ZAMAN KAN'TA TAKE..
Episode 1
Wani irin ta wani irin nishi ta saki kama hannun amrah tayi tace '' dan Allah karki barni.''
Murmushi amrah tayi tabbas tasan ta samu kan hidaya yadda take so ita daman kudi ne matsalar ta , idan mace zata sakar mata kudi to fa zata ga style kala kala kama maman'ta tayi ta fara tsotsa kamar wacce take shan milk tana wasa da nipples din ta.
wata Ζara ta saki tana kankame ta tana cewa shi ya saka nake son ki, Allah yabar mu tare.
ganin yadda take mata sumbatu kamar wata mahaukaciya da sauri ta hade bakin su tana zura Ιan yatsan ta a g***ndin ta.
ganin Irin ruwan da yake zuba da sauri ta mai da kan'ta gurin tana lasa kamar wata mayya.
wayar tace tayi ringing da sauri, ta , tashi zaune tana dafa kan'ta domin lokaci Ιaya ta dawo cikin hayyacin ta jin ringing din wayar ta kallon amrah tayi tace '' na shiga uku anya kuwa Saheer be dawo kasar nan ba..?.''
Amrah tace '' karfe Ιaya fa da rabi na dare.''
amrah kenan ba lokacin da baya dawo ba abin da yake damuna baya sanar dani dafa kan'ta tayi tace '' kaina ya kalle wallahi idan ya ganmi bansan wacce amsa zan bashi ba.''
Cewar hidaya.
Amrah tace '' gaskiya akwai matsala amma leka ki gani tun da ana iya hango Ζasa idan motar sa ce sai na canza daki.''
tashi tayi jikin ta na rawa ta leΖa hango sadam tayi jan Ζaramin tsaki tayi ta juyo tana cewa sadam ne.
amrah shafa marar'ta, tayi tace '' wallahi har naji dad'i."
Hidaya cije lips din'ta, tayi tace ''aa akwai wani abu sadam na dade da sanin yana bibiyar rayuwa ta dole na canza taku.''
amrah tace '' shi da ba mijin ki ba me ruwan ki dashi.''
zama hidaya tayi, ta dafa kan'ta tace '' a'a sadam yaron saheer ne dole nayi taka tsantsan dashi duk wani abu shi ne ke faΙa mai ya bashi yarda fiye da zaton ki.''
Amrah tace '' Allah ya kyau ta.''
dawowa tayi ta zauna akan gado tana janyo amrah jikin ta , tace '' beb me kike so na baki yau kin faran tamin rai kin jiyar dani dad'i.''
ta faΙa tana shafa nonuwanta.
murmushi tayi, tana shafa fuskar ta. tace '' hajiya ta komai kika bani ina so inhar daga hannun ki ya fito.''
hidaya rungume ta , ta Ζara yi kamar Za'a kwace mata ita , tace '' okay zaki ji big alert.''
dariya ta saki tana cewa na gode Hajiya ta...amma hidaya ba yana da yara ba ina yakai su?.''
dariya hidaya tayi tace '' wa ni zan iya rainon wa'yannan yaran tab Hajiyar sa ce ta dauka wai kafin mu gama cin amarci zasu dawo hannu na .''
Amrah tace '' tab akwai matsala karfa su dinga saka mana ido..''
dariya tayi tace '' ke hauka nake zan rike su kaf cikin su ba wanda zan rike wallahi da yarinta tata haka kurum nifa ko auren da nayi na farko wallahi Allah ban yarda yan uwan miji na sun takura min ba shi kan'sa mijin nawa nasan zaman hakuri yake dani, ina jin matar Saheer ta mutu mom tace dama ta samu zata shigar dani cikin gidan Saheer kinsan halin mom bata wasa da malamanta tana sakar musu bakin aljihu, ke Kinga aikin da suke mata kamar yankan wuka.''
jinjina kai amrah tayi tace ''ikon Allah Hajiya daman kin taΙa aure? ba wannan ne auren ki ma farko ba?''
wani fari tayi tace '' no aure na na uku kenan ba farko mutuwa yayi na biyu kuma ni na kashe shi na uku ne zaΙi na shima bawai son sa nake ba kuΙin sa nake so kuma kudi ke zaune dani a cikin gidan nan.''
da sauri amrah ta kalle ta , tace '' kudi kuma?.''
Yes kudi kinsan tare sukai hatsari da matar sa , so ya sami rauni shiya saka ma da yaΖi aure na saboda bashi da lafiya a ranar da aka kawo ni naga ba ai komai ba na zata sai baki sun tafi takaici dai nayi sati biyu babu labarin komai shine fa na neme shi dakai na sai yake fadan haka ya nuna min takarda amma yace na rufa mai asiri baya son kowa yaji wannan zance na taya shi da addu'a Allah ya ba shi lafiya yana neman magani idan har naga bazan iya zama ba ba zai min dole ba.
dariya hidaya tayi, ta turo dauri gaban goshi tace '' sai nace ba komai wallahi inhar zai dinga biya na tofa bani da matsala shine muka tsadance dashi shi yake biyana
shi ya saka ko abinci ban damu ba bashi ba saboda ba yadda zai yi dani na zame mai kadangaren bakin tulu ke Kinga son da hajiyar sa take min shi kuma baya son Ιacin ranta.''
Allah sarki wallahi yaban tausayi, naji ance yarinyar sa Ιaya kamar bata da lafiya lokacin da sukai hatsari har da ita.
dariya hidaya tayi tace '' a'a lafiyar ta qalau dayar shekarar ta uku namijin kuma shekarar sa biyar shine babba .''
tab gaskiya ba zaki iya kula da su ba cewar amrah.
Hidaya tace '' acan gidan nasu ma me aiki aka daukar musu saboda hajiya bata da ishashshiyar lafiya ,ni addu'ar da kullum nake yi Allah ya saka ta riga shi mutu sannan yabi bayan ta , shikkenan kinga na zama me dukiya.''
Yayan safa amrah ta faΙa tana kallon ta.
Hidaya tace '' wa'yannan kawar dasu ba zai min huya ba .''
tafawa suka yi suna dariya.
Wannan kenan.
Washe gari
dakyar ta iya tashi dafa kan'ta tayi da yake mata ciwo sama sama jin muryar malam da sauri ta , tashi tsaye ta fito malam yace '' to hamshakiya sai yanzu kika ga damar fitowa nimrah nimrah nimrah ki dena abin da kike ita fa duniya da kike gani tafi bagaruwa iya jima kalli hafsatu tana zaune tana wanke wanke ko da dauraya ai kya taya ta .''
nimrah kallon matar da take zaune tayi tace '' wallahi Allah malam hana ni abinci tayi jiya ni dai kwai kowa ka dinga bashi abincin sa.''
Hafsatu tashi tayi tace '' kaga shikkenan ka bata lasisin cin gashin kan'ta idan ta , fita yawon ta , ta dawo ta zauna ta dafa abin da tayi niya.''
Malam zama yayi yace '' au bata fasa fita ba kenan?.''
Hafsatu tace '' wai malam me zata fasa tab ai wallahi sai ka tashi tsaye akan ta kar wata ran idan ba muyi wasa ba sai ta dauko mana abin kunya.''
malam yace '' innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Allah ina neman tsari da wannan bakar Ζaddarar Allah ya shirye ki nimrah ba mamaki ma ko sallah ba kiyi ba?.''
Nimrah tace '' wallahi Allah malam nayi daman zaka bani kudi yau ma zan fita neman aiki ko Allah zai saka zan dace.''
Uban ki zaki fita nema ba aiki ba , kin iya salon karya iri iri nimrah ficika ta kin dena ci, ni banga amfanin siyan huda da jambaki da nake yi ba har yau ko saurayi daya baki dashi gashi nan Ζannan ki duk sunyi aure ,sun barki wallahi ban ga laifin hafsatu ba da take hana ki abinci saboda yanzu ta kannanki muke ke mun gama gina ki gashi kin yi mana kwantai wallahi Allah nimrah dan dai ciyar dake ta zama dole ne amma da tuni na dena kannan ki nawa ne sukai aure kina zaune.''
Nimrah sakar baki tayi tana kallon mahaifin nata bata ce komai na ta juya tana jan kwafa malam fita yayi da sauri ta dawo ruwan da ta gani akan murhu shi ta juye da sauri hafsatu tace '' bana son iskanci ruwan wankan nawa zaki dauka? na tashi tun sanyin safiya na dorawa ruwa ke kina kwance gaki mandiya shi ne zaki daukar min ruwa.''
Wallahi Allah kina Ζara sowa sai nayi miki wanka dashi.
ta faΙa tana daga ruwan da ta tafasa.
hafsatu ja baya tayi sarai tasan halin ta , yanzu sai ta , saka ta kuka saboda wannan ruwan tasani sarai tana zuba mata a jikin kashin ta ya bushe sai dai wata ba ita ba.
dariya nimrah tayi tace '' da kika ce baki da hankali.''
kuttumar uban can ni keke fadawa haka.
Nimrah bata kulata ba , ta zuba ruwan a cikin botiki , sirkawa tayi ta shiga bayi cire kayan ta , tayi ta fara wanta tana jan uban tsaki dan sabulin hannun ta ne ya sulale yabi rariya.
takaici ne ya kama nimrah iya huyanta kaΙai ta wanke gashi babu sabulu, Ιaga kan'ta sama tayi bayan gidan nasu ko rufin sama babu..
kallon rariya tayi taja tsaki tace '' gashi babu wani sabulin ni kuma wallahi bazan bishi rariya ba.''
ba yadda ta iya haka ya watsa ruwa ta fito, ajiye kwandon wanka tayi a bakin bayan gida.
Hafsatu da sauri tace '' badai kin kar'ar da sabulun nan ba da wannan shegen wankan naki ke ba yar kowan kowa ba kice sai kin yi abinda masu hali suke yi sabulin nan idan ni da yaran nan ne , wallahi sai yayi mana wata daya saboda Sau Ιaya nake saΙa bazan kara ba babu ita ce barna.''
Nimrah ko kallon inda take na tayi ba , ta shiga dakin ta.
dauko mao tayi ta shafa bayan ta gama ta buΙe akwatin da take zuba kaya, a hankali ta fara daga kayan nata dauko wasu riga da skirt tayi na gwanjo rigar shirt ce sai skirt da sauri ta saka turare ta fesa zama tayi ta saka powder ta saka lipstick.
rolling tayi ta dauki glass ta saka tashi tsaye tayi yana kama kugun ta duk da kayan ba wani tsada ne da su ba amma sun amshi jikin ta dariya tayi tana doka tsalle tace '' Allah na gode maka da kayi ni kyakkyawa makusa ta Ιaya da na fito a cikin wannan gidan amma no problem zan yi aure kece raini.''
da sauri ta daura agogo fatar agogo duk ta fara shan jiki, Ιaukan jakar ta , tayi ta rataya.
wata leda ta dauka ta fara gyara zaman takardun ta..
fitowa tayi tana Ζara kallon mudubi, saka mudubin'ta tayi cikin jaka dauko wani takalmi tayi cover shoe ta saka saboda tsabar turawa, hafsatu haushi wata iriyar tafiya ta fara yi tana karairaiya tana murguda duwawu tana cewa Wallahi Allah bana son over look kin baza min eye's stop I telling me monkey.
Hafsatu takaici ne ya ishe ta domin ta tabbatar wannan turancin da take yi da ita take tasan yanzu haka, zagin ta take yi...
ganin yadda ta saki baki tana kallon ta, sai ta zage tana turanci wanda idan za'a saka kan'ta a gabas ace me take fadi bata sani ba haΙa kallomi take yi duk kalmar da tazo bakin ta faΙa take yi.
sai da ta fita soro ta saita kan'ta ta fara tafiya takardun cikin ledar nan ta fito dasu ta rike a hannu kai kace kwalin master degree ta riΖe.
tamkar me tausayin kasa haka take tafiya har ta fita bakin titi..
ita kan'ta bata san ina ya nufa ba , wani me napep ne ya tsaya ya kalle ta , yace '' yan mata ina zaki?.''
Nimrah tace '' dan Allah kasan inda ake daukar ma'aikata? neman aiki nake yi.''
matashin yace '' aikuwa akwai wata sabuwar store zan kai'ki yau abokina ya tafi Interview.''
Alhamdulillah Alhamdulillah muje ta faΙa tana shiga tada napep din'sa yayi yana Allah ya saka shi yake interview wallahi nasan kin riga kin samu aiki.''
Nimrah washe baki tayi, tayi fari ta gyara zaman glass din ta,tace '' aikuwa idan haka ta faru albashi na , na farko, kana da kaso me tsoka,,
Matashi yace '' dan girman Allah.''
cire glass din ta, tayi ta goge tace '' serious wallahi.''
Hhhh yar boko ce har da turanci?.''
Of course nan da kake gani na book book na sassauke su kuma suna kaina irin manyan book din nan su dictionary kamus duk suna kaina.
dauko kamus tayi a jakar ta duk yaji jiki wasu fefofin ma duk sun cire tace '' kaga wannan yadda kasan karatun sallah haka na iya su.''
juyowa yayi yace '' ikon Allah duk yawon littafin nan.''
Yes ta faΙa tana mayar dashi jaka, jakar jikin ta littattafan Junior dinta ne dana senior.,,
nimrah shiru tayi tana bin hanya da kallo, tunani ne kala kala a cikin ranta musamman ma , da suka Ζara sa gaban Company da sauri ta kalle sa tace '' nan ne wajen?.''
matashin nan yace '' eh wannan Company da kike gani Company matatar man fetur ne shi ne na biyu a kasar nan sabon budewa ne ina wannan dan kasuwan Saheer dalhat nasa ne.''
farin ciki ne ya kama nimrah tace '' wanda nake gani a tv..?.''
Cikin tabbatar wa , yace '' eh shi ne.''
fitowa tayi tana cewa ta ina zan shiga...?.''
Me napep yace '' bani kudina.''
Nimrah wano kallo tayi mai tace '' haba dan saurayi kasan bani dashi idan na fara daukar albashi zan baka.''
kutt me kika ce , zaki bani ko sai na kwashe ki da mari ya faΙa yana fito kamar ba shine yanzu suka gama wasa da , dariya ba.
Nimrah mamaki ne ya kama ta , tace '' sai ka dauki na annabawa bani da shi.''
ta faΙa tana kokarin shiga ganin wata katuwar mota, ta zata shiga da sauri me napep ya bi bayanta yana cewa kai wai da gaske kike ba zaki bani kudina ba...?.''
Nimrah da gudu ta shiga tana haki, me napep tsayawa yayi yana masifa.
Ζatuwar motar nan shiga cikin Company tayi.
nimrah ganin ta shiga da sauri ta Ζarasa gurin wani tace '' sannu baba.''
Kallon ta yayi yace '' yauwa.''
Nimrah tace '' dan Allah tambaya nake yi.''
Tsohon yace '' Allah ya saka na sani.''
Nimrah tace '' dan Allah ance yau ana Ιiban sababbin ma'aikata haka ne.''
Eh ga wata hanya nan ki bi zaki ga mutane ki tsaya ga ogan nan ma ya zo shi zai muku interview.
godiya tayi mai ta fara tafiya tana kalle kalle, hanyar da ya nuna mata nan ta bi matasa ta gani da magidanta a zaune matan cikin su basu da yawa nimrah zama tayi tana bin kowa da kallo.
wani ne yace '' tashi waje nane.''
banza tayi mai , Ζara yi mata magana yayi.
tace '' kwai ka saka ne?.''
da sauri kowa ya juyo yana kallon ta.
Mutumin yace '' kut ni da waje na me makon ki ce nayi hakuri sai ki faΙa min bak'ar magana duk faΙin guri nan sai ki zauna min a guri na.''
ba wanda ya kula su, jun jima a haka a ka fara yi nimrah ita ce ta Ζarshe.
shiga ciki tayi tuntube taci da flower da sauri ta riko,ta takardun hannun ta ne suka tarwatsai.
ΙurΖusawa tayi, tana dauka.
Sadam Ζasa yayi da idon sa ,
gama haΙawa tayi ta zauna tana cewa sannun ku.
Mahmud Ιago idon sa yayi ya kalli sadam domin shi tunani ya fara yi anya kuwa tana da hankali.
sadam ne yace '' yauwa ina CB Ιin ki?.''
kululu cikin nimrah ya bada wani sauti dakewa tayi, ta ciro takardun da suke jakar ta , tas dana hannun ta , ta ajiye musu.
Mahmud kallon table din yayi tun da ogan nasa yake buΙe Company be taΙa tsayawa yayi interview sai yau,yau din ma cewa yayi shi zai shi, shi ya saka ya tsaya zai yi.
abin da ya saka ya tsaya ance ana yiwa wasu alfarma yafi so ya bawa wanda suka cancanta ashe rabon ran'sa ya Ιaci ne dunkule hannun sa waje Ιaya yayi yace '' Are you even thinking straight? What did you just pour on the table?.''
rasa ina zata saka kan'ta tayi sadam ne yace '' waya baki damar shigowa nan..?.''
nimrah shiru tayi ba karamin tsoro suka bata ba , kallon wanda yayi mata turanci tayi tace '' idon'ta wayarin english.''
da sauri ya kalle ta , sai yanzu ya Ζara tabbatar wa , bata da hankali sadam dariya yayi yace '' ina takardun makarantar ki?.''
da sauri ta kwashe takardun nan ta saka su a kan cinyar'ta nemo takardar primary din'ta, tayi da ta Junior dinta sai takardar admission da aka bata , ta senior ta miΖa musu.
amsa sadam yayi yana juyawa kallon ta , yayi yace '' ungo bama neman masu shara.''
domin shi a tunanin sa neman aikin shara da yan goge goge take.
da sauri ta Ιago amsa tayi tana cewa ai idan ba zaka dauke ni na be kamata ka ci fuska'ta ba kace min bakwa neman masu shara nayi maka kama da wacce za tayi shara wallahi ko sharar gidan Gwamna a albarka bazan yi ba , balle sharar Company nan naku me kama da zuciyar talaka.
a fusace Mahmud ya tashi yana cewa zaki fita ko sai na saka an fitar dake
Nimrah wani kallo tayi mai ta murguda mai baki tana cewa aikin banza duk inda aka yi bakai ne me Company nan ba , wallahi yadda kake baki nasan haka zuciyar'ka take.
daga hannu yayi zai mare ta lokacin Saheer ya shigo da sauri yace '' Mahmud .''
