zata kai bakinsa kan dick dinsa dai² lokacin.
_Hey gal you can’t stop read my book right?ok just continew but naga comments and shere ok??_
Daya saka hannu ya wanka mata wasu taΖwayen maruka a kiΙime ta Ιago kanta nan tayi arba dashi a zaune lokacin da wasu hawaye suke fita daga idonsa jikinsa sai Ιari yake,jijiyoyin kansa sunyi raΙa²,hannu tasa ta Ζara shafa sumar kansa a zafafe yaza hannu ya hanka Ιata,cikin wata murya wacce bata fita yace.”fuck u”saurin fita tayi a Ιaki ganin yana shirin fiya a haiyacinsa wani irin duhu yake gani acikin idonsa da kyar ya lalubi wayarsa yayi darling number Hajia,ringing kaΙan tayi ta Ιauka cikin muryar bacci yaji tace.”doctor n what’s wrong”kamar baya son magana sabida numfashinsa dake fita a hankali yace.”i wanna die luv..come into my room”yana faΙa ya yar da wayar a Ζasa ya shiga buga kansa haΙe da riΖe mararsa.
*SAI NA AURETA*
_HOW TO_
_SUBCRIBE ZAKI TURO KATIN ΖARI 200 TA 08119237616,THAN ZAKI ΖAUKI PICTURE NA KATIN KI TUROMIN,LUV CRISES_
Da sauri ta faΙo daga kan bed Ιinta tayi sauri fituwa daga room Ιinsa a gurguje tayi Ιakinsa,tana shiga juyo kukansa a hankali yana buga kansa da bed Ιin Ιakin,a guje ta Ζara wajansa tace.”What happen to u luv?”kallonta kawai yake ba tare da yace komai ba,saurin janshi tayi zuwa gadon kafin ta Ιauko gorar ruwa mai sanyi ta Ιalle murfin ta kafa masa a baki sosai yasha ruwan fiye da rabi,sannan ta cire mai gorar ruwan daga bakinsa,Ιan girgiza kanta kawai tayi ganin yadda mararsa tayi taimakon gaggawa ta fara yi masa,wurun zafi da towel ta Ιauka ta fara shafa masa saman mararsa lokacin guda kuma ta Ιaura masa drip with injection wacce zai samu releaf,ajjiyar zuciya ya fara saukewa lokacin da wani gumi ya fara kawo masa ziyara,almost 5min bacci yayi gaba dashi,gudun A.C’n ta Ζara masa sannan ta fice a Ιakin nasa.
Washe gari
A hankali yake buΙe idonsa da suka kumbura sabida tsabar wahalar daya sha,kallan yadda drip da aka saka masa yake sauka cikin skin Ιinsa a hankali Ζara lumshe ido yayi yana son tuna abinda ya faru amma ya kasa,sosai pain Ιin daya keji yayi masa sauΖi sai ciwon kai,hannu yasa ya cire drip Ιin yayar kafin ya tashi da kyar yayi hanyar bathroom,yana zuwa bathroom Ιin ya cire boxer Ιinsa haΙe da kunna shower ta fara sauka akan head Ιinsa,ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da komai ya dawo kansa,mtwws yaja tsaki lokacin daya tuna da ita,almost 30min sannan ya kashe shower ya Ιaura alwala haΙe da Ιaura light blue towel a waist Ιinsa,fituwa yayi daga toilet sannan yayi hanyar wadrop Ιinsa wata farar jallabiya ya saka baibi takan komai ba ya shimfiΙa prayer mat ya fara lafila,jin kiran sallar asuba yasa yayi addua’a ya shafa,handle Ιin kofar ya fita a masjid ya haΙo da Mus’ab ana idar sallah kowa ya fara fita su wajan 4 ya rage a cikin Masjid karatun kur’ani kowa ya fara,kamar daga sama suka fara jin Ζarar Guns a kiΙime Mus’ab ya tashi yayi wajan yayan nasa domin shine kaΙai babba wanda za’a iya kawowa hari at this the ga zaΙe ya kusa,”ya..ya pls come with me”Ιan murmushi yayi duk da ciwon da kansa yake masa yace.”don’t worry we will be safe”ya faΙa lokacin daya buΙe sabuwar sura yaci gaba da karatunsa a hankali,sosai Mus’ab ya Ζara kiΙimewa sakamakon Ζarar Guns Ιin daya Ζara matsuwa kusa da masjid Ιin,gashi sunyi nisa da gida domin kawai tazara tsakanin masjid Ιin da gida duk securities suna gida,a hankali yaje window ya buΙe ya leΖa kansa zaro ido yayi ganin mutane masu baΖaΖen kaya suwajan 20,sai kuma wasu da farar kaya da alama securities Ιin sune suke ΖoΖarin ya nasu shiga,sairin barin wajan yayi ya nufi wajan A.j wanda zuwa time Ιin ya gama karatun ya lumshe ido yana sauraran bugun zuciyarsa,tayaya zai bawa Ζaninsa kariya daga wannan abun?dat why baya son wannan harkar siyasar,”pls ya..ya zumu fita kafin su Ζarasu,wallahi am sure kai sukazo nema,pls ya..ya ban shirya rasa kaba”Ιago kansa yayi wanda yayi red sabida condition Ιin da yake ciki,tashi yayi ya kama hannun Mus’ab suka fara tafiya daman sauran they already left,banda rawa babu abinda jikin Mus’ab keyi shi A.j abin dariya ma yasu ya bashi,sun Ιora Ζafarsu kenan A.j yaji wani abu mai kaifi kamar kifiya ya shige Ζirjinsa,baiji zuwan abunba baiji Ζarar komai ba sai saukarsa yaji,tsayawa yayi yasa hannu ya dafe wajan jin wata azaΙa na shiga ko wacce gaΙa ta jikinsa,kafin ya fara jin wani jiri na Ιibansa da sauri Mus’ab yayi kansa ganin yana shirin faΙuwa Ζasa,wani ihu yayi ganin blood na zuba kamar anyanka rago,tirjewa yayi bai Ζarasa faΙuwar ba ya kalli Mus’ab lokacin da murmushi ya kwace masa.”don’t sacared am fine”zai Ζara magana yaji wani abu ya Ζara shigewa kefen cikinsa the same dana Ιazu,a hankali yace.”Ya ALLAH”kafin ya sulale Ζasa ya faΙi jikin Mus’ab.
****** ******* *****
Zaune suke a bakin titi wajan da tarin mabarata ke zama domin samin sadaka,tana zaune a gefe tunda ta zauna babu wanda ya bata ko sisi,ta laluba kuΙinta babusu babu alamrsu,ga wata yunwa da ta keji,amma bata da zaΙi wanda ya huce data zauna wajan tsufaffin mabaratan kan titin,tun safe har wajan 4na rana babu abinda taci sai ruwa data sha,sannu a hankali wata mota tayi parking a gabansu mutumin cikine ya fito ya fara raba masu 2k kowa,yana zuwa kanta ya zuba mata ido shi bai bata shi bai tafi ba,kuΙin ya baida cikin pucket Ιinsa kafin yace.”da Ζarfinki da komai kizu kina bara a bakin titi,irin hakan is no good for u,gwara ki samu aikinyi”wasu hawaye ne suka zubu mata masu zafi,zaro ido yayi haΙe da faΙin”kai!!daga faΙin gaskiya tab”Ιago kai tayi haΙe da kallonsa tace.”zaka iya baki job ne”?kamar baiji mai taba yace”why not if u like”ngd kawai tace masa,”ok idan kinasu follow me to my office”ya faΙa lokacin da yake yin wajan motarsa ba tayi tunanin komai ba,ta tashi haΙe da bin bayansa,tana isa ya buΙe matar kofar gaba ta shiga,da gudu yaja motar haΙe da barin wajan.
Am not felling well
Pls kuyi manage.
Comments#
Shere#
Vote#*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THD REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
*_guys pls and pls SHERE????_*
*HASEENATU (autar manya kiji daΙinki??tnx for the luv?*
Significances of the prayers.
Fajar – increases the complexion or noor,
Zohar – increases Income,
Asar – Improves health,
Maghrib – good future 4 u r children,
Esha – peaceful sleep.
*_KAINUWA WRITER’S ASSOCIATION_*
*31↪️32*
Tafiyar 30min sukai suka Ζarasu babbar ma’aikatar tasa wacce ake Ζera abubuwa kala²,barking yayi a compund na wajan yana fituwa baibi ta kanta ba ya fara tafiya cikin company Ιin ganin hakan yasa Khaleysat saurin fituwa haΙe da rufa masa baya,yana shiga office Ιin ya nemi waje ya zauna akan kujerata,ganin wata kujerar yasa itama taja ta zauna,Ιan dubanta yayi kafin yace.”meye matakin karatunki?”numfashi taja kafin ta bashi amsa da.”degree”zaro ido yayi waje jin abinda ta faΙa.”a wacce shcool?”a Ζasar JAFAN wannan itace amsar data bashi,runtsa idonsa yayi ya najin zallar rainin hankalin da take masa,wane mai hankaline ace yayi DEGREE kuma a Ζasar JAFAN zaizo cikin Almajerai yana bara kai inpossible abinda bazai taΙa yiwuwa bane,baisan duk wannan bayanin da yakeyi tana jin saba shi a tunaninsa maganar zuci yake,saida yaji tace.”Destiny babu abinda bata haifarwa musamman muda muke Ζ΄ar Ζ΄ar mata,pls ka taimakeni ka bani Job wanda zan rifewa kaina asiri,bana da kowa bana da komai Ζaddara ta sani a gaba”he stand looking at her,yana fahimtar gaskiya take gaya masa ko Ζarya but he can’t understand the true sabida ta sunkuyar da kansa Ζasa,Ιan mutsawa yayi sannan yace.”am not fool MAH,so pls get out from my office or else”ya faΙa yana mata nuni da hannunsa,jikin tane ya fara rawa Ιan kwaΙe face tayi sannan tace.”pls Sir helf my life”ta faΙa lokacin da wasu hawaye suke biyo face Ιinta,buΙe baki yayi da niyar magana yaji anyi saurin turo Ζofar office Ιin nasa,saurin miΖewa yayi haΙe da murmusawa yace.”ur wlcm Chiarman Jazulu” miΖa masa hannu yayi suka zauna kafin suΙan taΙa hira,sosai sukaja lokaci suna hira,Ιaga kai Jazuli yayi nan yayi arba da Khaleysat wacce kanta yake sukunye sosai bugun zuciyarta ya Ζaro,juyawa yayi ya dubi officer yace.”who is she?”ya faΙa lokacin da yake nuna Khaleysat da hannu,Ιan keΙe baki officer yayi sannan ya shiga labartawa Chairman Jazuli abinda yake faruwa,”ok to ka bata aikinyi mana”ya faΙa lokacin da yake Ζara kallon Khaleysat Shuru officer yayi kafin ya tsuke baki yace.”wallahi sam banyi niyar bata wani aiki ba,naga akwai rainin hankali a maganarta”dariya Chairman ya Ιanyi kafin yace.”so wat else kuma idan tayima lie?meye naka kaidai ba taimako ba,so kacire komai a ranka ka bata”ita dai tana jinsu ba tace komai ba sai bugun zuciyarta da yake Ζaruwa ba tare data san name nene ba,”ok akwai wani Ζaramin Ιaki kusa da office nawa kije jan za’a kawo maki abinci,yanzu dare ya fara we will talk by tomorrow morning”yana gama faΙin hakan ya miΖe tsaya ya haΙe da Ιaukan key Ιin car Ιinsa shidai ji yake kamar someties bad is wanna happen,baya son wani abu ya faru with his fault itakam ji tayi kamar tace ta fasa ba taso amma she can’t say it ya cika mata ido da yawa,haka ta miΖe tabi bayansa yayin da Chairman Jazuli yake bin bayanta tana zuwa ya bata key tare dayi mata gargaΙin kada ta sake ta dinga zama ba tare data rufe ba,yana gama faΙin hakan sukayi gaba yayin data amshi key Ιin ta buΙe Ιakin sannan ta rufeshi,tana shiga taga duguwar sofa guda Ιaya sai babban bed royal with wadrope sai toilet a gefe guda,kwanciya tayi tana tunanin rayuwa da kuma abubuwan da suka huce,babu tunanin daya shiga ranta irin yadda ta guji mahaifinta akan saurayin da take so,wasu hawaye ne masu zafi suka zubu mata,noking kofar aka fara a hankali taje ta buΙe wani saurayi ta gani da babbar leda a hannunsa ya miΖa mata haΙe da juyawa,Ζamshin daya daki hancinta shikaΙai ya tabbatar mata abincine,zama tayi haΙe da buΙe ledar da lemo ta fara cin Ζaro cok sai katuwar gorar ruwa mai sanyi swan,sai wasu rububin abinci na hotel farfeson gaza ne with kayan Ζamshi sai kuma dambun Shinkafa wanda yaji kifi da kayan lambu wani irin yawu ta haΙiya rabunta dacin irin wannan tun kafin Mijinta ya rasu,dambun ta fara ci ki naman bata ci ba ta Ιauki lemo tasha sannan ruwa Ιan lumshe idonta tayi tana sauraran yadda tsigar jikinta ke tashi,wajan 5min ta tashi a kiΙime ta fara mammatse Ζafa sabida yadda taji wata muguwar sha’awa ta tasu mata wacce ko lokacin da take amarya bata taΙa jin irin taba,zabewa tayi ta kwanta saman carpet Ιin Ιakin ta fara juyi haΙe da kiran sunan Allah,wani a zaba ta keji a kansa yayinda taji saman mararta yaΙan kumbura,jin abin babu sauke yasa ta fara zubar da hawaye wani na bin wani,gaba Ιaya gashin kanta ya barbazu a tsakiyar carpet Ιin,Ζara zabura tayi ta miΖe.+
_Sweethert stop read my book idan kinsan ba zaki iya Comments and Shere ba?_
Tana miΖewa taji wani abu yana bin Ζasanta gaba Ιaya idonta ya rufe sunan Allah kawai take karantuwa,tama manta a yadda take babu hijab bare Ιan kwali jin numfashinta na shirin barin gangar jikinta yasa tayi wajan Ζofar da gudu tana buΙe kofar ana shigowa.
****** ****** *******
A hankali take tura Ζofar Office Ιin nasa without permission,jin babu motsi yasa ta shiga ciki Ιan lumshe ido tayi sannan ta buΙeso,wani sanyin Ζamshine ya daki hancinta bai daΙi infact zata iya cewa bata taΙa jin Ζamshi irin na wannan office Ιin ba,iskar da A.C’n office Ιin ke badawa hakan ya Ζara bawa Ζamshin Ιakin damar ya Ιuwa aku ina na office Ιin,sosai office ya tsaru da kayan jin daΙi da kuma karatu ta Ιauki almost 10min a office Ιin har wani bacci ne ya fara Ιauke ta, kanta ta fara juyawa a office Ιin domin neman mango Ιin amma babu shi babu alamarsa,juyawa tayi da niyar barin office Ιin nan idonta ya sauka akan wata Ζatuwar Chocolate,cike da farin ciki tayi waje Chocolate Ιin tana zuwa ta Ιauka buΙewa tayi ta fata tauna a hankali tamkar bata son jin wani abu abaki ko wacce bakinta ke mata ciwo,jin wani bacci mai daΙi na shirin Ιaukanta daga tsaye yasa ta nemi waje akan sofa ta zauna haΙe da cire beby hijab Ιinta.
_my guys abeg stop read my book?na masu interest ne??_
O’o she ardy forged a office Ιin wani Teacher Ameen take,Ιan kwanciya tayi lokacin da idonta ya fara lumshewa alamar da gaske bacci take sunyi,bakinta takai kan Chocolate ta Ζara gutsira a hankali ta fara taunata bata gama raunawar ba bacci yayi gaba da ita,gaba Ιaya gashin kanta ya rufe mata gefen Oval face Ιinta ga raguwar Chocolate Ιin a gefen cute lips Ιinta masu kauri da kuma sharning wanda ta jiΖasu da saliva Ιinta.
Wajan 5min da baccinta ya buΙe Ζofar toilet Ιin office Ιinsa ya fitu,zuwa yanzu ya sauya kayan jikinsa da shadda zuwa wani black yadi wanda akai masa Ιinki da red Ιin zare sosai ya amshi jikinsa sai zabga Ζamshi yake,sosai yake sauri yabar office Ιin,Chocolate Ιin daya ajjiye ya shiga nema domin shan Chocolate ta zame masa jiki tamkar abinci,Ιan waro idonsa yayi da mamaki a face Ιinsa amma sabida bai fiya magana baice komai ba,juyawa yayi da niyar barin office Ιin nan idonsa ya sauka akan wacce take bacci hankali kwance,Ιan cije lips Ιinsa yayi haΙe da Ιura hannu a waist Ιinsa ya zuba mata ido.
****** ******* *******
Idar da sallarta kenan ta asuba tana shirin suwa duba jikinsa kunnuwanta suka fara jiyu mata Ζarar Guns babu ΖaΖΖautawa,a razane ta miΖe bakinta Ιauke da addu’a babu wanda yazu zuciyarta sai Doctor Ιinta,da gudu ta fito daga Ιakinta zuwa compund na gidan a nan suka haΙo da Najwa wacce gaba Ιaya jikinta rawa yake sabida tsabar tsuro da sauri ta Ζara wajan Getman Ιin wanda hannunsa yake riΖe da wata Big Gun kota kansa bata biba ta shiga ΖoΖarin buΙe Ζofar fita nan yayu wajanta da sauri yace.”am sorry Hajia no need ki fita waje alrdy securities Ιin gidanan suna waje”zubewa tayi a wajan lokacin da wasu sabbin hawaye suka shiga zubuwa face Ιinta,zata iya jure komai amma ba zata iya jure rashin kyawawan Ζ΄ar Ζ΄arta ba a wannan lokacin kamar yadda ta rasa mahaifinsu a hatsarin mota,tashi ta Ζarayi da sauri zata nufi wajan gat Ιin nan wani jiri ya Ιebeta bugun zuciyarta ya Ζara gudu haka tayi baya luu zata faΙi cikin sauri Najwa ta tare ta,dai² lokacin aka buΙe kofar get Ιin da sauri aka shigo,wani securty ya shigu jikinsa gaba Ιaya ya Ιaci da blood,a kiΙime Hajia ta Ζarasa wajansa magana ta kesonyi amma ta Ζasa sabida yadda bakinta yake shaking,sosai ya gane abinda takeson tambayarsa nan ya gyara tsaiwa yace.”Hajia zomu Ζarasa Hosbital Ιin da aka tafi kai Charman A.j”wani wawan kallo tayimai kafin tace.”A.j who is he”ya ilahi saurin runsa idonsa yayi domin yasan bata cikin haiyacinta,a kiΙime ta kara tambayarsa a karo na 2,kallonta yayi kafin yace.”i mean Dr. Ahmad Tijjani Asasa”wani wawan mari ta sakar masa kafin ta durkoshe a wajan ta fara salati da kiran sunan Allah,yadda ta kejin zuciyarta ko kuka ba zata iya ba,Najwa dake gefe kusa dasu ta fasa wani uban ihu.”wayyo Allah Rayuwata wallahi idan babu Ahmad ban iya rayuwa nima”ganin kukan bazai mata ba yasa taje da gudu ta shige cikin gida ta Ιauka mayafi da key na mota,tana zuwa tasa hannu ta Ιaga Hajia wacce ta zama kamar Gunki.
Da gudu take shararawa a tsakiyar titi wanda zuwa lokacin gari ya fara haske,few minutes suka iso babban asibitin take Abuja,tun daga nesa suka hango Mus’ab yama safa da marwa a emagency Ιin,suna Ζara suwa Hajia taje wajansa haΙe da jawushi jikinta ganin Hajia yace yasa Mus’ab faΙawa jikinta tare da sakin wani kuka mai tsuma zuciya wanda bai samu damar yin saba sai yanzu hannu tasa tana bubbuga bayansa,ajjiyar zuciya ya shiga saukewa akai² buΙe baki yayi da niyar magana sukaji na urar dake Ιakin ta shiga Ζarar gaba Ιaya ta cika emagency Ιin,da gudu suka Ζara bakin emagency room Ιin,wani doctor ne ya fitu sai yarfe gumi yake gaba Ιaya safar hannunsa ta Ιaji da jini har yana Ιiga Ζasa,sosai jikinsa yake rawa sabida tsabar tashin hankali baki ya buΙe a tsurace yace.
_Shere!!!! Shere!! Madam u can’t stop read my book ko?ok u can read amma ki tabbatar kinyi SHERE and COMMENTS ok?♀️_
“Chairman A.j is no more”
(pls kuyimin afuwa na rashin upade,am very busy ina sauke haΖΖin dana Ιauka akan book Ιin *Sai na aureta* insha Allah as soon as na gama book Ιin zakuga update kullum??ina sonku sosai nagode da addu’oinku babban farin cikina naga book Ιinan yana yawo ko wanne gruop wanda saida taimakonku fans??)
Idan kinsman bazakiyi comment ba kada ki karantamin post.
???????????
? shin kokinsan yawan zama a qasa yana sanya gaban mace yayi sanyi, yana rage sha’awa, kuma yana dauke ni’ima.
? ko kinsan yawan bude kafafuwa yana bude gaban mace sosai kuma yana sa idan miji yasa ??? kidingajin iska na fita kamar kina tusa, kuma yana kawo bushewar gaba,
? ko kinsan yawan tusa Dan yatsa ☝ agaba wai dasunan tsarki yana jawowa mace infection,
? ko kinsan raashin kwanq da wando ?? yanada matukar illah yana jawo mijin dare ???, yanasa shedanu sushiga jikin mutum musamman mata,
? ko kinsan kwanciya rubda ciki na kwantar da nono,
? ko kinsan rashin tsarki bayan saduwa ??? Nada illah ga farjinki,
? ko kinsan yawan Matson mgnn mata Nada illah ga mahaifarki,
? ko kinsan yawan shan mgn mata Nada illa gareki sbd duk ranar da baki shaba oga zaijiki ba dadi,
? ko kinsan yawo ba takalmi a kafarki illah ne?
? ko kinsan kallon ?? al”‘aura na cutar da ganinki,
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
*SPEACIAL GIFT TO MY MENTOR???(MAMAN MAAMA)* Allah yasa kin fara *TAGWAYE* lafiya kamar yadda kika gama *DIYAM* lafiya????
*DEDICETED TO MY Ζ³AN KUNGIYATA* ?????Kainuwa writers Allah ya Ζara mana zumunci???
*jan kunne??*
_Kada ka damu da abinda mutane suke cewa akanka,kaidai kawai kayi abinda yake gabanka?_
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
+
*33↪️34*
Wata zabura Hajia tayi lokacin da taji abinda doctor Ιin ke faΙi,Mus’ab ne yazu wajan dr Ιin ya kallesa a hargitse kafin yace.”dr kasan me kace kowa?how daga an harbi mutum za’ace ya mutu”kallan Mus’ab dr yayi cike da tausayi da kuma rauni kafin yasa hannu ya Ζara goge zufar data fitu masa yace.”kasan critical condition Ιin da Ahmad ya shiga kuwa kama Ιauke wannan harbi 2 akai mai na farko a Ζirjinsa na biyu kefen cikinsa,na farkon har zuciyarsa saida ya taΙa”Hajia yace tasa hannu ta wanke dr da mari haΙe da cakumar wuyansa tace.”wallahi Ahmad lafiya yake ita kanta mutuwa za taji kunyar Ιaukemin dr a irin wannan lokacin,ban shirya rasa A.j yanzu ba kamar yadda na sarasa mahaifinsa,wallahi koka bari na rasa Ιana sai munyi shari’a”Bahijja kowa tunda taji an ambaci A.j ya rasu gaba Ιaya ta zama butun butumi ta kasa motsa kuda Ιan yasanta ne bare tayi tunanin yin magana,Mus’ab ne ya Ζarasa wajan Hajia yace.”clam down Hajia”a sukwane ta juyo ta kallesa tana ΖoΖarin yin magana wani dr ya fitu da sauri daga emagency room Ιin Ζara suwa wajansu yayi sannan yace”Hajia pls follow me”gaba Ιayansu suka bi bayansa zuwa office Ιin waje ya samu ya zauna sannan Mus’ab ya jawa Hajia kujera itama ta zauna sannan Mus’ab ya zauna a gefenta tare da Ιora kansa a shoulder Ιinta,Ιan rubutu yayi a file A.j sannan yace”Masha Allah munsamu nasarar ceto ransa,amma akwai big problems”sauri katseshi Mus’ab yayi wajan cewa”wat is the problmes?”glass Ιin idonsa ya cire sannan ya numfasa yace.”Problems A.j ban sani ba ko kunsan dashi,matsalar Ζarfin sha’awarsa wacce ya kai a kowanne lokaci zai iya samun matsala a mararsa,yana shan lemon tsami wajan kwantar da sha’awarsa wanda baisan illa ya kewa kansa da hakan ba,babu abinda zaiwa kansa yaji daΙi da kuma kamsuwa irin idan fellings Ιinsa ya tashi yayi sex da matarsa Hakan tasa dole ku sashi yayi aure or else za’a samu problems,munyi masa aiki with drip and injection zai samu relif a pain Ιinsa,mana saran farkawarsa nan da 2dyas”wani daΙine ya ziyarci zuciyar Bahijja she wish Allah yasa Hajia tace yayi aure tasan bashi da wani chose dole ya aureta,wow can wait this day wallahi,jinjina kai Hajia tayi tare da kamsuwa da bayanin da dr yayi mata paper’n hannunsa ta amsa ta bawa Mus’ab hannu yasa ya miΖar da ita tsaye sannan ya jata zuwa room Ιin da A.j yake ciki,tafiya kaΙan sukai suka iso wani speacial room a hankali yasa hannu a handle Ιin Ζofan sannan ya tura slowry kwance akan bed yayi flat numfashinsa na fita a hankali da taimakon oxygen an nannaΙe Ζirjinsa da gefen cikinsa da bandeji,waje ta samu gefen bed Ιin ta zauna yayinda Mus’ab ya zauna kosa da legs Ιinsa hannu tasa ta fara shan kwantacciyar sumar kansa addua ta shiga yi masa tana shafa masa,kallon face Ιinsa tayi babu abinda ya banban tashi da Daddy’nsa duk da halin cuta amma face Ιinsa ta faΙaΙa da murmushi,wasu hawayene masu zafi suka zubu mata daga idonta zuwa face Ιin A.j saike numfashi yayi mai Ζarfi lokacin da hawayen mahaifiyar tasa suka zuba a face Ιinsa,Mus’ab ne ya gyara zama ya buΙe baki zai magana yaji hayaniya ta cika hosbital Ιin gaba Ιaya kafin yayi wani tunani yaji an turo Ζofar cikin sauri Najwa ce ta kalli dr tace.”hope everthing is fine?”Ιan Kallon Hajia yayi sannan tace.”Hajia Ζ΄an jarida ne sunzu Ιaukan bayanai akan Chairman A.j” shuru gaba Ιaya wajan yayi daga Ζarshe dai Mus’ab yace dr yaje ya badu hakuri su jira A.j ya samu sauΖi dat all.
*******
Cikin takunsa mai sanyi teacher Ameen ya Ζarasa wajan sofar da take kwance tana sharara bacci,hannu ya kai da niyar jawota zuwa Ζasa sai kuma ya tsayar da hannun,sosai ya tsaya yana Ζarewa Oval face Ιinta kallo he never see beautiful gal like her,maimakon ya tafi sai kawai ya nemi waje ya zauna kan sofa wacce ke faicing nata,lapton ya Ιauko yaci gaba dannawa babu abinda kakeji a office Ιin sai Ζarar danna lapton da saukar numfashinta sai kuma Ζarar A.c, juyawa tayi zata gyara kwaciya hakan yasa gaba Ιaya ta zamu Ζasa zata faΙi yayi saurin tashi ya isa gareta ta faΙo jikinsa cikin baccin ta Ιan turo baki gaba sannan ta Ζara shigewa jikinsa,sosai yadda tayi ya basa dariya bin dark black skin Ιinta yayi da kallo wacce gashi ya fito saman skin Ιin nata yayi luf dashi,sai sharning skin Ιin keyi,ci gaba yayi da kallon face Ιinta babu abinda yafi birgeshi sama da eyes Ιinta da kuma cute lips Ιinta masu Ιan kauri mai kallan beby pink lipstic,hannu yasa ya zame ribbon Ιin kanta nan gashin kanta ya wargatse ya rufe mata face Ιinta,lumshe ido yayi yana jin wani abu nabin jikinsa babu shakka sai yanzu yaji ya tabbatar da abinda ya keji akanta gaskiya ne,Ιan laΙΙansa ya motsa a hankali yace.”no matter how *SAI NA AURTA* (sabon littafi na kuΙi akan naira 200 mtn,Story about brother and his sister LUV CRESES).
