SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 9 BY FATYMA SARDAUNA
SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 9 BY FATYMA SARDAUNA
Www.bankinhausanovels.com.ng
Kafun mintuna kaΙan dandazon mutane sun cika kan babban titin da hatsarin yafaru, kowa salati kawai yakeyi domin kuwa duk wanda yaga yanda motar Zaid tayi Ζwatsa Ζwatsa bazai taΙa tunanin mutumin dake ciki zai fito a raye ba, gaba Ιaya mutane carko carko sukayi kowa tsoron zuwa wajen motar yake gudun kada wuta ta tashi dashi, domin kuwa har motar tafara tashin hayaΖi, wasu daga cikin mutanen da suka taru a wajenne suka taimaka suka Ζarasa wajen motar, da Ζyar suka iya zaluΖo Zaid wanda gaba Ιaya fuskarsa ta Ιaci da jini duk jikinsa jini ne, kallon gawa kawai mutanen da suka ciro sa suka shiga yi masa, domin kuwa a yanda suka gansa babu alamar rai ajikinsa, babu kuma alamar cewa zuwa nan gaba zai iya
farfaΙowa, sai dai kuma ba’aja da ikon mai sama (ALLAH) Dai dai lokacin motar Ζ΄an sanda suka Ζaraso wajen, kai tsaye su suka Ιauki Zaid suka sanyasa acikin motarsu, direct aka wuce asibiti dashi, duk da suma dai basu da tabbacin cewa yana da rai ko bai da shi….+
Emergency aka karΙi Zaid yayinda likitoti suka shiga basa taimakon gagawa domin kuwa sun gano cewa akwai rai ajikinsa, kawai de yayi mummunar buguwa ne….. Saida suka share masa jinin dake kan fuskarsa kafun Dr.Bilal ya iya shaida fuskar Zaid Ιin, take hankalinsa yaΖara tashi, tsananin tausayin Zaid Ιin ya kamasa, shin wani irin hali Alhaji Ma’aruf zai tsinci kansa idan yaji wannan mummunar labarin?,,,, haka dai sukayi iyaka ΖoΖarinsu wajen shawo kan al’amarin sai de kuma duk yanda suka so yadawo hayyacinsa abun yaci tura, abu Ιaya suka dogara dashi, idan har baidawo hayyacinsa nan da 3 days ba, to fa lallai akwai matsala…. Kallon sauran abokan aikinsa Dr.Bilal yayi haΙe da soma cire safar hanunsa, ganin haka yasanya suma suka cire nasu safan, daga nan suka fice daga cikin Ιakin…
Kallon sauran Doctor’s Ιin Dr.Bilal yayi haΙe da sauΖe ajiyar zuciya. “Mubashi nanda 24 hour maybe zai yi farfaΙowa, sai de kuma Allah yasa buguwan da yayi bai taΙa masa lafiyan kansa ba”
“Insha Allah kansa bazai samu wata matsala ba, sai de kuma yakamata a nemi ahalinsa a sanar musu” Wani Dr. yafaΙi haka..
“Insha Allah” Dr.Bilal yafaΙi haka ga abokan aikin sa, bayan ya soma laluΙan Numbern Dad Ιin Zaid….
Alhaji Ma’aruf ne zaune a cikin katafaren falonsa wanda yagaji da haΙuwa, gefe dashi Hajiya Sajida ce tazuba tagumi daganinta kasan cewa tana cikin damuwa… “Menene abun Ιaga hankali har haka Hajiya? kinfasan Zaid ba yaro bane shi, kuma faΙuwar gaban nan da kikeji nima inajinsa, sai de kuma…..” Maganar Alhaji Ma’aruf ne ya katse sakamakon wayarsa da ta soma ruri alaman shigowan Ζira,,, mamakine ya bayyana akan fuskar Alhaji Ma’aruf ganin cewa Dr.Bilal ne ke Ζiransa,, bayan sun gaisane Dr.Bilal yayi gyaran murya haΙe da cewa Alhaji Ma’aruf Ιin yana buΖatar ganinsa,,, murmushi Alhaji Ma’aruf yayi haΙe da cewa “Kakuwa ci sa’a ina gida, sai de ka hanzarta zuwa saboda zuwa Ιan anjima zan fita”
Ajiyar zuciya Dr.Bilal ya sauΖe haΙe da cewa “Kayi haΖuri Alhaji amma maganar bata gida bace, Magana ce me matuΖar mahimmanci kuma yana da kyau kazo Ιin”
Cikin Ιaurewar kai Dad yace da Dr.Bilal gashinan zuwa..