A sauke hannun sa yayi nimrah tace '' barshi barshi da wallahi ya aikata kuskure mafi girma a rayuwar ka kudin mota ta kuma Allah ya isa ni ce maka nayi aikin share share nake nema ka kalle ni da kyau nayi maka kama da wacce za tayi wannan aikin wallahi ko giwa ta rame tafi Ζarfin rami wallahi allah.''
kowa kan'sa ya sunkuyar Ζasa Saheer kallon ta yayi tun daga sama har kasa dauke kan'sa yayi ya huce cikin office din da yake part part ne a wajen.
da sauri nimrah tabi bayan sa tana cewa alhaji dan Allah ka dauke ni aiki wallahi Allah nafi wata ina neman aiki ban samu ba kuma takardu na sun yi kyau kalli assignment Ιin da nayi duk very good malamai su ke saka min.
ZAMAN KAN'TA TAKE
Episode 2
Alhaji dan Allah ka , karΙa ka gani. tuntube tayi glass Ιin ta , ya faΙi fashewa yayi nimrah da sauri ta durkusa ta dauka takaici ne ya kama ta tace '' shege me katon kai, saboda kaga kana kuΙi shi ne kake hulakan'ta, talaka.
Saheer sarai ya jita amma sai yayi banza da ita da sauri security ya buΙe mai kofa shiga cikin office din yayi bismillah yayi ya zauna a kan kujera yana kallon Ζatuwar plasma da take nunawa komai na cikin Company.
sadam ne ya shigo riΖe da wasu file bakin sa dauke da sallama yace '' ni wallahi Allah ba san ya a kai ba wannan yarinyar ta shigo ba anya kuwa tana da hankali taki tafiya.''
Saheer kallon sa yayi ya miΖa masa hannun sa alamar baya son magana ya ba shi file Ιin.
miΖa mai yayi yana cewa sorry sir.
domin dukkan alamu ran Saheer a Ιace yake, duk irin kokarin da yake gurin danne Ιacin ran'sa amma sai da ya fito.
Saheer Ιaga mai hannu yayi alamar ya tafi.
fita yayi yana ja mai kofa nimrah ya kalle da take zaune tana gyara glass din ta da ido daya ya fashe yace '' wallahi idan baki tafi ba yau sai kin gane ke mahaukaciyar karya ce.''
Ιago manya manyan idanuwan'ta tayi, bata ce mai komai ba ta murguda mai baki cikin office kuwa Saheer zubawa tv ido yayi baya jin abin da sadam ya faΙa amma duk yadda akai kalmar tayiwa yarinyar zafi, kan'sa ne ya kulle to tana mace , kuma me Ζananan shekara me zai saka ta , tawo neman aiki da alama ko secondary bata karasa ba , kuma ta ,tawo Company irin wannan neman aiki bata gudun rayuwar ta , ta lalace tsaki yaja ya dauki telephone ya dandanna wasu numbobi ya Ζara a kunne yace '' ka ce mata , ta shigo.''
yana kai wa nan ya ajiye wayar sa.
ba jimawa sai ga nimrah nan da jakar ta ,irin ta wanzamai jan kujera tayi ta zauna tana cewa yallaΙai wallahi na sha wahala sosai na dade ina neman aiki..
muga takardun ki ya faΙa yana mai da hankali kan laptop Ιin sa.
Satar kallon sa tayi, ta tabe baki Ζasa Ζasa tace '' ikon Allah sai kace wanda aka saka tsumagiya aka dake shi sai wani yin magana yake yi dakyar to ai ba dole akai maka ba.''
Ιago idon sa yayi ya kalle ta , shifa mamaki take bashi kwata kwata bata da tsoro.
Ungo ta faΙa tana dauko mai takardun'ta tare da littafin ta wanda ta tabbatar taci very good wani ma a ciki excellent taci.
amsa yayi yana kallon takardun nata ajiyewa yayi ya buΙe littafin karon farko yaci karo da very poor buΙe wani shafin yayi zane ne cike da fulawa kala kala ajiyewa yayi yace '' saboda me kike neman aiki...?.''
nimrah tace '' ina so na Ιinga cin abinci ina koshi.''
sosai abin ya ba shi dariya in banda kuruciya inhar ka samu kaci ai ba sai ka koshi ba babu ita ce barna yace '' za kiyi aikin rainon yara?.''
Nimrah kuka ta saka tace '' wannan wanne irin hulakanci ne shi yace min ba'kwa bukatar masu share share, kai kuma yanzu kace rainon yara kawai kuce bazan samu aiki ba shikkenan na hakura zan ci gaba da suyar a'wara a kofar gidan mu, kullum malam cewa yake nayi kwantai kaga ni yanzu inhar zaka bani abinci me dad'i irin na turawa da kaza, zan yi maka rainon yaran.''
sakar baki yayi yana kallon ta ikon Allah sai kallon ta yace '' bakya buΖatar kudi?.''
nimrah gyaΙa mai kai tayi to idan ta samu wa'yannan me kuma za tayi da kuΙi? daman ita matsalar ta , rashin abinci ko ta , taya hafsatu aikin gida kaΙan take bata , wata ran cewa take, ta kannan ta , take yi ba ta ita ba.
Saheer mamaki ne ya kama shi i gaskiya dole ya te'maki yarinyar nan baya so yaga rayuwar kananan yara ta gurΙata yanzu ace wani ta haΙu dashi ba shi ba yake nan ajiyar zuciya ya sauke yace '' ina ne gidan ku?.''
da sauri nimrah ta goge hawaye tace '' aikin rainon yaran ma sai na nuna maka gidan mu?.''
Saheer haΙe rai yayi yace '' tambayar ki nake kina tambaya ta.''
Nutsuwa tayi domin a kalla tasan babban mutum ne zai iya yin malam mahaifinta tace '' dan Allah karka kai karata gurin malam.''
wayar sace , tayi ringing kallon screen din wayar yayi sunan hidaya ne ya fara yawo a screen din wayar dauka yayi ya Ζara a kunne bece komai ba.
daga can Ιangaren hidaya tace '' har yanzu fa baka turo ba naji shiru ? kasan karshen wata yayi to na zuba ido ban ga alert ba.''
rintsai ido yayi besan wacce irin mace ya aura ba kudi shi ne gaba da komai a rayuwar ta , duk kwanan da take a cikin gidan nan kwanan kudi take kamar ba matar saba ba Ζaramin mamaki yayi ba da har ta iya bugo mai duk da Irin abin da tayi mai , ya samu wani magani ne to yana ganin kamar an dace ya fara samun lafiya da yaje gare ta kin yarda tayi dashi ta nuna mai sam ita bata yarda ita bata shirya yi ba.
Allah sarki A'isha Ubangiji Allah ya jikan ki haka ya raya wannan a cikin zuciyar sa afili kuwa sai yace '' okay.''
kashe wayar sa yayi a lokacin ya tura mata kudin ta ya ajiye wayar yana cewa ina jin ki.
Nimrah da ta , tafi tunani da sauri tace '' Ni?.''
wani kallo yayi mata da sauri tayi Ζasa da kan'ta tace '' a unguwar tudun bala nake nan kusa da taransifoma biyar kana zuwa idan kace a kai ka gidan su nimrah yar boko za'a kawo ka gidan mu.''
ajiyar zuciya ya sauke yace '' okay zaki iya tafiya.''
tashi tayi tace '' to ka dauke ni aikin ne gobe nazo? amma bani da kudin mota.''
ciro kudi yayi ya ajiye mata dubu biyar yace '' karki zo.''
dauka tayi ta dauki dubu biyu ta ajiye tace '' sun yi min yawa wannan ma me napep zan bawa idan be yi fushi ba ya tafi wannan sai na koma gida.''
Saheer haΙe rai yayi yace '' dauke .''
a'a ta faΙa tana girgiza kan'ta bata kula ba ta buge da kujera da sauri Saheer ya taso ya riΖe ta ganin tana shirin kifawa kasa dai-dai lokacin kuma aka turo kofar dukkan su kallon kofar suka yi wanda ya shigo babban mutum ne sai ya fara tafi yana cewa Saheer daman abin da kake kenan? .''
da sauri nimrah ta ja baya ta kalli mutumin kwata kwata tunanin ta da ΖwaΖwalwar ta be kawo mata komai ba.
Saheer yace '' Alhaji Nuhu kar ka yi kokarin danganta ni da kalmar da hat abada kasan bazan taΙa aika abin da kake zargi ba.''
Alhaji Nuhu bece komai ba ya saki wani malalacin murmushi ya fita.
Saheer kallon nimrah yayi yace '' daman aiko ki aka yi ko domin ki bata min suna?.''
a'a wallahi ban san sa ba ta faΙa tana ja baya ganin yadda ya koma mata.
Saheer cikin Ιacin rai ya wullo mata , takardun ta suka tarwatsai anan yace '' ki fitar min daga office tun kafin na balla ki.''
ko tsayawa daukan takardun ta ba , tayi ba ta fita da sauri tana share hawaye , sosai jikin ta yake rawa.
ganin kamar security din wajen suna kallon ta da gudu ta fita tana ganin me napep Ιin nan ta shiga jikin ta yana rawa tace '' dan girman Allah mu barnan kar su kama ni.'
Za kici kuttumar uban ki fito min da kudina fitar min daga mashin ai ke basan yar akuya bace wallahi ko wani na gani zai temake ki sai na hana shi.
dan girman Allah kai hakuri ga wannan nan mu tafi.
ta faΙa tana bashi kuΙin hannun ta.
karΙa yayi ya duba ya tura a aljihu yace '' a bakin titi zan ajiye ki.''
to, ta faΙa tana share hawayen ta.
A bangaren Saheer kuwa rasa ina zai saka kan'sa yayi Ιacin rai ya hana shi sakat,
sadam ne ya shigo da yake ya aika a kirawo shi yace '' kasan yarinyar nan...?.''
zama yayi yana cewa wallahi ban santa ba ni da farko na zata mahaukaciya ce lokacin da zamu shigo Company nan da Mahmud muka gan'ta da zan mata magana sai Mahmud ya hanani saboda mun gansu ita sa wani namiji ya biyo ta , yana zage zage.
wani irin sarawa kan Saheer yayi yace '' aiko ta aka yi.''
da sauri sadam yace '' oga wa'zai aiko ta?''
yanzu baka ga alhaji nuhu ya zo ba ? waya faΙa mai na dawo kasar nan ? ko yan jarida basu sani ba cikin dare na dawo ko hidaya bata san da dawowa ta ba sai yau da safe ta ganni motar da na fita da ita, taka ce abin da ya ban mamaki beyi sallama ba ya shigo min office kuma ya akai yasan ina wannan office Ιin? cije lips Ιin'sa yayi ya ci gaba da bashi labarin yadda abin ya faru.
kan sadam ne ya kulle yace '' gaskiya biri yayi kama da mutum, me ya saka tun farko ba mu dauki wani action ba, oga ga wata shawara.''
kai ya gyara mai alamar yana jin sa.
Sadam ne damu ba saboda ya saba da haka yace '' me zai hana kafin ya Ιata maka suna saboda banzan dalilin sa na son ku haΙa hannu ku gallazawa al'umma dole sai price din ku ya zo daya ka dinga kawo kaya mara inganci da yayi maka sharrin kana shigo da hodar ibilis a wannan karon sai ka toshe bakin sa , ka auri yarinyar nan ta haka za ka gano dukkan wata makarkashi da suke kullawa kasan zargin da muke yi motar ta sa kahau kai da Allah ya jikan rai bula maka tankin motar aka yi mai yake zuba a hankali har kai wannan hatsarin Allah ne yayi da kwanan ka a gaba da tuni ka mutu.''
sadam aure fa kace me zanyi da sa'ar autar mu wannan na tabbata ko ihsan ta girme ta baka ganin hakan abin kunya ne kamata na auri wannan yarinyar baka ganin za'a dinga maganganu...?''
gyara zama sadam yayi yace '' da ace kana neman yar cikin ka da ace ka auri yar cikin ka , wanne yafi wani muni ? aure ne , na dan wani lokaci kafin komai ya dai-dai ta , ka sake ta yanzu tun kafin ya , yaΙa wannan labarin nasan tun da ya fita to akwai abin da hakan yake nufi kayi maza ka dauki blogger's su fara rubutu suna cewa ana rade radin zaka Ζara aure, hakan zai dauki hankalin al'umma wasu ma suce ai kayi kaga bashi da hanyar fito da wannan maganar ita kuma yarinyar gurin iyayen ta zamu ayi komai a gama nasan Hajiya za ta iya nuna rashin amincewar'ta tun da tana kaunar Hajiya hidaya ka kwantar da hankalin ka a hankali ka fahimtar da ita.''
ajiyar zuciya ya sauke yace '' sadam na barma ka komai a hannun ka .''
inshallahu zan yi komai yadda muka tsara inshallahu haka komai zai tafi.
Saheer yace '' Allah ya yarda.''
amin ya Allah yace yana fita.
Wannan kenan.
tun da suka fara tafiya sai hankalin ta ya dawo jikin ta, tunowa tayi da takardun ta Ιora hannu aka tayi ta zunduma ihu.
da sauri me mashin ya juyo yana cewa lafiya..?.''
nimrah tace "' takarduna wallahi na baro su acan gashi ban san yadda za a yi na Ζara samun su ba shikkenan ba zan zama ma'aikaciya ba burina ba zai cika gaba.,,
a fusace matashin nan yace '' kuttumar uban ki haka kurum ki zunduma min ihu to sauka..?.''
nimrah tace '' bamu zo ba fa.''
wallahi sai kin sauka.
parking yayi, ta fita jikin ta yana rawa,
baki daya bata cikin nutsuwar'ta haka take tafiya har ta Ζarasa kofar gidan su, shiga tayi tana cire mayafin ta , ta rataye a kafaΙa cikin Sa'a ta , tarar hafsatu, ta ajiye abincin ta fara da mai yaji salak da tumatur har da kokomba da sauri ta dauki buta ta wanke hannun ta , ta zauna ta fara ci cikin kwanciyar hankali.
Kan uba kin ajiye ne kike cimin abinci na .
Fatima kanwar, ta faΙa tana kallon ta .
Nimrah tace '' idan kin isa zo ki kwata wallahi ki ga yadda ake soya fuskar mutum sai na dilmiya fuskar ki a cikin wutar nan.,,
To yar ta'adda kin dawo na sha faΙa miki ba ruwan ki da ya'ya na amma kin ki ji duk ranar da kika sake na kama ki wallahi Allah na lahira sai yafi jin dad'i shegiya zaki ci uban ki ne indai ina raye bake ba ganin ci gaba a rayuwar ki.''
wallahi Allah ke baki isa ki yi min abin da Ubangiji be min ba.
wata dariya hafsatu tayi.
Nimrah ci gaba da cin abincin ta , tayi cikin kwanciyar hankali aikuwa hafsatu kamar ta ari baki haka ta dinga faΙa ta inda take shiga ba tanan take fita ba.
nimrah gama ci tayi ta , tashi ta wanke hannun ta, ta saki gatsa tace '' to yanzu tun da cikina ya dauka sai na tafi nayi sallah na kwanta kafin yamma tayi naga ina kuma zan nufa .''
Malam ne ya shigo yana cewa sai da kika fita kenan?.''
juyowa tayi tace '' wallahi Allah neman aiki na fita malam na gaji da suyar awaran nan , kullum ina gaban kasΖon suya kuma har yau kudin jarabawar tawa yaki haduwa , to har yanzu ban samu ba yau ma da naje wani Company wallahi dakyar na fito saita ni sukai da bindiga ,
dariya fatima da hafsatu, suka saka.
nimrah bin su tayi da kallo ta share kwalla tana kaunar tayi karatu me zurfi amma abin yaci tura kullum idan ta nemo ci suke yi malam direba ne to a yanzu yafi shekara uku bashi da mota sai dai ya karΙi haya yaje ya dan nemi na abinci kwana biyu ma abin yaci tura baya samun motar hayar shi ya saka lamarin gidan ya Ζara tabarbarewa.
Malam yace '' nimrah yawon nan da kike yi duk bashi bane mafita, ke yanzu kin gwammace adin ga nuna ki da baki? Sa'anin ki wasu na dakin mijin su wasu wata me kamawa bikin su wasu sun haihuwa, amma ke babu lissafin aure a gaban ki.,,
Nimrah tace '' malam kenan abin da ba sauri nake na ni wallahi rayuwar talauci ce bana so bawai samarin ne ba ni da su ba ka naga yar kazar nan ma cinta gagarar yake yi a cikin gidan nan idan na auri talaka haka rayuwar zata dinga tafiya kai dai kai addu'a Allah ya kawo na gari.''
girgiza kai yayi duk sanda yayi mata wannan maganar, wannan lissafin take mai bata san wani kudin ba hatsari ne a wani gidan me kudin ga kudin nan amma ba kwanciyar hankali.''
nimrah daukan buta, tayi, ta shiga bayan gida.
Fatima tace '' wallahi Allah mama nimrah tana abin da ta ga dama gashi malam baya son yi mata fada.''
Uban'ki zai min bayan wanda ya yi min okay wallahi i well slap you now now stupid daman ba tun yau ba nasan ke cream (criminal) ce wallahi.''
Fatima tace '' aikin kawai daga anyi magana sai ki dinga yiwa mutane turanci Allah ya saka ma dai-dai kike yi yanzu da wasu malaman Turanci za su ji cewa za su yi kina yiwa Turanci fyade wallahi sai sun hukunta ki.''
hhhhh in fitsari banza ne kaza tayi mu gani yau da naje gurin neman aikin nan suna yi min na fara yi musu tsuru tsuru suka yi da wani ya kawo min maganar banza nace shut up gerewe (get way) tuni kowa ya kama kan'sa Ni nan wallahi ko queen Elizabeth karya take ya nuna min turanc balle ke kina tundun dan bala tantagaryar talaka.
Yauwa mama dan Allah an buΙe wata makaranta nan bayan mu ta yaki da jahilci ki daure ki shiga kema ki dinga turo dauri gaban goshi kina riΖe book a hannun ki.
Nimrah idan kina haukan ki karki Ζara saka ni a ciki cewar hafsatu.
Nimrah tace '' hmmm mama kenan to nidai ina tunanin film zan shiga saboda abin mamaki lokaci Ιaya mutum yake shiga yake arziki sai ki ganni da Ζatuwar mota ana yimin jiniya.''
kaf cikin su ba wanda ya kula ta har ta idar da alwalar ta , ta shiga daki shinfida da'duma tayi, ta tada sallah.
wannan kenan.
