WANI AURE CHAPTER 21 WANI AURE CHAPTER 21 Byn ta idar da sallah magariba,tana zaune akan praymat , tacigaba dayin lazimin daya zame mata jiki . + har sanda taji kiran sallar isha,i daga masallaci dake cikin gidan sannan ta mike ta gabatar da isha’i tayi addu’a sosai . abinda ke karasa ummi jin kaunar yarinyar nashiga ranta kennan, ita din mai yawan ibada ce ko kadan bata wasa da lokacin sallah. ahankali nablah ta mike tsaye tana nade praymat . Gaban ya fadi rasssssss sakamakon yiyo sautin muryasa yana yashigowa hade da sallama yayinda mdm zeenat ke biye dashi tamkar wata bindi. waje yasamu kusa da umminsa ya zauna yana zuba mata shagwaba tamkar wani karamin yaro . gabadaya kamshin turarensa yaci koina dakin ummi ta dago idanunta ta kalleshi da kyau tana harararsa wanda kallo daya zakayiwa ummi ” ka zagane Hararar tsansar soyayyace irin ta tsakanin uwa da “da” . Shima kallon umminsa yake yana murmushi tare karyar da kai , ummi ta dubi Zeenat kalli mijinki da kyau sai Naga kmr ya rami y…