Kallon Alhaji Ma’aruf Mom tayi haΙe da cewa “Wayene, kuma me yake faruwa?” atake Mom taje romawa Dad waΖ΄an nan tambayoyin..
STORY CONTINUES BELOW
“Bansan meye bane, amma idan naje zanji koma menene, Allah yasa dai ba matsalan Zaid bane” Alhaji Ma’aruf yafaΙi haka yana me nufar hanyar fita daga cikin falon nasa..
Da “Ameen” kawai Mom ta amsa masa domin kuwa tun Ιazu takejin faΙuwar gaba, kuma duk taji jikinta yayi sanyi..
Cikin mintuna Ζalilan Dad ya iso asibitin, kallo Ιaya yayimawa fuskar Dr.Bilal ya fuskanci cewa akwae damuwa…
Bayan sun zaunane Dad yakai dubansa ga Dr.Bilal wanda yarasa ta’inama zaifara sanar da Dad Ιin abundake faruwa…
“Inajinka Bilal kaΖirani Ζira na gaggawa sai gashi nazo kuma kayi shiru”
Ajiyar zuciya Dr.Bilal yayi haΙe da gyara zamansa “Bansan ya zaka Ιauki zancen bane Alhaji, amma kuma kasan me rai baya rabuwa da Ζaddarorin rayuwa….”
“Bangane inda maganan ka ta dosa bafa Bilal, inaga zai fi kyau kamin yanda zanfahimta” Dad yafaΙi haka ta hanyar katse Dr.Bilal daga maganan da ya keyi..
Ζan numfasawa Dr.Bilal yayi haΙe da soma cewa.
“Wato Alhj kamar dai yanda na faΙa ma, ko wani bawa da irin tasa Ζaddaran, dakuma irin yanda take zuwar masa, bazan Ιoye maka ba Alhaji Ma’aruf, Ιazu aka kawo mana Zaid yasamu haΙari, yanzu haka yana accident & emergency munyi iyaka ΖoΖarinmu sai dai haryanzu bai farfaΙo ba, amma insha Allah muna sa ran farfaΙowarsa nan bada jimawa ba”
Tuni Alhj Ma’aruf yacire hula’r dake kansa, salati kawai yakeyi, iya Ζololuwan tashin hankali ya shigesa….. “Ζana Zaid fa kace Bilal, Ιazu Ιazu fa muka rabu dashi, amma kaduba fuskar da kyau kuwa?” Dad yatambayi Dr.Bilal cike da tashin hankali.
“Ζwarai Alhj, amma ka kwantar da hankalinka insha Allah komai zai dai dai ta, muje ka gansa domin kuwa zuwa anjima babu wani wanda zamu bari yagansa, saboda yana da buΖatar hutu sosai”
Babu musu haka Dad yabi bayan Dr.Bilal har zuwa Ιakin da Zaid ke kwance tamkar gawa, yayinda aka Ιaure gaba Ιaya kansa da bandage, sannan kuma an saΖalla masa wasu irin na’urori ajikinsa..
Hawayene suka cika idanun Alhj Ma’aruf alokacin da idanunsa sukai masa tozali da Zaid kwance kamar gawa,, “wannan wace irin jarabawa ce Zaid ya haΙu dashi, daga wannan sai wannan?” Alhj Ma’aruf yayi mawa kansa tambayar da baida wani me amsa masa ita…. Ganin da Dr.Bilal yayi cewa hankalin Alhj Ma’aruf yatashi sosai, yasanya ya jasa cikin office Ιinsa yashiga Ζarfafa masa guiwa akan cewa insha Allah nanda gobe Zaid Ιin zai iya farfaΙowa, suna kuma sa ran cewa idan ya farfaΙo bazai tashi da wani matsala ba sai de Ιan abun da baza’a rasa ba… Shi dai Alhj Ma’aruf jin Dr.Bilal kawai yakeyi, amma badon yana fahimtar abun da yake faΙa ba, a yanda yaga Zaid kamar gawa shiyafi komai Ιaga masa hankali, yanzu tayaya ma zaije ya fuskanci Hajiya Sajida da wannan magana ?……
Lokacin da labarin hatsarin da Zaid yayi ya’isa cikin kunnen Hajiya Sajida da labisat baΖaramin tashin hankali suka shiga ba, haka su kazo asibitin damuwa bayyane akan fuskarsu, da Ζyar Dad ya iya rarrashin su, amma duk da haka basu daina kuka ba….