Baby badai tafiya za kiyi ba cewar Hidaya.
amrah zama tayi, tana shafa maman Hidaya da yake shimi ce a jikin ta.
wata malalaciyar kara ta saki tana gantsarewa tace '' gaskiya ke ta dabam ce.''
murmushi tayi tace '' hajiya ta.''
riΖe hannun ta , tayi tace '' tun da nake wannan harkar ban taΙa haduwa da wacce tasan sirrin gigita mace sama dake ba .''
haΙe baΖin su amrah tayi tana aika mata da wani mugun wasa.
a hankali ta saki bakin hidaya,
Hidaya girgiza kai tayi tace '' Please kar ki tafi.''
Amrah tace '' gaskiya Hajiya tafiya zanyi ai na faΙa miki dakyar aka bar ni, na kwana karya nayi a gidan mu.''
limshe ido Hidaya tayi tace '' okay amma zanyi missing din ki wallahi.''
Nima haka mommy na komai naki me kyau ne , amma kin haΙu da miji dutsai baya more wa dad'i.
Dariya Hidaya tayi tace '' dazu ya fita yana wani kumbure kumbure kallon inda yake ban yi ba wallahi ni fa ATM na mayar da saheer lokacin da nake tsananin bukata na nemo shi ya biya min baka ta, ta wai yana ganin ya samu lafiya yana ai.....tun kafin ya karasa na gane ina zancen sa ya dosa nuna mai nayi sam ni ban san zancen ba komai sa an shirya ake yin sa , amma ni yanzu bani da time din da zan bude mai ya shiga.''
Amrah tace '' Allah sarki Allah Hajiya ki dena yi mai haka kar wata ran reshe ya juye ga mujiya nima wannan abin da kike gani wallahi dole ta saka ni yi da kuma Ζaddara.''
ZAMAN KAN'TA TAKE
EPISODE 3
Hidaya tace '' hmmmm ba zaki fahimta ba ke yarinya ce .''
murmushi tayi, ta , tashi rataya jaka tayi rungume Hidaya ta Ζara yi ta yi mata kiss a gefen kumatun ta , tace '' bye.''
ta kara she maganar tana sakin ta tare da , daga mata hannu.
Hidaya hannu ta daga mata tace '' bye ,
fita tayi tana murmushi Hidaya zama ta gyara wayar ta, ta dauka ta kunna datar ta messages Ιin Whatsapp ne suka Ιinga shigowa musamman ma na group din su na matan manya shiga tayi ganin message din yayi yawa da alama an saki sabon update ne.
a hankali ta fara bin hirar su murmushi tayi ta buΙe DP din wacce taji tayi wani voice to voice din ya dauki hankalin ta musamman ma muryar ta , sai ta haifar mata da wata kalasa babu picture din'ta sai picture din kyakkyawar kafa anyi mata kunshin nan na yan sudan ga sarkar kafa sosai ta shagala da kallon kafar to ina ga ta'ga me kafar .
shiga ciki tayi kamar za tayi mata magana sai ta fasa, domin bata son disgi da girman ta , tana matar babban mutum kamar Saheer ta tsaya wata mace na hulakan'ta ta..
contact din admin din group din ta shiga ta fara yi mata voice tana cewa hy bestie yakike ya harkoki am naga wata so ban san ko new comer bace Please connect me with her urgently Amrah has left, and I really need this as soon as possible ...
tura mata , tayi ta she datar ta ganin bata online.
tashi tayi ta fara tafiya , handle din kofar dakin ta , ta murΙa ta shiga wayar tace tayi ringing ganin sunan kanwar ta da sauri ta dauka tana cewa sai yau kika tuna dani.
ta faΙa tana murmushi.
daga can bangaren samha tace '' aunty kin san me yake faruwa kuwa? mommy ce tace sai na buga miki waya baki sanar da ita ba , wai mijin ki yayi aure labari ya karade social media ga wani picture dai babu fuskar matar sai dai bayan ta amma shi dai wallahi Allah ba Al bane shi ne zance dai kala kala wasu sunce karuwar sa ce ko fa minti talatin ba ayi ba da Ιora labarin amma ke kin ga uban liking da comments.''
Hidaya , tace '' aure fa kika ce ? hhhh wallahi karya ne, ni kai na be iya dani ba Ιalle yake ya dauko wata kin ga , ku kwantar da hankalin ku, saheer ba zai taΙa yin aure ba.''
Samha tace '' aunty bafa a shedar na miji.''
zama Hidaya tayi ta Ιora kafa Ιaya kan Ιaya daukan lemo tayi ta sha ta ajiye ta saki wata uwar gyatsa tace '' nasan saheer sarai tun kafin na shigo cikin wannan gidan na gama karantar halin sa , bashi da burin aure aure mace Ιaya ta ishe shi tun kafin A'isha ta haihu be karo mata kishiya ba haka yayi hakuri har Allah ya basu da ta mutu ya dade be yi aure ba sannan ya aure ni abu biyu zuwa uku saheer ya saka a gaba ci gaban kasuwancin sa mahaifiyar sa ya'yan sa da yan uwan sa , Saheer wallahi ba irin mazan da kika sani bane yana da hakuri da kawaici amma baya daukar raini, ko ni da kika ga ina abin da nake so to akwai wani sirri a tsakanin mu.'''
dan Allah aunty faΙa min na dinga yiwa abban eman shi kinsan fa wallahi ba tun yau na san yana bin mata ba kawai hakuri nake , nake zaune dashi Allah aunty samin irin mijin ki sai an tona.
Hidaya tace '' hmmm ke Allah dai ya kyauta amma kusan haka maza suke ko ni nasha kama abbas da mace .''
ai gashi nan duk da ya sake ki, kin yi wani auren baki rabu da shi ba.
Cewar samha.
Hidaya tace '' ke sai da haka wannan rayuwar badai da aure na ba kuma ni yanzu wallahi na fi karfin namiji ya raina ni shima ai yasan wacce ni shiya saka har yanzu yaΖi rabuwa dani shekaran jiya, matar da kira na ,tayi tana kuka tana zagina wai idan na cika cikakkiyar mace na bari miji na ya sani ita bata ga amfanin auren da nayi ba nace sai naci abu takazar uban'ta , idan ta sake na fito to wallahi Allah zaman ta da abbas ya Ζare.''
Aunty kenan , me ya saka kike haka ni wallahi Allah ban ga amfanin wannan abin ba.
Hidaya tace '' ke yarinya ce , wallahi baki san me duniya take ciki ba , zuwa gidan ki kayi ne ?.''
Samha tace '' a'a yaji nayi.''
Ikon Allah yaji kuma me ya faru...?.''
cewar hidaya.
Samha tace '' aunty ki wacce mace ya gani yace yana so ni wallahi gwara ko aure ne yayi nasan aure yayi jiya kama shi nayi shi da budurwar sa akan gado na me yafi wannan muni shine na dake ta na yi fashe fashe a cikin gidan na fito.''
Ikon Allah to me mommy tace ...?.''
Samha tace '' wai muje gurin malami ni kuma nace a'a idan dai ba sakawa za tayi ayi min saukar Alqur'ani ba , bazan je gurin mashiriki ba , cewa fa suke yi kayi kaza kayi kaza abu mafi muni suce ka dauki period din ka , ka yiwa mutum abinci gaskiya ni bazan iya ba na kwanaki da muka je cewa yayi sai ya kwanta dani nace sam ban yarda ba da aure na haka kurum.''
Kuttumar uban ki da hallacan kashe min waya kaga shegiyar yarinya dan uban ki mu abanza muke juya mazajen namu da kika ga ba yadda suka iya damu ina cewa saki na da abbas yayi sai da ya kusan hauka..''
tana gama fadar haka ta kashe wayar ta , tana jan tsaki kiran bestie ne ya shigo wayar ta , da sauri ta daga tana cewa hajiyan yan air kwana biyu..?.''
Bestie women leader tace '' uwar gida kuma amarya yau jarabar ce ta motsa...?.''
dariya hidaya tayi tace '' tun da naga kiran ki nasan sakona ya je miki to ya an samu ne ?.''
bestie tace '' no ni ban ma gane wa kike nufi ba mene user name din'ta..?.'''
Hidaya tace '' pretty.''
oh tab wallahi wannan da kike gani yarinyar hajjo ce kuma bata ma kasar nan tana america.
dafa kan'ta Hidaya tayi tace '' innalillahi wallahi kin ga prevent din'na har tsiyaya yake yi gaba ki Ιaya na kasa samun nutsuwa tun Ιazu ki haΙa ni da ita ko Muryar ta naji muyi hira.''
dariya women leader tayi tace '' okay yanzu dai bata online idan na ta hau sai muyi magana amma mene lada na..?.''
Baki da dama zan tura miki wani abu ta account din ki.
Bestie tace '' godiya nake ranki ya dade .''
dariya tayi tana yi mata sallama, kashe wayar tayi ta ajiye
kome ta tuna da sauri ta dauki wayar ta , ta kunna data shiga Instagram tabe baki tayi ganin maganar kara auren saheer ake yi wasu har cewa suke sun san amaryar sai canki canka suke yi dariya abin ya bata kashe datar ta , tayi tana cewa aikin banza ba ku san dutsai bane da baku tsaya kuna Ιatawa kanku lokaci ba.
shiga toilet tayi ta cire rigar ta kunna shower tayi tuni ruwan ya fara ratsa tsakiyar kan'ta.
limshe idon'ta, tayi tana sakin dariya abinda ya saka ta dariya shi ne , wai saheer da aure tab Lallai akwai kallo to a ina zai saka ta yana dutsai bashi da amfani fa marabar sa da shi da babu duk Ιaya.
Wannan kenan.
kan uba lafiya kika tsaya min akai na ?.''
Kinga gaskiya ni nagaji uwani fito min da kudina ni na fasa adashin nan bani kudi na tun da bana ubale bane.
UWANI tace '' nimrah ni kike fadawa haka? to kudin ki na cinye bazan biya ba.''
wata uwar dariya ta saki tace '' kan uban can amma dai gaskiya baki da hankali yau zan nuna miki wace ce ni haka kurum kin cin yemin kudina to wallahi Allah yanzu nan zan dauki kayan kudina mu haΙu a police station.''
ta faΙa tana surar akuyar ta , salati uwani ta saki tana cewa nimrah ashe baki da hankali akan dubu goma zaki daukar min akuyar dubu talatin sauke min ita sauke min wallahi ko naci uban ki.
Nimrah tace '' idan kin isa ki biyo ni wallahi Allah sai na tara miki mutane ashe ba dad'i ki bani kudina na sauke akuya idan baki bani ba wallahi Allah daga nan sai gurin me dabba ina zuwa bakin kasuwa magana ta Ζare cas zai cake min kudina ya bani.''
salati ta saki tace '' ke anya kuwa ina da hankali..?.''
NIMRAH tace '' asibitin mahaukata ne akai na.''
Wallahi Allah baki gado halin uwarki ba nazifa mutuniyar kirki
Owo dai ta faΙa tana fita da sauri uwani ta dauki mayafin'ta da yake kan igiya ta bita a guje nimrah gudu ta saka akuya sao ihu take .
haba baiwar Allah kamar ba matar aure ba kina bin wannan yarinyar me yayi zafi cewar wata mata da tazo shigewa.
tuff tuff aniyar kowa ta bishi ina ruwan ki dani da nake cewa ki riΖe min ita ai baki, riΖe min ita ba.
Cewar uwani.
Matar bata kula ta ba , tayi gaba , abin'ta.
NIMRAH a sosai take gudu da akuya ganin tayi wa uwani nisa sai ta saita tafiyar ta , da sauri uwani ta Ζara so inda take tana ganin haka sai ta kuma kwasa wani irin ihu akuya ta saki itama cin birki tayi amma ina sai da motar nan tayi gaba da ita akuya kuma tayi tsalle ta fita a guje tana zabga uban ihuuuuuuu.
UWANI tana ganin haka tabi akuyar ta , gana cewa ai gashi nan da yake banj da hakki a akan ki Ubangiji ya kama ki.
NIMRAH kuwa kuka ta dinga yi wani Irin rauni taji a kafar ta ji take kamar bata taΙa jin dad'i ba , a duniyar nan.
me motar fitowa yayi yana cewa ai wannan hauka ne ki biyo kan titi kina gudu horn nawa nayi miki amma aban za.
dakyar ta iya tashi tace '' wallahi Allah, Allah ya isana ban yafe ba ai wannan rashin mutunci ne baka bani hakuri ba sai ka tsaya kana faΙa min bak'ar magana.''
komawa cikin motar sa yayi yana cewa Allah ya isanki babu abin da za tayi min.
Nimrah da sauri ta ga Ζusa saka mai tayi aikuwa nan take tayar motar ta fashe fara dingisa kafar ta , tayi tana share hawaye.
dakyar ta Ζara so gida a zaure ta tarar da malam yana Ζwance da mafici a hannun sa Halifa yana kusa dashi yana cin gyada.
lafiya naga kafarki da rauni..?."
Malam ya faΙa yana tashi zaune.
zama nimrah tayi, ta fashe da kuka tace '' malam naje gidan uwani shi ne mota, ta buge ni.''
ba nace miki, ki barta da Allah ba tun da taji ta gani zata iya cinye kudin nan amma shi ne da yake kunne kashi gare ki , kika Ζi ji.''
share hawaye tayi tace '' malam yaushe zani gurin gwaggo?.''
Ranar duk randa kika ga dama ya faΙa yana komawa yana kwanciya.
tashi tayi, tana shiga cikin gidan wanke kafar'ta , tayi ta shiga dakin su fatima ce sai umaimah suna zaune suna hira kwanciya tayi akan matacciyar tabarmar ta duk tabi ta yage pillow ta jawo ta tada kan'ta dashi tace '' dan girman Allah umaimah dauko abin fifita kiyi min ko na samu sauki.''
Fatima tace '' a ina kika ji wannan ciwon?.''
NIMRAH tace '' mota ce ta bige ni.,,
Allah ya sawwake.
Cewar fatima.
Umaimah tace '' amin ya Allah gaskiya kin ga girkin dare nake yi na gaji wallahi bazan iya yi miki ba.''
NIMRAH tace '' dan Allah kina gamawa ki kwasa min nawa mamanku muguwa ce ba , bani za tayi ba sai tace ita , tayi sana'a ta samu kudin ta ni ba zanci ba kuma kinga ni idan na samo haduwa ake yi a rufawa juna asiri.''
Umaimah tace '' to.,,
nimrah a hankali bacci ya fara daukar ta ,
Wannan kenan.
N.D.C quarters.
ma'aruf wannan duk zancen banza ne kai kasan yayan ku ba zai taΙa aure ba , ba tare da na sani ba.
Cewar Hajiya zakiya.
ma'aruf yace '' hakene daman kawai faΙa miki nayi ina su miemie?''
tayi bacci shi kuma faruq yana gurin baba jummai.
tashi yayi yana cewa ga wannan chocolate din ki basa ya ajiye mata wata ledar shopping a kasan capert.
to tace , tana mayar da hankalin'ta gurin labaran da ake yi, gaban tane ya faΙi lokacin da aka hasko picture ma'aruf ya rike wata mace wacce bata san ko wacece ba tsayawa tayi tana jin me ake fadi kamar haka.
ayau ne larabawa ake zargin sharararen dan kasuwan nan Alhaji Saheer dallahat ya daura aure amma na sirri hankalin mutane ya rabu kashi biyu wasu suna cewa wacce me sa'ar ce ta samu nasarar auren sharararen dan kasuwan nan me faΙa aji number daya a jakar nan tamu a Ιaya bangaren kuma inda yan yarfe suka ce wa ba aure yayi ba budurwar sa ce to zantuka dai kala kala mun yi kokarin jin ta bakin sa amma abin ya faskara domin na tuntubi me magana da yahun bakin sa yace mu dai jira komai ake ciki zan mu gani.''
tufa ta dauka ta gutsura tana mamaki to kodai gaskiya ne amma ai tasan wane saheer ba zai taΙa yi mata haka ba duk yadda aka yi akwai wata a kasa.
daukan wayar ta , tayi tana ΖoΖarin kiran sa , sai gashi nan ma ya shigo hannun sa rike da faruq ajiye wayar tayi tace '' kaga daddy ku ba zama ko.''
saboda taga bakin yaron yaΖi rufuwa.
saheer Ιurkusawa yayi yace '' Hajiya ina wuni?.''
Hajiya tace '' lafiya qalau alhamdulillah.''
zama yayi a Ζasa faruq ya hau kan cinyar sa yana dariya tare da riΖe hannun abban nasa , tausayin su ne dukka ya kama ta , tace '' saheer a kawo maka abinci?.''
Saheer yace '' eh amma ba wannan yarinyar bace tayi ba ko?''
yana nufin ihsan.
Murmushi tayi tace '' ni ce nayi saboda yau bana sha'awar cin wa'yannan girke girken nasu su ke nan kullum ace basu da abincin ci sai kayan maiΖo ni yanzu shekaruna sun ja ga rashin lafiya daman ina fama da ita dakai na nayi tuwon shinkafa miyar kubewa idan zaka ci na saka a zubo maka.''
Saheer yace '' zanci.''
Baba jummai baba jummai.
da sauri matar ta fito ba wata babba nace can kenan kawai suna taci dan Hajiya ta girme ta , tace '' Hajiya gani.''
zubowa saheer wannan ragowar tuwan.
YallaΙai ina wuni sannu da zuwa ta faΙa tana durkusawa amsawa yayi yana tambayar ta ya aiki alhamdulillah tace , ta juya ta bar gurin faruq ban da murmushi babu abin da yake can yace '' daddy dani zaka tafi ko? mu dinga yin breakfast tare.''
tausayin yaran ne ya kama shi baya jin zai iya kai wa Hidaya ya'yan sa , haka kurum sam be yarda da Ιabi'ar ta ba , ajiyar zuciya ya sauke yace '' a'a kai zaman ka a gurin hajiya.''
ba dan ya so ba yace '' to.''
tashi yayi Hajiya ta bashi chocolate din da ma'aruf ya bashi tsalle ya dinga yi yana murna.
Hajiya tace '' saboda me kaki yarda su faruq su koma hannun ka ? bana jin Hidaya ko bera zata iya cutarwa balle mutum musamman ma wanda ya fito daga zuri'ar mu ko baka ga yadda muke ba ni da mahaifiyar ta? gaba ki Dayan su Mutanen kirki ne.''
