BABBAR YARINYA CHAPTER 5 Oum Aphnan
Fuuu ta wuce ɗakinta ,taje kan hamshaƙin gadonta ta zauna tana dafe dakai tana faman girgiza ,kamar ƴar ƙwaya a dole an mata ba daidai ba,hajiya zainab da dunfarowarta kenan taga sanda ta kwalle bawan Allah da mari yasa Zuciyarta tsayawa da harbawa na wucin gadi,hakan ya baiwa Islam zarran wucewa safely .
Cikin Murya kamar za tayi kuka ta ƙarasa gaban Barrister Magan
“My Deepiest Apology onbehave of my daughter don Allah kayi haÆ™ury yarinya ce,kai mata uzuri Afwan ,Mu shiga daga ciki ko?”
Ɗagowa yayi da idanuwarsa da suka rine sukayi jajir ya kalleta,sannan yayi wani irin dariyar yaƙe da yafi kuka ciwo
“Momy Islam bata sona,basai na shigo ba,Sai Anjima”
Da sauri ya juya ba tareda ya kalli kowa ba ,ya nufi motarsa
“Suwaiba”
Ta ƙwallawa Mai aikinsu kira cikin tsananin fusata
Yarinyar kamar zata kifa ta zo gabanta cikin uniform É—inta
“Na’am Hajiya gani!”
“Maza Jeki ,ki kiramun Islam,ko me takeyi tazo ina neman ta”
Dasauri ta juya ,zuwa É—akin ,saidai tana cuna kanta tun kafin tayi magana ta jefeta da wani irin tsawa da ya sakata firgita
“Outttttttt!”
Da gudu suwaiba ta fita,itakuma Islam ta dafe maƙoshi tanajin yanda ke mata suya saboda Shouting ɗin da tayi.
Hajiya zainab da ta kira Akram a waya ,jan baya tayi akan kujera ta zauna a falon tana jijjiga Æ™afa É—aya duniyar nan kaf ta rasa meke mata daÉ—i ,tabbas Abun Islam ya fara wuce limit É—in da za’ayi shiru ,this is not the first time da tayi wannan Abun,Alhaji buba kam Hankalinsa kwance ya ajiye katuwa pot belly É—inshi sai gudanar da Sha’anin Business É—insa da jama’a yike ,sam kamar ma abunda Islam tayi bai damesa ba
Hajiya zainab zuru tayi masa da ido tana kallonsa ,cikin ɓacin rai,Yina faman waya Abunsa yina ɓaɓɓaka dariya
Shiru tayi dafe da tagumi har ya gama kafin ta É—ago ta kallesa
“Sweet Bakaji Abunda nace maka Islam tayi bane wai yau a cikin gidan nan?”
“Naji mana ,To me kikeso Inyi bacin ke kinba yaro haÆ™uri ,kuma nima nace maki anjima zamuyi waya sa me girma gomna,Don Allah kar mu daÆ™ile rayuwar Æ´annan,tana iya yuwuwa rawar kai ya kawo mata irin na Æ´aÆ´an masu Æ™asa,itakuma ta nuna masa izzarta a sarari ,tunda ai inda itaÉ—in ba É—iyar Alhaji Buba bane,Shima cewa zaiyi yafi Æ™arfinta ,to shi Barristern mangan shiya jawa kansa daya É—akko dala ba gamo”
Sakin hanci da baki tayi tana kallonsa ,har ya kai aya
“Oh really? Alhaji yarinyar nan a laifin da tayi har kana da bakin tare mata ,bama mu taru muyi punishing É—inta ba?”
“Ah haba dai horo? Uhmuhmahah sam bashi yuwuwa inda Ace Æ´arnan Æ´an mitsiyata ne kare bazai tako hanyarta ba,kaf É—insu ribibinta suke saboda ita kaÉ—ai Allah yaban ga dukiya na tara na sakar mata tai wadaÆ™arta dashi”
Caɓe baki kurum tayi ,ta juya kai daidai nan Akram ya shigo.
Cikin Nutsuwarsa ya ɗuƙa ƙasan kafet ya suka gaisa ,kafin Alhaji buba ya umurcesa da ya miƙe ya zauna a kan Kujeran.
Cikin Narkakiyyar murya wanda daga gani kasan tana cikin tsananin damuwa ta fara koro masa labarin abunda ya faru tsakanin Islam da Manga
Wani gauran numfashi yaja ya aje ,adaidai sanda yaji ta kai ƙarshen maganarta
“To ynx momy me kike ganin mafita ma wannan Alamarin don ni zahirin magana ,kaina ya kulle?”
Waigawa tayi ta kalli Alhaji buba da yayi kasaƙe ba tareda yace komai ba
“Alhaji kayi shiru meye mafita?”
“Karku damu dani hajiya zainab ,duk yanda kuka yanke ai Islam ikon ku ce”
Jan dogon Numfashi tayi “Shikenan ,to ni Abunda na yanke a raina shine ,a aurar da Islam shine kaÉ—ai mafita,kuma aure cikin gajeran lokaci in ma so samu ne a yau É—in nan inyaso tarewa sai bayan ta dawo daga UK”
Tsit É—akin yayi ba wanda yace Æ™ala ,har sai da ta gaji tace” ya naji duk kunyi shiru ne ?”
“Hajiya zainab maganar ne yayi mun banbaraÆ™wai ,tunda nasan dai kinsan Islam batada wani manemi tsayayye duk korasu take”
Kai tsaye tai magana ba tareda ta kalli kowa ba “Oh baga Akram ba ,sai ai masu auren zumunta ,inta kama a yau yau É—in nan !”
Da sauri akram ya miƙe tsaye bakinsa na motsi ya kasa magana,itama kuwa daidai ta sako ƙafa zatashigo taji furcin Hajiya zainab na ƙarshe
A gigice ta ƙarasa shigowa
“Auren zumunci? Nine zaaiwa auren dole sai kace wata Gantalalliya da tayi abun kunya,Abba dan É—ina kanajin matarka ? Hmm wait bari inji me zakace ,zaka biye mata ne ku aurar sani ga wannan abar (Ta yarfe hannunta tana nuna Akram from head to toe cikin mugun harara) ko kuma zaka biyewa raayin matarka ne,wacce na lura sam ta tsaneni baÆ™in ciki take mun”
ÆŠau! Ya yanke ta da mari ,dafe wajen tayi da sauri cikin mamaki tace “Ka mare ni,ehem mugu Azzalumi ? Wallahi sai kasan ka mareni kuwa ….Amaka!?” ta É—aga murya tana kiran guard É—inta
“In baki iya bakinki ba next time ni da kaina zan É—auki dorina insa ya zane mun ke,shashasha kawai ,samu waje ZAUNA!! ….Akram É—auki waya ka kiramun soba kabani in gayyace su É—aurin Auran Islamiyya gobe da safe Inshaallah”