****
Duka hannayenta ta Ιaura akan Ζuncinta, kallo Ιaya zakai mata kafuskanci cewa tana cikin damuwa, saboda lokaci Ιaya rama ta bayyana kanta ajikinta, ita kanta batasan meke damunta ba, sai dai tasan cewa zuciyarta tana Ιauke da damuwa me tarin yawa, takan tsinci kanta cikin wani irin hali idan tatuno da cewa aurenta da Dr.Sadeeq saura Ζ΄an kwanaki ne suka rage, haka kuma takanjin matsanancin faΙuwar gaba aduk sanda Zaid yafaΙo cikin Ζwanyanta…
Wayarta ce tasoma Ζara alamar shigowar Ζira yayinda sunan Dr.Sadeeq yasoma yawo akan screen Ιin wayar. Cikin sanyin jiki ta Ιaga wayan haΙe da karawa akan kunnenta, cikin muryarta me sanyi tayi masa sallama.
STORY CONTINUES BELOW
Fuskarsa Ιauke da murmushi ya amsa mata, tamkar yana a gabanta, “Kitaimaka ki fito ina Ζofar gida” Abun Dr.Sadeeq yafaΙa kenan..
Ajiyar zuciya ta sauΖe haΙe da cewa “gani nan fitowa…”
Tana aje wayar ta fidda wani irin numfashi haΙe da cije laΙΙanta, sai da tayi kusan mintuna 5 a zaune kafun ta miΖe tsaye haΙi da Ιauko wani mayafi ta sanya ajikinta….. Kaitsaye hanyar fita daga cikin gidannasu ta nufa…
Kanta duΖe a Ζasa haka take tafiya, harta Ζaraso wajen da motarsa ke fake….. Hanu tasanya ta ΖwanΖwasa glass Ιin window’n motar kasancewar yana cikin motar baifito ba. Ahankali ya sauΖe glass Ιin windo’n Ζasa, haΙe da sakar mata murmushi,, itama murmushin tayi masa haΙi da buΙe murfin motar tashiga bakinta Ιauke da sallama..
Fuskarsa Ιauke da murmushi ya amsa sallama’n nata, haΙe da kafeta da idanunsa, tun fitowarta agida yake kallonta, sosai kuma ya hango damuwa atattare da’ita.
“Nayi zaton bazaki fito ba kinyi fushi dani” yafaΙi haka still manyan eyes Ιinsa na kanta…
Murmushinta me kyau tayi masa haΙi da Ιan satan kallonsa, sosai yau Ιin yayi mata kyau, gashi fuskarsa taΖara haske sannan sajensa ya sha gyara,
” shima dai gaskiya kyakkyawa ne” tafaΙi haka acikin zuciyarta….
“Mezai sa nayi fushi dakai? nasan cewa hidima ne yayi maka yawa, kuma ae bani kaΙai bace, itama kuma waccar Ιin tana buΖatar kulawa daga gareka, kaga kenan bakayi laifin da zai sanya nayi fushi dakai ba” tafaΙi haka da iyaka gaskiyarta…
Murmushi Dr.Sadeeq yayi haΙe da sake maida hankali da kuma idanunsa a kanta,, tabbas wannan abun da Zahrah keyi kishine, “to idan dai hartana kishinsa kenan tana son sa kamar yanda yake sonta?” tambayar da baiyi da amsarta, bazai yaudari kansa ba, yasani Ζwarai Zahrah batayi masa so me tsanani kamar yanda shi yake mata, amma kuma hakan bazai zamo wani babban abun damuwa a garesa ba, saboda yasani da yardan Allah watarana zata sosa zakumayi tayi masa SON SO…
“Ya aiki?” Zahrah ta faΙi haka ta hanyar katse masa tunanin dayakeyi gashi kuma yasanyata agaba sai kallonta yake kamar yasamu hoto..