Ζasa yayi da kan'sa yana da zurfin ciki, yana so ya fadawa Hajiya shi be aminta da ita ba amma besan yadda zai mata wannan bayanin ba matar da kudi ne a gaban ta , za'a yi bata su domin a cutar mai da ya'yan sa yace '' insha Allahu zan gyara .''
yayi haka ne baya so maganar tayi tsayi.
baba jummai ce ta kawo mai abinci da ruwan wanke hannu, wanke hannun sa yayi ya dauke robber.
bismillah yayi ya fara ci Hajiya ci gaba tayi da kallon ta .
baba jummai ce ta fito hannun ta dauke da afrah yarinyar ta tana ganin sa ta fara dariya tana cewa daddy jummai ajiye ta , tayi ta tafi gurin sa da gudu ta faΙa kan cinyar sa tana cewa Allah daddy yau sai na bika
zuciyar sace tayi rauni, da ace A'isha na raye duk da basu shiga wannan halin ba tun tana yarinya Ζarama ta mutu bata sam mahaifiyar ta shafa kan'ta yayi da aka raba shi gida biyu yace '' afrah wayayi miki kitson kanki...?.''
uhmm aunty ihsan ce amma ba kitso bane kalba ce
ta faΙa tana wasa da hannun lis Ιin sa da ya cire.
saheer yace '' yayi kyau.''
Daddy zaka tafi da ni da faruq ko?.''
Hajiya tace '' kai kuwa ko dan nacin da yaran nan suke yi ka tafi dasu da ni nayi zatan sai ta dan kwana biyu yau zaka mayar da su amma na lura sam zaman su anan yafi maka kwanciyar hankali, yaran ka suna da kulafici bana gudun su wallahi tausayin su nake ji idan ka tafi kuka suke yi kafin su dawo dai-dai Wallahi ana daukan lokaci me tsayi.''
zare hannun sa yayi daga cikin plate Ιin yace '' Hajiya ba ko wacce macece za'a kai mata ya'yan da bata haifa ba ta riΖe kin ga Hidaya bata taΙa haihuwa ba , bana tunanin tasan yadda za ta kula da su.''
saheer kenan kawai kafi son zaman su anan amma Allah na tuba ita daman mace ai yar raino ce yarinya karama idan aka siya mata yar tsana kai zaka kayi mamakin yadda take kula da wannan yar tsanar nan tata.''
shiru yayi bece komai ba , Hajiya tace '' da gaske ne aure za kayi?.''
dam dam haka kirjin sa ya bada wani irin sauti dakyar ya iya saita kan'sa yace '' daman maganar da ta kawo ni kenan aure nake so na Ζara.''
Hidaya tana wani abu ne wanda baka so?
Hajiya ta jefo mai wannan tambayar yace '' a'a.,,
HAJIYA tace '' bazan hana ka ba Allah ya sanya alkairi amma saheer ban ji dad'i ba auren ku shekara Ιaya da yan wasu watanni kace zaka Ζara aure yarinyar nan tausayi take bani duk mazajen da take aura basu da kirki ita haka kenan haka Ζaddarar ta , take wallahi ranar da na ganta a waya naji dad'i ganin yadda ta yi kiba alamar tana jin dad'i duk da kai sai dai kazo badai ka kawo min ita ba , ka kyau ta kenan? bansan me kake tunani ba baka so ta rabi yaran ka wallahi karka bari ta gane haka idan ta gane ba zata ju dad'i ba.''
Saheer yace '' Hajiya ba haka nake nufi ba , amma ni kin ga ba zauni bane ba na bata dama taje in dai gidan su ne da gidan mu to bansan bata zuwa ba.''
hmmm Saheer ban sanka da karya ba karka fara yi min ita yau yarinyar da take son zuwa gidan nan kullum kafar'ta na nan gidan kullum da abin da zata kawowa yaran nan shi ne zaka bata damar zuwa taki zuwa.
be taΙa zaton haka Hidaya tayi wa Hajiya illa ba irin haka sai yau kai gaskiya mutum me two face be yi a rayuwa ba , kallon arfa yayi yace '' afrah daddy tashi zan wanke hannu na.''
to daddy afrah ta faΙa tana tashi
dauke plate Ιin yayi, ya tafi kitchen shi rayuwar sa me sauki yake yi ba ruwan sa , da girman kai, ajiye wa yayi ya wanke hannun sa ya fito faruq ne ya matso kusa da shi yace '' daddy zan bika.''
shafa sumar kan'sa yayi yace '' ba tafiya zan yi ba muje parlour ko.,''
to yace suka tafi parlour wasa suka dinga yi yana biye musu idan ka gan'sa a cikin ya'yan sa ba zaka yi zaton wannan mutumin bane me daure fuska,
sallah magariba aka tayar tashi yayi ya riΖe hannun faruq aikuwa ihu afrah ta saka ihsan ce ta fito ta gaishe dashi ta riΖe ta , suka fita alwala suka yi sannan suka tafi masallaci.
Wannan kenan.
abbas ba zaka fahimta ba wallahi ni yanzu bani da wani right jiya saheer ya dawo Ζasar nan kai hakuri zuwa na samu kaina ni kaina nayi kewar ka ,
Cewar hidaya
Abbas yace '' ke dai kawai kice baki da lokaci ne ke yanzu namiji baya burge ki sai mace.''
a zuciyar ta , tace kamar kuwa ka sani a fili kuwa sai tace '' no ba haka bane abbas ni nace bana son namiji yanzu mace nake aure ko namiji..?.''
kin ga sai an jima ya faΙa yana kashe wayar sa , tsaki taja ta kunna datar ta Ζara yiwa bestie magana tayi cikin Sa'a tana online tace '' wallahi Allah na manta amma bara yanzu nayi mata magana ina fa garin ku ko na zo ne ?.''
dan jin tayi kafin ta bata amsa Sannan tace '' to dan Allah kiyi mata kece baki iya gamsar dani ba wallahi shi ya saka ma ni ban neme ki ba.''
emoji's din dariya bestie ta sako mata tace π aini tun ranar farko na fahimci ke wace'ce amma karki damu zan gyara wallahi ina bala'in son ki,
Hidaya tabe baki tayi ita bata son mace me kananun breast tafi son masu auki wa'yanda zata dinga kama su , su cika mata hannu kuma g**ndinta bashi da zurfi daga antaΙa ta , ta kawo tace '' to ki zo amma gaskiya idan baki shirya kwana muna yi ba to karfa kizo, nifa bana gajiya wallahi,
bestie sai ta ce π gani nan zuwa yau sai kin yi kuka.
reacting din dariya Hidaya ta sako mata , ta kashe datar ta.
number amrah ta nemo buga daya tayi mata ta dauka gyara muryarta tayi kamar tana magana da namiji tace '' baby na ina cike da kewar ki, kin je gida lafiya.''
a shagwaΙa tace '' uhmm uhmmm bayan tun safe baki neme ni ba sai yanzu ni nayi fushi.''
Sorry my princess daughter bani da kamar ki wallahi ko wacce mace idan na kalle ta gani nake bata cika mace ba kece dai nake wa kallon cikakkiyar mace.
Cewar hidaya.
Amrah tace '' i love you.''
wani farin ciki ne ya kama Hidaya tace '' i love you too,,
amrah tace '' yau za'a kawo min kudi fa..''
gaban Hidaya ne ya buga tashi tayi daga kwanciyar da take wutar kishi tuni ta fara ruruwa a cikin zuciyar ta , tace '' wanne kudin?.''
Kai aunty wanne kudi ake kawowa mace ban da na aure.
Cewar amrah.
Hidaya tace '' sam ba zai yiwu ba wallahi ban yarda ba , kin ga idan auren kike so ni ki aure ni zan yarda.,,
da sauri amrah, ta tashi zaune bata , yi zatan shedancin hajiya Hidaya yakai haka ba tace '' auzubillahi ina neman tsari haba mommy kamar ba musulmai ba a'a wallahi sai ki saka duniya ta zage ni, mahaifana su tsine min ina kaunar naga ya'ya na idan na aure ki mene riba ta ke ba'a gidan mijin ki , kike ba ? gaskiya idan kika Ζara yi min wannan maganar za mu rabu.''
Hidaya rasa ina zata saka ran'ta tayi kawai sai ta kashe wayar neman mafita, ta shiga yi bata kaunar taga amrah tayi nisa da ita dole ta wargaza auren nan idan har tana so taci gaba da kwanciyar hankali kafin hawan jini da ciwon zuciya su kama ta tashi tsaye tayi ta shiga kai kawo a cikin parlour zuciyar ta , tana yi mata wani irin bugu kamar zata faso kirjin ta , ta fito...
Wannan kenan...
N.N.D.C QUARTER.
ana idar da salla ya dawo afrah bata dena kuka ba tana ganin sa sai ta tawo gurin sa rungume ta yayi yana cewa hi shiru gani nan na dawo.
shiru tayi ta kwanta a jikin sa , tana sauke ajiyar zuciya.
HAJIYA tace '' ka samu wacce kake so ne ? .''
Ιago kan'sa yayi yace '' eh so nake na fadawa abba ya je ya tambayo min gidan su.''
ikon Allah a ina take daman iyayen ta basu san ka bane ko yaya naji kana maganar tambaya...?.''
Ajiyar zuciya ya sauke yace '' yar nan tudun bala ce so nake na fara neman izinin mahaifan ta.''
Hajiya jin jina kai tayi tace '' wane mahaifin ta ?.''
abinci ken da nayi ance min direba ne suna zaune a wani gida , gidan ma na haya ne amma ni duk ba shi ne damuwata ba yabon da ake mata shi ne abin da yafi min dad'i.
HAJIYA tace '' kai kuwa saheer be ka gani a jikin yarinyar nan bafa naso ka auro dangin yunwa duk su Ιora maka nauyin da ba naka bane ci da shan iyayen ta ya zamo yana kan ka , kasan talakawa ne ke son mallake miji da yan uwan sa Gaskiya da zan faΙa maka ka dauka sam ba tayi min ba ni nayi zaton auren nan za ka yi na Ζwarya tabi Ζwarya sai kaje ka samo mana yar gidan malam shehu.''
jikin sa ne yayi sanyi, da zai iya faΙa mata da yayi mata bayani auren nan shine rufin asirin sa, zai toshe bakin alhaji nuhu ne musamman ma sharrin da yake kokarin yi mai sharri mafi munu duk da ya fitar da wannan labarin amma wannan maganar ta auren sa ta danne wannan yace '' Hajiya kamar dai yadda kika ce a farko kin amince dan Allah ki amince bana son abin da zan yi ya zamo ba da yardar ki ba.''
BuΙe baki tayi za tayi magana sai ga Alhaji Tahir yayi sallama hamdala tayi me taya ta yaΖi ya zo ta amsa mai sallamar sa tana gaishe da shi amsawa yayi yana zama.
tace '' yauwa gwara da Allah ya kawo ka dan ka yau ya dauko mana abin da yafi karfin mu nan ta faΙa mai komai.''
Alhaji Tahir yace '' a'a ai ba wani abu bane Hajiya ki taya shi da addu'a kiyi mai fatan alkairi saheer yana da kudin da zai iya auren mace hudu har da kwarkwa'ra .''
shiru tayi ya ci gaba da cewa ni wallahi sam matar nan tasa ba tayi min ba , gwara ya auri yarinya kina ga tun da akai bikin nan ya dauke wa kowa ko ni da ina ganin ta a cikin gida na amma yanzu bata zuwa ita nunawa take a yanzu tafi karfin kowa kawai kiyi mai fatan alkairi sau da yawa abin da muke gani duhu ne ba haka bane haske ni talaka da me kuΙi duk Ιaya ne Hajiya.
Ba yadda ta iya haka ta amince yace '' ni yanzu haryar ma zan yi sai na biya bani address din.''
HAJIYA tace '' da sauri haka?.''
to Hajiya shi da ba yaro ba , me kuma za a jira,
HAJIYA tace '' haka ne.''
Saheer sosai yaji daΙin zuwan kahun nasa , bashi address yayi, baba jummai ta kawo mai abin motsa baki faruq zama yayi akan cinyar sa da yake mutum ne me son yara be damu ba.
WANNAN KENAN.
kwanon abincin ta hafsatu, ta dauka tana cewa ke umaimah uban wa yace ki zuba mata kamar haka yafi na kowa...?.''
nimrah Ιaga kan'ta tayi, ta kalle ta buΙe baki tayi, zata yi magana sai ta kalli malam da yake zaune jira take taga wanne mataki zai dauka sai taji yayi shiru.
hmmm idan baku san wata ba to yanzu zaku gane Allah da girma yake ta faΙi haka a cikin zuciyar ta .
tashi tayi, ta fara tafiya sai da taje dai-dai tabarmar da hafsatu take zaune ta zube ta sako wani irin ihu dukkan su tashi tsaye suka yi suna kallon ta.
mimmiΖewa tayi tana cewa shi ne kuke takura mata kuna kuntatawa rayuwar ta akan kun ga bata da gata to mune gatan ta yau za mu toshewa kowa taka shi, shi kuwa malam mun dade muna tara shi yana gani ana hanata abinci amma baya magana saboda yana ganin ba shi bane ya nemo to yau za mu dauke shi mu kai shi duniyar mu, muhukunta shi dole mu hana yin bacci na tsawon shekara arba'in.
salati malam ya saki lokacin da yaji tsassauran hukuncin da aljanun nimrah sukai mai.
Hafsatu tace '' dan girman Allah kuyi hakuri ku sassauta min banyi zaton abin zai bata muku rai ba , yarinyar ce bata da kunya.''
Kan uba lallai yau zamu nuna miki ainihin mu suwa ye , kin Ζara laifi cikin laifi dole mu katsai miki jijiyar idon ki na tsawon shekara dari uku dole mu sakar miki gudawa.''
habawa hafsatu tana jin haka , cikin ta yayi wata iriyar murdawa dafa cikin ta , tayi ta fara matsar kwalla hawaye shar shar yana bin fuskar'ta tace '' dan girman Allah kiyi hakuri.''
Khuce nayi meri zandagi bayya mun gama dake au kai wuyan ka ya isa yanka baka iya bada hakuri ba ko? yau zaka fuskanci hukuba wallahi.
Malam yace '' a'a kai na bisa wuya na kuyi hakuri jira nake ta gama sai ni nayi kar kuce nayi muku kutsai cikin lamarin ku ko kuce na nuna rashin girmama wa kuyi min afuwa.''
Umaimah tace '' malam Ayatul khursihu za kuyi mata sai su tafi.''
Yeeee huuuuuuu Yeee huuu dan bantan uban ki damu jiya aka sauke Kur'ani dole mu tsayar miki da bakiin ki a buΙe mu zubar miki da haΖora sai muga da abin da za kice ayi mana addu'a.
fatima tace '' ni wallahi ba ruwana kuyi hakuri.''
wata uwar atishawa tayi sai kuma jikin ta ya saki , malam yace '' Alhamdulillah ku dauke ta , ku shigar da ita daki idan gobe tayi zan je gurin malam Liman, yayi mata rubutu ni daman gani nake nimrah kamar tana da aljanu .''
mama hawaye ta share tace '' na shiga uku malam gudawa fa Allah ka yaye min.''
Ke ba abin da suka isa suyi miki bara zana ce.
nimrah da take kwace ta saki wata Ζara tace '' yanzu zamu aiwatar da shirin mu tun da kace baraza ce dole mu dauke ka.,,
almajiri ne ya shigo yana sallama cikin tashin hankali fatima ta amsa mai tana ja baya almajirin nan yace '' wai ana sallama da malam.''
da sauri umaimah tace '' karka je malam wata kila sune , sukai basaja.''
malam bece komai ba ya fara tofawa nimrah duk addu'ar da tazo bakin sa , tashi tsaye yayi yace '' muje.''
fara tafiya yayi suka fita kofar gida sai da gaban sa ya fadi Saboda wata Ζatuwar mota da ya gani kasa Ζarasawa yayi ya tsaya yana addu'a domin ko tantama baya yi aljanun nan sune suka zo daukar sa to ayar Ubangiji tafi su.....
yana tsaye yaga an buΙe murfin motar nan shi dai tsayuwa ya ci gaba da yi domin gani yake shikkenan Ζarshen sa ya zo.,,
Assalamu alaikum.
yaji sallama, amsawa yayi mutumin miΖa mai hannu yayi suka gaisa.
Sannan yace '' idan ba damuwa ina so muyi magana da kai.''
kallon kayan jikin mutumin yake turkashi to shi da ba wani attajiri ba , balle yace yana da hadi da wannan attajirin da alama ma tukashi ake yi ,malam yace '' to ba damuwa Allah dai ya saka lafiya wallahi ni nan talaka ni kuma ba ruwana da , shiga sabgar wasu balle nace hadakar kudi ta haΙo ni da wani,
murmushi Alhaji tahir yayi yace '' alkairi ne ke tafe dani ka kwantar da hankalin ka .''
malam yace '' to ina jin ka .''
domin shi har ga Allah, Allah Allah yake ya bar mai kofar gidan sa barin yanzu da duniyar nan bata da gaskiya sai a cutar dashi kuma ba yadda ya iya ba shi da ke rama mishi idan ba Ubangiji ba , kaf dangin su babu wani me sharararen kudin da zai daukar nauyin sa kowa takan sa yake.
murmushi Alhaji tahir yayi yace '' okay ba damuwa na lura tsoro kake ji har yanzu hankalin ka be kwanta dani ba da farko dai sunana Alhaji tahir bashir nazo nemawa Ιana Alhaji saheer dalhat dauren yar ka , nimrah idan ba ayi mata miji ba .''
ΖwaΖwalwar Malam Umaru ce ta tafi tunani da sauri ya Ιago yace '' saheer dalhat me Company manfetur ko wani ba wannan ba ?.''
Alhaji Tahir yace '' shi.,,
Malam jinjina maganar sa yayi a gaskiya ba zai iya aurawa nimrah kamar saheer ba Saboda a komai ya fisu baya so tayi auren da ba kwanciyar hankali a cikin sa , irin su ma basa so talaka ya rabe su, to shi bashi da wannan son zuciyar a ina ma yaga nimrah anya kuwa daman ance masu kudi suna tsafi ko dai dodon tsafi su ne ya nuna musu NIMRAH duk da kowa yana yi mai kyakkyawan zato musamman ma temakon al'umma, malam Umaru yace '' kayi hakuri NIMRAH ba sa'ar auren sa bace kaga dai a yadda muke ba sai nayi maka bayani ba kai hakuri Allah ya basa dai-dai da shi itama Allah ya bata dai-dai da ita.''
turus Alhaji Tahir yayi mamaki ne ya kama shi daman akwai irin mutane nan har yanzu yace '' kayi dai tunani na baka nan da sati biyu kayi shawara.''