Hannu yasa ya zare ragowar chocolate Ιin bakinta hakan da yayi yasa ta Ζwabe fuska kamar zatai kuka,Chocolate Ιin yakai nasa bakin lumshe ido yayi yana taunata a hankali musamman yadda ta jiΖe da saliva Ιinta mai zagi.
BuΙe ido ta farayi slowry harta saukesu akansa inda ta fara arba da golden eyes Ιinsa masu sharning,Ιan waro idonta tayi waje ganin wanda take kan cinyarsa saurin tayi zata tashi yayi saurin danne ta sannan ya haΙe face yace.”kee!! Wane ya baki damar shiguwa Ιakin nan?”turo baki tayi sannan tayi magana a kasalance domin duk jinta take wani kamar sometin bad wanna happen to her”notin”sakinta yayi sannan ya dafe kansa yana kallo ta Ιauki beby hijab Ιinta tabar office Ιin.
Da sauri take tafiya jin yadda gabanta ke faΙuwa ta rasa dalilin hakan,a bedroom Ιinsu na kwana ta sami Zuby wacce zuwa lokacin tayi wanka hartasa kaya tana duba littafanta domin soon zasu fara exam,tana zuwa ta zauna ta zauna kan stool Ιin dake gefen gadon ta zabga tagumi wasu hawaye masu zafi suka fara bin fuskarta,Zuby ce ta kalleta tace.”my frnd wat wrong?”baki ta buΙe zatai magana kawai saita fashe da kuka wanda ita kanta bata san dalilin yin hakan ba,bata ce mata komai sai kallonta kawai take saida zuciyarta tayi mata sanyin sannan ta kalli Zuby tace.”Mamana”ta faΙa lokacin da take lumshe sexcy eyes Ιinta,hakuri ta fara bata da lallashe harta samu tayi wanka suka fara karatu tare yayinda tunanin Teacher Ameen yake kwance a ranta.
********
KANO
Jin mutum a gabanta yasa Khaleysat faΙawa saman Ζirjinsa tana rera kuka mai tsuma zuciyar duk mai sauraronta,faΙaΙa murmushinsa yayi sannan yace.
_wattpad gareku bana ganin Vote and Comments Ιinku?idan baku san labari fell free ku faΙa saina upadate ?♀️_
“wallahi A.j saina sa ka shiga uku,saina lalata Ιan Ζaramin farin jinin da kake dashi wajan jama’ar garin Abuja,zaka san karawa dani a harkan siyasa babu daΙi,zan shayar da kai mamaki san musgunawa rayuwarka zan lalatama farin cikinka as long as my wish,nasha wahala kala² kafin burina yaci ka, yau zankai matakin Ζarshe na burina daga cikin umarnin buka” yana gama faΙin hakan ya Ιauketa cak yayi kan bed da ita zuwa lokacin bata iya gane komai bata jin komai,komai nata ya tsaya hannu yasa ya kashe wutar Ιakin sannan ya fara cire kayansa yayi naked,itama yayi mata naked lokacin da hannunsa suka sauka kan booms Ιinta da kyar numfashinta ya dawo gaba Ιaya ta miΖa kanta bata iya fahimtar dai² take aikatawa ko akasin hakan,almost 30minutes yana romance Ιinta kafin ya dai² ta kwanciyarsa a samanta sannan.
_ohh sweethert show me some luv to shere my book and comments?dat is my wish??_
ya dai² ta dick Ιinsa ya shigeta,wata Ζara ta saki domin wata azaba data rasa ko ina na jikinta musamman Ζasanta,ta naji kamar this is the first tym data fara sanin Ιa kamiji,Ζara Ζaimi yake wajan shigarta.
(sorry guys kunjini shuru 2days afuwa,wasu suna tambaya akan sometin dat i ardy forged but don’t worry yanzu aka fara book Ιin,zaku ji dalilin bawa wannan book Ιin suna RAINO ne SILA thank you for the luv, *MAMAN MA’AMA GRUOP* ina sonku nagode da comments Ιinku ina ganin komai?????ku shirya siyan Book Ιin *Tagwaye* na my mentor??)
Comments#
Shere#
Vote#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
The brightest future will always be based on a forgotten past, you can’t go on well in life until you let go of your past failures and heartaches
*DEDICETED TO MY FANS??(FADAR NIMCY LUV wannan page Ιin na kune fatan zaku firgitani da Comments Ιinku,pls and pls shere sabida nayi left a gruops da yawa much luv????*)
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
+
*35↪️36*
Saida yayi 2hours cif akan Khaleysat sannan ya sarara mata zuwa lokacin ko hannunta bata iya Ιagawa sabida wahalar daya gana mata,wani irin hawaye take fitar daga cikin idonta masu azaba, babu abinda take tunani sai haΙuwarta da ubangiji yau ta tabbatar mutum baya iya gujewa Ζaddararsa ta guji yin Zina a wancan Ζaran amma gashi yanzu ita ta taimaka wajan faruwar hakan,me zatace da Allah wanda ya halicceta ya kawota duniya,menene hukuncita,Kisa shine kawai abinda Ιaya zuciyarta tace mata,babu abinda ta keso a yanzu sabida mutuwa dan tasan hukunci wanda ya kashe kansa kafiri ne da babu abinda zaisa taΖi kashe kanta,wasu hawayenne suka Ζara bin kuncinta sharr lokacin data tuna aya da take hani akan zina da kuma hukuncin da wanda ya aiΖata zina,ta rasa menene yaja hakalinta ita kanta ba zatace ga lokacin daya sadu da itama kawai dai ta ganshi a kanta ne,ba zata taΙa cewa ga kamar wanda ya aikata mata hakan ba,tunda cikin duhu take tana kallon sanda ya saka kayansa cif ya fice daga Ιakin,kuma ta gama tunanin ba Officer bane to waye wannan,a hankali ta yunΖura ta tashi zaune haΙe da Ιaga hannu sama tana addu’a”Ya Allah ka kawomin Ιauki cikin rayuwata ubangiji ka sakamin cin zarafin da wannan bawa naka yayimin,nasan cewa dukkan abinda zai samu bawa an riga an rubuta hakan cikin Lauhil mahafuz Ubangiji nayi ta wassali da hakan”tana gama faΙin hakan ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya.
Yana fita daga Ιakin bai zame ko ina ba sai wajan wata Ζatuwar motarsa,cikin sauri yayiwa motar key tare da barin wajan a guje,sosai yake gudu akan titi harya fara barin gari ya shiga cikin wani Ζauye a wani waje yayi parking motarsa ya fito,wajan 30min da zuwansa wajan wasu matasa sukazo wajen cikin girmamawa suka gaidashi kallonsu yayi sannan yace.”i hope wannan drugs Ιin sun kammala kunsan matasanmu idan babu abin kurawa ba zasuyi abinda mukeso ba ok”wata dariyar Ιaya daga cikinsu yayi sannan yace”Chairman idan akan Ζwayoyin da zamu bawa Ζ΄an bangar siyasarmu ne komai ya kammala infact ma babu kalan Ζwayoyin da ba’a kawo ba”jinjina kai yayi alamar gansuwa da maganarsa sannan ya juya yace”dat is great,and kusan inda zaku ajjiyesu ni waΖ΄anan drugs Ιin bana shiri dasu ko a gidana,Wallahi kosu Ameen naga sunasha saina sallamasu”kallon juna sukai sanan sukace”you don’t have to worry at all”wani shu’umin murmushi Jazuli yayi kafin ya faΙa mota yace”guys ku shirya a yau zamu bar Kano muyi hanyar Abuja,don’t worries A.j am coming to u har asibitin”yana gama faΙin hakan yaja mota da gudu zuwa Airport Ιin Aminu Kano.
********* ********
Sosai Anusha suke zuba karatu sabida exam ta barin School da zasuyi bata da wata damuwa yanzu wacce ta huce ta ganta a gida,sometimes tana yawan jin gabanta na faΙuwa,Ιangaran Teacher Ameen kuwa soyyayar Anusha tayi masa wani mugun kamu mai wuyar gane fasaltuwa,bashi da wani sukuni wanda ya huce tunaninta,she is too young ta yaya zai iya ce mata yana sonta,baisan komai daga gareta ba lumshe ido yayi a hankali sannan yaja tsaki kaΙan sakamakon tuna wani abu da yayi sam bashi da niyar komawa gida zaman makarantar yafi masa zaman gidan gashi hutun makaranta za’ai tayaya zai tambayeta gidansu?kai bazai iya ba sam baya son raini yaga alama idonta a buΙe yake,babu abinda ya keso a jikinta kamar dark black skin Ιinta mai sharning sosai baΖar fatarta ke birgesa,tashi yayi daga kan sofa ya leka ta window yaga wata student Ιan tsaki yaja ganin tayimai nisa yaΙan buΙe bakinta zai kirata sai kuma suka haΙa ido da hannu yayi mata alama tazo,cikin sauri tayo office Ιin nasa domin tasa halinsa ya wanka mata mari ba komai bane,a bakin office Ιin ta tsaya tace”can i enter?”wajan 5min yace”go and call Anusha for me”tana jin hakan ta juya da sauri wajan 5min Anusha ta turo Ζofar ganin ba taga kowa ba yasa taje wajan sofa ta zauna,zaro ido yayi waje ganin abinda tayi gaba Ιayanta bata da kunya ita haka take,kamar daga sama taji yace.”Kee!!”Ιago kai tayi ta kallesa kafin tace”yes”Ιan taΙe baki yayi sannan yace baki iya sallama ba ko? same abinda yayi itama ta taΙe baki tace”kaima baka mana sallama idan ka shigo class ai,so i think sallaman baya da amfani ai”runtsa idonsa yayi da Ζarfi jin irin maganar da take watsa masa,cikin fusata yazu wajanta haΙe da dalle mata baki,kwaΙe baki tayi haΙe da fashewa da kuka wani iri yaji a zuciyarsa dama bai dake taba,rasa abinyi yayi hakan tasa yasa hannu ya jawota jikinsa lumshe ido yayi ya najin yadda take cizonsa bai sake ta saida tayi shuru,cireta yayi daga jikinsa sannan ya kalli cikin idonta yace.”ur address Home?”kallonsa tayi sannan tace.”Wat happen?”banza yayi mata jin tayi shuru babu alamar zatai magana yasa yace”get out from my office stupid gal”cikin sauri tayi hanyar waje tare da banko masa Ζofa.
******** *******
Gaba Ιaya su Hajia sun sare wajan satin A.j Ιaya a asibiti amma ko motsi ba yayi,banda drip da injection babu abinda akesa masa.
Ζarfe 5dai² na yamma ya fara buΙe idonsa a hankali saurin mayar dasu yayi ya kulle kafin ya Ζara buΙesu harya gama saukeso akan drip Ιin dake Ιaure a hannunsa,jin an taΙashi yasa ya juyo da kansa ganin wacce ke kusa dashi ya sashi jan tsaki haΙe da faΙin”stupid”ana haka Hajia da Mus’ab suka turo kofa cikin sauri suka Ζarasa gaban bed Ιin nashi hannu tasa ta shafi fuskarsa lokacin da wasu hawaye suka biyo fuskarta,hannu yasa a hankali ya share mata face Ιinta hannunsa ta riΖe tace”dr na how do u fell now?how ur body?”kwabe fuska yayi baice komai ba sai kansa daya Ιaga ya kalli Mus’ab wanda ya Ιan rame,zaro ido yayi waje ganin yadda idon Mus’ab ya ciko da kwalla hannu ya Ιaga mai alamar yazu.cikin sauri ya Ζarasu wajansa haΙe Ιura kansa a Ζirjin A.j Ιan murmushi A.j yayi kafin ya kai bakinsa saitin kunnan Mus’ab yace.”no more worry am fine”Ιan kwaΙe fuska yayi haΙe da goge hawayen idonsa sosai ya kejin bugawar zuciyar A.j a kunnansa hakan yasa duk yaji wani iri babu daΙi sam baya son yaga komai ya samu yayan nasa,kallon Hajia yayi yaΙan rausayar dakai yace.”plz gida”aikam tace bai isa ba sai nan da sati guda sannan ya Ζara jin sauΖi,raurau yayi da ido kamar zaiyi kuka,haka dai yasa Hajia a gaba da shagwaΙa kala² shi sai an sallameshi haka nan kawai an wani ta kura mutum akan bed kamar mace,haka likitoci suka din gayimai dariya idan ya gaji saidai ya kalli Hajia ya kwaΙe face yace.”Hajia kin gansu ko”dariya take tace .”rabu dasu da Ιinta kaima dr ne”to haka dai aka sallami A.j daga asibiti zuwa gida,inda ya hana abar kowa ya shigo gidan sai nan da wani lokaci idan ya huta.
Shekaru wawayene hakanan suka dinga ja kamar hucewar numfashi,abubuwa da yawa sun faru daga ciki har zaΙen farko da akai wanda su A.j basu samu nasara ba suka faΙi sosai,ansha drugs kala² wanda yaja akai a sarar rai kamar hauka sabida yadda Ζwaya tayi aiki wajan matasa,Chairman Ahmada Tijjani Asasa da gyar yasha lokacin da yaje yin zaΙe,sosai Chairman Jazuli ke zuba rashin mutunci yana cin kuΙi hankali kwance babu ruwansa da talakawa da kuma yaran daya bawa drugs wasu har kwanciya asibiti sukai dan haka mutane suka Ιauki Ιamarar sauyi a zaΙe mai zuwa.
Duk tsayin shekarun nan A.j da Mus’ab basu taΙa ganin Anusha ba,duk sanda sukai hutu su kuma basa Ζasar gaba Ιaya.
Hajia ta riga data gama yanke hukuncin Ιaurawa A.j aure da dukkan wacce tayi niya domin ciwon nasa kullum Ζaruwa yake,hakan tasa ta yanke yi masa aure cikin gaggawa babu wanda yasan macen da zata bashi,yanzu haka auren saura kwana Ιaya tak,sosai soyyaya ta shiga tsakin Anusha da kuma teacher Ameen,babu wanda yasan labarin kowa yanzu haka tana da shekara 15 cif da haihuwa inda asalin black skin Ιinta ya Ζara fituwa.
Yau asabar yaune su Anusha sukai hutun zangwan Ζarshe na aji 3 a secondry,yayinda a yaune su Mus’ab suka sauka daga Ζasar itopia,suna zaune a parlour gaba Ιayansu yayinda A.j yake kwance akan cinyar Hajia Mus’ab kuma yake zaune kusa da A.j yana danna lapton,madam Najwa kuma tana kujerar mutum Ιaya ta zabga ta gumi tana kallon A.j,shira suke Ζasa² shida Hajia wacce ita kawai ta kejin abinda yake cewa,buΙe baki yayi zaiyi magana yaji anyi sallama cikin wata cool voice mai sanyi.
_(afuwa da rashin update as soon as na gama SAI NA AURETA,za kuna jina kullum,nagode sosai guys son so fisabilillah??)_
Comments#
Vote#
Shere#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
*?ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA….!!*
Happy sallah guys?
Like the colour of silver,
in the night sky,
the new moon rises,
the holy month has past,
the fasting is over,
tomorrow is the great feast of Eid-ul-Fitr.
We will eat spicy chicken,
and mouthwatering pakoras,
I’ll call my neighbours,
and friends on the street,
may the peace of Allah,
and joy of Eid,
be with everyone.
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*37↪️38*
Gaba Ιayansu suka Ιago kai suna kallon bakin Ζofa domin ganin wacce take sallama,yayinda A.j ya lumshe idonsa tare da gyara kwanciyarsa bisa cinyar Hajia,wata matashiyar yarinya suka gani wacce a zahiri face Ιintane na yara but a jikin kam zaka iya bata 20years,hannunta Ιauke da wata red trolly ta mata fiya,idonta sai sharning yake sabida fari tamkar zata zubar da kwalla sabida yadda idonta yake da matuΖar haske da girma har wata colour ne cikin kwayar idonta,sosai shape Ιin jikinta ya bai yana cute pink lips Ιinta mai kyauri ya fito sosai sabida yadda jikinta yake dark black, duk cikin 2min Mus’ab ya gana Ζare mata kallo yasu ya gane ko wace but baya iya tunawa hakan yasa yayi Ζasa da kansa yaci gaba da danna lapton,dariya Hajia tayi sannan tace”Oyoyo my beby finally an gana makaranta”Ιan kwaΙe fuska tayi ta kasa cewa komai sai Hajia da take kallo sai kuma ta kalli cinyarta,jinjina kai Hajia tayi kafin tace”bebyn come to me”Ιan bubbuga Ζafarta tayi lokacin da take turo bakinta gaba,da gudu tazu ta faΙa jikin Hajia tayi masauki a cinyarta”auchii”yace jin anbiki kansa.”bebyn enmata yaya school”shuru tayi bata ce komai ba wajan 2min tace”Hajia”murmushi Hajia tayi sannan tasa hannu ta zare beby hijab Ιin jikinta nan take gammun da tayiwa gashinta ya warware ya zuba har bayanta haΙe da rabin face Ιinta sannan tace.”wat wrong?”hannu tasa tayi mata nuni da A.j wanda gaba Ιaya surutunsu ya dame shi sam bai fiya son magana ba sai yana tare da Hajia amma gashi wannan staranger zata addabe shi,kallon A.j Hajia tayi sannan tace.”Meyayi maki?”turo baki gaba tayi sannan tace”Hajia ya tashi daga cinyata”gaba Ιaya Najwa da Mus’ab ne suka Ιago suna kallonta ya salam shine kawai abinda Mus’ab yace lokacin daya gama tuna Anusha,Hajia ce ta kalli A.j wanda yake kwance a cinyarta sannan tasa hannu ta shafi gashin kansa kafin tace.”dr tashi mai waje ta dawo”juyowa yayi fes idonsa ya sauka kan Najwa wace take zaune ta lumshe ido sai lokacin ya samu damar Ζare mata kallo,Sosai take fara harta kosa Ιarasa a fari,lips Ιinta black ne maimakon pink hakan ya kara fito da face Ιinta,ganin zata buΙe ido yayi saurin lumshe nasa idon,Anusha kam da baΖin ciki ya kamata ganin A.j yaΖi sauka daka kan cinyar Hajia yasa ta fashe da kuka tare da kai hannunta cikin sumar kansa tana turasa,hakan yasa yayi saurin tashi zaune zuba mata ido yayi kafin yace”black girl”turo baki tayi haΙe da Ζara sautin kukanta kafin ta zabga masa harara tace”eh naji haka Allah yasu ya ganni”ta faΙa tana turo masa baki gaba,zaro ido yayi waje sannan ya girgiza kansa ya miΖe tsaye yabar wajan,Mus’ab ne yasa dariya ya miΖe tsaye shima sannan ya kalli Anusha yace.”sorry beby gal,amma da kuΙina da hankali nima ban iya auren black gal wallahi”shuru tayi ta zuba masa ido kafin tayi tsalle tasha gabansa tare da riΖe waist Ιinta rolling sexcy eyes Ιinta tayi tare dayin fari tace.”ohh hello ko a dream bana fatan auren farin mutum,than da kake cewa meza kai da baΖar mace insha Allah baΖar macen itane matarka,than waye ya fara gabatar da kiran sallah,ba bilal bane kuma inajin shima baΖine ko?”tana faΙin hakan ta juya tayi shigewarta Ιakin Hajia,baki Mus’ab ya saki galala yana jin rashin kunyar da take zuba masa,babu shakka data tsaya sai yayi mata mugun duka wani irin baΖin ciki ne ya kamashi haka kawai yaji yana son shiga sabgarta kodan yaji ubanta da wannan tunanin yayi cikin Ιakinsa.
A.j na shiga Ιakinsa ya fara cire kayansa saida yayi naked sannan yayi hanyar bathroom,yana shiga ya sakarwa kansa shower sosai ruwan yake dukan kansa zuwa naked body Ιinsa numfashi ya shiga saukewa a hankali,sosai ya kejin damuwa na sauka zuwa zuciyarsa wanda ya rasa dalilin hakan koda Hajia tayi mai zancen Aure bai shiga wannan damuwar ba,amma yanzu duk yana jinsa a bad mood he don’t know why,wajan 30min ya Ιauka hannu yasa ya kashe shower wani light blue Ιin towel ya Ιaura a waist Ιinsa ya fito daga toilet,a gaban mirrow ya tsaya ya fara tsane ruwan dake sauka akansa,sannan yasa cump ya tashe gashin sosai ya shafa wani man gashi mai kyau ta kuma Ζamshi,cikin few minutes kansa ya shiga sheΖi da kuma gyalli,cikin sauri yaci gaba da shiryawa saida ya gama komai sannan ya Ιauko body spray ya shiga fesawa jikinsa yana gamawa yayi wajan wadrop Ιinsa nan ya ciro wata shadda dark blue mai Ζanan zane cikin sauri ya saka kayan sannan ya Ιauko babbar riga ta kayan ya saka tare da wata black cap mai zanen blue a jikin sai agowan apple mai black colour with black shoe company adidas,tabbas Ahmad Tijjani Asasa Allah yayi masa baiwar kyau da kuma kwarjini da cikar zati,sam baya da girman kai saida bashi da magana saidai murmushi haka bai fiya zama da mutumin da yake da surutu ba,yana da taimako sosai akan mai buΖatar taimakon,wayarsa ya Ιauka da kuma key Ιin motarsa cikin takonsa na Ζasaita ta kuma taΖama ya fito daga Ιakin nasa zuwa parlour’n gidan kansa a Ζasa yayi hanyar waje yana zuwa compound na gidan yayiwa motarsa key tunkafin ya Ζarasu wajan motar ta buΙe yana zuwa ya faΙa cikin motar saida ya saita waΖar jerusalema ya Ιansa volume kaΙan sannan yayiwa motar key ya fara tafiya cikin nutsawa yake joya kan motar,tun kafin ya Ζarasu getman ya buΙeman dan haka yana zuwa yayi waje kai tsaye Sosai yake sharara gudu akan titi dake bai iya tafiya a hankali ba indai shike drivering motar,few minutes ya isa babban asibitin dake garin Abuja yana zuwa yayi parking a compound na asibitin,tun kafin ya fito wasu ma’aikatan jinya sukayo kansa cikin sauri,shima kallonsu yayi ba tare daya iya ce masu komai ba,Ιan rusunawa sukai sukace.”Dr daman tun Ιazu ake jiran zuwanka,wata mace mai cike ce tun jiya bata haihu ba,yanzu ana tunanin aiki zaai mata she is cirtical condition”cikin sauri ya fitu daga motar ya nufi office Ιinsa su kuma suna take masa baya a bakin office Ιin suka tsaya suna jiransa,yana shiga ya cire babbar rigarsa tare da a gogwan dke hannunsa wata safa ya saka a duka hannunsa,cikin saurin ya fito daga office Ιin yana zuwa suka miΖa masa wata green Ιin riga amsa yayi sannan yayi gaba zuwa Emagency room Ιin da matar ke ciki,turus ya tsaya dan tunaninsa zaiga babbar mace sai yaga wata matashiyar mata wacce take da Ζarancin shekaru,da hannu yayiwa sauran ma’aikatan nuni suka kunna na’ora da oxcygen cikin sauri ya shiga aikinsa da kware da kuma zallar tunani irin nasu na manyan likitoci,tunda yazu yasan cewa abinda yake cikin matar ya rasu,cikin few minutes yayi mata aiki ya ciro abinda yake cikin daman tayaya zata iya haihuwa banda abinsu jaririn da bashi da rai tayaya zaiyi yunΖurin fituwa,kabbara sukai Ζ΄an wajen tare da karΙar jaririn,wata ma’aikaciyar jinyace tace.”Dr baya motsi jariri”kallonta yayi sannan ya juya ya kalli matar da akaiwa aikin wacce taΙan buΙe ido yace.”am sorry to say bebynki babu shi”wani murmushi tayi duk da halin ciwo tace.”Allahamdullilah nayi matuΖar farin ciki da kuma jin daΙi mutuwar wannan shegen yaron”a ra zane suka Ιago kai suka kalleta.
*********** *********
Sosai mutane suka cika matsallacin dake nesa da gidansu A.j,a wannan lokacin A.j baya gida yana Asibiti duba marasa lafiya,ta kasance ranar lahadi 4/8/2020 wanda yayi dai² da Ζarfe 11:00am dai², safiya ce mai ciki da tarihi da kuma abin mamaki,gaba Ιaya Ζ΄an wajan fuskarsu Ιauke da murmushi hadda Mus’ab dake gefe yasha ado cikin manyan kaya,a hankali limamin masallacin ya fara addua da kuma gabatar da abinda akazu yi,yayinda da a gidansu Mus’ab kuma kowa yasha kwalliya mai kyau inda Hajia take sanye da wani less mai Ιinki buba mai green colour tana zaune a Ιakinta ita da wasu manyan mutane suna shira,Najwa kam gaba Ιaya ranta babu daΙi domin zuwa yanzu ta tabbatar da ba ita za’a aurawa A.j ba,koma wace tayi ganganci kuma tayi kuskure sannan kuma za tayi ladamar aikata abinda ta aikata,tana zaune a parlour cikin shigarta wacce ta saba wato abaya mai pink colour yayinda tayi rolling ta mayafin abayar,jin anata ΙaΙΙaka dariya yasa na jiyawa ga mamakina sai naga Anusha zaune tana danna wayar Hajia da alama game take,sanye take da wani black siket iya cinyarta sai kuma wata blue t.shirt mai dugwan hannu a gaban rigar an rubuta HAPPINESS anyi mata kitso guda biyu akan wanda ya sauko har gadun mayanta,wata zabura naga sunyi gaba Ιayansu jikinsu na tsuma musamman Anusha wacce idonta ya ciko da gwalla ba komai ya haddasa hakan ba saijin abinda limamin Masallacin ke faΙa*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@Wattpad
Nimcyluv
*SALON NA DA BANNE??*
*??FADAR NIMCY LUV? wannan page Ιin na kune watan zaku ji daΙinsa ina gdy da Comments?*
*?KAINUWA WRITER’S ASSOCIATION?*
*39-40*
Ζara sautin kukanta Anusha tayi still idonta naga wayar hannunta amma kana ganin face Ιinta zaiyi showing damuwar da take ciki, ba komai ya haddasa hakan ba sai game over da akai mata sabida duk nacinta na game bata iya game Ιin TAMPLE ba, hakan tasa ta nace shine ta nayi aka cita,wannan dalilin shiya sata kuka dan ji tayi kamar tayi cilli da wayar ta huta amma ba zata iya ba.+
Ta rasa maiza tayi domin nuna godiyarta ga Allah daya nuna mata wannan rana mai cike da tahiri da kuma al’ajabi,tabbas idan ba gizo kunanta yayi mata ji tayi Limamin yace.
“an Ιaura auren DR AHMAD TIJJANi ASASA da NAJWA FAROUK akan sadaki dubu hamsin cif”
Wani shu’umin murmushi tayi tare da juyi a tsakiyar parlour Rashin Sani yasa ta bugi hannun Beby wacce taci gaba da game Ιin ganin zuwa yanzu ta fara iyawa.
Wani kallon ta kaici beby ta bita dashi,wani baΖin ciki ne ya ziyarci zuciyarta,ganin Najwa na shirin barin waje kuma bata yi mata magana ba yasa tayi saurin shan gabanta tace.
“ohh hello kee!! bakya ganine ko kuma Allah mai halicce ki da ido ba?”
Murmushi Najwa tayi sannan ta kalli Beby anusha tace.
“kee bana son rashin kunya daga yau anty zaki cemin ba kiji an Ιaura aure na da bro A.j ba”
Wata harara Beby ta zabga mata rolling eyes Ιinta tayi tare da riΖe faffaΙan waist Ιinta tace.