Ajiyar zuciya ya sauΖe….. “Aiki babu sauΖi Princess yanzuma cancel Ιin wani aiki nayi nazo, saboda inaga yakamata ace nasan duk wani tsare tsaren da zakiyi, kingafa lokaci yana Ζara matsowa, banaso ayi komai a Ζurarren lokaci”
Murmushi kawai tayi haΙe da sunkuyar da kanta Ζasa, cikin murya me sanyi tace “aini ba wani tsare tsaren da zanyi”
“Meyasa?” yatambayeta ataΖaice.
“Kawai”
itama tabashi amsa ataΖaice, domin ita har ga Allah bata da niyar yin ko wani irin program’s ne, ko walima batasa aranta cewa zatayi ba.
“Shikenan to, amma dai nikam zan shirya mana diner, saboda haka ki shirya, zankuma samu Husnah muyi magana da’ita akan yanda tsare tsaren bikin zai kasance sbd na lura kamar ke bason auren nan kike ba”
Saurin Ιago da kanta tayi ta kalleshi, giransa Ιaya yaΙaga mata yana murmushi..
Turo Ιan Ζaramin bakinta gaba tayi haΙe da cewa “Nifa bance banason auren nan ba, kawai de banshiryawa program’s Ιin bane!” taΖare maganar cike da shagwaΙa …
Kallonta yashigayi na tsawon wasu mintuna kafun yayi murmushi….
“Meke damunki ne kwana biyu, ko baki da lafiya ne?” ya jefo mata tambayar da bata tsammata ba.
Kallon kanta tashigayi domin tambayartasa ta bata mamaki sosai, “me ka gani?” ta tambaya cike da tsarguwa.
“Naga kin rame ne, ko ba kya cin abinci ne? Ya kuma tambaya cike da kulawa.
Ζan murmushi tayi haΙe da cewa “inaci”
“To ko dai aure kikeso ne?” yakuma tambayarta.
Saurin Ιago da kanta tayi takallesa saikuma tayi saurin maida kanta tsakan kanun cinyoyinta, wannan magana tasa da matuΖar sanya mutum jin kunya take..
STORY CONTINUES BELOW
Murmushi yayi har saida haΖwaransa suka bayyana, dama yafaΙi hakane don yaga kunyarta to gashinan yagani cikin sauΖi…
“Kunyan me kikeji, dan natambaya ko aure kike so? ae dai naga kamar kin matsu da a Ιaura aurenne” wannan karon cike da zolaya yaΖare maganar..
Murmushi Zahrah tayi haΙe da sake cusa kanta a tsakankanun cinyoyinta, shi dai halinsa ne sanya mutum yaji kunya…
“Ya zamuyi da maganar Ιinkin kine?” yafaΙi haka don son kawar da wancan zancen..
Sai alokacin Zahrah ta’iya Ιago kanta, sai dai kuma bata iya kallonsa ba.
Wani Ιan abu dake manne acikin motar kamar drower yajawo haΙe da ciro wani babban envelop dake aje ciki…
“Kiyi manage da wannan kafun nasake dawowa” yafaΙi haka yana me Ιaura mata envelop Ιin akan cinyarta… Kallon mamaki tashiga yi masa saboda bata fahimci menene acikin envelop Ιin ba. Kansa ya jinjina haΙe da sakar mata murmushi,, ta buΙe baki zatayi magana kenan yayi saurin sanya hanunsa akan laΙΙansa haΙe da cewa “Shiiiii banson kice komai, kije gida zamuyi waya, kinji my beutiful Wife!” yaΖare maganar yana me kashe mata idanunsa Ιaya.
Murmushi kawai tayi masa haΙe da buΙe murfin motar tafice bayan ta riΖe envelop Ιin a hanunta,, yana ganin shigewarta gida shima yaja motarsa yabar Ζofar gidan nasu..