Hmmm Alhaji ke nan gaskiyar nan Ιaya da na faΙa maka ita ce sai dai ban san me Ubangiji zai yi a gaba amma ni in a ra'ayina ne babu chaji.
Alhaji Tahir yace '' Allah ya zaba mana abin da yafi Zama alkairi.
amin ya Allah yace.
sallama yayi mai ya shiga motar sa shi kuma ya shiga gida jikin sa a sanyaye abin da yake fatan samu gashi ya samu amma yafi karfin sa.
ganin NIMRAH yayi a zaune kamar ba ita bace ta gama aljanu yanzu.,,
zama yayi hafsatu tace '' kaga an samu ta farfaΙo.''
dan Allah mama me nayi naga duk kuna kallo na
Malam yace '' hmmmm nimrah kedai ki dinga addu'a Allah ya baki lafiya yau cewa kika yi za'a dauke ni duk irin soyayyar da take tsakanin mu.''
dariya ce ta kusan kubbuce mata ganin yadda malam ya koma abin tausayi tace ''dan Allah malam?.''
hmmm kedai idan ana cin Ιaure ba'a tone tone.
kwanciya tayi tana cewa mama akwai abinci kuwa ...?
mama da sauri tace '' eh sauran nawa umaimai dauko mata , taci.,,
NIMRAH tace '' a'a mama ci naki bazan ci ba .''
NIMRAH ba komai ki ci ai ba wai koshi kikai ba.
Ke dan uban'ki, ba zaki je ki dauko mata ba.''
to ta faΙa tana tashi zuwa tayi ta dauko mata amsa tayi tana cewa Ιebo min ruwa fatima zo kiyi min firfita.
dukkan su da to suka amsa mata.
★★★
Okay eh gurina tazo ku barta ta huce Hidaya ta faΙa tana kashe wayar ta security din gidan ne suka hana bestie shigowa.
tashi tayi ta dauki cake ta fara ci tana kurbar lemo idon ta na kan TV Ιora kafa Ιaya kan Ιaya tayi.
a kullum kara farin ciki take , saboda ita kan'ta tasan Ubangiji yayi mata ni'ima tana auren salihin miji wanda ba ruwan sa baya takurawa rayuwar sa tun da ta zo gidan bata , taΙa bashi abinci ba bello ta sauke mai wani nauyi nasa bata san ta gyara mai party Ιin sa ba , bata taΙa tambayar sa ba wa yake gyara mai..
Assalamu alaiki.......
da sauri Hidaya ta Ιago tana amsawa bestie ta karaso rungume'ta, tayi tana cewa i love you.
Hidaya sakar mata kiss tayi a kumatu bestie tace '' na fa dade a tsaye mutanen nan suka hanani shigo wa.,,
ba laifin su bane suna akan aikin su.
zama tayi kusa da ita tana yi mata wani irin kallo Hidaya tace '' bismillah.''
no nafi bukatar ki fiye da abinci ta faΙa tana kama hannun ta .,
kallon agogo Hidaya tayi tace '' ki daure ki taΙa ko dan wani abin ne .''
Bestie tace '' ban dade da cin abinci ba .''
Hidaya hannu ta saka akan lips din bestie tace '' shiiiii kin manta yau kwana za muyi muna aiki gwara ki cika cikin ki.,,
Amina alhasan Muhammad opay 8141785374
1k
Special group 1500
ku turo da shedar biya ta wannan number 8141785374
πππππ πππ°ππ ππππ...
OUMYASMEEN
π¬πππππ π 4
Bestie tace '' ciki na a cike yake bana buΖatar cin komai.,,
Hidaya tace '' okay amma dai da kin daure kinci nifa bana so bako ya zo gurina yaΖi cin komai Please dan Allah ci ko ba yawa ne..,,
bestie tace '' tun da kin matsa bara naci ko yaya ne.,,
ina so zan wanke hannu na
Bestie ta Ζara tambayar ta.
Hidaya tace '' a dining room akwai sink.''
to tace ta , tashi tana Ζara jin jina arziki irin na mijin Hidaya gida kamar ba'a kasar nan kake ba babu abin da ta nema ta rasa parlour ta sai kace fadar sarkin Dubai ikon Allah, step ta , taka guda hudu sannan ta hau kan barandar inda dinning din yake nan ma gida guda ne wani irin decoration aka yi wa gurin painting ma shi kan'sa abin kallo ne tana kai hannu inda sink din yake ya kunna kan'sa da yake automatic ne wanke hannun ta , tayi tana gamawa sai ga wata iska ta fara ratsa ta me kamshi nan take hannun ta ya bushe ta fito tana mamakin to ban da tabewar rayuwa matar da take cikin daular nan me za tayi da wannan rayuwa ita , ada ta dauka neman mata ana yin sa ne saboda samun kudi ashe abin ba haka ba ne.
zama tayi a kujerar kusa da ita tace '' ya hakuri..?,,
Hidaya tace '' hakuri kuma mene ya faru?.''
Bestie tace '' auren da mijin ki zai yi.,,
tab ni wallahi Allah ma na manta yarfe ne na social media fa , saheer ba zai taΙa aure ba ni wallahi da naga picture din naci dariya Al fa zata iya kashe aure.
Bestie shiru tayi tana kallon ta , tace '' shi da bakin sane yace miki haka?.''
no bamu yi maganar dashi ba amma wallahi Saheer ba zai taΙa aure ba ke ni bani da lokacin tambayar sa wannan banzan tunanin
cewar Hidaya.
Bestie tace '' da sauki ma tun da kin san halin sa.,,
Wannan kenan.
tun da kahu ya fara yi mai bayani ya kasa cewa komai har ya kai Ζarshen zancen sa yace '' to shikkenan duk hukuncin da suka yanke dai-dai sai mu jira su ,,
shiru yayi domin jin me zai ce mai sai yace '' amin ya Allah.,,
Sannan yayi mai sallama.
HAJIYA tace '' yaje can ne ?.''
saheer yace '' eh yaje amma mahaifin ta yaΖi amincewa wai saboda su basu da kudi, nafi karfin yar'sa.,,
mswww zancen banza kamar gaskiya yayi haka ne domin ya nuna muku kudin ku be dame sa ba sai daga baya ya fara fito da halin sa.
Cewar Hajiya.
Saheer shiru yayi yana jin ta can yace '' Hajiya bara na tafi tun da naga sun yi bacci .''
Hajiya tace '' to ka ajiye su a hankali karsu tashi su hana mu zaman lafiya.''
to yace a hankali ya sauke afrah daga kan cinyar'sa ya kwantar da ita faruq daman yana kusa da shi
kallon su yayi ya kalli Hajiya yace '' sai da safe.''
Allah ya tashe mu Lafiya Ubangiji Allah ya tsare hanya.
Amin ya Allah yace ya ajiye mata kuΙi a kusa da ita sannan yace '' gobe inshallahu za'a kawo kayan nan.''
Albarka ta Ζara saka mai sannan ya fita samun direban sa yayi yana jiran sa da sauri ya fito ya buΙe mai gurin me zaman banza.
shiga yayi ya dauki magazine din da aka ajiye mai dubawa ya fara yi magana Ιaya ce dai akan auren sa ajiyewa yayi yana ciro wayar sa miss Call ya samu duba dayar yayi itama miss Call ce da kuma messages.
dukkan kiran akan kasuwancin sa ne na manfetur da ya fara yi, kafin ya ajiyewa wayar sai ga wani kiran ya shigo da gawa yayi.
Ζara wa yayi a kunne magana suka soma yi akan Company sa da yake ibadan yace '' inshallah acikin satin nan sadam zai zo ni kuma zan huce chaina inshallahu a cikin satin nan.''
sun jima suna waya Sannan yayi mai sallama ya amsa wata wayar har suka isa gida be dena waya ba kashe wayar sa yayi ya dauko jakar sa da Ιaya wayar sa ya fito.
kai tsaye part din'sa ya nufa ajiye jakar sa yayi a kan kujera yana sauke a jiyar zuciya.
duk da dare yayi dole ya gyara wajen kwana biyu da baya nan yayi datti jiya da ya dawo sai da ya share bedroom din'sa sannan ya kwanta baya son yan aiki su gyara mai daki da tuni ya dauki masu aiki suna gyara mai.
zama yayi ya dafa kan'sa ajiyar zuciya ya sauke har yanzu mamaki yake da al'ajabin abinda kahun sa ya faΙa.
ba mamaki yanzu haka , haΙa baki suka yi, amma zai nuna wa alhaji nuhu be isa ba auren yarinyar kamar yayi shi ya gama ne.
knocking yaji da sauri ya kalli kofar tasa , a tunanin sa ko dai kunnuwan'sa ne suka ji mai ba dai-dai ba amma sai ya saurara tabbas knocking din kofar sa ake yi.
tashi yayi ya buΙe Hidaya ce ta ci Ζananan kaya tamkar wacce zata gasar kyau dauke idon sa yayi daga kallon ta ya koma ya zauna ba ko sallama ta zauna a kujerar da take facing din'sa tace '' sannu da dawowa.,,
saheer yace '' sannu dai.''
taunar chingum Ιin da take yi ta dena tace '' amma naji baka kara cewa komai ba akan tafiya America ina so na dan sami hutu kaga anan bana samun wani hutu duk da akwai yan aiki wani abin dole nayi.
Saheer yace '' a'a.,,
da sauri ta kalle sa ji tayi kamar ta shaΖe sa tace '' amma ka yi min adalci kenan kasan fa zaman da nake yi acikin gidan nan, ya kamata ka sakar min yanci na tun da a ka'ida aure be kama ce ka ba , saboda son rufa maka asiri na yarda zan zauna dakai a haka ba wanda ya taΙa jin maganar nan sai dai kowa ya kalle ni bakya haihuwa bakya haihuwa.,,
idon sane ya canza launi wannan kalaman nata sun bugar mai zuciya kallon ta yayi ya cire glass din'sa yace '' okay fine amma dai kin san ban miki dole ba ? kuma ni bana kallon ki a matsayin ba matata ba , da ace yau bani dashi wallahi Hidaya baza ki taΙa rufamin asiri ba amma lokaci yana nan zuwa da zaki sha mamaki.,,
Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kenan kallon da kake min me son kudi ko to shikkenan saheer ba damuwa.
ta faΙa tana tashi tsaye buΙe kofa tayi ta fita .
tashi yayi ya gyara ko ina sannan ya shiga toilet cire kayan jikin sa yayi, abubuwa da yawa suna damun ΖwaΖwalwar sa sakarwa kan'sa shower yayi yana rintsai idon'sa ga damuwar kasuwancin sa gashi ya dawo Hidaya bata kwantar mai da hankali ba shi kuma wallahi bata isa ta saka shi a bin da be yi niya ba tsanar ta ce ta Ζara samun matsuguni a cikin zuciyar sa.
dakyar ya iya karawa wankan da yake saboda zazzaΙi da ya rufe sa lokaci Ιaya towel ya dauro ya fito hannu ya saka a jikin wardrobe din sa sai ya buΙe dauko riga da wando na kayan sanyi ya saka sannan ya kwanta bakin sa dauke da addu'a...
Wannan kenan.
har kin dawo? Cewar bestie.
Uhmmm ta fada tana hawa gado ta fita ne domin ta nunawa bestie lafiya suke zaune da mijin ta , tun da dai duk wata matar arziki ko da ace ba tare zasu kwana ba ya kamata taje gurin mijin ta idan ya dawo.
ya naga kamar ranki a Ιace?.''
bestie ta faΙa tana riΖe hannun ta.
turo mata hannu tayi domin maganar da saheer ya faΙa mata , ta bata mata rai dole ta sauya taku tace '' Ιacin rai kuma a'a ni raina ba'a Ιace yake ba .,,
bestie haΙe baΖin su tayi tana kokarin Ιalle botiran gaban rigar Hidaya.
wash ta saki wata Ζara tana riΖe hannun bestie gaba ki Ιaya bata cikin hayyacin ta cire bakin ta tayi daga nata ta mai da kan kirjin'ta tana wasa da Ιayan.
π°ππππ ππ ππππ πππππ’π ππ ππππππ πππππππ ππππππππππ ππππ ππ π£πππ'ππ ππ ππππ πππ’π.
Wannan kenan.
Malam tun da ya shiga daki ya rasa wanne tunani zai yi tabbas idan dan uwan sa da yayar sa suka ji wannan magana to fa auren nan kamar anyi an gama shi yasan halin aunty talatu bata da dama akan kudi ga yaya hadi dole yaja bakin sa ta tsuke to idan bakai shawara da wa'yannan ba da wazai yi mahaifiyar su ta jima da mutuwa sune dai yan uwansa wata zuciyar ta jefo mai wannan tambayar.
Malam malam firgigit ya Ιago yana kallon ta , yace '' hafsatu lafiya kike kwaΙa min wannan uban kiran..?.''
zama tayi tace "' tunanin me kake yi haka ? Wallahi na shiga damuwa lafiya ka zauna kana tunani..?.''
ajiyar zuciya ya sauke yace '' wallahi abin murna ne ba abin murna ba wannan sallamar da aka ce ana sallama dani to wane ne yazo nemawa Ιan sa auren, NIMRAH ni kuma gaskiya ba zan iya aura musu yata ba.''
gaban hafsatu ne ya faΙi tace '' aure kuma? to dai kasan tana da aljanu kuma ba ko wanne namiji bane zai yarda ya auri me aljanu ga fatima nan ka bashi.''
kallon ta yayi yace '' baki tambaye ni dalilin da ya saka nace ba zai aure ta ba kin tsaya kina cewa ga Fatima nan wato idan ki ya rufe ke ba nagartar mutum kike so ba kawai yar ki ace tayi aure shikkenan ko to ba a nan gidan ba.''
Hafsatu tace '' ba haka nake nufi ba kaga yanzu yadda rayuwar ta kasance yanzu shekarar nimrah sha takwas duk wannan kyan nata an taΙa zuwa ance ana son ta ? sa'anin ta nawa ne sukai aure wasu har da ya'ya rayuwar ce ta koma haka malam Allah ya kawo kawai ka aurar da ya' ni ina ganin kamar da son zuciyar yarinyar nan ita kawai me kudi take nema kalli su Fatima da yaya suke karatun nawa na haΙa zan basu, su mallaki takardar secondary saboda ita akwai lamarin aljanu a tattare da ita ko secondary bata kara sa , taje ta shiga dashi tana ganin za'a bata daukar farko ta samu ta biya kudin jarabawa to kalli yadda abin ya kasance dasu dawowa tayi wai mota ta buge ta Allah ya saka ma ba motar aljanu bace yanzu kawai duk wanda zai zo ya tambaye ka nimrah kace akwai yan uwan ta ya zaba ita tana da aljanu sai randa Ubangiji ya yaye mata sai kai mata aure da saboda me ya saka , kake ganin ana yawaita sakin masu aljanu ba kowa zai iya zama da su ba kallo Ιazu yadda ta raba mana cuta kana ganin idan ba me Ζarfin zuciya ba , wa'zai iya zama da irin su...?.''
Kuma fa zancen ki haka ne amma dai gaskiya shi dai wannan bazan iya bashi yata ba.
Cewar malam.
Ajiyar zuciya ta sauke burin ta , ya cika bata so tas ya'yan ta su zauna nimrah ta tashi , shi ya saka taje akai mata wannan aikin gwara tai ta zama insha Allahu haka zatai ta zama ba aure tace '' to shikkenan ba damuwa Allah ya zaΙa mana abin da yafi Zama alkairi.''
amin ya Allah yace ya koma ya kwanta itama kwanciya tayi, tana fatan Allah ya saka maganar ta , tayi tasiri kar kuma hankalin sa ya dawo dai-dai ya canza zance.
Wannan kenan
Meeting Hall
naso ace wannan damar da na samu na rusa saheer tun da yaΖi zuwa muyi tafiyar nan tare a wannan satin Company na , na shinkafa na samu asara sosai saboda kasan a satin nan Company sa na shinkafa ya yi ragi sosai ni na rasa dalilin da ya saka yake son yaga faduwar mu.
Cewar Alhaji hudu.
Alhaji iliyasu yace '' dole mu haΙa hannu da hannu wajen rusa shi dole mu haΙa baki da gwamnati ta ce kayan Company sa ba me kyau bane ta haramta siyar dashi a ko wanne shago
tafi suka yi suna jin jina wannan shawarar tasa sai Ιaya daga cikin yan kasuwan yace '' me zai hana mu dai-dai ta farashin mu irin nasa ko kuma mu saka Ζasa da Ζasa.''
ya za mu yi da masu siyan hannun jari a company mu idan muka ce za muyi haka ? a gaskiya ba zamu bi Ζaramar riba, ba .
Alhaji iliyasu yace '' aini kaga na ma kasa yin magana Alhaji Ali shifa yana sane yake komai domin ya rusa mu kuma wallahi abin mamaki yake bani kayan sa ba low quality bane idan har muka ce za muyi irin nasa mu samu riba kamar yadda muke samu a yanzu dole mu yi low quality tun da araha mutane suke so.''
da wannan shawarar suka amince , suka rufe taron da shirin ruguza saheer.
wannan kenan
Washe gari
a hankali Hidaya ta buΙe idon ta sakamakon hasken da ya ratso ta cikin window ta ratsa fararen curtain din d suke motsawa a hankali sakamakon iskar da ake yi, yau.
dafa kan'ta tayi ta shafa jikin bestie da take kwance itama a lokacin ta , tashi da sauri tace '' innalillahi wa'inna ilaihir raji'un rana tayi ba muyi sallah ba .''
Hidaya tashi tayi tana ya mutsa fuska tace '' 10 :00 clock fa karki damu shiga toilet din nan ni sai na shiga na parlour.''
da sauri bestie ta , shiga sauko daga kan gado, babu koya a jikin ta ko daya haka ma Hidaya.
komawa tayi ta kwanta tana jan tsaki, jan blanket tayi ta lulluΙe kan'ta a toilet kuwa wankan tsarki tayi sannan tayi wanka ta daura towel ta fito tana tsane gashin dokin da ta saka da mamaki ta kalli Hidaya abubuwan ta mamaki yake bata , tamkar ba musulma ba tace '' my love lokaci fa ya kure kuma kin san sallar asuba ba kamar sauran salla bace ita lokacin ta bashi da yawa kalli ki ga yadda hasken rana ya haske ko ina .''