“i don have any prblm with ur marriage kin gane,ina maganar abinda yasa kikai min hauka a nan”
Zaro ido Najwa tayi jin abinda beby tace babu Ιata lokaci ta Ιaga hannu da niyar marinta, cikin sauri ta zille tayi Ζasan Ζafarta tazu hucewa ta jawo sket Ιin jikin Najwa na ciki,dai² lokacin da Mus’ab yake shigowa cikin parlourn, akan idonsa sket Ιin ya faΙo.
Wata irin shewa tayi tare da yin tsalle tana faΙin.
“wallahi babu wanda ya isa ya takani na rabu dashi bare ke”
Tana faΙin hakan tana ja baya cikin Rashin sa’a tayi tuntuΙe da teedyn ta haka tayi baya luu zata faΙi gaba Ιaya far gaba ta cika mata ciki,runtsa idonta tayi da Ζarfi wata Ζatuwar ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da taji ta faΙa jikin mutum Ζara kwantar da kanta tayi akan Ζirjinsa tana sauke ajjiyar zuciya,tana jikin ya fara ta kawa har zuwa tsakiyar parlour sannan ya kalli Najwa yace.
“matar yaya ki daina kula wannan baΖar yarinyar bata da kunya fa”
Yana faΙin hakan ya cillata kan sofa,saurin tashi tayi sannan kwala murya ganin ya kusa shigewa Ιakinsa tace.
“Wallahi bro jikinka daΙi,ka iya Ιaukan mutum dama zama Ιinga goyani kaji”
Wani mugun tsaki yayi tare da faΙin.
“girma babu hankali,wani idan yaga jikin stupid gal Ιinan sai yayi expecting tayi 20 years da haihuwa,mudai Allah ya Ζaremu kada ki Ιauko mana rigima”
Duk maganar da yake faΙa shi kaΙai yake yinta,Hajia yace ta fito a flat Ιinta fuskarta Ιauke da fara tace.
“beby yau ko a tuna dani ko?
Ζan cuno baki tayi tare tayin shuru bata ce komai ba,Hajia yace tace.
“Najwa fallow me,mai gyara na jiranki a yau zaku koma wancen flat Ιin babu mai zama a gida na”
Tana gama faΙin hakan ta juya itama Najwa binta tayi a baya tana Ιoye farincikin da take ciki.
*******
Tunda ya shigo farΖon layin ya keji gabansa na faΙuwa he don’t why haka yaci gaba da dreving motar slowly kamar bayaso,daga nesa da masallacinsu ya fara jin shelar Ιaurin aure,Ιan murmushi yayi sannan a hankali a buΙe bakinsa yace.
“Happy marriage life bro”
He saied it duk da baisan waye yayi auren ba,a karo na biyu ya Ζara jin abinda Liman Ιin ya faΙa wanda baiji Ιazu ba,wani irin wawan birki yaja lokacin guda zufa ta fara keto masa duk da cewa akwai sanyin A.C a cikin motar,runtsa idonsa yayi da Ζarfi sannan ya buΙesu ya zuba akan mutanan da suke fitowa daga masjid Ιin,idon yayi koma red jijiyan kansa ya tashi,sunan Allah kawai yake karantuwa a cikin zuciyarsa,shin mezai kira wannan auren,auren dole ko kuma aure huce takaici shikenan an haΙashi da wacce baya so sabida lalurarsa,to tabbas idan dan haka sukai sunyi kuskure da Ζwara yayi ta zama a haka da ace yasan wannan a matsayin mata,ba zata taΙa samun saba wajan kwanciyar aure,shi ta keso the game is over ta sameshi shikenan,yana gama faΙin hakan ya juya kan motar ya fara tafiya da gudu duk wanda ya ganshi saiya kauce masa sabida yadda yake sharara gudu akan titi few minutes ya iso wani haΙaΙΙan waje kana ganinsa kasan CLUB ne basai anyi magana ba,ko ganin gabansa ba yayi sabida yadda zuciyarsa keyi masa wani irin zafi,da sauri ya rufe motar yayi cikin CLUB Ιin tun daga nesa aka fara bashi hanya dake mutane da yawa sunsan matsayinsa a garin,kuma time 2 time yana zuwa CLUB Ιin,wata haΙaΙΙiyar sofa ya samu ya zauna tare da lumshe idonsa,wani matashi saurayi ne wanda yaci crzy jeans da wani aski mai tsaga yazu wajansa yace.
“Oga me za’a kawo maka?”
Kallonshi yayi sannan ya kawar da kansa gefe bai ce komai ba,ganin hakan yasa yaja jikinsa ya bar wajan,kamar daga sama yaji ana magana kusa dashi,wata sexcy girl ce wacce tasha Ζana nan kaya taci Ζarin gashin na abun mamaki wajansa tazu ta zauna tare da jin gina jikinta a nasa,kallonta kawai yayi yama kasa magana dan takaici kaifin yayi wani abu yaji saukar hannunta a Ζirjinsa.
******** *****
Sosai yayi kewarta ya rasa yaya zaiyi,babu kowa a makarantar sauran teachers duk sun tafi gida hutu,gashi bebyn tasa ba zata dawo ba tunda ta gama makarantar,rabun shi da ita shekara guda kenan tunda yaje gidansu akace yayi hakuri zuwa wani lokacin,gaba Ιaya zaman kaΙaici ya ishe shi,babu abinda ya keson gani sama da ita babu voice Ιin da kunansa ya kesonji sai nata,”what should i do?”wannan shine tambayar da Teacher AMEEN yayiwa kansa,Ιan tsaki yaja daya tuna da mahaifinsa da ace zai iya da ya gaya masa ya nema masa auren ANUSHA BEBY,amma bazai iya ba babu mutumin daya tsani gani sama da mahaifinsa babu shakka gobe zaiji wajan iyayen BEBY koma mai zai faru saidai ya faru.
MENENE DA LILIN DA YASA AMEEN YA TSANI DADDYNSA?
Ranar sunday da yamma yayiwa Abuja dirar mikiya,ko DADDYN nasa bai gayawa ba sabida tafiyar tazu ba zata.
Da fara Getman Ιin gidansu ya tareshi tare dayi masa wlcm, bayan sun gama gaisawa kai tsaye yayi cikin gidan,babban Parlour ya huce sannan ya huce guest Room ya haura steps Ιin benen,babu wanda ya keson gani sama da DADDYN sa kuma abin alfaharinsa fatansa Ιaya Allah yasa yana gida sabida yaga motarsa.
Tun kafin ya Ζara ya kejin ihu Ζasa² jikinsa a sanyaye ya tura Ζofar Ιakin,gaba Ιaya jikinsa ne ya fara rawa yayinda bag Ιin hannunsa ta faΙi zuwa Ζasa,wasu hawaye masu zafi suka biyo gefen idonsa suka fara sauka a saman fuskarsa.
“Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un”
Shine kawai abinda ya faΙa,saka makon ganin DADDYN sa na sukuwa akan wata haihuwar uwarsa.
(pls dukkan wanda yasan littafin nan zai Ιata masa rai,yada kata da karantashi tun yanzu domin bansan Ζana nan magana?♀️haka na tsara labari na kuma akwai saΖon da yake Ιauke dashi,naka shine comments idan kayi niya)
Pls wattpad yaudai na roΖa kuyimin Comments pls and pls tnx anty.
Comments#
Share#
Vote#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
*mai ilimi shike waΖa*
*mara kunya ya taka rawa*
*wawa ya zubda kuΙinsa*
Jan kunne?
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociat
*41-42*
Runtsa idonsa AMEEN yayi da Ζarfi ganin abinda mahaifin nasa keyi,wasu hawayen takaici ne suka shiga zubuwa daga cikin Ζwayar idonsa suwa kan fuskarsa,ashe daman DADDY mazina cine bai sani ba?how long ya kasance yana aikata wannan Ιayan aikin? Ubana wanda ya haifini shine akan wata yana kururuwa yayi naked,wayyo Allah kaico da irin wannan bad habit Ιin,da gudu yabar flat Ιin lokacin da yaji DADDY yayi wata kururuwa tare da faΙin.+
“Ohh yah..dear just like dat,wayyo Allah daΙi…pls shamin sosai”
Bai Ζarasa jin abinda zai faΙa ba ya sauka daga steps Ιin benen da gudu,zama yayi gues parlour jin kansa na sarawa ji yake inama ace ba DADDY ne ya haifeshi ba,kayansa ya kwasa gaba Ιaya ko mota bai Ιauka ba yayi hanyar waje.
Tunda ya fita shine bai Ζara komawa gidan ba har yau.
Dafe kansa yayi lokacin daya kama tuna irin cin zarafin da mahaifinsa yayi masa,amma ya Ιau niya a yau ba sai gobe ba zai koma domin zuwa neman auren BEBYn sa.
***** *****
Wani wawan mari A.J ya sakar mata,tare dayin mahaukacin tsaki,banda lalura mai zaisa yazu wani CLUB duk taran Ζaruwai wanda idan bakai wasa ba sai suyi maka fyaΙe.
Tashi yayi yai waje yama fasa zama neman abokin nasa,domin wajansa yake zuwa CLUB Ιin,yana fita ya faΙa motarsa daret wajan wani Event yayi wajan dinner abokinsa,MUKTAR TIJJANi M.T da DIYANATU TIJJANI a littafin (SAI NA AURETA) few minutes ya Ζara babban Hall lokacin har anfara dinner,nan ya zauna cikin abokansa irinsu ANWAR(Ζaddarar mace)AFFAN(Ashe Ζ΄ar babata ce)YISHAM(Lamrat) sai manyan Ζasa jigogi iyayen tafiya YARIMA SUDAS(Izzar so)dinner tayi dinner ban dawatsa kuΙi babu abinda ake,Ζarfe 11² aka tashi kowa yayi gida.
****** ******
Sosai yake sharara gudu akan titi duk da kasancewar titin babu mutane domin dare ya fara,few minutes ya Ζarasu gida tun daga nesa yake danna wani wawan horn nan da nan Getman ya buΙe masa ya danna hancin motar ciki,shuru bai fito ba zama yayi a cikin motar saida ya Ιauki wajan 20min lokacin 11:30 buΙe motar yayi ya fito da sauri² yake tafiya harya isa babban parlourn gidan turus ya tsaya domin ganin Hajia zaune akan sofa da Hislun muslun a hannunta da alama addu’a take.
Tafiya ya fara zuwa flat Ιinsa ya tsinkayi muryata.
“zonan dr” shine kawai abinda tace sannan taci gaba da abinda take cikin kwanciyar hankali.
Jiki a sanyaye ya Ζarasu wajanta,zama yayi kusanta ba tare da yace komai ba,abin hannunta ta ajjiye ta kalleshi fuska babu wasa tace.
“zuwa yansu kasan ka girma, zuwa kayi dare a waje bana ka bane,domin kayi iyali ya kamata kasan mekake duk da bani da wani tunani a kanka,kada kaje Ιakinka domin ankai ma komai naka flat Ιin waje amaryarka nacan tana jiranka,Ubangiji yayi maku Albarka”
Tana faΙin hakan ta tashi tayi flat Ιinta domin daman shi take jira.
Jin kasansa na juyawa yayi saurin saka hannu ya dafe forehead Ιinsa take matuΖar yi masa ciwo,a daddafe ya Ζarasa flat saurin runtsa ido yayi ganin wani haske a parlourn,tafiya ya fara kansa tsaye yana shirin shiga flat Ιinsa yaji yayi Ζaro da mutum Ιago kai yayi ya ganta kwance saman sofa tana bacci hankalin kwance,gaba Ιaya ta zamu legs Ιinta Ζasa Ιan Ζaramin tsaki ya ja bayan ya gama kallonta kota kanta bai bima yayi shigewarsa flat Ιinsa.
******** *****
A after 2 week letter.
Koda wasa A.j bai taΙa haΙa shinfiΙa da Najwa ba,zaman 5min baya iyawa da ita ya gwammace yayi tafiyarsa flat Ιin Hijarsa.
Ameen yazu wajan Beby Anusha kamar yadda yayi fatan hakan,wajan zuwansa biyar koda wasa bai taΙa ganin Beby ba saidai suyi magana da Hajia ko Mus’ab.
Wasa² abu taci tura mitar yau da ban na gobe da ban,daka Ζarshe Hajia ta ΙuΖaci ya turo maga bata ayi magana domin ta gaji da ziyar da yake mata,Anusha ta Ζarasa karatunta a Ιakinta kamar yadda tayi mata wish na dugwan karatu,yayi nacin yaga Beby amma ta hana saiya turo iyaye.
Wajan kwana 3 dayin magana iyayen Ameen sukazu nema masa auren Beby cikin girmamawa aka basu akan sati Ιaya za’ai bikin domin kowa ya fahimci Ameen bashi da kowa wanda zai Ιauke masa kewa hakan tasa su Hajia suka amince.
**** **** ****
To A.j ciwo kullum Ζara gaba yake babu wanda ya sani saidai ya karaci juyinsa shi Ιaya sannan ya fito,gaba Ιaya ya rame baya cikin haiyacinsa,tsakinsa da Najwa gaisuwa itama ba kullum ba.
Bayan sati guda aka fara biki cikin girma da aminci,beby sai murna dake zata zauna da teacher bata Ιoye soyyayarsa gaban kowa saita nuna,har ranar biki haΙuwarsu Ιaya da Teacher.
Ta Ζara girma da kwarjini fiye da tunanin mutum,gyara kowa tasha babu adadi.
Ζofar gidansu amarya ya cika da mutane masu yawan gaske,manyan mutane masu aji da girma da kwarji sune suka cika Ζofar gidan wannan karan ba’a Masjid akayi ba.
Guri ya cika sosai kowa yayi shuru ana sauraran Ιaurin auren AMEEN da ANUSHA.
Mai gabatar da auren ne ya gyara zama yace.
“Masha Allah muna godiya ga Allah daya nuna wannan rana bai girma da Ιaukaka,a dai² irin wannan lokacin dubban jama’a zasu shaida..”
Kafin ya Ζara magana wani magidancin mutum yazu da gudu yace.
“kada a Ιaura wannan auren ko an Ιaura za’a kunce”
Gaba Ιaya mutanan wajan sune suka cika da mamaki da kuma jimami,amma banda AMEEN domin yasan waye mahaifin nasa saidai koda wasa baiyi tunanin zaizu wajan ba,yasan da bikin but baisan wacce zai aura ba.
Wani mutunne yace.
“kai kowa malam lafiya waye kai?”wannan shine tambayar da yayi masa.
“wani shu’umin murmushi yayi sannan yace.
“da raina da lafiya ta bazan taΙa bari jinina ya haΙa jinin MaΖiya na A.j ba,dan haka nine ubanka dole kabi umarnina kona tsine maka”
Sai lokacin A.J ya Ιaga kai jin an ambaci sunansa,Ιan taΙe baki yayi haΙe da dafe kai dan haryau baya jin daΙi,tashi yayi yabar wajan tare da yin cikin gidan,nan Mus’ab ya mara masa baya.
Suna zuwa suka tarar da Hajia zaune ita da Najwa ansha kyau kamar babu gobe,nan Mus’ab ya zaiya nawa Hajia komai dake faruwa.
Tashi tayi tsaye ranta Ιace sai kuma tayi murmushi ta dafa kafa Ιar Mus’ab tace.
“yayi iko da kuma izza a matsayinsa na uba a gareshi,amma babu komai nima zan nuna nawa ikon akan abinda nake da iko akai,Mus’ab get ready wannan auren babu fashi a yau za’a Ιaura shi”
(domin nunamin soyyayar da kuke kuma na gane cewa koda tare dani,kuma zama na amana inason ku nunamin Ζauna ta hanyar siyan book Ιina na *?IZZAR SO?* wannan shine abinda nake buΖata my guys,salon book Ιin na dabanne a nan zaku fahim mene Ζabila,da kuma izza ta so daga ko wanne Ιangaran Ζabilun)
Comments#
Share#
Vote#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??S@r@ut@??
@wattpad
Nimcyluv
*ITA GANGA? IDAN TAYI ZAΖI FASHEWA..TAKE??*
*_Am Not A Born Writer??But I Was Born A Writer?♀️_*
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*43-44*
FaΙaΙa fuskarsa Mus’ab yayi lokacin daya gama jin abinda Hajiyar ta faΙa,Ιaga kai yayi yaga A.J harya shige flat Ιinsa,da murna Ιauke akan face Ιinsa ya koma Ζofar gidan inda taron jama’a suke.
Zuwa lokacin har AMEE N yabar wajan,jikin Ιaga muryar Liman ya fara kwararo addu’a,shi kansa yaji daΙin Hukuncin da Hajiyar da yanke,babu Ιata lokaci aka shiga gabatar da Ιaurin auren kamar yadda kowa yake jira,gaba Ιaya anyi shuru ana sauraran abinda Liman zaice domin basu san dawa za’a Ιaura ba,a razane MUS’AB ya Ιago kai jin abinda Liman yace.
+
“ALLAHAMDULILLAH daman wani hanin ga Allah bai wane yau duban jama’a duka shaida Ιaurin auren DR AHMAD TIJJANI ASASA DA ANUSHA TIJJANI akan sadaki duba Ιari cif,muna ruΖon Allah ya basu zama lafiya”
Gaba Ιaya wajan ya Ιauki surutun mutane,kowa yana tofa albarkacin bakinsa domin sunyi zaton da MUS’AB za’a Ιaura.
Haka akai taran Ιaurin auren aka watse,MUS’AB ya huce wajan bin cike akan zaΙe mai tahuwa.
Yana zaune akan bed Ιinsa yasa hannu ya dafe kansa dashi,shuru yayi yana sauraran bugun zuciyarsa,yana shirin tashi tashi ta shiga toilet Hajia ta turo Ζofar Ιakin ta shigo,jiki a sanyaye tazu wajansa ta zauna kallonta kawai yayi baice komai ba,amma yasan tunda tazu har flat Ιinsa akwai sometin big daya tasu,kallonsa tayi sannan tasa hannu ta riΖe hannunsa tace.
“HaΖiΖa na yanke hukuncin da nasan shine dai² kuma wanda nasan zakai alfahari dashi,a karu na biyu nasa ayi maka auren huce ta kaici na zaΙi na aura maka ANUSHA sabida akan kane akace baza’a aureta ba,ina son kayi haΖuri ka Ιauki Ζaddararka wacce ni a waje ba Ζaddara bace,ka riΖe matanka da amana hakuri da kuma juriya,nasan baka da matsala ina fatan ka bawa matan kula da musamman ninasan cewa zakai alfahari dasu”
Tana faΙin hakan tasa hannu ta shafa gashin kansa,sannan tayi waje abinda sam ya rasa me ya keji a ransa,shin meye amfanin wannan duk auren da ake masa marasa amfani saidai aita tara masa mata Ζ΄an biyu bakwai basa da wani amfani a wajansa,amma babu komai zai zauna tasu a hakan kodan Hajia tayi farin ciki,Ιan tsaki yaja lokacin da yake tunanin habit Ιin ANUSHA shikam bazai iya Ιauka ba sam gaba Ιaya jikinsa yayai waek kansa taci gaba da sarawa kamar zai rabe baya iya ajjiye damuwa a ransa amma wannan hukuncin na Hajia yayi masa tsauri fiye da tunaninta a haka ya tashi ya shiya toilet ya sakarwa kansa shower.
Sosai take lokacin da Hajia ta gama yi nata bayanin wanda aka Ιaura mata aure dashi,damuwarta shine tayaya zata iya rayuwar aure sa miskilin mutum kuma wanda baya sonta,abu guda ba zata iya watsawa bijirewa Haija ba zata taΙa cewa bata son auren ba,tayi alΖawarin zama dashi da daΙi babu daΙi.
Najwa ce ta gyara zama gaba ji take zuciyarta kamar zata fito waje wannan wane irin cin fuskane,wane irin rashin kirki aka gwada mata za’ai daga aurenta ace anyi mata kishiya mai hakan yake nufi?tasan ba good time suke da A.J amma ta fison ya kasance nata ita Ιaya,kallon Hajia tayi tace.
“to Hajia tunda bata sonsa a raba auren kawai,daman nayi tunanin da bro Mus’ab zaa Ιaura koma komai shi zai zauna da ita tunda gida Ιaya suke kuma bazaiyi tunanin cewa ita Ζ΄ar riΖo bace kamar yadda wancen ya faΙa”
Takai Ζarshan maganar kamar zata daki Anusha sabida yada ta kejin heartbeat Ιinta na Ζaruwa.
Ζan murmushi Hajia tayi sannan ta kalli ANUSHA wacce take sauke ajjiyar zuciya,sannan ta maida hankalinta wajan Najwa tace.
“banda abinki ai babu abin damuwa aciki am sure zasu dai² ta kansu”
Ta faΙi hakan tana shigewa cikik flat Ιinta,wata uwar harara Anusha ta zabgawa Najwa tace.
“babu abinda zanyi da mijinki nima ba sonsa nake ba,meye abinso ma a wajansa haddq zaki zu kina mani iyayi a nan wajan,kuma zama dashi babu fashi zaki zama Ζ΄ar kallo ne”
Tana faΙin hakan ta tashi da niyar shigewa flat Ιin Hajia,nan sukayi karo da juna Ιanja baya tayi ta kalleshi,sanye yake da wata gezner shadda amy colour wacce taci Ιinkin zama ni ya saka babbar riga sai zabga Ζamshi yake hannunsa Ιauke da Lapton da key Ιin car,a 2min tayi masa wannan kallon ta Ιauke kai,Ιan taΙe baki yayi tare da jijjiga kansa yana lissafi da zuciyarsa,domin sosai yaji abinda take gayawa Najwa,ta gefensa ta ratsa ta huce wajan 5min yana tsaye a wajan kafin yasa Ζafa da niyar barin Ιakin,Najwa ce tasha gabansa tare da cilla idonta cikin nasa tace.
“yanzu kana nufin ka amshi auren da akayi maka a karo na biyu”
Ta faΙa idonta na kawo ruwa,hannu yasa akan shoulder Ιinta tare da matsar da ita gefe yayi waje abinsa.
Yana fita ya shiga wata sabuwar motarsa tare dayi mata key yayi wajan get da gudu Getman ya buΙe masa Ζofar ya cill hancin motar kan titi nan ya fara sharara gudu kamar zai tashi sama.
LokaΙin kaΙan ya Ζarasa babban asibitin Abuja,yana zuwa yayi parking motarsa ya fito nan ma’aikan suka shiga gaishe kai kawai yake jinjina masu harya samu ya shiga Office nasa,babu jira ya fito ya fara duba marasa lafiya.
Ζarfe 5dai² ya gama komai a asibitin yana shirin tafiya gida ANWAR(Ζaddarar mace) shi da M.T (Sai na aureta)suka shiga office Ιin nasa zuwa shiga suka gaisa,kallonsu kawai yayi ya Ιauke kai dan yasan shirme za suyi masa,Anwar ne ya gyara zama yace.
“kaga Ιan gatan Hajia mai mata biyu a wata Ιaya kaidai kaji daΙi”
Kallonsa A.J yayi sannan ya motsa bakinsa yace.
“Munafiki”
M.t ne yayi dariya yace.
“aa ba wani munafiki gaskiya ce,koni da DIYA zata ban damai ai saina Ζara auren nan nima naji yadda kaji”
Tabe baki yayi baice masu komai ba saima lumshe ido da yayi.
M.t ne ya kalleshi tare dasa hannu ya daki shoulder Ιinsa yace.
“Ιan iska uban miskilanci kana ji ana magana sai kayi shuru shiyasa wata rana nake daΙewa banje wajanka ba”
Kallonsa A.j yayi sannan yace.
“kuma shine zaka illata masu sona”
Ya faΙa yana kwabe fuska kamar zaiyi kuka,Anwar ne yace.
“kaidai Hajia ta gama taΙaraka wallahi,au ur best frnd fa babu lafiya”
Gaba Ιaya ya dawo da hankalinsa kan Anwar,Ιan zaro ido yayi waje hakan ya tabbatarwa da Anwar A.j Ζarin bayani ya keso.
Gyara zama yayi yace.
“YARIMA SUDAS(Izzar so kanemi naka kasha karatu) babu lafiya ana tunanin MAGIC akai masa,baya iya komai sai anyi masa abun dai babu daΙi,yau MAI MARTABA da kansa zaije LOKOJA Ιauko shi,tunda yaje ya haΙu da wata Ζ΄ar sarkin garin yace yana so to kasan halin ΖABILAN EGBURA abun dai babu daΙi so bad”
Gaba Ιaya suka jinjina lamarin babu kamar A.j wanda ya kejin babu daΙi da rashin lafiyar YARIMAN danma a haka suna da tsari na kare jikinsu da abin saiya fi hakan.
“kai!! Kuta shi kubarmin Office”
Shine kawai abinda ya faΙa ya kwashi Lapton Ιinsa da key gaba Ιaya suka tashi suka nufi waje,M.t ne yace.
“daman ina kaga ta zama Ahmad hankalinka nakan Bebyn Hajia”
Kwabe fuska yayi tare da langwaΙar da kai waje guda yace.
“pls Muktar”
Dariya gaba dariya sukai kowa yaje wajan motarsa ya shiga a hankali suka fara ficewa a compund na asibitin.
Zuwa yanzu ta hakura ta saki ransa,tana kwance a cinyar Hajia tana sharara bacci tunda akai sallar isha’i ta fara bacci.
Sanye take da wata rigar bacci pink colour wacce ba tafi iya Lap Ιinta ba,gaba Ιaya an tattare bata gashin kanta waje guda,rigar hannunta Ζara mine a gaban rigar an rubuta MY CHERI.
Ζarfe 10:30 ya shigo parlourn na Hajia da shigarsa ta bacci sai zabga Ζamshin turare yake,tunda ya shigo idonsa akan ya sauka,Ιauke kai yayi ya shiga gaisar da Hajia suna gaisawa ya tashi da nufin barin parlour.
“waka ajjiye da zai Ιauki beby ya kaita Ιakinta bayan kasan bacci take, nima na gaji a saman lafiya tunda ta samu mai kula da ita”
Kallon Hajiar yayi yace.
“to ki tashe ta mana”
Wata harara ta zabga masa tace.
“sabida Ιaukan alhaki ko,kazu ka Ιauke ta idan baka son na Ζara magana ok”
Baice komai ba ya Ζarasu inda suke a hankali yakai hannu ya Ιago ta cak zuwa jikinsa,Ιan lumshe ido yayi lokacin da skin Ιinsu suka haΙu waje Ιaya,haka yasa kai ya fice daga Ιakin kamar bai Ιauki komai ba,murmushi Hajia tayi tace ko mene ya faru *ADOPTION IS THE REASSON BEHIND*.
Turo Ζofar bed Ιin nata yayi a hankali ya shiga,yana zuwa ya shimfiΙe ta akan bed,sannan ya juya zai fita a Ιakin yaji tayi saurin riΖe masa hannu kallonta yayi yaga ta kwaΙe fuska tare da cewa.
“i’m scared ban iya kwana ni Ιaya a Ιaki pls kaje dani Ιakinka ta faΙa tana maΖale hannunsa..
(afuwa da jina shuru da kukai hankali na kan IZZAR SO??pls forgive me,ina dai zuba idon masoyan wannan book Ιin idan da gaske suna biye dani,ina zuba idon nunamin soyyaya ta hanyar siyan book Ιina na IZZAR SO☹️pls show me some luv ??luv u fisabillilah my guys)
Comments#
Share#
Vote#
Sarauta????ce
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE IS REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??Sarauta??
@wattpad
Nimcyluv
*SHI RUWAN RAKE BAYA TAΖA ZUBA SHI KAΖAI??DOLE SAI ANSAKA HANNU AN MATSA SHI..?*
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*45-46*
Shuru yayi mata bata baice komai ba,hannu yasa ya murΙa handle Ιin Ζofar ya fita,yana tafe tana biye dashi,ganin yana shirin shigewa flat Ιinsa tayi saurin zuwa wajansa tare da riΖe hannunsa.
Ζofar flat Ιinsa ya buΙe tare da shigewa ciki,a tsakiyar room Ιin ya tsaya sunkai wajan 5min a haka yana jiran ta sakeshi amma taki,shi kuma ya kasa magana.+
Kallonta yayi akaci sa’a itama ta kalleshi,Ιauke idonsa yayi sannan ya mayar kan hannunta wanda ta riΖesa dashi,a hankali ta zame hannunta ta sakeshi,tana sakinsa ya shige bathroom.