Ajiyar zuciya Zahrah tasauΖe sakamakon ganin irin maΖudan kuΙaΙen da Dr.Sadeeq ya bata,, wayarta tajawo haΙe da dannawa number’n Husnah Ζira, bugu Ιaya Husnah taΙauki wayar haΙe da cewa “Bride”
Murmushi Zahrah tayi haΙe da cewa “ina buΖatar ganinki Husnah”
“Okay wannan ae ba’abun damuwa bane, bani nan da 30 minute inazuwa”
Cike da jin daΙi Zahrah ta kashe wayan, taji daΙi da Husnah tace gatanan zuwa, domin tabbas tana buΖatar taimakon Husnah.
Kamar yanda Husnah ta faΙa kuwa bawani Ιata lokaci ta iso gidan su Zahrah, KuΙin da Dr.Sadeeq yabata ta miΖo mawa Husnah,, murmushi Husnah tayi bayan ta gama Ζirga duka kuΙaΙen, domin dai ita dama Ζirga kuΙi baya wani bata wahala, “200,000” Husnah tafaΙa tana kallon Zahrah.
Murmushi Zahrah tayi haΙe da cewa ” Gaskiya Ζawata kin iya Ζirga kuΙi sharp-sharp saikace wata ma’aikaciyar banki!” cike da zolaya ta Ζare maganar,,, dariya suka sanya su duka biyu…
“Yanzu dai kamata yayi mufara Ζ΄an shirye shiryen da zamuyi, kuma kinga yakamata ace tun yanzu kinfara gyaran jiki” Husnah tafaΙi haka.
“Gyaran jiki kuma Husnah ? to ae ni banga wani aebu ba ajikina da zan gyara” Zahrah tafaΙi haka tana me Ζarewa fatar jikinta kallo..
“Ae basai kinga wani aibu ajikinkiba zaki gyara Zahrah, ke dai yanzu tashi zakiyi muje gidan Auntie Amina takaimu wajen wannan me gyaran amaryan, kinsan tace mana 100,000 ne kuΙin aikinta, so kuma gashi yanzu munsamu kinga babu amfanin yin jinkiri, tashi maza muje” Husnah tafaΙi haka tana me miΖewa tsaye.
Zahrah ma miΖewa tayi haΙe da janyo mayafinta ta yafa…. Sai da suka fita har bakin titi kafun suka samu taxi suka shiga direct gidan Aunti Amina (Ζanwar Maman Husnah) suka nufa, suna zuwa kuwa Auntie Amina tasa babbar Ζ΄arta Suhaima wanda suke sa’anni da Husnah tayi musu rakiya zuwa gidan Hajiya Shuwa wanda itace me gyaran amarya, Hajiya Shuwa dai Ζwararriyar megyaran jiki ne, sosai take gayara mace daga uwar gida har amarya, sosai ta shahara a wannan Ιangaren ta iya gyaran jiki, sannan kuma ingantattun magunguna take haΙawa wanda idan kikasha saikin bada labari, Husnah ce taja Hajiya Shuwa gefe tace tayi mawa Zahrah gyara me kyau sbd Ζaddara yasa tarasa budurcinta, aikuwa babu cutarwa Hajiya Shuwa tace zata gyarata sosai da sosai, duk da abune wanda bazai taΙa yiwuwaba ace tadawo virgin, amma zatayi iyaka ΖoΖarinta taga ta haΙeta ciki da waje…. Hajiya Shuwa ta yankawa Zahrah rana cewa sati uku zasuyi suna gyarata, daga randa aka fara gyarata kuwa to fa fita ya Ζare mata sai dai idan da dare, domin ba’aso rana yataΙa ta… Haka suka baro gidan Hajiya Shuwa, daga nan Shoprite Husnah taja Zahrah suka nufa, 100k Ιin da yayi saura Husnah ta Ιauki 50k aciki ta jidawa Zahrah english wears masu kyau da nuna tsiraici, hatta kayan bacci sai da Husnah ta zaΙawa Zahrah, nagani na faΙa irin wanda ake Ζira dashi gwamma babu,, ita dai Zahrah kallon Husnah kawai take, amma takasa cewa komai, haka suka gama Ζ΄an sayayyansu suka koma gida, sai da akayi sallan Magrib kafun Husnah tayiwa Zahrah sallama tatafi gida…….