Hidaya banza tayi mata sosai bestie take mamakin halin Hidaya ita dai gashi girman kudu ce amma tana da riΖon addini to ita wannan da take arewa ya akai rayuwar ta , ta lalace irin haka bata da me bata amsa haka ta saka kayan ta , ta dauki hijabi ta , tada salla bayan ta idar ta zauna tana azkar,
sai a lokacin Hidaya ta , tashi bata ko kalli inda take ba , ta shiga toilet.
bestie ajiye wayar hannun ta, tayi da yake a cikin waya take azkar din, cire hijabi tayi, ta fito parlour tana mamakin to taji jiya taje gurin sa yau da safe ya kamata ace ta yi mai breakfast kafin ya fita afili tace '' rayuwar me kudi ma dabam take kowa da irin tsarin rayuwar sa kamar ba ma'aurata ba.
TV ta kunna ta mai da hankali kan kallon da take ji tayi an dafa ta da sauri ta kalli Hidaya tace '' har kin fito?.''
Uhmmm am sorry fa na barki da yunwa bara nayi mana order kinsan baya son yan aiki iya kacin su , suyi shara da wasu abubuwan to Nima da natarar da wannan tsarin kawai sai naci gama da zama da shi a haka sai nake order sai abin da ba'a rasa ba nake shiga kitchen ina yin girki.
Bestie jin jina kai tayi tace '' ikon Allah amma kayan abinci basa lalace miki ne ?.''
dan murmushi tayi tace '' no.,,
daga haka bata Ζara cewa komai ba domin kayan abincin ma fitar da su take ta siyar dana siyarwa ta bawa mahaifiyar ta wani.
danne danne ta fara tana cewa kin mata magana kuwa.
bestie Ιora kan'ta tayi a kafaΙar ta , tace '' bata bani amsa ba amma yau ya kika jini?.''
tabe baki tayi tace '' ba laifi kin yi dad'i amma dan Allah ki daure ki haΙa ni da ita wallahi hankali na ya kasa kwanciya.''
hannu ta saka a bakin ta tace '' shiii har tayi min magana zan miki karki damu.''
ya faΙa tana shafa lips din ta tare da wuyan ta ,
limshe ido Hidaya tayi tace '' me zaki ci..?.''
komai ma inhar daga wajen ki ya fito ina so,
Cewar bestie
Okay Hidaya ta faΙa tana yi musu order abinci bayan ta gama ta ajiye wayar ta , tana kallon tv.
Wannan kenan.
buΙe abin zuba ruwan su tayi ganin wayam tayi babu komai kallon Halifa tayi tace '' yau shi ne kaki Ιebo mana ruwa gashi nan yanzu nazo zan shiga ban daki ba ruwa sai ka tashi ka Ιebo mana ai wannan iskanci ne .''
Hafsatu tana jin ta , tayi mata shiru taci gaba da yankan doya da yake yi.
NIMRAH kallon ta , tayi tace '' wai kin biya wa su Fatima kudi ne naga yau sun tafi makaranta ?.''
uhmmm na harhada abin da nake dashi na basu.
jikin nimrah yayi sanyi tabbas mutuwar uwa Ιala'i ce har yanzu mutuwar maman'ta tana taΙa ta uwa gatan Ιan ta , tace '' Allah sarki .''
daga haka taja bakin ta , ta tsuke zama tayi, tana cewa ni wallahi ban ma san ta ina zan fara ba komai fa ya Ζare dan jarin ma da nake dashi wacce mara tsoran Allah ta cinye.
Hafsatu tace '' uhmm Allah ya kyauta.''
nimrah kallon ta , tayi ta ja kwafa sarai taga shan kamshin da take mata.
tashi tayi, ta shiga daki ta kwanta tana so ta je ta dauko takardar ta , to bata san yadda za tayi ba su bata takardun ta ko zata dace ta samu aiki a wani Company.
tana cikin wannan tunanin ne taji sallamar farida kawar mama dogon tsaki taja ta tsani munafukar matar nan tun maman'ta tana da rai bata shiga harkar ta domin idan tazo sun dinga yadawa maman ta habaici.
gyara kwanciyar ta , tayi kwata kwata, ta rasa wanne tunani za tayi ta samawa kan'ta mafita har ga Allah ba zata iya ci gaba da rayuwar nan a haka ba gwara ta nemi mafita.''
Amina alhasan Muhammad opay 1k 8141785374
Special group 1,500
Ku turo da shedar biya ta wannan number 0814185374
ZAMAN KANTA TAKE
Episode 5
NIMRAH nimrah sarai ta jita sai tayi mata ban za domin a yanzu bata da lokacin ta.
Mama Ιaga labule tayi tace '' yanzu NIMRAH kina jina kikai min banza?.''
juya idanuwan'ta tayi ta chanza murya tace '' eh lafiya kike yi mana wannan kira irin na hukuma..?.''
dafa kirji hafsatu tayi ta juya jikin ta na rawa kawar ta , tace '' lafiya kika fito a firgice kina da kamar yarinyar nan ace aikin gida ma sai kin yi shi ni wallahi Allah da ace yar miji na ce wallahi tsinke ba zan daga ba tun da dama taki ba sai a koma wa hagu ba Allah be kawo mata miji aure ba kin ga sai ta zama yar wanke wanke da share share kafin Allah ya daga ta.
tun da ta fara wannan zancen mama take saka hannu a bakin ta , take mata alamar tayi shiru amma kamar kara tun zurata take yi sai da takai aya.
NIMRAH da take Ιaki ta daddage ta zunduma wani irin ihu tare da cewa kin gama ko akwai sauran magana mu barki, ki karasa zancen ki na Ζarshe a duniya.
Farida dafe kirji tayi ta kalli mama tace '' hafsatu wannan kamar ba Muryar mutum nake ji ba?.''
Hafsatu Ιaga mata kai tayi tana daga mata hannu tana sakawa a baki alamar tayi shiru da bakin ta kafin aljanun nimrah su zane ta tas.
da sauri ta dauki mayafin'ta da ta , rataye ta fita da gudu daga cikin gidan.
Nimrah tana daki wani murmushi ta saki ta juya ta kwanta cikin ta na yi mata kugin yunwa.
tashi tayi ta fito daga kan'ta sama tayi a fili ta furta tab wallahi ba zai yiwu ba dole duk yadda za a yi na koma wajen nan.
Hafsatu da take cikin daga a hankali ta Ιaga labule jin abin da take fadi ido hudu suka hada da nimrah tace '' mama kin gama girkin nan ne?.''
Mama tace '' kina ga ko tukunya ban dora ba kike maganar na gama girki.,,
nimrah dafa bango tayi tace "' zan fita idan kinji shiru ki je police station domin wallahi Allah banzan yarda ba sai matar nan taba ni kudi na yo hauka ake yi haka kurum ta cinye min kudina."
Kinga nimrah ki yi hakuri ki dauki kaddara wannan matar da kike gani bata tsoran Allah da ace tana tsoran Allah da baza ta cinye miki kuΙin ki ba.
Cewar mama.
Mama wallahi zuwa zanyi na dauki akuyar ta kaita bakin kasuwa gurin Me Dabba.
NIMRAH ta faΙa tana kallon mama.
Mama tace '' tun da bakya ji sai kin dawo gaki ga hanya nan ke ko ciwon da kika ji a kafa be isa ya saka ki zauna na sai kin fita gantali.''
shiru tayi tana sauraran ta , daukan botiki tayi tana cewa wallahi Allah na Ιebo ruwa wani me dogon hannun ya daukar min sai ransa ya Ιaci ya za ayi kamar gidan nan mu dinga zama babu ruwa.
banza mama tayi mata , fita tayi tana ci gaba da fadan ta.
Wannan kenan.
Gaskiya abin nan ya ban mamaki, anya kuwa hakan baya cikin shirin su?.''
cewar Saddam
Saheer harde hannunwansa yayi a kirji yana juyawa akan kujera yace '' ba mamaki domin wallahi lamarin su Alhaji Nuhu yana daure min kai ko baka ji yadda price din su ya sauko ba ? wato sun bi ta wannan hanyar sun ga ba riba amma ni ina ganin kamar mu ajiye maganar auren nan saboda kaga ni yanzu ba wannan ne a gaba na ba tun da alhamdulillah mun yi maganin wannan matsalar sai mu ajiye ta a gefe.''
baka tunanin za su iya dawo da zancen Saddam ya faΙa yana kallon sa domin shi a yanzu Babban burin sa ne huce ganin ogan nasa yayi aure ba ko dan ya samu farin ciki a cikin gidan sa uwa uwa zargin da da yake wa Hidaya.
Saheer yace '' to shikkenan ta ina kake ganin zamu bi ne ?.''
Saddam yace '' idan tana da yan uwan uba mubi ta hannun su ina ganin wannan hanyar me bullewa ce domin kar su kara dawo da wannan labarin.,,
to shikkenan ya faΙa yana buΙe laptop Ιin sa.
saddam sallama yayi mai kai kurum ya Ιaga mai yaci gaba da aikin da yake gaban sa sosai ya mayar da hankali kan aikin sa wani murmushi yayi ya cije lips Ιin'sa.
bisa dukkan alamu dukkan wani zargin sa , ya fara tabbata hakan da yayi, yayi ne domin ya gane ita wace'ce.
shi ya saka har yanzu ya kasa yarda da ita akwai abin da ya faru shekarun baya ba zai taΙa manta tawa dashi ba tabbas ita ya gani a hotel amma me sai ta nuna ba ita bace bayan da idon sa ya ganta ta riΖe hannun wani namiji shi kuma tare da yake da wani bakon sa da yazo kasar dan kadar Pakistan ne.
ganin tunani na ne man yi mai yawa sai ya yi saurin kawar da wannan tunanin ya ci gaba da aikin sa cikin nutsuwa.
wannan kenan.
Ki bari zuwa gobe sai ki tafi cewar Hidaya.
Bestie tace '' gaskiya gwara na yafi so nake gobe na hau jirgi na koma lagos.''
Hidaya tace '' okay ba damuwa karki manta da ki Ζara yi mata magana.''
Inshallahu , ta faΙa tana tashi tsaye hada kayan ta , tayi Hidaya tana Ζwance tana danna wayar ta.
Bestie gama shiryawa tayi tace '' to sai mun'kara haduwa ni zan tafi.''
tashi tayi ta riΖe mata jaka tace '' muje na raka ki ko...?.''
No da kin zauna naga kina jin dadin kwanciyar da kika yi karna takura miki.
Cewar bestie.
bata rai tayi tace '' wanne takura ana zaune qalau muje na raka ki.''
ta faΙa tana riΖe hannun ta a hankali suka fara tafiya har suka fito harabar gidan Hidaya kallon katon gidan tayi ji tayi kan'ta ya Ζara yin girma duk ita kaΙai ce a cikin wannan gidan kuma ba macen da ta isa ta shigo shi idan ba ita ba.
shi ya saka take tsula tsiyar ta son ranta, a bakin gate ta , tsaya tace '' sai mun yi waya.,,
to shikkenan Allah ya sai an jima.
ta faΙa tana karbar jakar hannun hidaya hidaya juyawa tayi ta fara tafiya, barka da fitowa Hajiya cewar me bawa shukoki ruwa.
ko kallon inda yake ba tayi ba ta dauke kan'ta ta ci gaba da tafiya tana zuwa kofar da zata shiga part din ta sai ta bude da kan'ta shiga tayi tana kallon wajen kamar yau ba'a share shi ba duk furen bishiya ya bushe ga alamun duk kura akan tayar Ιin.
da sauri ta fito tana kwalawa kai kai mai bawa shukokin ruwa zuwa yayi ya Ιurkusa a kasa yace '' ranki ya dade gani.''
Kira min duk wani ma'aikaci da yake cikin gidan nan
da sauri yace '' to an gama ranki ya dade.,,
Ya fadi haka jikin sa yana rawa a guje ya kirawo kowa , dukkan sune suka taru kowa yayi kasa da kansa Hidaya tace '' su wa'yancan raini ne ya saka suka Ζi zuwa ko yaya....?.''
ta faΙa tana nuna sojojin da suke kofar farko ta cikin gidan.
kallon kallo aka shiga baba buzu yace '' ranki ya dade ni aikin gadi nake sauran kuma jami'an tsaro ne shi ya saka kika ga basu zo na basu da alaΖa da wannan maganar.''
What kai na saka kane a ciki da zaka faΙa min haka?.''
Baba buzu yace '' kiyi hakuri.,,
hararar tsohon tayi sosai yake jin jina rashin kunyar Hidaya Alhaji saheer yana girmama shi, a yanzu kawai yana zama ne a cikin gidan yana biyan shi albashi maharazu Ιan sane ke komai shi yana zaune be dena bashi albashin shi ba , ya bashi ya bawa maharazu.
Ran maharazu ne ya Ιaci amma sai danne Hidaya tace '' a cikin ku wa yake yin share share...?''
isa yace '' ni ne hajiya.''
daga yau na kore ka saboda baka san aikin ka ba ya za ayi kabar min waje duk datti saboda baka san darajar kanka ba , so kake cuta ta kama ni na mutu ko saboda kai jahili ne baka lura da abin da ya dace.
HAJIYA Alhaji ne yace min nade na sharewa zai dauko wasu ma'aikatan ni iya kaci na harabar gidan nan sauran matan kuma gyaran bangaren ki da bayan gida.
har akwai wanda zai zartar da hukunci ban sani ba ta faΙa tana kallon su.
Isa yace '' Alhaji ne ya fada min haka.,,
juyawa tayi ta bar gurin ranta duk a Ιace me saheer yake nufi wato ita kenan photo ce a cikin gidan dole ta Ζara jan Ιamara.
tana shiga parlour ta , ta zauna tana sauke ajiyar zuciya , da sauri ta , tashi ta shiga daki buΙe wardrobe Ιin'ta, tayi ta ciro doguwar rigar ta , da yake riga da wando en a jikin ta kuma hakan be dame ta ba ta da duk irin kallon da ma'aikatan gidan za suyi mata dora abayar tayi a saman kayan'ta, ta dauki katon glass ta saka mayafin'ta abayar ta saka akan ta kitson kari da aka yi mata ya zobo gadon bayan'ta jakar ta da key ta dauka zuge zip din jakar ta , tayi ta dauki wayar ta , ta saka wajen da take ajiye takalman ta , ta zuge glass din kalma ne da yawa iya lissafin'ka ba zaka iya zama ka kirga su ba sai kace shagon siyar da takalma daukan wanda ya dace da kayan'ta, tayi ta saka a hankali ta fara tafiya tana taunar chingum har yanzu bata kai matsayin matar sa ta farko ba saboda A'isha idan zata fita tamkar matar me muΖami haka motaci ke mata jiniya har da masu tsaron ta musamman ma ace zata wani taro ko bada tallafi, wannan abu shi yake Ζara bata haushi kamata yayi ace a yanzu da ta mutu komai na rayuwar Saheer ta san sa ya zamo ita ke mulki da komai sai tace ayi za ayi.
inda tayi parking din motar ta , ta nufa ma'aikatan gidan binta sukai da kallo zuwa yanzu sun fahimci Allah ya haΙa saheer da bakar Ζaddara matar sa mace ta gari kullum cikin hijabi sai gashi ya auri wacce babu batun kunya a tare da ita , ita ba ma'aikaciya ba amma kullum cikin fita take yau wacce zasu gani dabam gobe wacce zata kawo dabam yawa shugabar Kungiyar kare hakkin mata ta kasa baki Ιaya...
haka suka raya a cikin zuciyar su.
buΙe motar, ta ' tayi ta shiga key tayi mata s hankali ta fara tafiya horn tayi wa mai gadi ya buΙe mata a guje ta fita daga cikin gidan babban rufin asirin da Ubangiji yayi musu babu Ζasa da yau tayi musu wanka da kasa.
hawa kan titi tayi anan sai ta dai-dai ta tafiyar ta saboda cunkoson ababen hawa da ta samu.
wayar tace tayi ringing tsaki taja ganin abbas ne buΙe jakar, ta tayi ta dauki wayar ta saka a handsfree tace '' Abbas gani nan zuwa ni dad'i na dakai gajan hakuri kamar wanda kayi shekara baka ganni ba.,,
Abbas yace '' oh haka zaki ce kin san kuwa na saka samun nutsuwa babban buri'na na jini cikin jikin ki.''
cije lips Ιin'ta tayi tace '' okay gani nan amma ba dadewa zan yi ba zan je gida ne.,,
kashe wayar , tayi tana fadar haka ci gaba tayi da tukin ta har ta isa gaban wani gida horn tayi me gadin ya buΙe shiga tayi parking din motar ta , tayi ta fito tana daukar jakar ta , rufe motar ta tayi ta , ta fara danne danne kara wayar tayi a kunne tace '' ya zaka barni ina jiran ka bayan na faΙa maka ba dadewa zan yi ba.,,
kit taji alamar ya kashe kiran tsaki taja ta mai da wayar cikin jakar'ta
ba zato ba tsammani ji tayi an rungume'ta ta da sauri ta juyo tana cewa haba Abbas wallahi na tsorata.
riΖe hannun ta yayi yana sakar mata wani irin murmushi yace '' tunanin me kike har kika tsorata...?''
fari tayi da idon ta tace '' naka...''
Uhmmm ba gaskiya bane ko dai tunanin sabuwar budurwa da kikai ne ?.''
Cewar Abbas
da sauri ta kalli abbas tace '' kai baka gajiya da zargi wallahi mu karasa ko ya faΙa yana kallon hantsar wandon sa .''
riΖe hannun'ta yayi suka fara tafiya yana cewa yau zan nuna miki zallar farin cikin da nake ciki hidaya kin zaΙi kuΙi, kin barni duk irin son da nake miki.''
ni wallahi idan kana yi min irin wannan zancen zan dena zuwa gurin ka ,kai baka da damuwa sai zancen miji na miji na haba ni wallahi Allah na gani ni ba karuwa ba ka zamar dani karuwa.''