Wajan mirrow ta nufa nan taga turare birjik kamar hauka,Ιan murmushi tayi tace.
“lallai wannan mutumin hancinsa yasan Ζamshi”ta faΙa tana fesa turaren data Ιauko,saidai ta feshi jikinta da kaf turaren data gani a wajan,hamma ta fara alamar bacci tafkeken bed Ιinsa taje ta kwanta tare da kunce ribbon Ιin kanta gaba Ιaya gashin kanta ya wargatse.
Tsaye yake shower na dukan skin Ιinsa,banda bugu babu abinda zuciyarsa ke masa,meye amfanin tara mara wannan matan da akai duk babu na muro a cikinsu,Ιan runsa idonsa yayi tare da shafa mararsa wacce take jinta a kumbure ga wani ciwo da take masa kamar zata fashe.
Runtsa idonsa yayi da Ζarfi lokacin daya tuna best frnd Ιinsa YARIMA SUDAIS sosai ya damu da halin da yake ciki,akan soyyayar bace an maida shi nakashasshe wannan ai shi ake kira da IZZAR SO,dole yaje KANO a cikin week Ιinan.
Wani dark blue Ιin towel ya Ιauka tare da Ιurawa a waist Ιinsa,bakinsa ya wanke sannan ya fito a toilet Ιin.
Saurin lumshe idonsa yayi jin wani Ζamshi ya daki hancinsa,kuma irin Ζamshinsa,a gaggauce ta shirya cikin wani black boxer wanda ya kamashi,turare ya fesa a jikinsa,sannan ya nufi parlour ya kwanta akan duguwar sofa,few minutes bacci yayi gaba dashi.
Can tsakiyar dare,ta farka a tsorace ganin Ιakin duhu ko hannunta bata gani,kusa da ita ta shafa taji babu kowa,saurin duruwa tayi daka kan bed Ιin,bango ta fara shafa harta samu fa fita parlour,ajjiyar zuciya ta sauke ganin da Ιan haske a parlour’n amma mai duhu.
Idonta shiga ta shiga juyawa kamar me neman wani abu,can ta hangoshi kwance akan sofa yana sauke numfashi a hankali,hannu akan Ζirjinsa Ιayan kuma ya dafe mararsa dashi,still tsuro akan face Ιinta tayi wajansa,tana zuwa ta Ιauke hannunsa daka kan Ζirjinsa ta kwanta a saman Ζirjinsa,Ιaya hannun ta Ιauke ta maida nata hannunta akan mararsa bada niyar komai ba,sauke numshi yayi mai zafe cikin baccin ya Ιauko hannun ya Ιora bisa bayanta like yayi hugging nata,a dai² lokacinne Najwa ta fito daga bedroom Ιinta.
****
Zaune yake gaban boka ga gama gabatar masa da dukkan wani muri nasa,domin zaΙe baifi saura wata biyar ba.
Wata dariya boka yayi sannan ya shiga zane a jikin Ζasa wajan 10min ya Ιago kansa ya kalli mutumin dake kusa dashi yace.
“hakiΖa mungano maka tarin nasara acikin wannan harkar,amma dole kabi sharaΙinmu”
Murmushin jin daΙi yayi tare dayin wata ashariya ta fitar haiyaci yace.
“dukkan abinda kace nime biyayyane a gareka”
Boka ne ya gyara zama yace.
“wannan karan Ζaramar yarinya zaka samu,amma bakai zakai amfani da ita ba,wannan karan nine..
(na daure nayi maku typing saura ko watsamin Ζasa a ido kuΖi comments,ina son faranta maku amma haryau banga masoya book Ιinan sun siya book Ιina na IZZAR SO ba??why ku bancanci hakan bane,kafin nayi na kuΙi saidai nayi free book guda 4 cif,amma dai bari na gani ko akwai masoyana???yaci gaba da typing wasan yanzu aka fara??,ga wanda zaisai book guda biyu document Ιin SAI NA AURETA da kuma IZZAR SO zai bada 200 gaba Ιaga maimakon 400??wannan sauΖin iya nakune masoya RAINO ne SILA)
Comments#
Share#
Vote#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??Sarauta??
@wattpad
Nimcyluv
*NAYI MAKU LAIFI..I’M SOWIE?..*
The brightest future will always be based on a forgotten past, you can’t go on well in life until you let go of your past failures and heartaches
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*47-48*
Boka ya faΙa yana kallan mutumin dake kusa dashi,Ιan jinjina kai JAZULI yayi tare yin magana a zuciyarsa,”kut wallahi saina fara jin daΙinta kafin kai ka sani”a zahiri kuma yace”baka damuwa za’ai dukkan abinda kace nan da 3 days juts wait for me”wata dariya yayi Boka yayi domin yasa abinda JAZULI bai sani ba,da wannan damar zai amfani wajan cikar burinsa,a haka Jazuli ya sauke masa kuΙi masu yawan gaske sannan yayi waje,tayi kaΙan yayi sannan ya isa zuwa motarsa yana zuwa ya faΙa ciki tare da Ιaukan wayansa yayi darling number,ringing 2 tayi akai picking call Ιan murmusawa yayi yace.”where are u?”shuru yayi na wani lokacin kafin yace.”guys aiki yazu fa nan ya shaida masu yarinyar da ya keso cikin gaggawa”yana faΙin hakan yay8 druping call Ιin tare da yiwa motar key.+
To AMEEN yana barin wajan daret wajan motarsa yayi,yana jin duk kiran da frnds Ιinsa suke masa amma yayi ignoring nawu,motar ya faΙa tare dayi mata key a guje yabar wajan da gudu,sosai yake sharara gudu akan makeken titin da zai sada shi da PINKY CLUB wanda yayi suna a ABUJA,babu abinda yake masa yawo a kunne sai maganar mahaifinsa wanda ya keji bashi da kamarsa a duniya,ashe yayi kuskure ba haka abin yake ba,mai yasa mahaifinsa ya zama MAZINA CI? Mai yasa mahaifinsa ya fifita son duniya akan lahirarsa gashi son zuciyarsa yasa ya rabu da farin cikinsa kuma akan idonsa,gaba Ιaya idonsa ya rufe yama manta akan titi yake,idan akwai abinda ya tsana a duniya bai huce maifinsa ba,bai tsaya a ko’ina ba sai compund na PINKY CLUB kashe motar yayi tare da rufewa da Ζarfi,yana zuwa ya shiga cikin Club Ιin a Ζofa ya tsaya yana Ζarewa mutanan wajan kallo kowa da abinda ya keyi,shiga ciki yayi babu inda ya nufa sai wajan da ake ajjiye ALCAHOL yana zuwa ya Ιauki Ιaya tare da Ιalle murfinta ya kafa a baki,bai ajjiye ba saida yasha fiye da rabi sannan ya cire Ζwalbar a bakinsa lokacin da Giyar ta fara Ιibansa idon sane yayi ja,yayinda daya fara tangaΙi ya fara idonsa na lumshewa tsakiyar wajan yaje tare da buga Ζwalbar da kasa nan take atention Ιin mutane sukayo kansa,mutane wajan ya kalla kafin ya fara magana da Ζarfi yace.”duniya ta isheni ba tama ko birgeni na tsani kaina”ya faΙa yana buga kansa da jikin bango nan da nan ya fara bleeding,wani matashin saurayi ne yazu wajansa da sauri yana zuwa ya riΖe hannunsa da Ζarfi ya fara jansa zuwa waje still bakinsa baiyi shuru ba”na tsaneka Daddy baka cancaci uba a gareni ba,i hate u more than my life”da kyar ya samu yayi waje dashi yana zuwa waje ya sakeshi sanan yayi farcing da junansu ya yace.”idan rai ya Ιaci hankali baya gudawa,dukkan abinda mahaifinka yayi maka he still ur father no need ka aiba tasa,addu’a zakai masa itace shiriya sama da komai,Ζaddara kala² ce kayi ΖoΖari ka cinye Ζaddarar sai kaga Allah ya sauΖaΖawa lamarinka cikin sauΖi,mu Ζ΄ar Ζ΄ar amane a wajan iyayemu tabbas wata rana Allah zai tambayi amanarsa to kaga koda wannan aka barsa a babban aiki,frnd do what is right not what is easy”ya faΙa tare da barin wajan,Ιan lumshe ido yayi yana jin zuciyarsa nayi masa wani ciwo na musamman,duk da bai dawo hankalin saba haka ya nufi wajan motarsa yayi mata key ya jata a guje,few minutes ya isa gida da niyar kwasar kayan yabar Ζasar gaba Ιaya,parking yayi ya fito yana tan gaΙi Getman Ιinne ya kallesa tare da jijjaga kansa alamar tausayi,yana shiga ciki yayi hanyar flat Ιinsa a Ιan Ζaramin lokacin ya haΙa komai nasa da yake buΖata fitowa yayi ya fara jan jakar mata fiyansa,steps Ιin bene ya Ιakata cikin zafin nama yasa Ζafarsa kenan da niyar taka step Ιin Ζarshe idonsa yayi masa mummanan gamu.
***KANO***
Hangota nayi tsaye cikin kicin tana faman sauke lunch Ιin dare,sosai na kalleta ganin ta sauya kamar ba ita ba,saida ta gama komai nata sannan ta fara jera abincin akan daining table,tana gamawa ta fara tafiya cikin wani Ιaki hannu tasa ta turo Ζofar Ιakin,wata mata na gani mai cikar haiba da kuma mutunci Ιan durkosawa tayi sannan tace.”sannu anty komai ya zama ready”tana gama faΙin hakan ta tashi tayi waje,bata tsaya ko ina ba sai matsakaicin Ιakinta zama tayi a bakin bed tare da rafka ta gumi sannu a hankali wasu hawaye suka fara bin fuskarta a hankali ta motsa bakinta kafin ta kafin tace”ina roΖan Allah ya karemun ke a dukkan inda kike,ubangiji ya zama gatanki Anusha ina jin zuciyata na bugawa ina roΖan Allah yasa ba wani abune zai faru dake ba,Allah kasa kafin na koma gareka nayi tozali ta Ζ΄arta kuma farin cikina”tana faΙin hakan ta tashi ta shiga toilet domin yin wakan, wajan Ζarfe 10 ta gama wankan ta ta fito Ιaure da towel a jikinta wajan wadrop taje da niyar Ιaukan kayi taji anyi saurin turo Ζofar Ιakin nata,Ιan saurin juyawa tayi nan idonta ya sauka akan na ALHAJI BUKAR daga shi sai boxer.Jikin tane ya fara rawa amma ta dake bata nuna ba,saurin saka hijab tayi sannan ta rusuna ta gaida shi tana sauraran abinda zai faΙa,wani killer smile yayi mata kafin ya tsura mata ido tare furzar da huci mai zafi yace.”khaliysat na daΙe ina sha’awarki tun lokacin dana ganki wajan mai saida abinci a matsayin waiter,wannan dalili yasa na taimakeki na Ιaukeki a matsayin Ζ΄ar aikin matata,na ciroki daga wahalar dakike na baki jin daΙi duk nayi ne domin cikar burina,a yau yadda matata bata nan taje asibiti aikin kwana ki tabbatar kece zaki amshe ta domin yau saina cika muradin zuciyata”.
***ABUJA***
Wani baΖin cikine ya kama Najwa bata san lokacin da hawaye suka fara zubu mata kan kuncin taba,da sauri ta juya ta shige cikin bedroom Ιinta domin ba zata iya kallon mijinta da wata ba,kiran salla Asuba shine ya tashi A.J daga bacci idonsa ya fara buΙewa a hankali harya gama buΙesu tas akanta,domin tunda yaji an danneshi babu mai yi masa haka sai ita don koda wasa Najwa ko hannunsa bata taΙa riΖewa ba,Ιan tsaki yaja tare da tashi da ita daga jikinsa gaba Ιaya,maimakon yayi bed Ιinsa da ita kawai saiya cillata saman sofa,”auchii”shine abinda ta faΙa cikin baccinta amma ko motsi ba tai ba,taci gaba da baccinta hankali kwance,a hankali yake taku har zuwa cikin Ιakinsa daret bathroom Ιinsa ya shiga tare da cire kayan cikinsa,hannu yasa ya dafe bango ya sakawar kansa shower a hankali yaji zuciyarsa nayi masa sanyi yaukam yaΙan jishi fresh,wajan 10min yasa hannu ya kashe shower’n tare da Ιauro amy towel ya Ιaura a waist Ιinsa wajan mirrow ya nufa ya fara taje gashin kansa acikin Ζaramin lokaci ya gama shiryawa wata green Ιin jallabiya ya saka a jikinsa tare da saka wata hula black ya feshi jikinsa da turare danginsu Ohud,da sauri ya Ζarasa Masjid Ιin yana zuwa ana tada sallah,ana idar da sallah yayi addu’a ya tashi yayi waje domin fitar wuri yake sonyi,yana fitowa ya haΙu da Mus’ab kallonsa Mus’ab yayi sannan yace.”ango ka tashi lafiya,daman Hajia tace a gayama kada kayi tunanin fita yau”Ιan waro idonsa yayi waje dan bai iya magana kafin yasa hannu da niyar kaima Mus’ab doka gaba Ιaya Mus’ab ya shige jikin A.J yadda bazai iya dokansa ba,Ιan murmushi yayi tare hugging Ιin Ζanin nasa a hankali ya motsa bakinsa yace”hope you are fny?”Ιaga shi Mus’ab yayi sannan yace.”A dey fyn”jijjiga kansa yayi alamar Great,a haka suka nufi cikin gidan suna zuwa kowa yayi flat Ιinsa,hannu yasa ya murΙa handle Ιin Ιakin nasa yana shiga ya ganta zaune akan prayer mat tana karatun kur’ani abinda bai taΙa ganin Najwa tayi ba,lapton Ιinsa ya Ιauka tare da zaman kan sofa waje take kusa da bed Ιinsa,ya shiga dannawa email Ιinsa ya buΙe nan da nan messages suka fara shigowa,karatun ta iddar tare ajjiye komai wajan da yake hijab Ιin jikinta ta cire tare da sauke numfashi mai Ζarfi wanda yasa A.J Ιaguwa sanye take da wata riga roba wacce ta kama jikinta daga sama sannan ta buΙe daga Ζasa kana iya hangΖ crzy jeans Ιin dake jikin rigar wanda ya kamata wanda ya bawa hips Ιinta damar baiyana,Ιauke kai yayi yana taΙe baki ita a dole wai matar aure,wajansa tare da zama a Ζasa kusa da legs Ιinsa Ιan turo baki tayi tace.”morng..yaya”wajan 3min bai amsa ba sai jijjaga kansa kawai da yayi,lapton Ιin hanunsa ta kwance tare sakin kuka tana faΙin”uhm nifa yunwa na keji”mtwss yaja tsakin tare dasa hannu ya fisgota zuwa..
*TOPIC*
_Shin kin taΙa aikata abin kirki wanda za’ai alfahari dake koda bakya duniya?kiyi ΖoΖarin zama uwa ta gari wanda mijinta da kuma Ζ΄ar Ζ΄anta za suyi alfahari da ita koda babu ranta??_
_ki Ιauki da muwar Ζ΄ar uwarki ki mai data damuwarki wannan shine kyautatawa??dukkan abinda zaki ki tuna Allah yana kallonki kiyi ΖoΖarin zama mace ta gari mai tsayawa akan ra’ayinta,kada ki yadda kiyi koyi da wacce ta fiki kiyi ΖoΖarin duba na Ζasa dake,kiyi ΖoΖarin kyautatawa mijinki a dukkan halin da kika tsinci kanki babu shakka wata rana zaki ci riba?_
(masha Allah a nan na kawo Ζarshen book 1,ina roΖan Allah ya bani ladan abinda na rubuta wanda nayi kuskure Allah ka yafemin,ina gdy ga dukkan wanda ya kasance dani a farkon wannan littafin naji daΙi fiye da tunaninko,inata ΖoΖarin faranta maku,nayi maku laifi na rashin update wayana ya samu matsala baya riΖe charge☹️?bisa wani dalili mai Ζarfi wanda yasa bazan iya book 2 kyauta yasa na maidashi na kuΙi akan naira 100 kawai,idan zaki haΙa da IZZAR SO zaki bada 200 idan kuma zaki haΙa da ducoment Ιin SAI NA AURETA zaki bada 300 kawai,domin samun book 2 zaka iya nema na ta wannan number 08119237616??????Kada aban kunya)
Commenta#
Share#
Vote#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_BOOK 2_*
*_NIMCY LUV_*
??Sarauta??
@wattpad
Nimcyluv
*Free page,iya 1 kawai*
*Special Gift to KAINUWA WRITER,Allah ya Ζara mana basira da Ιaukaka??*
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*49-50*
Yana fisgota yayi saurin tashi yayinda ita kuma ta faΙa saman sofar daya tashi,murmushi tayi sai kuma ta fasa kuka kamar ranta zai fita,Najwa dake parlour a zaune tana kallo ta jiyo kukan Anusha cikin bedroom Ιin A.J sosai gabanta ya faΙi da kamar ba zata tashi ba,sai kuma tayi saurin tashi tare yin cikin bedroom Ιin,zaune ta ganshi akan bed yana danna lapton Ιinsa hankali kwance sam kukan mai dame shi ba i think he injoy her cry ma tab,Ιan satar kallonsa tayi ganin yayi kyau kamar ka Ιauke shi ka gudu,sanye yake da black boyal mai manyan zane yayinda akai masa Ιinki da red yadi ya saka hula red tare da agogon apple shima black and red Bluetooth na kunne,Ιan lumshe ido tayi tana jin soyyayar mijinta na ratsa ko ina na jikinta,she wish ace dokan Anusha yayi amma data ji daΙi,matsawa kusa dashi tayi tace.”mrng hayatie”kai ya Ιaga mata alamar amsawa,dariya Anusha tayi ita Ιaya and she stand talking with her heart.”shegiya munafuka,wai Hayatie”Ζara dubansa tayi tace.”hayatie why Anusha cry?”ta tambaya tana zama kusa dashi akan bed Ιin,ko motsi baiyi ba yaci gaba da abinda yake na bincike akan kwauyi kan da suke buΖatar taimako,hannusa kawai ta tsirawa ji take ina ko hannun tane ya riΖe amma babu dama gashi sam ita ba zata iya taΙa shi ba,kallon Ansha tayi wacce tayi lamu akan sofa sannan ta gyara murya tace ke kuma lafiya?saurin dirowa tayi akan sofar tazu wajan su ta zauna haΙe da kwaΙe fuska tana shirin yin wani kukan tace.”ba yaya bane wai sai yayimin kiss”ta faΙa tana nuna A.J da hannu Ιan zaro ido yayi jin uwar Ζaryar da aka maka masa yanzu nan,lapton Ιin ya ajjiye sannan ya tashi ya fita abinsa,Najwa kam ji tayi zuciyarta kam zata fito waje dan baΖin ciki kafin tayi murmushi tace.”tab Allah ya soki da Rahama ni gsky zan faΙa maki koda wasa kika bari yayi maki kiss to ciki zaki samu,kina samun ciki kowa shikenan zaki haihu daga haihuwa wasu suke mutuwa,ko kiga mutum ya samu yayyun fitsari”Kallonta Anusha tayi da mamaki sai kuma ta share tace.”laa anty kema bakya yarda kenan,kinga nima banson rasaki”dariya Najwa tayi cike da mugunta kafin tace”ni bakiga ko Ιaki Ιaya bama kwana ba,to kema ki kiyaye”ta faΙi hakan tana ficewa a Ιakin,shuru tayi tana nazarin maganarta sai kuma tayi dariya tace.”I’m not stupid dole na siyi book Ιin Sarauta na SAI NA AURETA”da wannan tunanin ta faΙa toilet.+
Zaune yake kusa da Hajia suna taΙa shirya ita da Mus’ab shikam ko kanzil baice ba,Hajia yace ta kalle shi tace.”Breakfast is redy”ta faΙa tana hanyar daining,kafin ya tashi Najwa tayi sallama cikin shigarta abaya mai kallar light blue tayi kyau babu laifi musamman ita da take fara,wajan taje ta zauna kusa da A.J yayinda ta gaisar da Hajia shi kuma mus’ab ya gaida ita,abincin suka fara ci babu wanda ya tambayi kowa,shikam A.J ko hannu bai saba yana jin zuciyarsa na buga masa da Ζarfi,Ιan buΙe idonsa yayi a hankali ya hangota tana shigowa duk tafiya Ιaya sai jikinta yayi shaking,sanye take da wani black less wanda yake da red flower mai kyau anyi mata Ιinkin riga da siket tasha Ιaurin zamani Tauban,sallama tayi cikin cool voice Ιinta waje ta nema ta zauna akan kujerar da take parcing A.J,Hajiya ta gaisar sannan ta gaida Mus’ab wanda yake mata dariya tare da cewa.”aa black Ιin bro anko kuma kukayi keda shi,kaida yaya kaji mata biyu ga fara ga baΖa abinka saidai bakin na kyau ne wlh”Ιan kumbura baki tayi tare kwaΙe fuska zatai kuka Hajia tayi saurin magana.”no Beby pls don cry rabu dashi,bari a baki breakfast naki”dariya Anusha tayi sannan tace.”no basshi naci ana yaya”tana faΙin hakan tasa hannu ta fara ci kallo hannunta yayi wanda yasha henny ja da baΖi,Ζafa tasa ta Ζasan daining ta zunguri Ζafarsa,ido ya Ιaga ya kallesa nan ta Ιaga masa gira alamar tambaya sannan tayi masa nuni da abincin gabansu.
Yau wajan sati guda kenan da Auren A.j da Anusha yayinda kullum a Ιakinsa take kwana shi kuma a parlour,zuwa yanzu yana amsa gaisuwarta duk yadda yakai ga silence Ιinsa saita saka shi magana.
Duguwar rigace a baya a jikinta tayi rolling kanta da mayafin a baya,flat shoe ta saka sannan ta fesa turare tayi waje,tafiya ta fara cikin nutsuwa har ta fice daga gidan gaba Ιaya,duk abinda take akan idon A.J domin yana cikin motarsa zai fita office,Ζ΄ar tafiya kaΙan tayi harta bar wajan Masjid nasu nan tayi Ζaro da wasu samari sunsha shadda mai kyau wajan su 4,wani yayi murmushi yace.”madam sannu yanzu nake tunanin yadda zan ganki”Ιan waro ido tayi sannan tace.”who are u?”ta faΙa tana ja baya Ιayanne ya kalleta yace.”kina nufin baki ganemu ba,muna abokan wanda zaki aura harfa Ιaurin auren munza,ko kin manta AMEEN ne”baki ta zumbura sannan tace.”bani ya wulaΖanta ba yace ya fasa aura duk son da nake masa”wata dariya babbansu yayi sannan ya matsu kusa da ita yace.”u don have to worry yanzu haka shine ya aiko mu muzu mu Ιaukeki mukai ki wajansa”faΙaΙa face Ιinta tayi da dariya sannan tace.”are u sure?”very sure ya bata amsa yayinda ya buΙe mata bayan mota ta shiga,suma suka shiga suka ja motar a goje.
A.J da yake tsaye da motarsa wajan Masjid yana shirin fita ya ganta tare dasu haka kawai yaji bai yadda dasu ba,yana shirin tafiya yaga ta shiga motar suma sun shiga sunja motar,da sauri yayiwa motarsa key ya bi bayansu a goje.
Ci gaban Labarin book 2 100 kawai,08119237616
Comments#
Share#
Vote#
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??Sarauta??
@wattpad
Nimcyluv
*Speacial Gift to my bestie NANA Ζ³AR CASKALE???*
*Judge nothing, you will be happy. Forgive everything, you will be happier. Love everything, you will be happiest.*
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*51-52*
Gudu suke akan makeken titin Abuja kowa ya gansu saiya kauce,A.J cike da mamakin mutanan yake dreving motarsa duk da bai iya gudu a mota ba amma da kaga yadda yake dreving zaka san ransa ya Ιaci,wani mugun tsaki yaja daya tuna hauka irin na Anusha,kafin kace me idonsa yayi red jijiyar kansa ya tashi banda gudu babu abinda yake,bluetooth Ιin kunansa ya saita sannan yayi dailing number Mus’ab riging Ιaya yayi yai picking call Ιin kafin Mu’sab yayi magana tuni A.J ya magantu yace.”maza fito a gida kasa secrities su bazu da picture Ιinan yarinyar nan Anusha yanzu wasu suka tafi da ita,than kasa a rufemin duk wata tasha da mota zata bi tabar garin Abuja sannan tashar jirgin sama”yana faΙin hakan ya kashe kira tare da Ζara gudun motarsa ganin baya iya ganin motarsu,numfashi ya fitar mai zafi tare da dokan kujerar side Ιinsa tare da faΙin.”stupid gal she did care about her life”yana ΖoΖarin shan gabansu wata Ζatuwar mota tazu ta shiga tsakiyarsu nan gosulo ya haΙu,banda jan tsaki babu abinda yake wajan 20min sannan motuci suka fara raguwa da gudu yaja motar ya bar wajan yayi inda yake tunani sunbi amma babu su babu labari babu inda bai jeba ko irin motar bai Ζara gani ba.+
A can gida hankalin Hajia ba Ζaramin tashi yayi ba,yayinda Mus’ab ya shiga mota yabar gida a guje ita kam Najwa Ιaki tayi tana dariya Allah yasa su kasheta ko suyi mata fyaΙe,a zahiri kuma tafi Hajia damuwa”Allah ya bai yana mana ke Anusha Allah ya dubi idonmu,bana son damuwa A.J kuma nasan akan Anusha babu abinda bazai iya ba”kafin kace mai labari Ιatan matar Dr Ahmad Tijjani Asasa ya bazu,duk wata kafar sada labarai babu inda basu yaΙa ba,hatta B.B.C saida akai masu sakon Ιatan nata da Ζ΄an kiddnap sukayi.
Sai wajan 11 na dare A.j ya shigo gida ko flat Ιin Haji’a baije ba ya shige flat Ιinsa yana zuwa ya shige bathroom tare da sakarwa kansa shower banda sauke numfashi babu abinda yake,sosai zuciyarsa ke bugawa da Ζarfi duk yadda yaso yayi tunani da kuma dugwan nazari amma kwakwalwarsa taΖi bashi dama,kashe shower’n yayi sannan ya Ιaura towel a waist Ιinsa ya fito,daret wajan mirrow ya nufa body lotion ya Ιan shafa a skin Ιinsa tare da fesa body spray,wajan wadrop Ιinsa yaje ya Ιauki wani ash boxer ya saka sannan ya kwanta akan bed tare rungomw fillow yana Ιa furzar da numfashi akai²,Ιan tsaki yaja sai kuma ya tuna maganarta.”yaya wai ance idan aka aurawa mutum wani to yana sonshi,kenan nima kana sona?”kallonta kawai yayi bai magana ba lokacin sanye take da wani jeans iya lap Ιinta wanda ya kamata sai wata Ζaramar riga mai babban hannu,Ιan turo baki tayi tace.”nifa gasky ban iya shuru da baki ba salan bakin mutum yayi wari”hannu yasa kamar baison taΙa ta sai kuma ya kai hannu ya riΖe hannunta wanda take shafa sumar kansa da ita kamar zatai masa kitso yace”ni kina sona da aka aura maki ni?”dariya sosai sannan tace.”aini kune family na musamman da anty Najwa tace min waini Ζ³AR TSUWA ce,kaga da Hajia da Mus’ab da kai duk ina sonku ai”ta kai Ζarshan maganar tana kwace akan fillow haΙe dayin shuru tana sauke numfashi,haka kawai yaji rantsa ya Ιaci sai kuma ya danne zuciyarsa a lokacin ya tabbatar da Anusha bata san meye so ba,sannan bata san wata keso ba abu Ιaya ne wanda ya damu da ita shine gwaninta,thank God da bata san so ba dan baisan mezai ce mata ba tunda yasan ba sonta yake ba.
Ajjiyar ya sauke mai Ζarfi bayan ya gama tuna last maganar da ita daga nan bai Ζara sauraran taba,to suwaye wannan mai suke nema a wajanta,juyi kawai yake akan makeken bed Ιin gaba Ιaya bacci ya Ζaura cewa idonsa.