STORY CONTINUES BELOW
*****
Ζarfe 3 na yammacin yau kenan amma har yanzu Zaid bai farfaΙo ba, tun da safe ake sa ran farfaΙowarsa amma shiru har zuwa yanzu, gaba Ιaya hankalin Mom atashe yake, gani takeyi tamkar Zaid Ιin ya mutu ne, domin kuwa tun safe take tacewa abarsu su gansa, amma sam likitotin nan sun hanata ganinsa, saboda ba a buΖatar kowa yaje kusa dashi, sai dai idan harshi yafarfaΙo yabuΖaci hakan….
*****
Abu kamar wasa yau kwanan Zaid biyu acikin asibitin amma koda Ιan yatsarsa ne bai motsaba, wannan ne yaΖara jefa Ζ΄an uwansa cikin tashin hankali, bama kamar Alhaji Ma’aruf domin kuwa Dr.Bilal yasanar masa cewa Zaid yakamu da wata irin ciwon zuciya me tsanani, wanda idan har ba’akiyaye ba to tabbas rayuwarsa tana cikin hatsari…
Sama sama yake fitar da numfashi ta bakinsa, yayinda ya soma buΙe manya manyan idanunsa a hankali. gaba Ιaya abun da yafaru dashi yadawo masa cikin kansa, saurin Ιago hanunsa yayi yashafi kansa wanda gaba Ιaya aka Ιaure masa shi da bandage,, dai dai lokacin Dr.Bilal yashigo cikin Ιakin,,, fari’a ne ya faΙaΙa akan fuskar Dr.Bilal sakamakon ganin da yayi Zaid yafarfaΙo…..”Alhmdlh sannu yajikin naka?” Dr.Bilal yatambayi Zaid daya kafesa da’idanu.
Bai iya amsa masa ba, sai kansa kawai daya ΖaΙa, lokaci guda kuma yasoma yunΖurin tashi zaune, “Auuushhhhh!” Zaid yafaΙi haka da Ζarfi yana mesanya hanunsa akan Ζafarsa na dama da take masa wani irin raΙaΙi..
“Sannu, kwanta ae basai ka tashiba akwai rauni sosai ajikin ka, musamman ma aΖafarka, saboda haka ka kwanta kawai” Dr.Bilal yafaΙi haka bayan ya Ιaga Ζafar Zaid Ιin na dama ya maida ita gefe saboda akwai ciwuka sosai ajikinta, ko kyakkyawan motsi ba’aso tayi, saboda ciwukan zasuji kamar ana ΖaiΖayasune…
Dr.Bilal yana fita bai jima ba saigasu Alhaji Ma’aruf da Mom sun faΙo cikin Ιakin,,, Mom na ganin Zaid ta fashe da kuka haΙe da Ζarasawa garesa ta kamo duka hannayensa,,, sannu kawai taketa aikin jero masa saikace wanda ya tafito a labour room.Lol…… Da kai kawai yake iya amsa musu sannun da suke yi masa,,, Dr.Bilal ne yakuma shigowa cikin Ιakin. hanunsa Ιauke da wasu magunguna haΙe da allurai… Kallon Mom yayi haΙi da cewa “Hajiya inaga yakamata ace anhaΙa masa ko tea ne saboda akwai allurai da magungunan daya kamata ace yasha, zakuma su iyayi masa illa idan har baici abinci ba,,, jikin Mom harrawa yake tace “Akwai ma abinci likita ae sainabashi yaci ko”
“A’a Hajiya tea yakamata ace yasha idan yaso daga baya saiyaci abincin” kafun ma Dr.Bilal yaΖare maganar Mom tanufi wani Ιaki da aka basu, wanda anan ma suka kwana, kuma dama akwai kayan haΙa tea wanda Labisat ta Ιauko musu a gida sukayi breakfast,,, mintuna kaΙan Mom tahaΙowa Zaid tea me kauri, da taimakon Dad Zaid yatashi ya zauna,, Mom dakanta take bashi tea Ιin saboda tsabar soyayya, shikuwa sai wani jan aji yake, idan takawo cup Ιin bakinsa sai yaΙan Ιata lokaci kafun yake buΙe baki yasha…. Ko rabin cup Ιin baishaba yakawar da kansa gefe alaman ya Ζoshi…