Abbas yace '' hmmm Hidaya a ina muka haΙu? kawai dai a rufa da fatar akuya.''
banza tayi mai ta shiga dakin zama tayi akan kujera tana sauke ajiyar zuciya abbas cire jean din sa yayi ya zauna daga shi sai boxer daman babu riga a jikin sa.
hararar'sa tayi tace '' ai ka bari na huta ko?.''
dariya yayi ya fito da abar'sa yana shafawa yace '' kalli ki ga yunwa take ji please ki temaka mata.,,
Kawo min ruwa na sha Ζishirwa nake ji.
ta faΙa tana dauke ido daga kan'sa.
tashi yayi ya buΙe fridge ya dauko mata robar ruwa da glass cup rufewa yayi ya buΙe mata ya tsiyaya mata ya miΖo mata.
amsa tayi tana kai wa bakin ta , tas ta shanye tace '' Allah ya saka baka saka min pills ba domin yau ba zama ya kawo ni ba kai idan baka yiwa mace mugun ci ba , baka sanin ka ci mace.''
a'a akan me zan saka miki magani wancan karan ma gardama kikai min Hidaya ban san saboda me kika zaΙi mata zuji dad'i dake ba tun kafin mu rabu na gane haka ban tabbatar da zargina ba sai ranar da na ga kin saka jamcy a status din ki , Allah yayi miki diri me kyau.
da sauri Hidaya tace '' mu rufe wannan chapter ya isa haka bana son maganar nan .''
zama yayi a kusa da ita yana ΖoΖarin cire rigar jikin ta temaka mai tayi ta cire har shirt din da take jikin ta a hankali ya furta wow nayi missing din wa'yannan kyakkyawan breast din ki
ya Ζara she maganar sa yana shafa wa , Hidaya tace '' minti goma na baka.''
haΙe rai yayi yana zura hannu a ramin cibiyar ta yace '' gaskiya yayi min kadan idan wancan mutumin baya nan , ki kwana mana mu sha soyayya.''
ya faΙa yana kashe mata ido Ιaya.
daure fuska tayi tace '' serious wallahi ba jimawa zan yi ba ,,
to shikkenan ya na iya tun da kin riga kin zama sai dai gani daga nisa kin gwammace ki budewa mace kafar ki ta kaΖule'ki tas iya son ran'ta bakya son jela.
kaga abbas ni wallahi sauri nake idan zance zaka tsaya to ka kira ni,
Jikin abbas ne yayi sanyi yace '' Hidaya kin canza min ba kamar da ba wai me yake faruwa idan laifi nayi miki dan Allah kiyi hakuri wallahi bana jin daΙin abin da kike min...?.''
rungume shi tayi tace '' Abbas dole na damu ina zargin yaron miji na , yana bibiyata kai kuma baka daga min kafa idan aure na ya mutu ban san ya zan yi ba .''
da sauri ya cire ta daga kirjin 'sa yace '' idan ya sake ki sai me ? rasa manema kika yi ne ? basai a mayar mana da auren mu ba ni wallahi a yanzu ko S.D RICE ba gani sai nayi ball da ita na tsane shi bana kaunar ganin sa naso wallahi da aka ce a kwanaki an kai mai hari dama kashe shege suka yi komawa ya huta.,
Salati ta saki tace '' haba Abbas me yayi maka ?.''
Kinga Hidaya karki bata min rai bayan nasan asiri kikai min na sake ki wallahi Allah kin cuce ni gashi nan kin jefa mu cikin halaka abin da ban yi ba ina yaro sai gashi da girma na ina yin ta , ko da kin san iya kaci na a sha love bana zina.
Hidaya ganin yana shirin yin tone tone da sauri ta haΙe bakin su guri Ιaya wani irin kiss take mai duk abin abbas sai da ta goge mai hadda shi ya saka yake son ta, ta iya sarrafa mutum.
sai da ta tabbatar ta , jikin sa yayi sanyi babu abin da yake buΖata sama da ya zura gugar sa , a hankali ta zare jikin ta , tana cewa lokaci yayi abbas zan tafi.
da sauri ya riko hannun ta yana cewa dan girman Allah kiyi hakuri karki barni a cikin wannan halin
rintsai idon ta , tayi ta rasa dalili ita yanzu sam namiji baya gaban'ta ko da gaske ne da ake cewa hakan yana daga cikin illar neman mata idan kuwa haka ne tofa akwai gagarumar matsala saheer yace yana ganin ya samu lafiya ya za tayi dashi tana cikin wannan tunanin ne.
ya rungume ta itama bata da wani zaΙi da ya huce ta bishi
sai da komai ya dai-dai ta sannan tayi wanka ta shirya tace '' ka Ιata min lokaci wallahi.,,
Hmmm kawai yace domin shi mamakin lamarin, Hidaya yake yi.
daukar jakar ta , tayi ta fara tafiya sai da taje bakin kofa sannan tace '' sai munyi waya.,,
Abbas yace '' okay.,,
da sauri ta fita har tana tuntube wayar tace tayi ringing zuge zip din jakar tayi ta fito da ita sunan saheer ne ya fara yawo a screen din wayar ta dauka tayi tana karawa a kunne tace '' hello.,,
Assalamu alaiki muryar sa ta daki dodon kunnen ta ba karamin kwarji Muryar sa tayi mata ba duk abin ta , tana shakkar sa , ko wani abin zata faΙa mai sai ta yi Ζasa da idon ta bata iya faΙa mai ido cikin ido dai-dai ta nutsuwar'ta tayi tace '' barka da wannan lokaci.,,
ba tare da ta amsa gaisuwar sa ba babban burin ta ya faΙa mata abin da ya saka ya kira ta.
baya kiran ta ba tare da wani dalili ba.
Saheer yace '' kina ina ?.''
Gidan mu ta bashi amsa
Saheer yace '' mommy tana gida tana jiran ki.,,
yana kai wa wannan ya kashe wayar sa , a hankali ta cire wayar daga kunnen ta , tamkar an zare mata laka haka ta dafa bango ta shiga uku shikkenan zargi zai Ζara shiga tsakanin su.
daman akwai wata kullalliya a tsakanin su.
kiran mommy ne ya shigo wayar ta gaban tane ya faΙi duk irin halin mommy bata kaunar wannan Ιabi'ar tata kasa Ιagawa tayi har kiran ya , yanke.
Amina Alhasan Muhammad opay 1k special group 1,500
8141785374
ku turo da shedar biya ta wannan number 08141785374
free page ya kusan karewa.
Episode 6
Dakyar ta iya daga kafar ta , ta fara tafiya motar ta ta buΙe ta shiga tana sauke ajiyar zuciya jikin ta duk ba dad'i tamkar an zare mata laka haka ta fara tuki horn tayi me gadi ya buΙe mata gate.
fita tayi a hankali har yanzu ta kasa samun karyar da za tayi ta fitar da ita musamman idan saheer ya dawo gidan ya za tayi da wannan tunani ta isa gida horn tayi mai gadi ya buΙe mata shiga tayi ko dai-dai ta
parking ba tayi ba ta fito daukar jakar'ta tayi ta fara tafiya miΖawa maharazu key tayi bece komai ba ya karΙa domin ya gane me take nufi.
da sauri ta fara tafiya ta shiga part din ta , jin muryar mommy da sauri ta shiga tace '' mommy sannu da zuwa kin zo na tafi saloon.,,
a fusace mommy ta , tashi ta mare ta , tace '' baki da hankali ko baki san ciwon kan ki ba ? hmmmm wallahi wallahi kin ban mamaki ga mijin ki can yana neman yin aure ki, kina nan a zaune babu abin da ya shafe ki , yawo kika tusa a gaba ba dole yayi aure ba Hidaya baki san cin sa ba balle shan sa baki san ki kula da shi ba
ke dai mata kika rako duniya wallahi asiri ma idan kin ga yayi tasiri to akwai biyayya da iya kalamai ,bawan Allah nan dakyar muka samu ya aure ki baki ga irin kuΙaΙen da na Ιatar ba duk akan ki shine kika bada kofa shekara daya da wasu watanni zai miki kishiya dan uban ki haka kika tashi ko shara da yan gyare-gyaren gidan nan bakya yi , aini ban san haka kike zaune ba sai da samha ta faΙa min komai besan me lokacin da kike fita ba haduwa nayi dashi a harabar gidan nan ina ΖoΖarin tafiya ya ban hakuri na zauna da ya kira ki saboda ke kin iya karya kika ce kina gida dan uban ki, ina kika tafi?.''
cikin mamaki ta dafe kuncin'ta ta buΙe baki za tayi magana mommy tace '' yi min shiru bana so naji komai daga bakin ki wallahi mamakin ki nake gani nake kece zaki face da wannan gida nayi abin da nayi kika fito daga gidan wancan matsiyacin shine kika saka min da haka wallahi kin cuce ni Hidaya ke ba haihuwa ba anya kuwa ba wani abu kika sha kika ki haihuwa? kullum sujja nake Allah ya baki haihuwa Ubangiji ya saka kafin ki yaye kin haihu amma ke kin rufe idon ki kin toshe kunnuwan ki kin dauki hudubar sheΙan wa'yannan kawayen naki wallahi duk randa na kara ji ance kin tura mata a cikin gidan nan wallahi Allah sai ranki ya Ιaci shasha matsa min na huce.
tamkar wata doluwa haka ta matsa mata , ta huce gaskiya ta yarda inhar mutum ya kware gurin munafurci to zai iya raba da , da mahaifi da sauri tabi mommy tana cewa dan Allah kiyi hakuri inshallahu bazan Ζara ba.
mommy tace '' kima Ζara.,,
riΖe mayafin'ta tayi tana kuka tace '' dan girman Allah ki dawo.,,
tsayawa tayi ta ce sake ni.
sakin ta, tayi mommy dawowa tayi ta zauna
Hidaya itama zama tayi ta zuba ta gumi tace '' mommy waya ce miki zai yi aure?.''
uban ki ne ga labari ya baza media har free weeding pictures na gani ai na yiwa Hajiya magana sai tace min eh yana neman aure jifa amsar da ta bani a yadda muke da ita har ta bari Ιan ta yayi aure.
jikin Hidaya ne yayi sanyi rasa ina zata saka kan'ta tayi jikin ta duk ya saki tace '' ni be faΙa min ba kuma ni gani nake kamar faΙa miki haka tayi kawai.,,
wani kallo tayi mata , tace '' dallacan rufe min baki, ke mahaukaciyar ina ce ? ga zance daga mahaifiyar sa idan zaki gyara halin ki , ki gyara kin ga tafiya ta.,
da kallo ta bita dashi tace '' to shikkenan , ki gaida gida gobe zan zo sai musan abin yi.,
banza tayi mata , ta fita Hidaya da sauri ta , tashi ta fara tafiya buΙe kofar toilet tayi ta wanke fuskar'ta fitowa tayi ta ciro wayar ta a jaka ta nemo number saheer danna masa kira tayi ta Ζara a kunne.
be dauka ba ajiyewa tayi ta buΙe wata kofa wacce kai tsaye bangare saheer zata shiga ajiyar zuciya ta sauke ganin kofar sa a buΙe take da sauri ta shiga baya parlour dan haka sai ta shiga bedroom Ιin sa jin kar'ar zubar da ruwa a toilet zama tayi tana jiran'sa.
kallon ko ina take kamar mace komai tsaf tsaf kamar mace ta gumi ta zuba tabbas idan wannan zance ya tabbata ta shiga uku ita daman matar shege ce wata kila wacce zai aura , auren soyayya za suyi zata zama yar kallo kenan ina ba zai yiwu ba dole ta zubar da komai ta kama kan'ta tabbas idan bata yi wasa ba wankin hula yana neman kaita dare.
tana cikin wannan tunanin taji kar'ar buΙe kofar'sa.
da sauri ta , tashi towel ne a hannun sa amsa tayi mamaki ne ya kama shi ya riΖe hannun ta yace ''. Bar shi na gode.,,
girgiza kai tayi tace '' baka so na samu lada ne bani nayi maka .,,
ta faΙa tana Ζara karΙa jikin sa ta fara goge wa saheer yace '' barshi haka na gode.,,
ajiyewa tayi tace '' wanne kaya zan dauko maka.,,
yi yayi kamar be jita ba ya huce, dressing mirror jan stool yayi ya zauna.
zama tayi tana kallon sa har ya gama shafa mai , duk da saheer baki ne amma bawai irin can ba za'a kira shi da chocolate colour wani irin karfaffan mutum ne jikin sa baya nuna tarin shekarun sa.
duk inda kyakkyawa yakai to yakai ita kan'sa fatar sa abin kallo ce , tashi yayi ya buΙe wardrobe ya dauko riga armless da wando three quarter milk and coffee colour yan gidan Gucci turare ya fesa tace '' yau ka dawo da huri daman kullum haka kake dawo wa ba sai dare yayi ba .''
juyowa yayi yana kallon ta domin maganar ta , ta bashi mamaki , be taΙa zaton rashin kunyar ta , takai haka ba zama yayi akan kujera yana daukan laptop yace '' zan yi aiki ki faΙi abin da ya kawo ki kar kizo ina aiki ki katsai ne.,
maganar nan baΖaramin bugar mata zuciya tayi ba sai ta danne tace '' daman mace sai tana da bukata sannan zata je gurin mijin'ta?.''
be ce mata komai ba ya buΙe laptop din sa Hidaya tace '' wai da gaske ne za ka yi aure... ? Ka samu lafiya ne ?.''
ta gefen ido ya kalle ta daman shi dai yasan ruwa baya tsami banza wato shi ne ta canza halin ta, tana so ta gyara wasu kura'kuran'ta.
Uhmmm yace mata yana ci gaba da danna laptop din sa , Hidaya ji tayi tana neman faduwa haka dafa gado tayi ta riΖe kan'ta da yake juya mata , tace '' tambayar ka nake ka amsa min da uhmm da gaske ne ka samu lafiya kuma aure za kayi?.''
Saheer yace '' inshallahu ina fatan haka.,,
da sauri ta , tashi tsaye ganin yana shirin raina mata hankali tana tambayar sa yana fadar haka kuka ta rushe dashi tace '' kai min adalci kenan ? tsawon Shekara daya da watanni nayi ina jiran ka samu lafiya amma shi ne ka saka min da haka daman ai na lura da take taken ka wallahi Allah ba zan zauna da kishiya ba sai dai ka zaΙa ko ni ko auren da kayi kuma Allah nasan Hajiya bata san da wannan zancen ba.,,
duk wannan maganganun da take saheer ko Ιago da kan'sa be yi ba Ιalle ya kalle ta nunawa yayi kamar baya gurin ko baya fahimtar yaren da take magana dashi.
da sauri ta fita tana ci gaba da kuka tana shiga part din ta ta dauki waya ta dannawa Hajiya kira rabon ta , da ta kirawo hajiya tun ana sauran sati Ιaya bikin ta saheer.
har ta gama ringing bata dauka ba ci gaba da kiran'ta, tayi amma ina Hajiya bata dauka ba danna mata kira ta kara tana cewa ai ni nasan abin munafurci ne gashi nan taki Ιagawa a wannan karon Ιagawa tayi kuka ta Ζara fashewa da shi tace '' Hajiya wai da gaske ne aure zai yi wallahi Hajiya idan yayi auren nan mutuwa zan yi.,
Hajiya tace '' subhanallahi haba Hidaya sai kace haramun zai aikata tabbas kishiya akwai ciwo amma haka za kiyi hakuri ace bashi da shi ne , shi ne zan iya hana shi amma tun da yana da hali ki yi addu'ar Allah ya saka kin samu abokiyar zama ta gari Allah ya saka hakan shi ne yafi alkairi ,,
Hajiya alkairi fa kika ce kishiyar ce alkairi ke me ya saka alhaji be miki ba har ya mutu idan alkairi ce ? Wallahi to dole na tona asiri bashi da lafiya tun da yayi hatsari gaban sa ya samu matsala.
HAJIYA tace '' ke ce dai baki da lafiya yaron da ko kwarzane jikin sa be yi ba a hatsarin da suka yi zaki zo min da wannan zance ke ce dai mara lafiya sai dai ki karkace ki saki katon kashi ba ki iya kashin mutum ba aikin ki kawai kici ki sha kiyi kashi ke har kina da kunyar da zaki kalle ki, kice bashi da lafiya ya'yan da ya haifa kece kika haifar mai su? Ina miki kallon me hankali kina kokarin shiga dawa kishiya hauka ce har da zaki faΙa min haka .,,
Hidaya kara rushewa tayi da kuka ta kashe wayar ta ajiye ta , bata taΙa tunanin hajiya zata faΙa mata haka ba kenan ma da sanin ta , za'a yi mata kishiya.
shiru tayi tana share hawaye dole tabi mommy domin tasa inhar za tayi mata abib da take so kishiyar nan da za ayi mata labari zata zama ba mamaki ma yar gidan babban mutum ce.
★★★
Talatu talatu, da sauri talatu ta fito tana cewa haba yaya hadi lafiya kake min wannan kiran ka shigo cikin gidan nan babu ko sallama.
Ke bana son rashin kunya harkar arziki ce ta , zo mana amma Umaru yana so ya saka bakar kafar sa ya ture mana arziki.
ya faΙa yana gyara malin malin din sa.
Talatu tace '' kayi min bayani yadda zan gani?.''
to yanzu nan ina zaune Ζuda nabin baki na saboda tsabar talauci da yake damuna hinin yau babu wanda yazo ya siya dabino ko sai wata bakar mota katowa fa wallahi fuskata tas sai da ta fito a jikin motar, ta tsaya wani hamshakin mutum ya zuge Glass da sauri na , nace mai alhaji kwano nawa za'a baka ? mutumin nan talatu sai yace '' gidan malam hadi yake nema.,,
nanfa jiki na ya fara zikiri nace wanne wanne hadin bashi da inkiya yace mahaifin nimrah yar gidan malam Umaru sai nace me hadin yayi nayi haka ne naji idan wani abu ne tofa nace ban san sa ba , banci nanin ba nanin zata cine ne
cikin zaΖuwa talatu tace '' kai sauri ka kara samin labarin ni dadi na da kai idan ka tashi bada labari komai sa ka faΙa.
hmmm ke waya ke harkar tsiya, ki tsaya na zube miki ita a fefe yace '' zai bani dubu hamsin nanu mai gidan.,,
sai nace to faduwa ta zo daidai da zama ni ne amma gaskiya na saka ran da dubu hamsin din nan ka bani ita tun safe babu wanda yazo ya tsaya min anan gurin da sunan yazo siyan dabino
sai yace '' alhamdulillah za mu iya magana dakai.,,
nace a'a bani kudi na sai ka faΙa min duk wata magana da zaka faΙa min mutumin nan talatu sai ya dauko rafar kudi ta yan dubu dubu guda uku ya biyu dubu dari cif na karaba ina godiya kin san wani abin takaici wai ashe auren nimrah yake nemawa Ιan sa Umaru yace a'a wai yafi karfin nimrah shi talaka ne
Salati talatu ta saki tace '' kai ashe daman bashi da hankali ga arziki yazo mana yana ΖoΖarin ya saka kafa ya ture shi bara na sako hijabi mu tafi.,,
tsaya tsaya mana dad'i na dake son kuΙin ki, yayi yawa wallahi sai nace mai ni ne wan umaru uwa daya uba daya bani sadakin ta gobe ka dawo a daura musu aure.