***LONDON***
Zaune yake akan sofar dake makeke parlour’n gaba Ιaya ya zama wani so silent,a zahiri kallo yake amma a zuciyarsa tunani Beby Anusha ne wanda yayi masa,zuwa yanzu yasan ita ba muharramarsa bace dole ya cire tunaninta a ransa,kamar daga sama yaci amfara sanar da Ιatan na Anusha a kiΙime ya tashi tsaye yana Ζara duban T.V lokacin da aka nuno makeke picture Ιinta,nan take wani tunani yazu ransa lapton Ιinsa ya kunna tare da saita Ζ΄ar Ζaramar Camerar daya bari acan gidan wacce ya saka domin ganin abinda yake faruwa,saurin tashi yayi ganin Anusha riΖe a kafaΙar mahaifinsa sai zillo take tana ΖoΖarin kwace kanta….
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
??Sarauta??
Follow pls
Wattpad
Nimcyluv
*If you really love me then step up and prove it.*
*If not then walk away because i can’t stand the pain??*
NIMCY HAUSA NOVEL
FADAR NIMCY
REAL NIMCY LUV FANS
Wannan page Ιin naku ne,ina gdy ga wanda suka sai IZZAR SO?sai naga ruwan comments Ιinku?
*Danna wannan link Ιin??*
I just published “IZZAR SO 4” of my story “IZZAR SO”. https://my.w.tt/VUh4PrBvl9
+
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*53-54*
A zabure Ameen ya tashi lokacin daya gama ganin abinda yake shirin faruwa,safa da marwa ya shigayi shin wacce hanya zaibi ya kubutar da ita,ganin bashi da wata mafita ga lokacin yana Ζurewa yasa yayi saurin Ιaukan wayarsa tare da kunna data babu Ιata lokacin ya shiga Facebook ko 5min bai ba yaga posting Ιin da Mus’ab yayi,cikin saurin ya shiga ya fara comment _kaje gidan Chairman Jazuli wanda yake ta kara yanzu am sure zaku sameta acan_, yana gama faΙin hakan yayi ofline tare da ajjiye wayar yana tunanin halin mahaifin nasa wanda bazai taΙa sauyawa ba,wato iskancin nasa har akan Ζananan yara wanda basu san meye rayuwar ba,ok dat why ya hanashi aurenta sabida ya kwallafa rai akanta ya tabbata mazinaci yana baΖin ciki da takaici idan ya tuna shine ya kawo shi duniya,koba komai duniya zatai masa dariya a matsayinsa na wanda mazina ci ya haifa,wasu hawayen baΖin ciki ne suka shiga zubuwa daga cikin idonsa.
Yau wajan kwana uku babu Anusha ga yanzu za’ai kwana na biyar tunda dare ya fara,sam sum manta da wani media da sukai posting a can duk da cewa kullum datar su a kunne take amma hakan baya san su shiga wasu chart Ιin,dukkan inda suke tunanin ganinta sun duba babu ita,Hajia kam kuka take ta shiga uku idan Ζ΄ar mutane ta Ιata ko aka cire mata kai?Najwa kan ji take wannan ranar tafi ko wacce ranar farin ciki a wajanta koba komai idan ba’a ga Anusha dole A.J ya hakura ya rungometa a matsayin mata.
Kwance yake akan duguwar sofa idonsa a lumshe yana sauraran bugun zuciyarsa tare da tunanin mafita bazai zuba ido a salwantar da ranta ba,domin ita Ιin amana ce a wajansa ya san ba sonta yake ba amma dole ya kula da ita a matsayinsa namijin ta,runtsa idonsa yayi jin yadda mararsa keyi masa wani irin ciwo na musamman wanda bai taΙa jin saba,ji yake inama ba a namiji yazu ba shi walahi kunya ba ya keji idan ya tuna abinda kesa ciwon mara dole ya kawo Ζarshan wannan matsalar tasa bazai zauna ya kashe kansa haka nan ba.
Ware idonsa yayi da sauri jin Mus’ab ya faΙo kansa yana haΖi,kallonsa yayi kawai ba tare daya ce komai ba jikin Mus’ab na rawa ya fara magana.”bri tashi maza ashe beby na wajan wancen Ιan iskan Chairman Jazuli”wata diruwa Ahamd yayi jin an ambaci beby da kuma Jazuli jikinsa na rawa ga fisgi key Ιin hannun Mus’ab da sauri yayi compond na gidan,da gudu Hajia tazu tasha gabansa tare da riΖe hannunsa tace.”baka da hankali Dr na tayaya za kaje wajan wannan mutumin kai Ιaya”kallonta yayi da idonsa daya gama rinewa da ja yace.”pls Hajia barni”ya faΙi hakan yana faΙawa cikin motar,sauri tayi itama ta shiga side Ιin mai zaman banza bai jira da gyara zama ba yaja motar a guje kamar zai tashi sama,suna barin compond Ιin Mus’ab na zuwa wajan motar A.j yayi sabuwar ganin key Ιin a jiki tun jiya bai cire ba,motar ya faΙa tare dayi bata key shima yabi bayansu,duk irin gudun da yayi amma ko kyallin motar bai gani ba Ζara gudun motar yayi tare da mamakin yau A.j shike gudu haka.
Acan gidan Jazuli kowa lokacin da suka kaita sai murna take tare da kwalawa Ameen kira amma shuru taji babu amsa,wani mutum taga ya fito daga cikin wani Ιaki daga shi sai boxer,murna ta kamayi ganin kamanin Ameen kwance a fuskar Jazuli,da sauri ta tashi tayi wajansa tare da kallonsa tace.”nasan ai kai zaka kaini wajan Ameen ko”ta faΙa tana washe bakinta,Ιan lumshe ido Jazuli yayi tare da kama forehead Ιinsa wanda ya sara masa da Ζarfi tare da tafiya wani tunani wanda baisan kona mene ba,amma tabbas kwakwalwarsa nason tuna masa da wani abu daya huce a rayuwarsa amma bai iya tuna komai ba,saman Ζirjinta ya kalla wanda yake cike fam da wani yawo ya hafiye yana imaging yadda zaiyi dasu,matsuwa kosa da ita yayi tare da shafa kanta tace”exctly just follow me”ya faΙa yana riΖe hannunta Ιan zabewa tayi tare da faΙin “aa babu kyau bin mutun Ιaki kawai kace masa yayi yazu muje muyi aure he keep me waitin”ta faΙa tana turo baki gaba,nan aka shiga fama da ita a dole saita shiga Ιaki ita kuma tace sam ba zata shiga ba salon ayi mata iskanci,da ido Jazuli yayiwa mutane nan Ιakin akan su jirashi a bakin Ζofa,wajanta ya nufa tare da jawota jikinsa ya rungome,hannun ya kamata tare da Ιurawa a..wata zabura tayi tare kwarara uban ihu”wayyo Anty najwa zaimin ciki na mutu wayyo yaya,wayyo Mus’ab wayyo Hajia”ta faΙa tana gantsara masa cizo a hannu,kiran mutanan yayi yace ayi maza a sata a mota sukai ta wajan buka gashi nan zai biyo su,wanine ya Ιauke ta a kafaΙa yayi waje da ita,suna zuwa suka cillata a mota tare da yiwa motar key suka bar wajan a goje,gudu suke sosai sun hau titi da zai rabasu da Gidan Jazuli nan danja ta tsai dasu,wani ihu ta kwarara tare da faΙin”some body helf me”.
A.J ne yayi sauran Ιagowa tare da duban titi jin wani ihu a bayansa,Ιan tsaki yaja dan ya tsani gusulo haka nan yaji bai yadda da wannan ihun ba,motar ya buΙe ya fito Hajia na tambayar inda zashi yayi mata banza.
Ware idonta tayi ganin ba gizu yayi mata ba tabbas yayan tane A.j suma sun ganshi dan haka sukai sauri danne bakinta tare dayin Ζasa da kanta harya zu ya huce,sosai ya duba ko ina amma baiga kowa ba dan haka ya juyo tare da niyar komawa muta kamar daga sama yaji ance “Yah..ya” da murya mai Ζarfi wacce bata fita sosai,da sauri ya juyo yana kallon ko ina na wajan amma babu kowa,Ζare ware idonsa yayi akan wata black car da sauri yayi wajan motar ganin hannu mace wanda yasha lalle ya leΖo.
Motar sukewa key zasu gudu yayi saurin shiga damΖo wuyan drever’n tare da shagesa nan take ya fara tari idonsa ya firfito,wanine daga side Ιinsa yana cikin mota yaga abinda ke faruwa yayi saurin fitowa tare da kwatar drever wanda yake shirin tafiya lahira,gaba Ιaya idon A.J ya sauya kalla zallar Ιacin rai ke kwance akan fuskarsa,jin ta Ζara kiran sunansa a Ζaro na uku ya Ιago kai ya kalli inda ya juyo muryarta,wani tari ne ya kamashi mai Ζarfi har jini na fitowa ta bakinsa ganin wani Ιaya daga cikinsu shi bai sanma abinda ake ba,ya kafa bakin a brest Ιin Anusha da gudu A.J yayi kansa..
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
??Sarauta??
@wattpad
Nimcyluv
I can’t emaging how happy i i’m,nidai nasan ina sonku sosai?kuci gaba da yina tnx sweethers?sai naga comments
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*55-56*
Yana zuwa ya damΖi gashin kansa tare da fincikoshi daga cikin motar,hannu yasa ya shage wuyansa nan da nan ya fara tari idonsa ya fito waje,wasu ne sukayo kan A.J tare da ΖoΖarin kwace wancan ganin zai rasa ransa,ganin za’a kwaceshi yasa A.J sa hannu ya daki bakinsa nan take haΖuransa guda biyu na gaba suka fita jini,da Ζyar aka samu aka kwace shi daga hannun A.J banda huce da fitar da numfashi babu abinda A.J ya keyi dai² lokacin dasu Hajia da Mus’ab kafin kace wani abu Ζ΄an sanda har sunzu abunka da babban mutum gaba Ιaya aka tarkata su akai cikin motar Ζ΄an sanda dasu,da gudu Anusha tazu ta faΙa jikin Hajia tana kuka tare da rufe Ζirjinta inda suka farka mata,babu wanda ya iya magana a cikinsu yayinda A.J yasa hannu ya dafe saitin zuciyarsa wacce ke buga masa,Hajia yace ta Ιan bubbuga bayan Anusha tare da shafa kanta tace”Alhamdulillahi”shine kawai abinda tace tare da cire beby daga jikinta hannunta tasa taja Beby zuwa motar A.J tare da turata ciki,juyawa tayi ta koma cikin motar Mus’ab tana shiga yaja motar da gudu yabar wajan,suna cikin tafiya mus’ab yace”amma Hajia meyasa hakan?”ya tambaya yana kallon gabansa sabida hadirin dake haΙuwa,murnushi tayi tare da gyara glass Ιin idonta tace”matarsa ce am sure idan suka keΙe zai samu nutsuwa ba kaga inda ya wani rikice ba,duk da nasan ba lallai yayi mata magana ba i knew my son”kai kawai Mus’ab ya jijjina tare da Ζara gudun motar.+
Tunda Hajia ta sata a mota she put her head in between her lap and she stand cry kamar ranta zai fita,babu abinda ta kejin tsuro sama da ganin A.J domin bata san mezai mata ba,yana tsaye awajan motar ya jingina da jikinta gaba Ιaya gashin jikinsa ya tashi bata fitar da numfashi babu abinda yake wajan 20min she keep her waitin gaba Ιaya jikinsa yayi waek a sanyaye ya buΙe side drever ya shiga tare da yiwa motar key sosai yake gudu ransa babu daΙi ga kukanta gaba Ιaya ya dameshi Ιan tsaki yaja yace”mrs cry”tana jin hakan ta tsaida kukanta ba tare data Ιago ba.
Shikam Jazuli tunda ya shiga cikin Ιaki da niyar shiryawa yabi bayansu bai fito ba,yana shiga bedroom nasa yaji Ζansa ya sara da Ζarfi wani cikin ikon Allah ya buΙe baki ya fara salati nan wa ni baΖin hayaΖi ya fara fita daka gabansa,Ζ΄ar Ζara ya saki lokacin da jiri ke Ιi bansa nan ya sulale a wajan babu nufashi.
Kiran Sallar isha’i shine ya farkar dashi daga dugwan suman da yayi,bakinsa Ιauke da salati shuru yayi yana tuna kamar yayi ba dai² ba a rayuwar amma ya kasa tuna komai,ji yake kamar yayi shekara wajan 5 yana bacci sai yanzu ya farka a zabure ya miΖe tsaye ya fara kwalawa Ameen kira”my luv Ameen where a u?”wajan sau uku amma babu respond a sukwane ya fita zuwa parlour’n gidan yana zuwa yaga wasu mutane a zaune,da sauri suka tashi tare da faΙin.”barka da fituwa Chairman”baki ya saki galala tare da Ζara mai²ta sunan Chairman,wani daga cikin sune yace”chairman daman yaran daka saka suka tafi da wannan yarinyar zuwa wajan buka aka kama”Ιan waro ido yayi tare da cewa”wace yarinyar?buka kuma?”ya faΙa yana kallonsu..
Tunda suka dawo gida bata Ζara sashi a idonta ba,wanka tayi a flat Ιin Hajia tare dayin sallar isha’i kan bed ta haye tare da rufa da blaket Hajia dake shiguwa ta riΖe baki tare da faΙin”ohh ni Lubna mezan gani haka,maza tashi ki tafi flat Ιinki”Ιan turo baki beby tayi tare da faΙin”Hajia nifa duka na zaiyi”yama kashe ki ina mijinki ne ko?kada ki sake na fito a toilet na ganki akan bed Ιin na”ta faΙa tana shigewa bathroom,Ιan turo baki beby tayi kafin ta miΖe ta daniyar tafiya idonta ya sauka akan wata ruba,wajan mirrow ta nufa inda rubar take Ιauka tayi ko duba suna ba tayi ba ta Ιalle murfin tare da kafawa a bakinta,tana sha ta lumshe idonta jin wani daΙi daya ziyarci kunanta sosai take son zaΖi musamman wannan data kasance zuma jin mutsin Hajia yasa tayi saurin ajjiya rubar data kusa shanyewa da gudu tayi flat Ιinsu,a hankali ta turo Ζofar Ιakinta dan yau ko Ιakinsa bata nufa ba,a kasalance ta cire rigar jikinta tare da saka wata fara mai neat mara hannu iya karta saman lap Ιinta gaba Ιaya shoulder Ιinfa abuΙe take har saman brest Ιinta,kwanciya tayi tare da rungome fillow tana jin jikinta nayi mata wani ciwo tare da wani abu dake bin jikinta Ζafa ta shiga langwashe jin wani abu na mutsi a mararta,auchii tace lokacin da taji mararta tayi wani irin Ιan kumbura juyi ta shigayi a gadon tana riΖe da mararta.
Gaba Ιaya ciwo yaci Ζarfinsa da kyar ya samu yayi sallah,banda juyi babu abinda yake gaba Ιaya baya buΖatar kowa yazu wajansa yau,tunda babu abinda zasu tsinana masa maganinsa ya tuna a Ιakin beby lokacin da yaje neman picture nata,tashi yayi dafe da mararsa ya Ιingisa Ζafa gaba Ιaya ji yake kamar bashi ba,tun daga nesa yake juyo sautin kukanta cikin Ιakin tsaki yaja yana jin dama bai fito ba,a hankali yasa hannu ya turo Ζofar Ιakin a kwance ya sameta akan bed sai birgima take hannunta dafe da mararta,gaba Ιaya gashin kanta ya wargatse,taΙe baki yayi tare da zama kan stool Ιin dake kusa da bed Ιin kallonta yayi yana nazarinta nan tsuro ya kamashi kardai waΖ΄an can shegun sunyi mata wani abu,tashi yayi tare da buΙe frezer ya Ιauko gorar ruwa mai sanyin gaske,cup ya Ιauka sannan yayi inda take kwance ganin zata faΙu daga kan gadon ya Ιanyi sauri tare da tare Ζafarta ya maida ta kan gadon,tsaki yayi ganin yadda take haΙe kafafu a kasalance yace”meye?”Ιan ware ido tayi da kyar ta zuba akansa cikin idonta ya kalla wanda gaba Ιaya ya sauya kala zuwa ja,maida idonta tayi ta kulle ba tare da tace komai ba,gadon ya waro yazu inda take hannunsa yasa gaba Ιaya ya Ιago ta zuwa jikinsa,wata ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da hannunsa ya sauka ajikinsa,a hankalin ta buΙe idonta ta watsasu jikin na A.J wanda shima ita yake kallo wajan 2min taja idonta zata kulle yayi saurin..
(
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*_NIMCY LUV_*
??Sarauta??
@Wattpad
Nimcyluv
*SPEACIAL GIFT TO REAL NANA AISHA??tnx u alot Allah ya tsareki??*
*Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*57-58*
taΙa fuskarta yayi tare da dan jajjiga kumatunta a hankali ya mutsa bakinsa yace”meke maki ciwo?”ba tare data buΙe idonta ba tayi saurin riΖe hannunsa ta Ζarfi tare da dannawa cikin mararta,wani abu yaji ya tsarga masa jin hannunsa a mararta Ιan lumshe ido yayi tare da Ζara shafa saman mararta,a wahalarce ta buΙe ido ta kallesa bakinta ta mutsa tare da cewa”yah..ya”sai kuma taja bakinta ta rufe lokacin da take shafa Ζirjinsa,wata azaba ta keji a mararta tare da jin wani abu wanda bata san ko mene ba,runtsa idonsa yayi lokacin da mararsa ta Ζara Ιaurewa yayinda wani a zabban feelings ya tasu masa wanda ya daΙe bai taΙa jinsa ba,hannunsa ya zura ta cikin rigarta tare da sutale rigar, wata ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da brest Ιinta suka bai yana wanda suka tsokane masa idonsa Ζara mannata da Ζirjinsa yayi tare daci gaba da shafa bayanta koda wasa hannunsa bai sauka a brest Ιinta ba,buΙe ido tayi tare da Ζurawa lips Ιinsa ido ita dai tasan tana bukatar wani amma bata san ko mene shi ba,sunkuyu da kansa yayi yana ΖoΖarin hura mata iskar bakinsa cikin kunne yaji tayi saurin kama lips Ιinsa na Ζasa tare da Ιan sucking nasa kaΙan,lumshe ido yayi yana jin wani abu na tsarga masa baya jin zai iya wannan abin, danya fahimci abinda ke damunta,bai shirya hakan ba domin idan yace zaiyi hakan tabbas zai iya yi mata illa,numfashin tane yake fita da sauri² tare da Ιan miΖe legs Ιinta zare bakinsa yayi cikin nata kwaΙe fuska tayi tare da fashewa da kuka,a hankali yaci gaba da shafa skin Ιin bayanta tare da hura mata iskar bakinsa cikin kunanta,wasu hawaye na azaba suka fara fita daga cikin idonta a hankali yakai bakinsa kan lashies Ιin idonta ya fara tsotse hawayen,numfashi ya fitar mai zafi lokacin da brest Ιinta ya gogi Ζirjinsa,gaba Ιaya A.J ji yayi komai nasa ya tsaya jikin rashin da kuma goshewar hankali ya haΙe bakinsu waje guda.
Najwa ce tsaye a tsakiyar parlour tana tunanin inda A.J ya tafi a wannan daren,Ιan tsaki taja tare da riΖe cikinta ji take kamar zata mutu sabida yadda cikinta ke mata ciwo,tunda Hajia ta bata zuma tasha shikenan ta shiga wani hali na buΖa tuwa,sosai take buΖatar Ιa namiji kusa da ita,ganin tsaiwar babu niya kuma taje Ιakinsa baya nan yasa tayi saurin yin flat Ιin beby ko gabanta bata gani sabida yadda idonta ke rufewa,tana zuwa tasa hannu da niyar buΙe handle Ιin Ιakin ta juyo muyarsa tar cikin kunanta.
“uhm thank you alot bebyn Hajia,kiyi haΖuri pls nasan na cutar dake ko babbar mace ba’ayi mata abinda nayi maki,kin jiyar dani daΙi mara misaltuwa”
Wani ihu Najwa tayi lokacin data gama jin abinda Ahmad ke gayawa beby,zubewa tayi a wajan tare da fara buga Ζofar kamar zata Ιallata.
“ka cuceni niya kamata ka fara sani matsayin matarka ba waccen stupid Ιin ba,saninta da kayi a matsayin mace dai² yake da rasa raina,wallahi beby na tsaneki tsanar da ban taΙa yiwa wani Ιan adam,wallahi nice a jalinki saina shayar dake ruwan a zaba zaki dana sanin ganin tsaraicin mijina”
Sosai take kuka haΙe da Ζara buga Ζofar Ιakin,kwanciya tayi a Ζasa tana birgima tare da tiΖe cikinta,a dai² lokacin Hajia da Mus’ab suka Ζarasu a riΖice suke tambayarta lafiya?wani ya mutu?da gudu tayo kan Hajia tare da faΙin.
“Hajia kina jinsa kina jin abinda yake cewa?’kice masa niya kamata ya sani a matsayin matarsa ba beby ba,mai yawa duk zaman da nayi ko bed bai taΙa haΙawa dani ba?’amma yau yasan beby ya maida da cikakkiyar mace”
Ζan tsaki Mus’ab yayi tare da juyawa yabar parlour’n da mamaki Hajia ta bita da kallo gaba Ιaya tama rasa me zata ce dan takaici ita ko kunyarta bata ji,kafin tayi magana Najwa ta Ζara riΖe hannunta tace.
“Hajia kinji ko kinji ihun daya keyi,wallahi jinake kamar raina zai fita pls Hajia kici ya barta haka nima ina buΖatarsa”
+
BuΙe baki Hajia tayi da niyar magana taji A.J ya kwarara uban ihu,da gudu ta saki hannun Najwa tayi waje…*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
Sarauta?
Follow me
Wattpad
Nimcyluv
*MASOYA NA INA SANE DAKU BANDA MASU BAKIN ?..*
*59-60*
Zubewa Najwa tayi a Ζasa tana rusa kuka tare da birgima a Ζasan carpet,da sauri ta miΖe tsaye tare da yin wani mugun murmushi da Ιaukan alwashi a ranta da wannan mugun tunanin tayi flat Ιinta.
Gaba Ιaya gumi ke keto masa ya gagara sauka daga kanta,ganin bashi da wani kuzari yasa ya saki dukkan nauyinsa akanta,da kyar take numfashi sabida wahalar data sha,Ιan mirginawa kefenta yayi tare da sauke numfashi mai zafi wani zazzafan zazzaΙine ya rufeshi ko idonsa baya iya buΙewa,sosai jikinsa ke jiwo masa zafin zazzaΙin jikinta shi kansa yasan yaci zalinta yasan ba zata iya Ιauke buΖatar saba,baya jin zai iya yi mata komai hannu yasa ya ΙauΖi wayarsa akan stool dake gefen bed,a kasalance ya shiga yin tex.+
_pls Hajia come_
Yana rubuta haka yayi cilli da wayar banda tsumar sanyi babu abinda yake,abinda bai huce 20min ba saiga Hajia ta turo kofa jiki a sanyaye a lokacin wajan Ζarfe 3 na dare,Ζara suwa tayi inda suke kwance tayi zuwa lokacin yasa boxer a jikinsa ita kuma ya maida mata da Ζ΄ar Ζaramar rigar jikinta,ganin yadda yake rawar sanyi yasa tayi saurin Ζarasawa gabansa tare da shafa wuyansa “ya salam”shine kawai abinda tace,da sauri ta koma flat Ιinta sai gata da drip cikin sauri ta saka masa drip tare da yi masa injection,shiko kunya baya ji akan yasan mace sai kuma zazzaΙi,wajan beby tayi nan taga aikin da yayi mata tayi mamakin yarinma haka har data iya jurewa,cikin sauri ta Ιago beby da kyar tayi flat Ιinta da ita tana zuwa,ta juna ruwan zafi cikin few minutes ruwan yayi zafi,sannu a hankali tasa hannu ta Ιan girgiza beby wacce haryau ko mutsi ba tayi,a wahalarce ta buΙe manyan idonta wanda ya koma red sabida kuka tana sauke idonta kan Hajia ta kwaΙe fuska haΙe da fashewa da kuka kamar wace taga wani abu,Ιan girgiza kai Hajia tayi tare da faΙin.
“haba beby na kinfa girma yanzu haka zaki samu beby ita tana kuka ke kinayi”
Ta faΙa tana dariyar Ζarfin hali wacce a baΙini itama ta tausayawa beby tasan da ace idonta biyu tayi mata Ιinki babu shakka kaf layin sai sunsan meke faruwa,ita dai beby ba tace komai ba sai kuka take wanda ya zame mata jiki,gaba Ιaya ko sunan A.J bata son a Ζira mata daman tasan ba sonta yake ba.
Gajiya Hajia tayi tace.”da Alama baki son ki warke ki koma wajan mijinki ko?”
Turo baki tayi kafin ta Ζara fashewa da wani kukan tare da cewa.
“Hajia shida baya sona har ciwo ya jimin fa,wannan ma ai iskanci ne,idan baya sona ai saiya faΙa ba sai ya maidani karuwa ba”
Eh lallai ga Ζarshen Ζiyayya nan na gani ai,cewar Hajia a zuciyarta a zahiri kuma tace.
“kinga maza daure ki tashi kiyi wanka kizu kisha magani sai ki koma bacci kafin gari yayi haske,ba kiga na dawo dake waje na ba?to ki zama jaruma pls”
Ta faΙa tana riΖe hannun beby da Ζyar suka samu suka shiga cikin bathroom Ιin suna zuwa Hajia ta faki idonta ta dannata cikin ruwan zafin wani wawan ihu tayi tare da ΖanΖame Hajia tana rusa kuka,jikinta sai rawa yake,a haka aka sauya mata ruwa har 3 wani wahalallan baccine ya fara Ιaukanta, lallaΙa Hajia tayi sannan tayi wankan sarΖi tare dayin alwala sannan Hajia ta kama ta suka fito a bathroom Ιin.
***
A hankali yake buΙe manyan idonsa da sukai masa nauyi,Ιan lumshe yasa keyi yana maijin wani fresh a kwakwalwarsa,salati yayi tare da miΖa sannan ya miΖe zaune tare da bin Ιakin da kallo yana mamakin abinda ya kawo shi Ιakin hadda bacci,idonsa ne ya sauka akan cinyarsa saurin ware ido yayi ganin cinyarsa duk jini Ιan kallon gadon yayi nan yaga shi duk jini hannu yasa ya dafe forehead Ιinsa nan komai ya fara dawo masa kansa,a karo na farko daya faΙaΙa fuskarsa wacce ta cika da haiba nan take manyan dimples Ιinsa suka bai yana,hannu ya shafi sajen gefen fuskarsa sannan ya mutsa bakinsa kaΙan yace.”Allhdullah Ala kullihalin,Allhdllah birahama tika,Allhdllah bi’izzatika” yana faΙin hakan ya diro daga kan bed Ιin yayi hanyar bathroom yana zuwa ya kunna shower tare ware duka hannayensa ruwa ya fara dukan skin Ιinsa,sosai ya kejin wani sauΖi a ransa tare da wani farin ciki na musamman a ransa ji yake damuwansa na shekaru da yawa sun tafi ganin lokaci na tafiya yasa yayi saurin kammala wankan ya kashe shower’n tare dayin alwala ya fito,a gurguje ya shirya cikin wata jallabiya mai sulΙi ya fesa turare a jikinsa mai daΙin Ζamshi prayer mat ya shimfiΙa sannan ya data sallah bayan ya iddar yayi Arkar tare da karatun alkur’ani 7dai² ya kammala,toilet ya koma ya Ζara watsa ruwa sannan ya Ιaura blue towel a waist Ιinsa ya fito,gaban mirrow ya nufa yana dafe yana Ζ΄ar waΖarsa wacce ban taΙa ji yayi ba.
_ina sonki amma na kasa furtawa,ina sonki amma na kasa furtawa,ina sonki na yaba da halinki dan jini da surarki sahiba aboniyar rayuwa_
Shine kawai abinda yake faΙa ya nayi yana jinjina kai kana ji kasan ba waΖar ya iya ba,bayan ya kama shiryawa ya nufi wadrop Ιin beby danya taΙa ajjiye kayansa a nan yana zuwa ya gansu,guda Ιaya ya cira wani yadi ya Ιauka me manyan zane pich colour tare da black cap and black shoe sosai yayi kyau cikin shirgarsa,a hankali yake tafiya harya fita zuwa flat Ιin Hajia.