Duk yanda suka so yasha tea Ιin sosai hakan ya gagara, Zaid yana da taurin kan tsiya, idan baiso abuba babu wanda ya’isa sanyasa yayi dole.. Allurai guda biyu Dr.Bilal yayi masa, haΙe da basa magunguna masu kashe raΙaΙi da zafin ciwo…. Jin gina bayansa yayi da jikin pillow haΙe da lumshe idanunsa,, imagine fuskar Zahrah kawai yakeyi acikin idanunsa, kowani bugu Ιaya na zuciyarsa tare da soyayyarta yake tafiya, soyayyar Zahrah yazame masa rayuwa da numfashinsa, soyayyar Zahrah yazame masa jini acikin jikinsa, sai dai kuma baisan meyasa duk kwanan duniya Zahrah take Ζarayi masa nisa ba…
Labisat dake zaune a gefensa taΙan saci kallonsa, akaro na barkatai, tabbas ta fuskanci cewa yayanta yana cikin tarin damuwa, wanda damuwar ita ke haddasa masa faΙawa cikin matsala, amma kuma a iya zurfin hankali da tunanin ta tagano cewa SOYAYYA ita kaΙaice damuwar da take ΙaiΙaita nutsuwar Ιan adam alokaci guda, itace abu mafi saurin ruguza rayuwar Ιan adam, SOYAYYA bata da daΙi ko kaΙan, domin kuwa itama Soyayya ta ΙaiΙaita mata rayuwa batare da Ζ΄an uwanta sun sani ba, har yau abun na ranta, takuma bunnesa acikin zuciyarta, sai dai kuma tana tsoron ranarda asirinta zai tonu, batasan wani kallo iyayenta zasu mata ba…
“Labisat!” Zaid yaΖira sunanta.
Saurin dawowa daga duniyar tunanin da take tayi haΙe da amsa Ζiran da yayi mata.
“Ina wayana?”
Idanu Labisat tashiga warewa ko zata hango wayartasa acikin Ιakin amma bataga ko alamar taba..
“Bro bangantaba sai dai idan su Dad suka dawo saina tambayesu ko…….”
“Enough” Zaid yafaΙa ataΖaice bayan yaΙaga mata hannu.. saboda yasanta yanzu saita cika masa kunne da cakwaikwaiwa.
Gum Labisat tayi da bakinta, haΙe da komawa mazauninta ta zauna, azuciyarta kuwa cewa take “Jarabansa baya taΙa Ζarewa yana a halin rashin lafiya ma amma baifasa gwada halin nasa ba”……..
*******
“Gaskiya Doctor yana ΖoΖari sosai Zahrah, kinga yanzufa yakuma turo dubu Ιari da hamsin a account Ιina, kuma kinsan shekaran jiya yaturo dubu Ιari wai kuΙin lalle, nidai nagama gane Doctor Ιin kinnan so kawai yake yajiki a hanunsa”
Murmushi Husnah tayi haΙe da cewa “Nima narasa yazanyi dashi Husnah two days Ιinnan yana min Ιarin kuΙi, idan nayi masa magana kuma sai yace wai amarya dole saida kuΙi”
“Ae kumafa gaskia yafaΙa, kinga dole sai akwai money abubuwa zasufi zama mana dai dai, yanzu kinga gobe nefa za’afara miki gyara yakamata mu kammala abubuwan mu tun ayau..” Husnah tafaΙi haka tana me yafa mayafi ajikinta. Zahrah batakai ga bata amsa ba Momyn Husnah tashigo hanunta Ιauke da wani Ζaton baΖin leda.
“Yanaga duk kunyi carko carko badai harkun gama hutawan ba?” Momyn Husnah ta tambaya, domin dama daga wajen me Ιinki suke shine suka biyo ta gidan su Husnah akan zasu Ιan huta..
“Eh Momy wlhy kinga yanzu Doctor yaturo mana da kuΙi Banki zamuje mu cire” Husnah tafaΙi haka ga mamanta.