Kinga miliyan daya ya bani da dubu dari biyar ya bani yanzu zuwa za muyi , gidan sa mu haΙa hannu da hannu mu taushe shi gobe ayi abin da za ayi kar ma makiya suji ni wallahi ace ina da yarinya bashi zanyi matsalar, kinga rafi'atu baka ce su kuma masu kudin nan suna son farar mace shi ya saka ma bance gata nan ba.
ban da abin ka yaya hadi ga zulai nan ai da dan hasken ta.
wani kallo yayi mata, yace '' kin ga bana son shir'man banza sako hijabin ki muje dole ya amshi sadakin nan wallahi yarinyar nan idan ta auri Alhaji saheer ai sai mun gaji da keta hazo idan har ba kaza bace ci ki goge baki nama amshi number sa ma.,,
Wallahi kuwa ta faΙa tana saka hijabin ta , gaba yayi tana bin sa a baya tafiya suka yi me nisa sannan suka isa gidan su nimrah a soro suka ci karo da malam yana cin abinci washe baki yaya hadi yayi yace '' malam umaru dan uwana rabin raina abinci kake ci haka...?.,,
mamaki ne ya kama malam yace '' yau kune a gidan nan Allah ya saka lafiya.,,
haba kai ko kunya baka ji ba laifi ne dan Ιan uwa , ziyarci dan uwan'sa.,
suka faΙa suna zama a kan tabarma talatu tace '' yaya umaru magana ce ke tafe damu.,,
Ke rufe min baki ni zan fara magana ya faΙa yana zaro kudi ya zube mai gaban sa , kallon mamaki Malam yake musu yace '' yaya talatu ina kuka samu kuΙin nan haka
dariya hadi yayi ya hade gurin waje Ιaya yace '' naka ne sadakin yarinyar nan ne nimrah da Alhaji saheer dalhat ''
kai ya hadi sadaki fa ka ce ? yaya da bakai gaggawar amsar wannan kudin ba wallahi ficikar sa bata burge ni duk da a yi a bincike da nayi da kuma nazari ba na gansa da wani mugun abu ba wallahi mutuncin ya'ta yafi min wannan kudin.
kana kuwa da hankali umaru kalli gidan da kake ciki kuma gidan haya idan shekara tayi , wallahi Allah ni nasan baka da kudin da zaka biya na haya ba siyar da yarinyar ka , kayi ba aure haramun ne daman ai shi kowa yasan yana son talaka to Allah yayi daga gare mu fashewa yayi da kuka ya ci gaba da cewa mahaifiyar mu da zata mutu ni taba wa amanar ku a iya sani na , na kula daku shine yau zakai mana bakin ciki arziki ya zo kace a'a idan ka zauna da yarinyar nan Umaru ka faΙa min idan ta zauna zaman me za tayi maka ? Wallahi Allah yau dana tashi babu ko, kobo a guri na amma kanin mahaifin Alhaji dubu dari ya bani.
Haba yaya mene na kuka ni da nimrah duk kana da iko da mu Amma ka duba abin da nake son ka gane wannan kudin kamar mun siyar da yar mu ne shi ya saka ma da yazo nace mai a'a
Salati talatu ta saki tace '' yaya umaru kayi wa Allah da manzon sa ka amince da auren nan mu bishi da addu'a Allah ya saka ayi a saka Ubangiji ya kade fitina dan girman Allah ka amince.,,
Malam shiru yayi yana sauraran su yace '' bawai ina ja da ku bane amma ni gaskiya ba zan siyar da ya'ta ba.,,
Hadi yace '' to shikkenan ka zaΙi yar'ka akan mu ko ba komai Umaru ya faΙa yana dafa saitin zuciyar sa yana cewa talatu ki sheda idan na mutu dan uwana ne ya kashe ni.
kuka ta saki jikin Malam ne yayi sanyi ganin halin da ya'ya hadi yake ciki bashi da sama dasu, su uku mahaifiyar su ta haifa sai kuma yan uban su , su wa'yannan zaman gaba suke yi tun da ran mahaifin su yaso ya sasanta abin Amma suka ki , da yake matsalar agurin su take mahaifiyar su fita tayi mahaifiyar su malam ta shigo shine suke ganin ita ta kore mahaifiyar su.
zai yi addu'a inshallah komai zai zamo da sauki yace '' to shikkenan na amince amma kace wannan kudin yayi yawa.,,
tsayawa hadi yayi ya a '' ban gane yayi yawa ba ? Kana da kudin da zakai mata kayan daki ne ? ..''
a'a ya faΙa yana kallon kudin.
Hadi yace '' to kaga ke talatu ungo dubu daya ladan ganin ido kai kuma Umaru dauki wannan kudi ka ajiye duk abin da ya kamata sai ka dauka kayi dashi ka bar mata wani abu kar mu cinye mata sadakin mata duk ka .''
ba dan ransa ya so ma haka ya amsa Hadi lalubo wayar sa yayi ya dannawa saddam kira domin shi a tunaninsa kahun saheer ne yana dagawa yace '' kira ni bani da kudi.,,
Malam girgiza kai kurum yayi domin shi be so suka ji wannan maganar ba Allah yayi musu son zuciya ga wauta yana tunanin NIMRAH su ta gado domin kusan halin su Ιaya.
aikuwa ba jimawa ya kira Hadi yace '' to alhamdulillah komai ya tafi yadda ake so na bawa ma mahaifinta kudin gobe sai ku zo ayi abin da ya dace kar kaga ina yin magana da sauri kasan halin garin nan katin naira dari dakyar zai iya yi maka magana me yawa.,,
Saddam yace '' to Allah ya kai mu baba zan fadawa ogan nawa yace ma wannan kudi a bar shi a matsayin kudin nagani ina so sa rana .,,
To to masha Allah amma ina da tambaya Alhaji.
saddam yace ''' to baba Allah ya saka na sani.,,
amin ya Allah da man na ganka ba wani babba ba naji kuma kana cewa zaka fadawa ogan naka ka bani labarin abin da ya faru da farko kai ne wan mahaifin sa ko wani ne ko kai wakili ne...?.''
gaban malam ne ya faΙi jin maganar da wan nasa yake ki yi malam yace '' yaya kai da baka ai be Ζara sa ba ya rufe mai baki yana cewa kai shiru mana idan ana magana da me kuΙi ba'a magana sai ya gama.
ya faΙa yana sakin speaker wayar da yake dan newa yayi yace '' Alhaji ina jin ka.,,
saddam yace '' ni yaron nasa to inshallahu gobe yan uwansa za su zo dashi sai ayi abin da ya dace.,,
to to dan samari ni daman wallahi kai na ya kalle nace kaga tsoho da jikin yara.
dariya saddam yayi sukai sallama.
talatu tace '' ni fa ban gane ba ya naga ana ΖoΖarin gama komai ban ga nawa kason ba wannan dubu dayar daka miko min ita almajiri zan bawa ko wa...?.''
sakar baki Hadi yayi yace '' a'a uban almajiri zaki bawa talatu ki, kiyaye ni wallahi idan bakya so bani ai naga ni ne babba kuma ba karan ki ne ya kama ba da kin san da wannan din da zan baki, ki rai na...? karki nemi ki batan rai Alhaji umaru kana ji na ko.
ya faΙa yana wata iriyar dariya.
Malam yace '' yaya kar fa muzo muna dana sani...?''
a'a inshallahu sai dai muga ci gaba ba wannan kudin ba sadaki bane kudin na gani ina so ne da yan sauran hidin dimu irin na al'ada sai ka Ζara bani wani kason ka cirarwa talatu dubu hudu ta sha pure water au na manta na masara fa take nema kara mata hudu su zama takwas.
ya faΙa yana kai lomar abinci bakin sa.
idan na yarda na mutu dole sai kun kara min kudi ni wallahi dad'i na dakai son kanka yayi maka yawa
aikuwa ni ne wanda zan dora ruwan wanke gawar ki ke wallahi mamaki kike bani ki uban me zaki da kudi duk idan ki yabi ya rufe ke ba marayu kika ajiye ba ke ba wata matsala ce dake ba.
malam cirar dubu hamsin yayi yace '' ungo.,,
amsa tayi tana kirgawa Hadi yace '' bani na kirga miki kar kije kiyi lissafin ba dai-dai ba .''
banza tayi masa ta ci gaba da kirga kudin ta hafsatu shigowa tayi da yake bata nan ganin su ba Ζaramin mamaki tayi ba tace '' kai ka kai yau gidan namu haka yayi albarka.,,
Talatu tace '' uhmm ta ci gaba da kirga kudin ta hadi yace '' ya zaki zo ki tsartsare mu ki tsaya kina kallon mu? ki shiga daga ciki mana ,,
Allah ya baka hakuri ta faΙa tana shiga cikin gidan tas ta gama kirgawa sannan suka yi wa malam sallama.
daukan kudin nan yayi ya saka aleda ya zura cikin hular sa ya shiga ciki yana cewa Halifa zo ka dauke tabarma da kwanan da naci abinci.
to yace mai
Kallon nimrah yayi da ta zuba uban ta gumi, so take ta karbo takardun ta , to bata sani ba ko ma yanzu basa nan wata kila sun zuba a shara tun da ta lura ba sanin darajar dan adam suka yi ba malam yace ''' NIMRAH lafiya kika zuba ta gumi?.''
Malam babu komai.
buΙe kofar dakin sa yayi yace '' Allah ya saka haka.,,
Amin tace
Wannan kenan
Shiru yayi yana sauraren saddam yace '' okay yanzu zan sanar'wa da kahu.,,
mutumin nan ba Ζaramin son kudi yake ba kaga abin da kuwa yake faΙa?.''
cire medical glass din sa yayi yace '' wai me saka Mutanan yanzu basa soyayyar gaskiya kudi shi ne gaba da komai wallahi da naji abin da Mahaifin yarinyar nan ya faΙa sai naji ya kwanta min arai sai dai be yi sa'ar yarinya ba wallahi ina mamaki har ta iya shirya wannan dramar ta shigo Company domin ta , Ιata min sunana wata kila ma idan kaji ba wani kudi ya bata , ba amma ta saka kan'ta a cikin wannan harkallar.''
Saddam yace '' wallahi kuwa a wannan zamanin samun soyayyar gaskiya sai anyi da gaske duk wanda ya matso kusa dakai ya nuna maka so idan ka bincika son cutar dakai yake yi bawai son gaskiya bane.
cije lips Ιin'sa yayi yace '' kun magana Ahmad ne ?.''
a'a nadai ajiye mai sako ta e-mail ina ga be buΙa datar sa ba , ya dai cemin jiya sun gwada mai komai kayan masu kyau ne zai tawo dasu domin su daura injinan.''
saheer yace '' okay ba damuwa.''
sallama suka yi, ya kashe wayar sa ya Ιaga wata wayar.
A bangaren Hidaya kuwa rasa ina zata saka kan'ta tayi amrah ta kirawo har ta katsai bata dauka ba ta mai da hannu zata danna mata kira, kiran amrah ya shigo wayar ta , dauka tayi tana cewa amrah dan Allah kizo wallahi ina cikin wani hali ke kaΙai zan gani raina yayi sanyi.
Amrah tace '' Hajiya yau ina period kuma bansan karyar da zan yi ba a bar n na fita wallahi ina tsoro kishiyar maman mu so take ta tona min asiri wallahi nasan randa Maman mu taji wannan maganar mutuwa za tayi.,,
Hidaya tace '' amrah dan girman Allah ki ne maka min ai ba wai da yawa zan yi ba kawai in jiki a jiki na zan ji sanyi a raina kiyi hakuri ki zo, nayi miki alΖawari zan chanza miki wayar ki, wallahi Allah ba karya nake ba ko wancan karan da kika ga fasa bata min rai kika yi,,
Amrah tace '' Hajiya na faΙa miki wallahi a gida ba za'a bar ni ba yau kin ga Alhamis da ace asabar ne zan iya cewa na tafi makaranta yau kin ga babu makaranta.,,
hidaya tace '' please sweet heart ki temaka min ki zo wallahi marata har kulle wa take ki temaka min.,,
Amrah tace '' ya Allah Hajiya kin kasa fahimta ta nifa ba kin zuwa nayi ba.,,
Hidaya tace '' shikkenan karki zo kin san akwai video da na dauka muna tare dakai kinsan ina da number wanki da ta auntyn ku wallahi Allah zan tura musu ni mutuwar aure bata gama ba karki zo.
ta faΙa tana kashe wayar ta
Amrah sara inda zata saka kan'ta tayi gaba ki Ιaya sai taji ta kasa tsayuwa tasan sarai Hidaya zata iya aikata haka tun da bawai son mijin ta , take ba ta balle ta ce tana tsoran karya sake ta shiga uku.
tamkar wacce kwai ya fashewa a ciki haka ta fito parlour shiga dakin mahaifiyar ta , tayi tana zaune tana karatun Alkur'ani mai girma.
a gefe ta tsuguna suka shafa a tare da yake a lokacin ta idar da karatun da take yi maman su tace '' amrah lafiya na ganki a haka?.''
Wallahi maman mu kin tuna wacce ta zo gidan nan da baki da lafiya har ta kawo miki fruit.
Maman su tace '' na tuna ta yarinyar arziki ,,
to wallahi yanzun nan maman su ta kira bata da Lafiya yau satin ta uku a asibiti to ina so yanzu naje ni wallahi ban sani ba.
Maman su tace '' Allah sarki Ubangiji Allah ya bata lafiya amrah ki dena wannan shashancin naki daga yanzu idan kin kwana biyu baki ga mutum ko a online bane kira shi lafiya yarinyar nan tana ji banu da lafiya ta wanke kafar ta , ta tawo ki dauki kudi ki siya lemo ki kai mata kice ina mata sannu Ubangiji Allah ya bata lafiya.,,
inshallahu zan gyara amin ya Allah maman mu.
ta faΙa tana tashi tsaye.
Maman su tace '' Allah ya saka haka.,,
fita tayi tana shiga dakin su , ta doka tsalle
dauko hijabin ta , tayi ta saka ta dauki kudin da tace ta dauka.
fitowa tayi tana cewa maman mu na tafi.
tace '' Ubangiji Allah ya kiyaye hanya.,,
Amin ya Allah tace tana fita daga cikin gidan.
ba Ζaramin farin ciki taji ba , bata taΙa zaton mahaifiyar ta , za tayi saurin amincewa haka ba.
tarar mai napep tayi a kofar gidan su da yake a bakin titi suke ta faΙa mai inda zai kai ta , yace to shiga tayi tana kallon titi har suka isa kofar gidan Hidaya.
kudin sa ta miΖa mai ta fito knocking gate din gidan Hidaya ta fara yi.
buΙe mata , mai gadi yayi yana kallon ta ganin kanwar hajiya ce sai ya bata hanya ta shiga cikin gidan.
cikin sauri ta kara sa part din Hidaya a kulle ta gansa wayar ta , ta ciro a jaka ta danna mata kira bata dauka ba sai gani tayi ta buΙe mata kofa shiga tayi ta mai da kofar ta rufe tana haΙe ran'ta tace '' da kika ce bakya ji....?.''
amrah tace '' Hajiya dan girman Allah ki dena yi min barazana kina daukar alhaki na wallahi.,,,
uhmmm huce mu shiga.
amrah bata da zabi da ya huce tabi bayan Hidaya shiga daki suka yi ta mai da kofa ta rufe amrah zama tayi akan gado tana zuba ta gumi.
Hidaya zama tayi tace '' ya maganar auren ki?.''
Amrah tace '' a shekaran jiyan sun kawo kudin.,,
Hidaya tace '' okay anya kuwa kina son kwanciyar hankali?.''
Kallon rashin fahimta take mata sai dai bata da bakin magana Hidaya tace '' kinsan ina da hanyoyin da zanbi na hana auren ki ko? to idan kina son ki tsira da mutuncin ki dole ki fasa auren nan me bana baki wanne farin ciki ne bana baki da har zaki zabi wani akai na ,,
Kiyi wa Allah da Manzonsa karki cutar dani...
Hmmm tace tana kokarin cire hijabi amrah tas ta cire mata shi amrah hawaye wani na bin wani ko a jikin Hidaya tace '' makaryaciya mu gani a ina kike period din..?.''
Amrah tashi tayi ta cire doguwar rigar ta , pad ta gani tace au to zo na rage zafi ta fada tana janyo ta jikin ta fadowa tayi da yake ita tana kan gado hannu ta saka akan breast Ιin'ta tana sakin wani irin nishi tare da saka bakin ta akan nipples din amrah wata iriyar kara amrah ta saki sakamakon tsotsar maman'ta da Hidaya tayi dayan kuwa na hannun ta.
gaba ki Ιaya ji tayi bata Duniyar nan bakin cikin da take ciki ta neme shi ta rasa.
Amrah kamo harshen Hidaya tayi ta fara kiss Ιin'ta tana matsa bombom Ιin Hidaya da yake towel ne a jikin ta tuni ta cire shi ta wullar duk da ba a cikin kwanciyar hankali take ba sau da yawa a wani lokacin ta na yin dana sanin halin da take ciki.
Yau gashi tana so tabar sa amma babu dama Hidaya ta riga da ta samo lagwanta.
a hankali ta cire bakin ta , ta mayar dashi prevent din Hidaya harshen ta , ta zura tana wasa da gurin Hidaya riΖe kanta tayi tana tura kanta ciki tare da sakin ihu tamkar wacce bata cikin hayyacin ta.
Cewa take amrah karki bari ci-gaba da yimin haka amrah dan Allah karki cire kanki wayyo Allah na.
a hankali ta cire bakin ta duk sperm din Hidaya ya Ιata mata fuska rungume'ta ta , tayi tana a tare suka sauke ajiyar zuciya Hidaya shafa bayan amrah tayi tace '' baby na dan Allah karki bar ni...,,
amrah shiru tayi a hankali take matsa kan nipples din Hidaya wash ta saki wata Ζara tace '' baby na baki koshi ba ne?.''
nan ma shiru tayi mata , Hidaya ta saka hannu ta juyo da kan'ta ya zamana suna facing din juna tace '' wallahi ji nake kamar na mayar da ke ciki wutar sha'awar ki Ζara ruruwa take a cikin zuciya ta.,,
Mu haΙu a book 2
Amina alhasan Muhammad opay 1k special group 1,500
8141785374