Hannayensa duka a cikin puket yayi sallama ya shiga cikin parlour’n ya zauna akan babbar kujera kusa da Hajia wacce take zaune tana jiran a kammala breakfast,kallonta yayi tare da sosa kai yace.
“mrng Hajiata”
Morng..how ur body?Ahllahdllah shine abinda yace babu ko kunya duk daya fahimci abinda ya aikata,kallonsa tayi a fakaici tace.
“mara kunya dai baiji daΙi ba”
Sarai yaji abinda dace amma ya share sabida bai san abinda zaici mata ba,hular kansa kawai ya cire tare da faΙaΙa fuskarsa alamar murmushi,tashi tayi ta nufi darning hakan tasa shima ya tashi yabi bayanta ruwan tea ta haΙa mai kauri ta fara sha,A.J kam ji yayi yunwa tazu masa sosai hakan tasa yaja ferfesun da Hajia ta haΙa masa ya Ιara ci hankali kwance duk da kasan cewer yana jin yunwa amma cin da ya kewa abinda zaisa ka fahimci na wasa ne kawai.
“daman na riΖe beby a waje na harsai kun koma gidanku,na fahimci baka da tausayi Ahmad a matsayinka na likita guda kasan babbanci Yarinya da babbar mace amma shine ka aikata haka ko,wallahi koda wasa na Ζara ganin hannunka akan beby ba tare da taji sauΖi ba sai ranka ya Ιaci”
Tunda ta fara magana yake shan tea Ιinsa a nutse har takai Ζarshe,a zuciyarsa sosai yaji zafi da kuma kunyar maganarta a zahiri kuma hankalinsa yana kan tea Ιinsa wanda yake sha,ganin baice komai ba yasa tace.
“hello are u with me or what?”
To Hajia me zanwa wannan tsakurar Ζ΄ar taki har akemin warning Kanta kima barta a wajanki baki Ιaya mana kin kin hutar dani ko?”
Eyeee ni Lubna naga abinda yafi Ζarfina,haka kace ko zan baka mamaki kowa dan London zan tafi ita.
Aikam da kin taimaki rayuwarta da alama bata san gari ba,yana faΙin hakan ya miΖe tsaye tare da barin waje gaba Ιaya.
****
Ζarfe 6 dai² na yamma ya shigo parlour’n gidan daga shi sai boxer da farar singlet,gidan yaji shuru babu kowa da alama Hajia da alama haryau bata dawo daga a asibiti ba,haka kawai ya samu kansa da tura Ζofar Ιakin turus yayi ganin beby kwance tsakiyar duguwar sofa ta parlour’n Hajia tana sharar bacci daga ita sai underwaers ta Ζara Ζiba kaΙan ta saman brest Ιinta cikin ta kuma kamar babu hanji sabida lafewar da yayi a mararta,ga cinyoyinta sai kyalli yake Ιan taΙe baki yayi sannan ya rufe Ζofar da key yayo kanta kamar kumurcin maciji…
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
Sarauta???
Fall free to contact me
….Wattpad….
Nimcyluv
….Facebook….
Nimcy luv hausa novel
….Snap chart….
Nimcyluv
….I.G…
Nimcyluv
….Wasapp….
08119237616
*JINJINA GAREKI MASOYI HAΖIΖA INA ΖAUNARKI BANA DA BAKIN AMBATAN SUNANKI KINSAN KANKI ALLAH YA ΖARA MAKI BASIRA??much Ζauna*
*61-62*
Yana zuwa ya tsaya a kanta yana Ζare mata kallo tun daga kanta har zuwa manyan laps Ιinta masu kauri da kuma sheΖi,iya kacin rayuwarsa zai iya cewa bai taΙa tsayawa wastin tym na kallon wata Ζ΄ar mace ba sai yau duk da cewa yaga mata kala² wanda suka sha fama da sonsa amma ko a Ζafarsa hakan bai dame shi ba,sai gashi yau ya tsaya kallon macen da ita kanta bata san wace ita ba bare shima ya santa,taΙe baki yayi lokacin da idonsa ya sauka a saman brest Ιinta,hannu yasa ya Ιan sosa kansa bai tsaya wani abu ba yasa hannu ya Ιauketa cak zuwa shoulder sa,a hankali ya fara tafiya da ita zuwa flat Ιinsu yana gaf da shiga Ιakinsa ya tsinkayi muryarta”Honey lafiya dai ka Ιauko ta like a child what wrong?”kallonta kawai yayi baice komai ba”Honey i’m talking to u fa naga kayi ignoring magana ta why na faΙi hakanne if she need my helf ko”ni ina mijinta sai kuma ta nemi taimakonki why?gabansa tazu ta kalleshi cike da takaici tace”ba kaji hausawa na cewa ciwon Ζ΄ar mace na Ζ΄ar mace bane”wannan kuma ciwonta na mijin tane cewarsa”ok fine daman ina son magana dakai”ok we will talk ltr ok yana faΙin hakan ya buΙe kofar tare da shigewa cikin Ιakin.+
Dafe kai Najwa tayi tana huci tare da furzar ta huci mai zafi hannunta tasa a waist tare da jijjiga kai tace.
“don’t wurry Dr Ahmad Tijjani Asasa indai uwace ta haifeni wlh sai naga bayan wannan Ζ΄ar iskar yarinyar saina sawa A.J baΖin ciki da takaici a zuciyarsa tamkar yadda yasa nake kwanan baΖin ciki da baΖin ciki kullum,burina bai huce na sami A.J a matsayin saurayi kamar yadda nake budurwa ba,na daΙe ina kwaΙayin Ahmad a raina domin daka ganinsa zaiyi juriya da kuma naci amma wannan Ζ΄ar shegun mara tushe da asali tazu ta warga tsamin duk wani plan Ιina,wlh saina mai data Ζaramar bazawara this is my promise”
Wayarta ta Ιauka tare dayin dailing wata number tana shiga tayi Ιakinta ba tare da wani yaji abinda take cewa ba.
Yana shiga Ιakin ya shimfiΙe ta akan bed sannan ya cire kayansa yasa a injin wanki bathroom ya faΙa tare da cire boxer jikinsa ya kunna shower,ruwa ne ya fara sauka akan skin Ιinta mai santsi da kuma sheΖi,a wannan lokacin ba tunanin daya faΙu masa sai his best frnd YARIMA SUDAIS koya jikin nasa uhhu ya ka mata a wannan week Ιin ya ziyarci garin Kano da wannan tunanin ya Ιauki tsahun 30min a bathroom Ιin hannu yasa ya kashe shower’n tare da Ιaura sky blue Ιin towel a waist Ιinsa brush yayi sannan ya fiti a toilet Ιin yana zuwa ya ganta zaune a gefen gado sai raba ido take tana ganinsa ta tasu da sauri sai kuma ta tsaya tare sa sakin wata Ζara sabida zafin da taji a Ζasanta wajan 5min ta Ζarasa wajansa tare da tsayawa a gabansa tana kallonsa,duk abinda yake akan idonta bayan ya gama shafa lotion ya fesa body spray da sauran taurare masu Ζamshi ne ya tashi yayi wajan wadrop Ιinsa ya Ιauka wani ash Ιin boxer wanda yake da ruba mai kamawa towel Ιin jikinsa ya sutale hakan yasa tayi saurin Ιauke kanta ba tare da taga tsaraicin saba yana gamawa yazu inda take ya Ιauke ta cak yayi wajan bed da ita,yana zuwa ya dirata tare da Ζare mata kallo yace”what the u need?”notin shine amsarta,kuma kike bibiyata kamar nai maki sata kina wani tafiya like Ζ΄ar kaciya meya samu Ζafar taki? Kallonsa kawai tayi da mamaki basarwa tayi ta Ιan turo bakinta gaba tace”to ai ciwo naji shiyasa ban iya tafiya,bafii na keji a wajan”waro idonsa yayi kamar be gane abinda tace ba ya Ζara da cewa”muga”shuru kawai tayi masa she did say anytin to him shurun da tayi ya tabbatar masa she don’t want to talk hakan yasa gaba Ιaya yayo kan bed tare da jawota jikinsa hawaye ne ya fara bin idonta bakinta ya fara rawa sabida gaba Ιaya she scared with him hakan yasa take baya² dashi hannu yasa ya kashe wutar Ιakin yadda ba zata iya ganinsa ba,bakinsa yaΙan masu saitin kunanta yadda zata iya jin maganarsa yace”u are still kwaila mezan maki kike rawar jiki haka i’m just want to see ne kawai”ya faΙa lokacin da yake Ζara mannata da Ζirjinsa Ιan yunkuruwa tayi tare da sakale wuyansa yadda tayi ya bawa bakinta damar tsayawa saitin nasa she do the same yadda yayi mata tace”pls ya..ya u ardy knew am still kwaila than lemme go pls ya.ya banso da bafii fa”ta faΙa tana Ιura kanta a Ζirjinsa.
Ζan murmushi kawai yayi baice komai ba sai shafa Ζasan mararta da yake he wish ace at this time ta samu ciki ohh ya Allah he does no what should do”Allah ya kabani masu albarka dan darajar shugaba fiyayyan halitta”da sauri ta Ιago kanta tace “me?” Ζ³ar Ζ³ar mana ko bakisu?uhm yaya ai idan mutum ya haihu Anty Najwa tace mutuwa yake”zaro ido yayi waje wanda hakan Al’adarsa ce bai fiya magana ba sai hakan “ke kuma kika ce me?”ni ina son naga MAMANA so i don’t want to die”kin santa ne?ya Ζara tambayarta “a’a” itace amsar bai Ζara magana ba dan ya gaji da maganar haΙatar ya tallabu ya Ζurawa ido itama shi take kalla wajan 5min yace.
“oyya kiss me”
Ζan murmushi tayi har dimples Ιinta na lumawa lumshe ido tayi tare da langwasa legs Ιinta ta najin wani abu na tsarga mata fiye da tunaninta soyyaya muradi shine ke Ιawainiya da zuciyarta,duk wani mutsi nata yana kallo ganin ba zata iya ba hakan yasa ya jawota a hankali zuwa Ζirjinsa gaba Ιaya yasa hannayensa duk biyun ya rungometa tare da shafa kwantaccen gashin kanta haka kawai yaji zuciyarsa na bugawa da Ζarfi yauce rana ta farko da yaji baya son rabuwa da wata mace lallai zanen Ζaddararsa rubuce yake da tata Ζaddarar sannu a hankali yake yawo da hannunsa zuwa sassan jikinta,jikin sane ya fara rawa lokacin da yazu manyan brest Ιinta sosai ya kejin tausayin yarinyar amma yadda ya keji a jikinsa bazai iya hakura da ita ba,cikin sauri ya rabata da Ζ΄ar rigar dake jikinta shafata ya farayi a hankali yadda zai kawar mata da duk wani tsuro dake kwance a zuciyarta kafin yakai hannunsa saman brest Ιinta ya fara murzasu cike da Ζwarayewa, wani abu taji yayi mata fisga tun daga kanta har zuwa Ζarfata wanda ya bata damar ban Ζaro Ζirjinta cikin sauri ya haΙe bakinsu waje guda tare daci gaba da shafa brest Ιinta,wayyo Allah gaba Ιaya Anusha taji abin duniya yayi mata zafi wani iri ta keji a jikinta wanda ba zata iya fasalta abinda take jiba,wasu hawaye ne suka samu damar fitowa daga cikin idonta zuwa fuskar A.J,sannu a hankali ya kwantar da ita tare dayi mata rumfa yana mai kwararo addu’ar kwanciya da iyali cikinsa duk Ιari yake Ζara haΙe bakinsu yayi tare da shafa kanta lokacin daya lumshe ido ya fara shigarta..
*** *** ****
Duk inda ake kai tashin hankali babu shakka Alhj Jazuli ya shi geshi bashi da wani tunani da sukuni saina Ιansa Ameen baisan ina yake ba,bai san inda zai sameshi ba babu abinda yafi Ιaga masa hankali wanda yake zubda hawaye daga idonsa idan ya tuna abubuwan da aka gaya masa ya aikata kenan duniya kallon mazinaci take masa?shin da wani ido zai kalli farin cikinsa wanda baisan meya aikata masa ba har yake gudunsa.
Babban tashin hankalin yadda yake mafarki da wata matashirya mata tana binsa tana kuka duk inda ya gudu saiya ganta ta biyoshi wacece ita? Meye aikata mata take binsa haka?wannan sune tambayoyin dake kwance a ransa amma babu amsa,bashi da kowa gaba Ιaya ji yake ya sani kansa wai shine hadda zuwa wajan boka ya salam wannan wane irin abune haka?saurin tashi yayi tsaye lokacin daya tuna maganar wani tsuhu.
“yaro tunda baka iya rufin asiri ba a rayuwarka harka fallasa abinda sheΙan ya rubaceni na aikata wanda ba hali naba tsautsayi ne yasa na aikata zina Insha Allah saika faΙa masifa da bala’i kwatankwacin yadda na faΙa saika shiga uku insha Allah saika aikata Zina basau Ιaya ba bare biyu”
*(Shin yaya kuke ganin makomar Alhj Jazuli ya kuke ganin tarayya A.J da Anusha,kuna ganin Najwa zata ci riba akan Beby kowa? A daure a amsamin wannan tamvayar pls and pls ina bukatar haka shin kina wane team ne? Team A A.J team B ANUSHA TEAM C AMEEN TEAM D NAJWA AKAFTA GUYS?♀️?♀️?♀️sweethers na wattpad wannan tambayar taku ce kuna ganin zaku iya Comments da kuma Vote naci gaba dayi maku update na book Ιin SAI NA AURETA akan free babu ko sis sai naji ra’ayinku??masu siyan IZZAR SO?ina gdy sosai da sosai Ζ΄an Fadar Nimcy najiku shuru a motsa azu a nunamin Ζauna pls ina Alfahari daku? pls Comments yayi Ζasa)*
Comments#
Vote#
Share#
RAINO NE SILA 63-64
165 35 5

by nimcyluv
zaiyi kuka sabida yadda baya son magana yace”i’m sorry pls”.
Ko kallonsa ba tayi ba ita dai burinta ta tashi daga cikin ruwan sabida ba Ζaramin zafi ta keji ba,hakan daya fahimta yasa yayi hikimar shiga cikin ruwan tare da jawota jikinsa ya mannata da Ζirjinsa,ΖoΖarin kwacewa take amma ta kasa a haka ruwan ya fara rasata harta fara jin wani bacci mai daΙi.
Kaita Ιago ta kalleshi nan taga gaba Ιaya hankalinsa yana kan booms Ιinta da suke tsukane masa ido,haΙe rai yayi tare da kawar da kansa kamar bashi ta kama yana kallon albarkarunta ba.
Ajjiyar zuciya ta sauke mai Ζarfi tare da kwantar da kanta a Ζirjinta,lumshe ido tayi tana jin wani abu na tsarga mata wanda bata san menene shi ba,a hankali tasa hannunta ta lalubi hannunsa takai babban Ιan yatsansa cikin bakinta ta fara tsutsa kamar ta samu sweet.
Ζan waro ido yayi waje jin abinda take masa,gaba Ιaya tsigar jikinsa ya tashi ta fara sauya masa lissafi,wani mahaukacin feelings ya tasu masa,ya fahimci ita ko ajikinta tayi ne badan wani abuba ganin zata sauya masa lissafi yayi saurin fisgar maganar data tsaya masa a maΖogaro yace.
“why are you doing this?”
Ya faΙa yana sauke numfashi,kallonsa tayi sannan ta lumshe idonta kanta ya tallafu tare da shafa pink lips Ιinta hannu yasa yayi copping face Ιinsu waje Ιaya,Ιan kwaΙe fuska yayi tare da lumshe idanu yace.
“Ba hannu ya kamata kisha ba,wannan ya dafe kisha”+
Ya faΙa yana nuna mata nipples Ιinsa masu Ιan tsini.
?i’m tried for this book yasin yadda na tsara labarin naga ko Ζarfinsa banci ba,gashi kun daina Comments and shere inaga tsallake kawai zanyi nazu waje mai improtand yasin,idanma xanci gaba guys i think saidai ko biyoni a Wattpad (NIMCYLUV)dan Allah wanda yake da wannan book Ιin daga farko ya taimakamin dashi ta prvt.
??wlh yau naci dariya IZZAR SO paid naga ana ΖoΖarin yin dambe tsakanin Ζ³an Yarima da kuma yan Sarki Khalifa adaiyi hkr?
Wlh fans ina matukar sonku musamman Ζ΄an fada ta?
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
~S@r@ut@?~
Follow on wattpad
Nimcyluv
Follow on istagram
Nimcyluv
*FADAR NIMCY?REAL NIMCY LUV?NIMCY HAUSA NOVEL?sadaukarwa ne gareku wannan page,babban Albishir idan mutum sama da 40 ba suyi Comments to solution dana Ιauka pls don’t say anytin abeg??*
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
No Edit
*65-66*
Kallon inda ya nuna mata tayi Ζasa tayi da idonsa tare dakai kanta wajan nipples Ιinsa tana zuwa kawai saita kwanfa a Ζirjinsa tare da fashewa da kuka tana dukansa a Ζirji.
Lumshe shanyayyun idonsa yayi yana sauraran yadda take gukan Ζirjinsa, hannayenta ya riΖa tare da mannata a Ζirjinsa shower ya sarka masu gaba Ιayansu nan tayi lamu a saman faffaΙan Ζirjinsa tana sauraran bugun zuciyarsa wacce take bugawa so fast,wajan 40min suka Ιauka a haka kafin yasa hannu ya kashe shower’n wani pich twl ya naΙota a ciki shi kuma ya Ιaura blue,a shoulder Ιinsa ya Ιaukota like beby yana zuwa ya sauketa akan bed shi kuma yayi wajan mirrow cikin sauri yake shiryawa harya gama tana kwance tana sauke numfashi.+
Wajan wadrope ya nufa yana zuwa ya Ιauki wani yadi black wanda aka sawa red Ιin zare Ζaramin hannu ne da rigar takalminsa ya Ιauka mai kalan baΖi ya saka saida ya gyara gashin kansa wanda yake zabga Ζamshi da kuma kyalli farin bluetooth ya Ιauka ya manna a cikin kunansa sai farin glass daya saka wow kawai nace lokacin daya gama shiryawa ba Ζaramin kyau yayi ba,yayi fresh taΖama da izzar sa sun Ζara fitowa.
Wajan ya Ζarasu tare da warware towel Ιin jikinta,numfashi ya sauke lokacin da brest Ιinta suka baiyana,runtsa idonta tayi tana jin kunyarsa na Ζaruwa cikin zuciyarta.
Rupe ya Ιauko mara yaji ya shafa mata a jikinta bayan ya gama yaje side Ιin kayansa ya buΙe wata leda ya Ιauko wata a baya mai shegen kyau yazu wajanta.
Tashi tayi a hankali tare da kare booms Ιinta wanda sune sukafi bata kunya,anyi ba aiba dan shi bama shi yake kallo ba yana ta faman latsa wayarsa hankali kwance,under wears ta saka sannan ta zura abayar daya bata.
Kasan cewar abayar red ce tare black stone ba Ζaramin kyau tayiwa black skin Ιinta ba,saiya za mana kamar anko sukayi da juna kana ganinsu za kaga sunyi maka matuΖar kyau da juna.
Vail Ιin abayar ta Ιauko tayi rolling dashi akanta, wayarsa ya Ιauko ya shiga chart Ιin TICTOR tana saye tana kallon jikinta taji ya jawota zuwa jikinta nuni yayi mata da screen Ιin wayarsa nan ya danna vedio hannu yasa ya Ιanyi mata cakulkuli nan ta washe baki manyan dimples Ιinta suka loma shi kuma ya zage yana Ιura kansa akan shoulder ta wajan 10min suna vedio sanan yasa stop,nan take ya saki vedio a cikin chart Ιin kasan cewar shi babba ne kuma yana da followers sama d 3k nan da nan aka fara like and Comments data ya kashe sannan ya kalleta yace.
“we can go” Ιan kumbura baki tayi tare da sakin Ζafa a Ζasa,tsayawa yayi kawai yana mata pics and vedio ba tare data sani ba, Ιan taΙe baki yayi tare da Ιaga gira sama yace.
“what again?” i need ice cream yah..ya,ok kawai yace mata yayi gaba itama binsa tayi a baya,a suka ci gaba da tafiya har suka Ζarasa flat Ιinsu Hajia.
Zaune suka iske Hajia a parlour ita da Najwa wacd dawowarta kenan daga Asibiti,tunda ta shigo taga babu Beby tasan shine ya Ιauke ta.
Da sauri Beby tayi jikin hajia da tafiyarta wacce bata gama dawowa dai²,tana zuwa ta Ιura kanta akan cinyar hajia tace.”ur wlcm Hajia more missed”missed u to my beby..cewar Hajia.
Yana tsaye yana kallon T.V tym Ιin ana haske film Ιin Her mother daughters a channal Ιin Talemundo,wajan 3min ya juya ya kalli hajia wacce suke magana ita da beby Ζasa²,idan ka gansu ba zaka taΙa cewa sirikar bane.
Ζara suwa yayi ya zauna kusa da ita tare da shigewa jikin hajia,juna suka Ζurawa ido shida beby idonta ne ya fara kawo ruwa sabida raunin daya cika su sosai yayi mata kwarjinin da ba zata iya jure kallonsa ba.
Hannu hajia tasa ta shafi tulin sumar kansa tace”baka fita ba kenan”uhm kawai yace dan baisan mezai ce mata ba.
Bari naje na watsa ruwa domin na gaji yau,suna jin haka sukai saurin Ιaga ta,bayan ta shige ne Najwa tayi sauri ta dawo wajan A.J”Honey nayi missed naka yau harna gaji”kallonta kawai A.J yayi baice komai ba Ιan kwantuwa jikinsa tayi tare da cusa kanta a Ζirjinsa tana shaΖar daddaΙan Ζamshinsa.
Wani abune yazu ya tsayawa beby wanda ta rasa ko mene shi,da ido kawai take kallon Najwa wacce tayi kwance a jikin A.J tana wani mammatse Ζafa kamar mai jin fitsari.
Ta ΖarΖarewa tayi ta fashe da kuka tare da kwanciya akan carpet ta fara birgima,hankaΙe Najwa yayi ta faΙi Ζasa yayi Ζan beby yana tambayar lafiya,banza tayi masa tana Ζara sautin kukanta hannu yasa ya Ιauke ta cak yayi waje da ita”shegiya Ζ΄ar iska sai naga bayanki saura kiris dai”Najwa ta faΙa tana tun tsura dariya.
Daret wajan motarsa yayi da ita yana zuwa ya zata a side Ιin mai zaman banza shi kuma ya zauna a side Ιin drever yaja motar da gudu sukai waje..
***
Babu irin tambayar da Jazuli baiyi ba amma ya gagara samun mutumin daya ke nema.
Harya juya zai tafi sai yaga wani tsuhu yana bara kuΙi masu yawa ya kwasu ya bawa tsuhun sannan yace..baba a ta yamu da Addu’a”karΙar kuΙin yayi yana masa,addu’a mai cike da hikima.
Juyawa yayi ya koma motarsa sannan ya jata yabar wajan,bayansa tsuhun yabi da kallo domin ya gane ko waye kafin ya sunkuyar da kansa yace.
“Astagafirullah na zalunci wannan mutumin Allah kaya femin kamar yadda naya fe masa yanzu”.
** London **
Zuwa yanzu Ameen ya kwantar da hankalinsa ya hakura da tunanin Anusha wacce har mafarki ya nayi da ita,abu Ιaya ke damunsa yadda zuciyarsa ke tsanin bugu ga yawan mafarki da yake da mahaifinsa yana cikin mawuyacin hali.
Duk yadda yaso ya daina tunaninsa a ransa abin yaci tura,lumshe gajiyayyun idonsa yayi tare da Ιura Ζafarsa akan stool Ιin dake kusa da sofar daya zauna.
Wayarsa ce ta Ιauki ringing yana ji amma sam yaΖi Ιagawa sabida baya son magana gaba Ιaya,katsewa tayi still dai kiran aka Ζarayi tsaki yaja tare da Ιaukan wayar zaro ido yayi ganin sunan dake yawo a saman screen Ιin wayarsa SOULMATE mahaifinsa kenan,bai taΙa tunanin zai kira saba kamar bazai Ιauka ba sai kuma yayi picking call Ιin tare dasa wayar a speaker a ajjiye akan lap Ιinsa.
Sassanyar muryar Daddy’nsa ce ta baiya na,a taushashe yace”my luv fushi kake dani akan abinda bana da masaniya”cusa hannunsa yayi cikin sumar gashinsa yana jin soyyayar Daddynsa na ratsa zuciyarsa,”uhm”shine kawai abinda ya faΙa da Ζyar,a hankali ya fara bawa Ameen labarin abinda ya faru tare da rantse masa.
Runtsa idonsa ya runtse jin yadda mahaifin nasa yake sassauta murya kamar zaiyi kuka,tabbats ya yarda da mahaifinsa tunda bai taΙa yi masa Ζarya ba yasan kuma bazai fara yau ba.
“no pls Soultame stop beging”ya faΙa yana miΖewa tsaye.
“pls my luv i want see u,kai kaΙai nake dashi bana da kowa dan Allah come back soon don’t say no”.
Soulmate i will gate marrige soon”wow what great news naji daΙin hakan,than waye ma sirikar nawa”Ikilimerh”shine kawai abinda Ameen yace”Soulmate we will talk letter yana faΙin hakan ya katse wayar sabida sallamar Ikilimerh.
Kallonta kawai yayi yana jijjiga kai tare da motsa bakinsa”wlcm”ya faΙa yana latsa wayar hannunsa.
Zama tayi a hannun sofar tare tayi masa peak a kumatu”my dear how are u”Ιan rolling eyers Ιinsa yayi sannan ya gyara baki yace”fine and”same to u”ikilimerh ta bashi amsa.
“kai my dear wannan silence Ιin naka yana hurting heart Ιina pls ka daina inason shira dakai”
Ajjiye wayar hannunsa yayi tare da kallon side Ιinta yana ΖaΖaru murmushi wanda bai kai zuciya ba”what am did to u now?”notin shine kawai abinda ta bashi amsa tana shigewa jikinsa.
Hannu yasa ya shafi kanta tare da faΙin”God bless u”Ζara shigewa jikinsa tayi tana shaΖar Ζamshin jikinsa.
“i luv u”murmushi ya Ζara yace”i’m always be ur side beby girl”yana faΙin hakan ya zare jikinsa daga nata tare da Ιaukan key Ιin mota with his phone yace.
“muje”yana faΙa yayi gaba ta bishi a baya.
*Ikilimerh*
Ζ³ar wani babban mai kuΙi ce a london a salinsu ba musulmi bane sosai suka shahara akan al’adarsu,duk inda kuΙi suke sukai saidai kuΙinsu bai rufe masu ido ba suna taimakon mutane sosai.
A nan london Ιin taga Ameen tunda ta ganshi ta kwallafa rai a kansa,tana sonsa fiye da kansa inda baima son tana yi ba,saida taga zata rasa ranta akansa sannan ta nemi gidansa take gaya masa.
Tunda ta fara magana baice komai ba harta gama,saima lumshe idonsa da yayi ta daΙe a durΖushe gabansa tana zubar da hawaye sabida tsuran abinda zai faΙa,wajan 20min baice komai ba tsurune ya kamata tunaninta baya magana.
Da sauri ta Ιago kanta sabida daddaΙar muryarsa data duki kunanta”jeki gida i will come” tashi tayi tana kallonsa dan bata yarda da maganarsa”are u sure”gaba kawai yayi tare da cewa”i will make my promise insha Allah”yana faΙin hakan ya shige bedroom nasa.
Da Ζyar mahaifinta ya yarda da soyyayarta da Ameen sabida gani yake kamar bazai riΖe Ζ΄arsa da amana ba sabida shi musulmi ne suna da banbancin addini.
Cikin ikon Allah watansu Ιaya da fara soyyaya suka musulunta ta silar Ameen hakan ba Ζaramin daΙi yayiwa Ameen ba,haka Ikilimerh ta sashi gaba da rigimar aurensu kawai ce mata yake ta jira lokaci sabida baisan halin da Daddy’n ke ciki ba ko wannan karanma zai hana auren.
Yanzu ya sami Ζarfi gwiwar auren ikilimerh 100% sabida Soultame ya dawo haiya cinsa.
Mota ya shiga itama ta shiga Ιaya side tabar motar ta a gidansa,da gudu yayiwa motar key yayi waje.
*** ***
Lukota kamar fitar numfashi ne yau kimanin watanin huΙu kenan da auren Ikilimerh da Ameen ,inda Alhj Jazuli ya sami sauΖi acikin rayuwar komai ya dawo nrml ya hakura da siyasa gaba Ιaya ya barwa Dr Ahmad Tijjani Asasa.
Da gudu Beby ta fita daga cikin Ιakinta zuwa parlour,tana zuwa ta faΙa kan A.J dake zaune akan sofa yana danna lapton.
Kuka ta saki tana dukan Ζirjinta,yana jinta bai kula taba sabida Najwa dafa kafeshi dana cin yau tana son ya bata hakkinta a matsayinta na matarsa tunda ba ajjiya aka kawo masa ita ba.
Da ranta da lafiyarta tana buΖatar namiji itama ko kaΙan bai kula ta ba bare tasa ransa zai mata magana.
Rufe lapton Ιin yayi sannan yasa duka hannunsa ya matse ta a faffaΙan Ζirjinsa yana kallon cikin idonta dake zubar da hawaye yace”beby what happen”ta jefa mata tambayar lokacin da yake share mata hawaye.
Hannunsa ta kama ta tura a cikinta tace”na shiga uku Yah.ya wlh maciji ya shigemin ciki ba kaji inda yake cillo ba ga cikin yayi Ζato?”ta faΙa tana Ζara kecewa da wani irin kuka..
*wlh idan naga Comments kamar ruwa anjima kuga postin ardy nayi shi yana ajjiye??♀️afuwan da jina shuru da kukai laifin kune bakwa comments taya zanji daΙin postin ina no bazan iya ba,than na koma wajan aiki bayan hutun da muka tafi saiku ta yani da addua?*
Domin samun vedio da kuma picture na sai kuyi following nawa a *Istagram* Nimcyluv
Wattpad ina gdy kuma ina gaisheku kuci gaba da Vote and Comments
~NIMCY SARAUTA~
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
~S@R@UT@?~
Follow on istagram
Nimcyluv
Follow on wattpad
Nimcyluv
*~DEDICATED TO~*
My wattpad fans wannan page Ιin na kune sai naji ra’ayinku akan wannan page Ιin?
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*67-68*
No Edit
Da sauri A.J yaye rigar jikinta zuwa Ζirjinta waro idonsa yayi lokacin da yaga cikinta yayi tudu,hannu yasa ya Ιagota zuwa jikinsa kunnansa yasa a dai² cikinta wani murmushi ne ya kufce masa lokacin da yaji abu na zillo a cikinta.
Rungometa yayi tsam a Ζirjinsa tare da manna mata kiss a tsakiyar koshinta.+
“Masha Allah ubangiji nayi maka godiya bisa ni’imarka” ya faΙa yana Ιagata daga jikinsa. maΖale yuwansa tayi tana Ζara cusa kanta a Ζirjinsa tana kusa bayanta kawai yake bugawa..”yah.ya na shiga uku shikenan maciji ya shiga cikina zan mutu banga Mummyn ba pls yah..ya ka ciremin”
Dariya kawai yayi mata tare da saΙata a shoulder sa yayi cikin bedroom Ιinsa,yana zuwa ya sauke ta akan bed wajan frizer ya nufa yana zuwa ya buΙe ya Ιauko gorar ruwa mai sanyi tare da fresh milk da wani glass Ιin cup mai haske.
Wajanta ya dawo ya zauna sannan ya Ιalle murfin gorar ruwan ya kafa a bakinsa ya fara shan ruwan,saida yasha fiye da rabi sannan ya ajjiye gorar ruwan akan stool.
Hannu tasa zata Ιauki ruwan yayi saurin Ιaukewa tare da Ιata rai yace.
“kada na sake ganin kinsha ruwa mai sanyi,idan ba haka ba macijin cikinki bazai taΙa fita ba” ya faΙa yana sauke numfashi sabida maganar da yayi mai tsayi,”amma yah..ya ka ciremin macijin wlh damuna yake.
Murmushi yayi sannan yayi copping face Ιinsu saje Ιaya,shafa cikinta yayi sannan yasa a duk sanda ki kaji yayi maki motsi sai kice”Allah yayi maku Albarka”am sure macijin guda biyu ne.
A raza ne ta miΖe tare ta cire rigar cikinta nan manyan brest Ιinta suka baiyana sabida ba tasa brizia,lumshe idonsa yayi yana jin wani zazzafan abu na tasu masa,cusa hannunsa yayi a cikin sumar kansa tare da Ιan mirkita gashin nasa ya hargitse,buΙe manyan² fararan idonsa yayi yana kallon yadda take duba cikinta tana kuka.
“na shiga uku wallahi saidai Aljannu suka samin wannan macijin shikenan zasu cinyemin kayan cikina na mutu,pls yah.ya bansan rabuwa dakai.
Waro idonsa yayi tare da miΖewa tsaye ya nufi wajanta,murmushi yayi sannan yasa hannu ya jawota zuwa jikinsa,parcing mirrow yayi sannan yasa hannu ya tallafi haΙarta ido ta Ιago tana kallon cikin idonsa ta madubi wanda gaba Ιaya ya sauya zuwa red.
Amma kana ganinsa kasan yana cikin farin ciki sosai fuskarsa ta nuna hakan kasan cewarsa bai fiya magana da kuma dariya ba.
Idonsa ya mayar Ζasa yana kallon wani wajan,itama wajan take kallo Ιan turo Ζaramin bakinta tayi gaba ganin gaba Ιaya brest Ιinta yake kallo wanda ta manta ta cire rigar”stop looking”taΙe baki yayi sannan yasa hannu yana sosa kansa yace.
“kee ba kijin kunya ne”rolling eyes Ιinta tayi tace”tame”baice komai ba yayi mata nuni da idonsa zuwa manyan brest Ιinta,sajen face Ιinsa ta shafa tace”i think i’m ur wife ko any how na zauna a gidana ls not a problems,am right ta faΙa tana janye jikinta daga nasa.
Ka faΙa ya Ιaga mata alamar bai sani ba,juyawa tayi ta nufi badroom tana waΖar wiskid cikin zazzaΖar muryarta,hankalinta kwance tama manta ta wani maciji a cikinta?.
Tana shiga yayi saurin ficewa a Ιakin tare da zura hannayensa cikin aljihun wandonsa,a parlour ya tarar da Najwa kwance akan sofa tana rusar kuka Ιan tsaki yaja domin ya tsani kuka,har zai huce sai kuma ya tsaya yana kallonta kafin ya motsa bakinsa kaΙan yace.
“mene?”ya faΙa gana kallon T.V wacce take kunne tana yi Ιaya ji yayi ta riΖeshi ta baya tana kuka,hannu yasa ya zagayo da ita zuwa gabansa tare da kallon cikin idonta”what wrong?”saman faffaΙan Ζirjinsa ta faΙa tace”honey cikina kemin ciwo tun safe”ok what about medicine?ya tambaya yana cilla kwayar idonsa cikin nata,a karo na farko da wata kunyarsa ta kamata,ga wani kwarjini da yayi mata kasa magana tayi sai kasa da tayi da kanta.
Gyara tsaiwa yayi sannan yasa remote ya kashe T.V data dame shi da Ζara dan sam baya san haya niya.
“kije Ιaki zanzo” yana faΙin hakan yasa kai ya fice daga cikin gidan,daret part Ιin Hajiarsa ya nufa a hankali yake tafiya yana Ιan jinjiga kansa sabida yau yana cikin farin ciki mara misaltuwa,a hankali laΙΙansa ke motsawa ya nayin yadda yake juyasu shi zai tabbatar maka da waΖa yake,sautin waΖarsa ce ta fara fituwa ba tare daya sani ba sabida enjoying waΖar da yake,dariya nayi sosai lokacin da naji waΖar da yake.
“ashe da rai nake sonki jaruma bada zuciyata ba,komai ruwa da iska akanki baza na daina kewa ba”
Eyee soyyaya daΙi ba’ai waΖar a wajansu ba sai a nan”juyowa yayi yaga mus’ab wanda da wowarsa kenan,murmushi yayi masa yace”welcome back” ya faΙa yana Ιan hug nasa.
Jerawa sokai har zuwa cikin flat Ιin nasu,a parlour suka tarar da Hajia tana shirin zuwa kan darning domin yin luch.
Sakin hannun Mus’ab yayi sannan yayi saurin Ζara sawa wajan Hajia,shigewa jikin Hajia yayi tare da Ιanyi mata raΙa a kunne,saurin Ιagoshi tayi daga jikinta tana murmushi tayi sannan ta shafi sumar kansa tace”masha Allah naji daΙin hakan Allah ya bata lafiya ita da abinda yake cikinta Congart Dr”
Hannu yasa yaΙan rufe idonsa ba tare daya amsa ba,”uhm nifa bana gane wannan kus² Ιin naku nima aban nasha”cewar mus’ab.
“hh zai zama Daddy very soon,kaga saiya dai nayimin wannan shagwaΙar nasa kaima ya baka waje”
“wow amma nafi kowa farin ciki kace nima zan zama Daddy,wai wace Mummyn Najwa ko beby?”
Najwa kuma?no Bebyn hajia yace”
Ahmad ya bashi amsa lokacin da yake Ζara sawa wajan darning.
“ohh kai ba bebynka bace ko”hajia ta tambayeshi…taΙe baki yayi tare da Ιauke kai yace”tukunna dai” ya faΙa kai tsaye lokacin yana kafa coffee a bakinsa tare da danna wayarsa.
“Allah ya kyauta anaso ana kaiwa kasuwa,Amma dr nayi mamaki a matsayinka na babban likita ka kasa fahimtar beby nada juna biyu,na daΙe da fahimtar hakan nayi maku shirune sabida naga bata wani laulayi amma idan ka lura da yadda take yawan shan Chocolate ice cream fresh milk da holandia,bata iya cin komai fa dan gane da abinci saidai tasha farfesun kifi amma duk ka kasa fahimtar hakan inajin cikin beby ya kusa tafiya wata na 5”
Zaro ido yayi waje yana mamakin hakan dan ya kamata ace ya fahimta amma ya gaza gane komai.
Murmushi Mus’ab yayi sannan yace”wai ya kaga idon beby idan taji tana da ciki”.
Tsayawa tayi cak tare da fashewa da kuka domin taji maganar mus’ab da gudu tazu wajan tana kuka.
“na shiga uku Hajia shikenan zan mutu ko nayi yayyun fitsari?.
Guys more Comments more typing,page Ιin gaba ku shirya masa?
~SARAUTA?~
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
~S@R@UT@?~
Follow on istagram
Nimcyluv
Follow on wattpad
Nimcyluv
*~DEDICATED~*
To my fans wannan shafin na mosaya nane wasapp,facebook,istagram,snap chart,Tictor,telegram?gaba Ιaya masoya na wannan media dana ambata sadaukarwa ne gareku.
*____________________________________*
*??AINUWA ?RITER’S✍?*
*?SSOCIATION??*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*71-72*
No edit.
Jini ne kawai ke fita ta Ζasanta wanda yake gudu sosai akan carpet Ιin bedroom Ιinta.
Najwa na fita daga Ιakin beby ta daka uban tsalle tare dayin wata shewa ita Ιaya ta fara rawa a tsakiyar babban parlour wanda yake ma rarraba da flat fin kowannensu,hannu tasa ta riΖe waist Ιinta sannan and she stand talking,”wannan shegen cikin da kowa yake Ζaunarsa nasan duk ranar da yazu duniya tuni lokaci na yayi,yanzu nayi maganinta idan wancan uban rawarkan yazu saita gaya masa abinda tasha har cikin ya zube nasan daga nan zai sallameta tunda ta nuna mata sonsa da zuri’a”
Dariya ta Ζarayi tare da juyawa tana faΙin”bani da damuwa ko guda cikin raina..saurin ja baya tayi tare da gwalo ido sabida ganin A.J da tayi ya fito daga Ιakinsa,murmushi ya sakar mata tare da faΙin”sannu da rawa”Ιan murmushi tayi kaΙan sabida gaba Ιaya a tsurace take kallon idonsa tayi wanda ya gama komawa red ga yadda jijiyoyin kansa suka fito sabida azaba.
Wajansa ta Ζarasa tare sunkuyawa tana kallon cikin idonsa tace”hope lafiya kake naga mood naka ya sauya”gaba yayi tare da faΙin”A dey fine,kawai na kaΙe wata mata ne abun tausayi”yana faΙin hakan yayi gaba tare da nufar Ιakin beby gaba Ιaya baiji motsin taba.
tura Ζofar Ιakin yayi a hankali yana shiga ya kalli bed yaga babu kowa,hanyar toilet yabi ko wanka take tsayawa yayi cak sabida karo da yayi da abinda ya gigita shi abu mafi muni cikin abubuwan da suka faro dashi,rana mafi baΖin ciki da kuma takaici a cikin ranakun rayuwarsa.
Idonsa ne ya fara fitar da kwalla mai zafi kana ganin Ahmad kasan yana cikin mawuyacin hali,ko mus’ab zai wahala yace A.J ya taΙa kuka a gabansa amma yau Ahmad da kansa ke zubar da hawaye tabbas wannan abun ba Ζaramin baΖanta masa zuciya yayi ba.
Da sauri ya miΖa hannu ya saΙi beby wacce ke kwamce cikin jini,gudu² sauri² ya fara haΙawa,daret wajan motarsa ya nufa yana zuwa ya buΙe motar sannan ya shimfiΙe beby wacce take kanwar matacciya.
A guje yaja motar zuwa babban asibitiΙ dake garin abuja wanda ya kasance mallakin Dr Ahmad Tijjani Asasa ne.
Akan idon najwa A.J ya fita da beby,wani mugun murmushi ta saki tare da faΙin”yaro baisan wuta ba saiya taka,shegiya Ζ΄ar tsintuwa Allah yasa daga nan ki mutu kowa ya huta”.
Cikin makirci ta fita a guje zuwa flat Ιin hajia domin ta shaida mata abinda yake faruwa,gaba mata ganin gabanta sabida farin cikin da take ciki yau komai zaizo mata da sauki.
Wayyo rashin yasa najwa ta daki wani Ζarfe nan take ta faΙin Ζasa,yayinda cikinta ya sauka akan wani Ζaton dutse har saida jini ya fita ta hancinta nan take ta suma a wajan babu numfashi.
Wajan 30min tana kwance saman dutsen babu wanda yazu,a hankali hancin motarsa take shigowa cikin gidan,tun daga nesa yake hango mutum a kwance fuskar mus’ab Ιauke da mamakin wanda yazu waje ya kwanta cikin sauri yayi parking motar.
Tattara riga yayi yasa gudu ganin najwa ce kwance saman wani Ζaton dutse wanda yake ta tunanin Ιaukeshi Allah bai bashi iko ba.
Yana zuwa yasa hannun ya janyeta akan dutsen nan idonsa ya sauka akan hancinta wanda yake fitar da jini,da sauri yasa hannu cikin wandonsa ya Ιauka wayar yayi darling number A.J har sau biyu amma bai Ιauka ba,nan ya kira hajia ya shaida mata dukkan abinda ya gani,umarni ta bashi yasa najwa a mota gata nan fituwa.
5min hajia ta fitu cikin sauri tare da salati a bakinta tana zuwa ta fada mota nan mus’ab yaja motar da gudu yayi waje kasan cewar get a buΙe yake.
Jikin sane ya fara rawa lokacin daya gama tabbatar da urbon Ιinsa ya zube,zabewa yayi a Ζasa tare da kifa kansa a tsakin laps Ιinsa ya fashe da kuka,ta cuce shi ta cuci rawarya tayi masa abu mafi muni da kuma baΖin ciki baisan matakin dazai Ιauka akanta ba.
Turo Ζofar Ιakin da akai shine ya sashi saurin goge hawayen face Ιinsa sannan ya Ιago da kansa a hankali nan yayi tuzali Hajia tayi jingine a jikin bangon Ιakin,bayanta kuma Mus’ab ne tsaye idonsa ya sauya yayi red.
A kasalance ya tashi yayi wajan hajia yana zuwa ya faΙa jikinta yana sauke ajiyar zuciya,kansa ya Ιago nan suka haΙa ido da Mus’ab Ιan juya bayan hajia yayi inda ta koma baya suna parcing juna da mus’ab shi kuma ya koma gaba inda ya bawa mus’ab baya,sai lokacin ya samu damar fitar da wasu hawaye masu zafi,saukar hawayen taji a shoulder Ιinta tayi saurin runtsa idonta ta najin wani ciwo a ranta hannu tasa ta Ιan bubbuga bayansa tare da faΙin.
“innallaha ma’ar sabirin”ka Ιauki wannan kasama zuciyarka komai na Allah yana da iyaka daman Allah ya riga daya rubuta hakan wannan cikin bazai taΙa zuwa duniya ba,idan ka yarda da Allah kuma ka yarda Ζaddarar inason kayi hakuri kada ka Ιauki kowanne hukunci akanta itama taji da abinda yake damunta,yara kuma zaka samesu masu Albarka kada kayi gaggawa.
Ajjiyar zuciya ya sauke tare da zare jikinsa yana Ιan murmushi.
“soo bad bro na Allah ya kawo masu albarka”cewar mus’ab.
Hajia ce ta kalli A.J tace”Ahmad yanzu wannan matar daka kaΙe naga taji sauΖi yaya za’ai da ita?”.
Lumshe ido yayi ya najin yadda zuciyarsa ke bugawa da sauri almost 5min sannan ya waro idonsa akan Hajia yace”zata bimu gida,hajia bata da kowa fa”ayya Allah sarki zanso na ganta.
Wai me kukazu yi a hospital haka?numfashi hajia taja kafin tace”munkawo najwa ne,bayan fitarku ta samu tsautsayi,babban tashin hankalin ance mahaifarta ta fashe ba zata taΙa samun haihuwa ba..”sai kuma ta haΙe Ιai tace”Ahamd ashe ni hauka na nake ko,wato rayinyar haryau bata da Ζ΄anci a wajanka,dr ya tabbatarmin da haryau najwa budurwace wannan wanne irin abu ne,babu shakka hakkinta shine ya shafi shibewar jikin beby,ita kuma beby bata da hakkim najwa shiyasa Allah ya saka mata da sakayya mafi muni domin rashin haihuwa babban tashin hankali ne,kuma ni ban aura makasu domin wata rana na raba auran kwara ka gyara domin itama matarka ce”takai Ζarshan maganar rai Ιace.+
“am sorry hajia”shine kawai abinda ya iya faΙa,kafaΙa ta Ιaga alamar ita babu ruwanta duk da itama rashin cikin beby yana matuΖar damunta”muje ka kaini wajan waccen baiwar Allah inajin tausayinta”ok kawai ya faΙa sannan ya juya zuwa wajan beby wscce take kwace akan bed Ιin marasa lafiya tayi haske chocolate skin Ιinta ya Ζara fituwa,yana zuwa ya manna mata kiss a lips Ιinta sannan ya shafa kanta cikin sassarfa yabar Ιakin.
Yana fituwa ya shiga wani Ιaki wanda yake parcing na beby,baya suka rufa masa zuwa Ιakin.
Tura Ζofar Ιakin yayi a tsaye ya ganta sosai kunnansa yake Ιauko masa sautin kukanta,gaba Ιaya suka tsaya suna kallonta kasan cewar ta juya masu baya basa iya ganin fuskarta.
A hankali Ahmad ya motsa bakinsa tare faΙin”Assalamu Alaiki” a Ιan razane ta juyo domin ba taji shiguwar mutum ba sai sallama taji.
A razane hajia ta shiga nuna matar da hannu itama kallonta tayi,kafin hajia ta fasa Ζara tare da faΙin.
“Khaleesat”
Pls ba sai kunyi Comments na yafe,domin ba’aimin wanda zai wanken zuciya kamar yadda nake maku kawai zance maku ngd maku sosai bisa abinda kukemin.
Wattpad ina gdy sosai aci gaba da vote and Comments pls
Gsky idan banga mutum Sama da hamsin sunyi comments and vory zan daina posting bana jin dadi
~Sarauta?~*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE BEHIND_
*NIMCY LUV*
_S@r@ut@?_
Follow on istagram
Nimcyluv
Follow on wattpad
Nimcyluv
*STOP INTERUPT..??*
*73-74*
Cikin Ζaraji da fitar hayyaci khaleeysat tace”Anty lubna”sai kuma ta tafi luu zata faΙi A.J yayi saurin tare ta faΙa jikinsa babu numfashi,kan bed ya Ιura ta tare da gaggawar juna mata drip a jikinta.
Kallon Hajia yayi wacce take share hawayen fuskarta,sosai ta shiga halin kunci da damuwa,zuciyartace ta shiga bugawa da Ζarfi runtsa idonta tayi tana jin kamar yanzu ne komai yake faruwa.
“wai Hajia kinsan tane?”Mus’ab ya faΙa yana riΖe hannun Hajiar,numfashi ta sauke sannan ta fara tafiya zuwa gadon da khaleeysat take hannu tasa ta shafi kyakkyawar fuskarta tace”long story ne wanda ya ruguza rayuwar family namu za kuji komai bari muje gida”ok Allah ya shige mana gaba”cewar Mus’ab.
Jinjina kai kawai A.J yayi ba tare daya ce komai ba,numfashi yaja mai Ζarfi tare da zura hannayensa cikin aljihun wandonsa.
Kai ya shafa bai Ζara kallon kowa ba yasa kai ya fice daga cikin Ιakin asibitin.
Daret room Ιin da zai sa dashi da Ιakin Anusha ya nufa,Ιan tsayawa yayi kamar me tunani sai kuma ya lumshe idonsa,a hankalin yasa hannu ya murΙa handle Ιin jikin Ζofar ya tura nan take Ζofar ya buΙe.
Shiga yayi ya jin gina bayansa a jikin Ζofar yana furzar da numfashi mai zafi tare da lumshe gajiyayyun idonsa,almost 5min ya Ιauka ya sauraran heartbeat Ιinsa dake tafiya da sauri.
Manyan idonsa ya ware a kanta sabida motsin da yaji,a zaune ya ganta ta zuba masa manyan idonsa irin na mage,yayinda gashin kanta ya wargatse ya samu damar sauka akan shoulder Ιinta.
Kallonta yake babu ko Ζiftawa,kaiya Ιan sosa tare da mazawa kamar bashi ya gama kallonta ba.
Murmushi tayi kaΙan hakan ya bawa dinmples Ιinta damar motsawa sam bazai iya sauya halinsa ba akan waskewa da abu,ya nuna kamar bashi yayi ba,tun kallon farko da tayi masa tasan ba haka ta saba ganinsa ba duk da cewa bama abucin dariya bane.
Zama yayi kusa da ita harta kai shoulder su na gogar ta junansu,so yake ya tambayeta ya jiki amma bakinsa yayi masa nauyin lips Ιinsa ya gagara buΙewa.
Dariya tayi tace”yaya jikin naki? Hope evertin is fine?”haka kakeson cewa ko?,jinjina kai yayi yana shafa kwantaccen sajensa mai kyau wanda yake zuba gyalli.
Murmushi tayi ta Ζara cewa”don worry i’m ok kamar banyi ciwo ba haka na keji”hannu yasa ya danna dimple Ιinta na side Ιinsa wanda ya loma sosai yace”thank God beby is ok”.
Kansa ya sunkuyar Ζasa yana tunanin yayi mata bayanin cikin nata koya rabu da ita,Ιan sunkuyowa tayi ta leΖashi nan take idonsu ya sarke cikin na juna,Ιan turo baki tayi tare da riΖe haΙarsa tace.
“yah..ya na karanci damuwa a fuskarka dama cikin zuciyarka,pls yah..ya tell me what happen?”ta faΙa idon na nawo kwalla.
Gashin kanta ya shafa yana kallon cikinta yana mai jin zafi a cikin zuciyarsa, “notin happen”yace banda ita da take kusansa babu wanda zai iya cewa yaji abinda yace.
,mood Ιinta ne ya sauya sam ba taji daΙin sauyawar mijin nata ba,,gyara zama tayi tare da faΙin”dukkan abinda ya samu bawa daga Allah ne,babu domin da zai iya sauya Ζaddarasa daga wacce Allah ya shirya masa,tun kafin a haifi mutum Allah ya riga ya tsara dukkan abinda zai sameshi a lauhil mahafus,kenan kaga babu abinda zaka iya sauyawa na daga cikin zanan Ζaddararka,hakuri da shuriya da kuma yadda da Ζaddara shine cikar imanin mutum,Annabi ya ambaci kallamar kada kayi fushi har sau uku,nima yanzu da faΙa kada kayi fushi pls yah..ya”ta kai Ζarshan maganar lokacin da hawaye ya wanke fuskarta.
Wani Ajjiyar ya sauke lokaci Ιaya yaji zuciyarsa tayi sanyi,hannu yasa ya jawota zuwa jikinsa,hannunsa ya tura cikin lafaffan cikinta yana shafawa a hankali,a yau ya tabbatar da abinda ya keji game da ita.
Ζara mannata yayi a saman faffaΙan Ζirjinsa,lumshe idon tayi tanajin yadda soyyayar mijinta ke ratsa dukkan wata Ζofa na zuciyarta.
Bakinsa ya saman idonta ya shiga tsotse hawayen dake sauka daga cikinsu,gangaro da bakinsa yayi tsakiyar forehead Ιinta ya manna mata kiss.
Saurin shafa sajensa tayi sabida sanyin kiss Ιin daya ratsa jikinta,kallon yadda take lumshe ido yayi sumar kanta ya shafa lokaci Ιaya mood nasa ya sauya daga baΖinci zuwa fellings mai zafi.
Bakinsa yasa cikin kunnanta ya shiga hura mata iska tare da sucking cikin kunanta,ΖanΖameshi tayi tana Ζara shigewa jikinsa zafin dake cikin bakinsa ya fesa mata cikin kunanta,hakan ba Ζaramin daΙi yayi mata ba,bakinsa ya motsa kaΙan yace.
“my unigue a yau zan baki bebies masu albarka,tabbas yau Ζwallo na zaikai ga raga”ya faΙa lokacin daya kwantar da ita akan bed Ιin tare dayin..
*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
”’S@r@ut@?”’
”’Wattpad@Nimcyluv”’
*~DEDICATED to~*
”’Izzar so fans inaji daku sosai cakwakiyar masarauta yanxu aka fara?basu son siya yana nan akan 200”’
*?KAINUWA WRITER’S?*
*77-78*
Ba hajia kaΙai ba wannan karan hadda mus’ab hadda gyara zama domin yaga yadda za’a Ζare,najwa kuwa mamaki ne ya cika mata zuciya kodan ganin hekarunsa kosan Ιaya da ita yake haka ohhu?
Shuru hajia tayi sabida tana son abinda zai turewa buzu naΙi,kallonta A.J ya Ζarayi kafin ya Ζara furzar da wani huci daga bakinsa yace”ni saman banji baΖin cikin abinda ya sameki ba,ace ke Ιaya mahaifinki ya fifita da sauran yaran amma ki kasa yi masa biyayya ko?wacce irin Ζ΄arce ke good gashin kinga hukuncin ubangiji da kanki ke da hankalinki da komai kika guji mahaifin da Allah ya tashi ikonsa saiya rabaki da Ζ΄arki tilo,ke godemawa Allah ita ba guduwa tayi ba kinga yanzu kinsan zafin rashin Ιa kin ΙanΙani baΖin ciki da takaici,wlh idan ba kiyi istigifari ba Allah bazai barki ba wai ka rabu da iyayenka akan wani banza can for God sake”
Ya ka Ζarshen maganar yana fitar da numfashi da Ζyar sabida tunda yake bai taΙa magana kamar haka ba.
Fashewa hubby tayi da kuka tana buga Ζafarta da Ζasa tare da turo bakinta just lyk her daugter Anusha babu wani diffrence a tsakani saina shekaru da kuma farar fata.
Ko inda take bai sake kallo ba yaja legs Ιinsa da sukayi masa nauyi yay waje abinsa,hajia yace tayi murmushi tace”come here kinji hubby”da sauri tazu wajan haija tare da shigewa jikinta tana sauke numfashi,kallonta kawai mus’ab yake tare da mamaki yanzu Ζ΄ar wannan itane mahaifiyar beby cab zaiga ikon Allah uwa shagwaΙa Ζ΄ar shagwaΙa da wannan tunanin yay masu sallama yay flat Ιinsa.
Najwa ma tashi tayi tare dayi masu sallama ta fice a parlour’n jiki babu kwari.
+
Hannu yasa ya murΙa handle Ιin Ιakin tare da tura Ζofar Ιakin a hankali,idon sane ya sauka akanta tana kwance akan bed tayi Ιai² tare da rungome fillow a Ζirjinta,idonta ya kalla yaga Ιan bushasshan hawaye taΙe baki yay ya shiga cire kayansa tare da sasu a wadrobe Ιin datti close,ya rage daga shi sai boxer cikin sauri ya shige bathroom ya sakarma kansa shower.
Babu Ιata lokacin ya fitu ya shiga goge jikinsa turare mai ssnyi ya fesa ya nayi yana lumshe shayyayun idonsa wanda suka sauya kala sam baiji daΙi abinda yay wa hubby ba amma babu yadda zaiyi ne.
Shiryawa yay tsaf sannan ya nemi wani red robber Ιin boxer ya saka.
Bed Ιin ya haye tare dasa hannu ya Ιagota zuwa jikinsa,tura tattaΙusan lips Ιinta tayi tare da manna lips Ιin nata a tsakiyar Ζirjinsa,saurin lumshe ido yayi,hannu ya shiga Ιan dukan kumatunta tare da faΙin.
“beby tashi ki amshi abincinki kinji yanzu lokacin aikin Allah ne?”he said it with sexy voice and he put his hand on her naked body expecialy her big brest”auchiii”ya faΙa yana manna bakinsa in between her brest ohh.
******
Zaune yake akan wata haΙaΙΙiyar kujera yana danna lapton na gabansa,sanye yake wando three gauter babu ko riga a jikinsa sai naked body Ιinsa dake zuba sharning gashi ne kwance a Ζirjinsa,murmushi Al’ameen yay tare da ture lapton Ιin waje Ιaya lumshe ido yayi tare waresu akanta sosai yake murmushi ganin yadda take tafiya kaΙai zaiza kasan cikinta ya fara nauyi.
Tashi yay a hankali ya iso gareta,hannu yasa ya Ιagata cak suka Ζarasu kan babbar sofa,zaunar da ifa yay shima ya zauna tare da Ιaukan legs Ιinta ya Ιura akan Ζafarsa ya shiga danna matasu sabida yadda sukai wani kumbura.
Ζauke Ζafar tayi tana turo baki tare da faΙin badai ni kakema dariyama sabida ina Ιauke da cikinka ko”ta faΙa in serous anger!!
Hannu yasa ya shafi gashin Ζirjinsa kafin yace”idan banyi maki dry wa kikeso nayimawa,angel kinyi kyau sosai da wannan unborn Ιin nawa i wish ki haifi Ζ΄an uku bama twints b san u can ai”ya faΙa yana jawota jikinsa.
Haba Ζ΄an uku kamar wata akuya dandai bakai kake da cikin ba hala”ka faΙa ya Ιaga”ohh haka fa”.
Tashi yay yana Ιaukanta yace muje kiji wani abu kinji angel na,zillo ta fara tasan abinda yake nufi bai kula tana yaci gaba da tafiya har zuwa Ιakin kwantar da ita yay yana niyar kwanciya yaji wayarsa na ringing,lumshe ido yay yasan Daddy ne bandshi babu wanda ya isa ya katse masa jin daΙi.
Dariya tai taimasa kai ya shafa yana kallonta irin zaki gane kuranki,fita yay tare da manna wayar a kunnansa.
****
Washe gari A.J da kansa ya shirya beby cikin wani amy Ιin atamfa mai Ιinkin riga da sket sosai kayan ya amshi jikinta inda waist Ιinta ya samu zama cikin shapes Ιin sket Ιin,Ιaurin tauban tayi tare shafa beby pink liptics mai kyau ya amshi lips Ιinta masu kauri.
Yana kan stool mirrow yana kallonta gyaran murya yay wanda yasa ta Ιago kai ta kallesa tace.
“Dr wat’s wrong”
Tashi yay yace lipstic Ιin ba zaki fita dashi ba”kafin tayi magana ya sunkuya dai² bakinta ya shiga lashe lips Ιinta Ιan turo baki tayi hakan ya bashi damar zura harshensa cikin bakinta ya shiga kiss nata babu tsayawa.
Numfashi suke saukewa a tare suna Ζara kaiwa juna sako musamman Ahmad yadda beby ke masa ya kusan zautar dashi dan har mamakinta yake.
Wata Ζara ta yayi lokacin da yaji saukar hannunta saman mararsa,saurin Ιaukanta yay ya ajjiye kan gado yana shirin cire riga ta tashi da gudu tai waje.
Hannu yasa ya dafe kansa murmushi kawai yayi shima yabi bayanta.
A Ζofar shiga parlou’nsu ya kanta ta tsaya tana leΖe,Ιaukanta yay zuwa ciki kuka ta fara”pls yah..ya mu kuma wlh tsuro na keji zuciyata bugawa take”dry kawai yayi domin yasan dalilin hakan,kansa ya danna cikin parlor’n tare dayin sallama.
Da sauri hubby ta miΖe tsaye tare da zura masu ido wani farin ciki ya ziyarci zuciyarta nan take wasu hawaye suka shiga bin fuskarta,tunda Anusha ta shigo wajan ta tsurawa matar ido tana mamakin kamar da suke babu shakka wannan matar take gani a cikin mafarkinta,kallon juna suke ind hubby take mamakin girman anusha sosai ta zam babbar mace har ta kusa finta Ζiba,itama Anusha mamakin matar take da taga tana hawaye.
Murmushi A.j yay yace”mrng hubby”murmushi taΙan ΖaΖalo wanda yasa dimples Ιinta lumawa tace”mrng too my boy,naga matarka ta girma”shafa kansa yay tare da faΙin”hubby aina iya kiwo ko”aa sosai kam naga lulu an zama manyan mata.
Wata Ζara Anusha tayi tare da sakin kuka lokacin da taji matar tace lulu shine sunan da mummy ke faΙa mata.
Kan hubby tayi tana kuka tana zuwa ta faΙa jikinta tare da ΖanΖameta tana faΙin”wlh mummynce wayyo mummy ashe zan ganki tunda naji kince lulu na tabbatar farin cikina ya dawo”itama kukan take tana rungome Ζ΄ar tata tana faΙin”sorry lulu am so sorry pls kada kiyi fushi da mummynki Ζaddara ta rabamu ta kawoki wajan Ζ΄an uwana na jini”kuka suke sosai babu wanda basu bawa tausayi ba a wajan.
Hajia ce tace”hubby ko Ζara ko sabida anga beby to ai kukan ya isa haka nan tunda kinga our lulu ko”dariya kowa yayi musamman najwa data kafawa A.j ido yayi mata kyau fiya dako yaushe.
Gaba Ιaya suka nufi kan daining beby na maΖale jikin hubby,lumshe ido A.J yay sannan ya buΙesu akan najwa yace”nayi kyau ne hala”murmushi tayi tare da jinjina kanta alamar “eh” kallonta ya Ζarayi yace”ohh thank u”ya faΙa yana zungurin Ζafarta ta Ζasan daining Ιin.
Murmushi beby tayi domin duk abinda suke tana kallonsu kuma taji daΙin hakan sosai daman abinda yake mata yana damunta.
Tashi yay tare dabin hanyar waje sabida baccin daya keji tare da matsanan ciyar sha’awa,”anty naji anata kiran wayanki Ιazu”cewar beby”ayya ngd bari naje” dariya beby tayi tare da faΙin finally yau anty za’a san maza.
5 years ago
Abubuwa da yawa sunfaru babban abin farin samun nasarar da dr Ahmad tijjani asasa yayi akan zaΙensu,beby na Ιauke da cikin A.j na tsahun wata 5,sun haΙa kansu ita najwa suna rufawa mijinsu asiri tare da kwantar masa da hankali.
Sosai take Ζaunar beby take bata kulawa sosai,duk mutsin da tayi za’ace beby me kikeso hakan ya nama A.j daΙi sosai.
Hubby kowa sun haΙu da jazuli a shopping ya bata hakuri sosai lokaci kaΙan suka dai² ta kansu akasha miki a nan aka haΙu da beby da Ameen tayi masa farkar samun beby boy yaji daΙin hakan sosai.
Kwance take a jikin A.j wanda yake zabga bacci,jin ciwo ya isheta ga yadda jini ke zuba ta Ζasanta harta fara galabaita,da sauri A.j ya tashi yace”najwa lafiya kike kuka”hannunsa ta kama tace”yah.ya ka yafemin nasan mutuwa zanyi”saurin haΙe bakinsu yay domin baya son irin wannan maganar sam mannata yay a Ζirjinsa yana shafa bayanta,sauri Ιaukanta yay lokacin da idonsa ya sauka wajan da jini ke zuba kamar fanfu.
A guje yay waje da ita yama rasa mai zai mata kawai saiya nufi flat Ιin hajia da ita yaci sa’a a buΙe yake yana zuwa ya shiga da gudu ya nufi wajan hajia da ita.
Salati hajia ta fara ganin yadda jini ke zuba,taimakon gaggawa hannunta A.j ya riΖe gam tare da shafa kanta,mimmiΖewa ta fara idonta nakan A.J tace”ina sonka Ahmad fiye da rai da rayuwata”lumshe ido tayi tare da kamu hannunsa ta manna masa kiss,baki ta mutsa tace”lailaha’illahu muhammadun Rasulullah?tana taΙin hakan ta saki hannun A.J tare dayin wata shaΖuwa mai Ζarfi?
”’Anty Ni’imeerh”’*??RAINO ne SILA??*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
S@r@ut@?
”’Wattpad@Nimcyluv”’
*End*
*?KAINUWA WRITER’S?*
*Sadaukarwa ga dukkan masoyana kuma masoya wannan littafin ina sonku ngd da haΙin kai,mu haΙe a sabon littafina (JIDDAH)tnx u*
End End. End
*79-80*
Ζara damke hanunta yay tare da shafa kanta yace”kamar ta samu bacci” sharce gumi hajia tayi tare da zubawa A.j ido kasa cewa komai tayi sai Ιan kwalinta data cire tare da rufe najwa dashi,saurin yaye Ιan kwalin yay tare da kallon hajia yana girgiza kansa lokacin da wasu hawaye wuka silliΙo da gefen idonsa farat Ιaya ya gane abinda ya faru da najwa kafa kansa yay dai² kanta ya shiga karantu mata addu’oi da kuma suratul yasin hajia kasa daurewa tayi nan ta shiba rera kuka mara sauti,tashi yay ya nufi inda hajia take yana zuwa ya faΙa Jikinta tare da rungometa yana sauke ajjiyar zuciya irinta wanda kuka yaci Ζarfinsa.
Ζago kai hajia tayi jin a turo Ζofa an shigo parlour’n Mus’ab suka gani yay tsaye yana Ζarewa gawar najwa ido,tafiya ya fara zuwa wajan gawar yana zuwa yasa hannunsa dake karkarwa ya buΙe zanin da aka rufeta dashi a tsurace ya saki zanin yana mai durΖushewa a wajan.
Tun a daran aka kira hubby aka sanar da ita tare da kiran mahaifin najwa da kuma uncle Ιinsu na wajan uwa,yadda gawar take kwance haka suma suke zaune kowa da alkur’ani a wajansa banda A.j daya sunkuyar da kansa.
+
Da asuba yay saurin tashi tare da nufar Ζofa harya tafi sai kuma ya tsaya yace”kada wanda yay mata wanka ni zanyi mata da kaina”jinjina kai kawai hajia tayi domin tasan wankan gawa ba abune mai sauΖi ba dole saita taimaka masa.
Flat Ιinsa ya nufa tare da tura Ζofar Ιakin,a hankali yaji sautin kukanta Ζara sawa wajan yay yana zuba mata bacci take sosai da alamu mafarki take cikin baccinta,ta ΖanΖame fillow tare da faΙin”pls anty najwa kada ki tafi zanyi missing naki”tana magana tana Ζare rungome fillow,wajanta ya Ζarasa yana zuwa yahau kan bed Ιin tare da zare fillow,rungometa yay tare da shafa sumar kanta yana hura mata iskar bakinsa,lafewa tayi a jikinsa tana sauke ajjiyar zuciya,lumshe ido yay yana jin yadda abin cikin yake zillo kamar zai fito duniya yau,kallon yadda take mamular lips Ιinta yayi addu’a yay mata tare da manna mata kiss a gefen bakinta.
_Rayuwa babu tabbas ga dukkan wani Ιan adam komai jin daΙinka da kwanciyar hankali dole ka ΙanΙani Ιacin mutuwa,kuΙi dukiya jindaΙi babu abinda zai maka ranar lahira,halinka kawai shine zai kance dakai dukkan abinda ka aikata a lokacin za kaga muhimmancinsa?tabbas dukkan wanda ya kasance yana da imani koda Ζwayar zarrane baizai taΙa dauwama a huta ba,Allah ka tsaremu da tsarewarka ubangiji ka nufemu da aikata dai² dukkan abinda ka hanemu dashi Allah kada ka bamu iΖon aikatasa??ba mutuwace abin far gaba kwanciyar kabari shine babban tashin hankali?wlh wlh wlh Allah dukkan wanda baiji tsoran Allah ya shiga uku a duniya,kada kiyi tunanin a book Ιin Raino ne sil nake wannan maganar ki Ιauka wani naki ke maki wa’azi domin idan ka rasa mai maka faΙa tamkar kana rayuwarne babu ambition dat all,Allah ya jiΖanmu badan mun mutu ba,ubangiji kayi mana dafa’i dan isakarka ubangiji ka haskaka zuciyarmu dan haske Al’kur’ani mai girma *ya haiyu ya Ζayyumu???*_
Haka aka Ιauki gawar najwa aka tafi makwancinta da ita wanda shine ya zame mata gidan gsky,an daΙe ana mata addu’a Ζafin abar maΖabartar.
_bayan sati guda_
Hankalinsu ya fara dawowa jikinsu komai ya fara lafa masu suka rungomi Ζaddarar data afka masu na rashin Ζ΄ar uwarsu ta jini.
A satinne mus’ab ya gabatar da maganar auren sumayya wacce ya daΙe yana so,magana tayi nisa aka saka ranar biki sati biyu kacal ganin ko wanne Ιangare a shirye suke,sosai cikin beby ke girma girman da har mamaki yake bawa mutane,a sanyaye hajia ta kalli beby wacce ta miΖe Ζafa akan cinyar A.J wannan da wowarsa kenan daga hospital sannan ya huce office Ιinsa wanda yake karΙar Ζorafin al’umma da kuma abinda suke so,shi nefa ta tsareshi da rigimar Ζarfa na ciwo.
“beby yadda kika samu ciki cikin sauΖi Allah ya kawo haihuwar cikin sauΖi,wannan girman cikin yana bani mamaki wlh” takai Ζarshan maganar tana kallon mus’ab wanda shigowarsa kenan daga wajan amarya sumayya ana shirin biki.
Murmushi duka sukayi sabida kunyar amsawa su keji,Ιan lumshe ido yay yana jin wani irin fellings na tasu masa,Ιan satar kallon hajia yaya ganin bata kallonsa yasa bakinsa dai² na beby yay mata wani irin sucking wanda har ajjiyar zuciya ta sauke tana Ζara shigewa jikinsa.
Murmushi kawai hajia tayi duk abinda yake tana kallonsa ta gefen ido,tashi tayi tabar parlour’n tare da faΙin”mara kunya”lumshe gajiyayyun idonsa yay tare dayin wani murmushi sarai yaji abinda tace yadai basar ne,hannu yasa ya saΙi beby da tulin cikinta wanda ya tsufa sosai.
****
Zaune suke a babban parlour hubby,Ahj jazuli,Al’ameen sai kuma matarsa shira suke cikin kwanciyar hankali”inaga this week za muyi balagoru zuwa dubai get ready u and ur wife”cewar ahj jazuli.
Ζan kwaΙe fuska Ameen tare dasa hannu ya hargitsa sumar gansa cije lips Ιinsa kawai yake”what happen now”cewar hubby”mom gsky kuyi wannan tafiyar ku Ιaya ni inada aiki a office”murmushi tayi dan ta harbo jirginsa kawai su yake ya kasance da matarsa,kallonsa tayi tace”tab aikam saika je park ur bag”tashi ya dawo kusa da ita yana zuba mata shagwaΙa son ransa yace”mom understand ur son bana gsky zaga shig haΖΖina i can’t go any where”sumar kansa ta shafa tace”don’t wurry kaji ka zauna da iyalanka”wai wacce gulmar ake kitsawa ne cewar Jazuli”hh coverzetion between mom and her son banda wani can” dariya yay sosai baice komai ba tashi Ameen tare da amsar bebynsa a hannun matarsa suka nufi flat Ιinsu.
****
_bayan wata Ιaya_
Anyi bikin mus’ab da sumayya ansha zagalin biki event kala²,A.J yana beby zuwa ko ina yayi ganin da jikinta yay girma sosai hadda kukanta da majina tasa hannu ta dinga dukan faffaΙan Ζirjinsa,lumshe ido yay ya najin dukan da take masa tamkar tana yi masa susa ya kejinsa,saida ta daka son ranta sannan ta sauke kanta a jikinsa tana sauke numfashi har bacci yay gaba da ita,labarai yaci gaba da gani a B.B.C har suka gama sannan ya Ιauke zuwa cikin Ιaki,daman a shirye yake dan haka shima ya kwanta hannu yasa jawota zuwa jikinsa ya shiga jagwalgwalata son ransa amma baiyi gigin shigarta ba haka bacci ya Ιaukesa bakinsa cikin nata.
Ranar wata juma’a da daddare beby ta farka cikin wani hali sai juyi take akan bed gaba Ιaya ta haΙa zufa ganin tana shirin mutuwa yasa ta juya ta kalli A.J wanda yake sharar baccinsa hannu tasa ta Ιaka masa duka firgigit ya farka tare da hantsiluwa daga kan bed yana sungumar beby ya nufi wani speacial room da ita.
Yana shiga Ιakin ya ajjiyeta kan wani bed na marasa lafiya,da alama kamar Ιan Ζaramin chamist ne domin familyn gidan garin ruwa yasa mata sabida baison tasha wahala koda wasa baiyi tunanin kiran hajia ba,a hankali yake shafa cikinta ya nayi yana dubawa ta jikin computer,kuka beby ta saki tare da riΖesa Ζam tana faΙin”wayyo hubby hajia zanmutu wani abune sai fasamin Ζafa innalillahi wlh na fasa banason bebyn ko wane kala ne”tana faΙi tare da cizon A.J da dukkan Ζarfnta,iska ya fara hura mata tare da shafa cikinta,idonsa ya Ιaga wanda ya gama yin da sabida tashin hankali da yaga matarsa a ciki,kallon computer yay yaga bebyn ya sakko daf da mahaifarta second kaΙan ya rage,ci gaba yay da hura mata iskar bakinsa tare dayi mata addu’a,ΖanΖameshi tayi tare dayin wani nishi sai kuma ta fashe da kuka,lumshe ido yay jin kukan beby nayi masa yawo cikin kunansa,ganin still kuka take dukkan jikinta na kyarma yasa a hankali ya haΙe bakinsu waje guda yana aika mata da wani kyakkyawan kiss wanda tunda take bai taΙa yi mata irin saba,ajjiyar zuciya ta shiga saukewa tare da fitar da numfashi mai zafi,a hankali ya zare bakinsa tare da manna mata kiss a tsakiyar forehead Ιinta yace”i luv beby u give me evertin i need tnx u soo much my unigue?”.
Bai damu da jinin jikin bebyn ba yasa hannu ya zareshi daga Ζasa cibiya ya fara yankewa sannan ya goge bebyn da zaitun,lumshe ido ya Ζarayi ganin beby girl ce a hankali yace”wlcm to the wrold my new najwa”nan take yaywa yarinyar huΙu ba da suna najwa,sosai yake kallon Ζ΄ar babu idan suka banbanta da juna saidai shi namiji ne ita kuma mace komai masu iri Ιaya ne”my soulmate pls kada kiyi surutu irin na mom naki kinji”ya faΙa yana Ζara rungometa “my happiness pls kada kiyi miskilanci irin na dad naki”da sauri ya juyo ganin beby kwance tana kallonsu,murmushi yay yace”eyye yarinya ta samu kada ki damu ai haihuwar yanzu kika fara yarinya”Ζara sawa yay ya Ιura mata Ζ΄ar a Ζirjinta shi kuma yasa hannu gaba Ιaya rungomesu yana Ιigar da hawayen farin ciki,a hankali ya furta”ina sonki Anusha banajin zan iya rabuwa dake a ko wanne lokaci,pls beb ki soni nima ko yayane kinji”ya faΙa yana kwantar da kansa a Ζirjinta inda ya zubawa new najwa ido ganin yadda take ta mamule² da lips Ιinta irin nasa,hannu tasa ta shafi sumar kansa tare da Ιan jan kunnansa tace”atun farΖon ganina take soyyayar dr Ahmad ta shiga zuciyata duk da cewar akwai Ζuruciya amma duk sanda ban ganka ba sai naji raina babu daΙi,nasha zuwa Ιakinka na Ζare maka kallo kana bacci wani lokacinma harna kwanta kusa dakai,ganin baka damu dani ba yasa na fara jan baya dakai,a sanda aka Ιaura mana aure rasa mezanyi nayi banda kuka babu abinda nake a lokacin gani nake kaine gata na sai kuma Allah kaine komai nawa Ahmad yanzu zuciyata taf take da soyayyar mijina kuma abin alfahari na”takai Ζarshan maganar tana matsa hannun lokacin wasu hawaye suka samu damar gangaro mata,bakinsa yakai dai² idonta ya shiga tsutse hawayen hannu yasa ya tallafo haΙarta yace”stop cry beb ur are mom now zuciyata ba zata iya sauraran wannan kukan ba pls stop it i luv u more and more most”jinjina kai tayi.
Tashi yay ya shiga dubata mamakine ya kamashi ganin bata wani Ζaru ba sosai ya dubata yaba nrml take sai rashin Ζwari,drip yasa mata tare da saka mata injection nan bacci ya Ιauke ta.
Ζ³ar ya Ιauka sannan ya nufi flat Ιinsu da ita yana zuwa ya saka mata kaya tare naΙeta cikin wani pink towel mai laushi,kwantar da ita yay ya nufi bathroom wanka yay cikin sauri yana fituwa ya zura jallabiya,tea ya haΙa mai kauri sosai yasha yasa ba zata farka ba sai zuwa gobe dan haka ya Ζara Ιaukan new najwa yay Ιakin da mom Ιinta take ciki.
Washe gari
Sosai gidan ya cika da murna da kuma farincikin samun new najwa kaya kala² kamar hauka haka A.j ya dinga siyowa,beby tayi Ζalau da ita kamar ba ita haihu ba saima Ζara cika da tayi kamar me.
Bayan sati ya zagayo aka raΙa sunan yarinya taci sunan margayiya najwa,sosai hajia da beby sukai farin ciki da hakan,gudunmawa kowa beby ta sameshi wajan mutane da kuma abokanan A.J musamman Yarima sudais(izzar so) wannan ya hau jet taka nan yazu ganin beby haka M.J shida matarsa(Sai na aureta) tare da anwar shida Jannat(Ζaddarara mace)sai kuma Affan shi da Erah(Ashe Ζ΄ar babata ce)sunyi masa kyauta ta abun mamaki.
20 years ago?
arziΖin Ahmad yayi gaba sosai yayinda ya sauka daga kan kujerar Chairman dan dama baya ra’ayi.
Al’ameen shima ya samu ci gaba yanzu Ζ΄ar Ζ΄ansa huΙu cif ya aurarar da guda Ιaya,yanzu haka matarsa nada cikin na biyar.
Hubby kuwa Ζ΄ar biyu ta haifawa Jazuli wanda suka kasance twints ne duka maza kuma masu kyau sosai Ιaya kamarsa Ιaya da Ameen daga nan bata kuma haihuwa ba.
Zaune suke a tsakiyar parlour’n gidan da yay shiru sai fitar twints da suke tayi a Ιakinsu,beby ce ta kalli A.J tace”wai lafiya dai kamar ba wanda yakai Ζ΄ar Ιakin aure yau ba?”kwaΙe fuska yay yace.
“beb ba zaki gane ba kinsan new najwa Allah ya bata jiki irin naki,wlh ina tsoro kada mijinta ya cutarmin da Ζ΄ar wlh dasai na shigar dashi Ζara,ji nake kamar naje na Ιauko Ζ΄arta yanzu haka yana can ya afka mata Allah sarki my luv am sorry dama ba yanzu na aurar dake ba”
Dariya sosai nayi sannan nace”Allah ya Ζara nida uban najwa ya turmushi ne a frist night Ιina bai duba ΖanΖanta ta ba,ai Ζwara a ramamun akan Ζ΄arka”
KwaΙe fuska yay kamar zaiyi kuka yace”wlh ba za’amin haka akan Deeja ba,naji daΙi daya kasance yanzu manyan yaran nawa maza ne Aslam da affan suje su Ζarata nima su rabawa Ζ΄arta”
Lumshe ido nayi domin na fara buΖatar mijina nace”idan basu ai akwai fadila da nadeel kuma suma mata ne” kaga i need u tashi muje.
Saida sukabi Ιakin yaran suka shafasu da addua sannan sukai huce flat Ιinsu,suna zuwa ta faΙa bathroom tare da watsa ruwa cikin sauri ta fitu ta shirya cikin kayan baccinta masu kyau beby an zama manyan mata tayi wata Ζiba kamar ba ita ba tare da Ζara kyau sosai domin last haihuwarta ta twints tasha walaha gashi yaran duka mata masu zallar kama da ita,tace gaba Ιayansu yaran Al’ameen mazan zasu aura kuma shima ya yarda hakan.
Ji tayi ya rungometa ta baya cikin shigar baccinsa yace”tunanin me uwar gina keyi haka”juyowa tayi tare da maΖale shi tace”tunanin mijina kuma abin Alfahari na,ina roΖon Allah ya jiΖanka fiye da tubanka ina roΖon ubangiji ya karemun kai daga dukkan abinΖi duk dukiyar daba Alkairi ba Allah kada ya baka ita ubangiji ya Ζarfafa maka guiwa wajan taimakon talakawa ina sonka mijina sosai fiye da sosai”
Lumshe gajiyayyun idonsa murmushi kawai yay tare da manna mata kiss a huyanta,hannu yasa ya zare Ζ΄ar rigar jikinta nan take booms Ιinta wanda suke tsaye suka baiyana,Ιaukanta yay ya cillata saman bed shima yabi bayanta kallon cikin idonta yay sannan yay kasa da bakin wajan huyanta yay mata sucking wanda yasa ta sauke ajjiyar zuciya a hankali ya dubeta yace”ina sonki matata kece farin cikina insha Allah a yau zan Ζara baki wani ciki domin mu samu wasu twints Ιin”ya faΙa yana haΙe bakinsu waje guda.
*Allahamdullah Allah nayi maka gdy daka bani ikon fara littafin nan lafiya kuma a yau 21/oct/2020 na kammalasa lafiya ina roΖon ubangiji ya bani ladan Abinda na faΙakar ubangiji ka yafemin kuskuran cikinsa?tabbas na samu Ζalubale akan wannan book Ιin hadda masu zagina amma hakan bai daman ba domin fafan media baya gabana kuma baya birgeni maganar wani baya Ιagamin hankali ni Ni’eemerh infact ma ba kowa ke gabana ba surutu kuma ba nawa bane,sakon gdy wa masu zagin nawa Allah ya Ζaramin basira da Ιaukaka kodan maΖiyana so mutu da baΖin ciki bana riΖe kowa a rai kuma Ιaukaka na Allah ne?naji daΙi sosai masoyana aduk inada suke da wanda na sani da wanda bansan shima ina Alfhari daku akoda yaushe*

Post a Comment for "RAINO NE SILA COMPLETE"