“Ummm zancenki dai baya wuce na kuΙi ako da yaushe, wato shine Zahrah kika biyewa wannan mai idon kuΙin kuketa ΖwaΖule wa bawan Allah aljihun sa ko?”
Dariya Husnah da Zahrah suka sanya Ζwarai maganar Momy’n tabasu dariya.
“Momy wllhy ba haka bane, shine ma yake turowa ko tambayansa ma bamuyi ba” Zahrah tafaΙi haka tana murmushi..
Murmushi kawai Momy tayi haΙe da cewa “Aekuwa kun dai haΙu da Ιan arziΖi ne, amma angwayen yanzu ae basa ba da wani kuΙi me yawa,,, ungo wannan saikiyi maleji ko” Momy tafaΙi haka tana me miΖowa Zahrah Ζatuwar ledan dake riΖe a hanunta..
Idanu Zahrah ta waro ganin irin girman ledan amma kuma Momy tana cewa wai tayi maleji…
Husnah ce tayi saurin karΙan ledan haΙe da soma fito da kayan ciki, wasu tsala tsalan laces ne guda uku masu kyau da tsadar gaske, sai kuma wasu haΙaΙΙun kuloli masu kyau har guda uku, kuloline irin wanda suka amsa sunansu kula wanda gidan masu da akwai suke amfani dasu, dagani kai kasan kulolin sunja naira.. DaΙine yakama Zahrah har batasan sanda ta faΙa jikin Momy ta rungumeta ba, sai kuma ta saki kuka.
“Kuka kuma Zahrah? share hawayenki wannan ai ba wani abubane da zai sanyaki kuka ba, kamar Ιiyata Husnah haka na Ιaukeki, share hawayen kinji” Momy takare maganar cike da lallashi.. Godiya sosai Zahrah tayimawa Momy wanda bazai faΙuba, sosai kyautan momy’n yafaranta ranta domin kuwa kayane na alfarama daga kan laces Ιin har zuwa kan kulolin….
Momy nafita Zahrah ta rungume Husnah cike da jin daΙi..
Murmushi Husnah tayi haΙe da cewa “Ζawata yanzu ba lokacin godia bane, dare zai mana idan bamuje bank Ιinnan ba” dariya Zahrah tasanya, domin ita wani lokacin Husnah daria take bata, komai yinsa take a gaggauce gaba Ιaya tafi kowa Ζosawa ayi auren…
Koda sukaje Bank basu wani shawahala ba suka cire kuΙin, daganan kuma gidan su Zahrah suka dawo,,,, suna dawowa suka samu Inna tamusu Ιan wake, aikuwa ba Ιata lokaci suka shiga loda mawa cikinsu. suna gamawa kuwa Zahrah tashiga haΙa abubuwan buΖatanta domin gobe da sassafe zata je gidan Hajiya Shuwa bakuma zata dawoba sai 7 na dare, haka Ζa’idan gyaran nasu yake sam ba’aso rana yana dukanka, saboda zafin rana zai iya Ιata gyaran da suka soma batare da sun kammala ba……….Tun adaren tagama haΙa gaba ki Ιaya abubuwan da zata buΖata. Kwanciya tayi lamo akan katifarta tana me sauΖe nannauyar ajiyar zuciya, tun safe sai yanzu tasamu hutu, kai gaskia hada hadan aure babu sauΖi, ace mutum yazama busy saikace wani engine, itama mace kenan inga Dr.Sadeeq kuma, wanda haΖΖin raba kati da sauran abubuwa yake kansa…+
Ajiyar zuciya takuma sauΖewa akaro na barkatai, “Ζaddara kenan mai sauya al’amura da yawa, kana naka kuma Allah na nasa, koda amafarkine bata taΙa tunanin wai wani zai lalata mata rayuwa ya rabata da budurcinta ba, amma cikin ikon Allah saigashi haka ta kasance, lallai babu mai iya ja da’ikon Allah, idan yaturoma Ζaddara babu wanda ya’isa hana ta zuwa gareka, siraran hawayen da suka biyo takan Ζuncinta ta sanya hanu ta share haΙi da gyara kwanciyarta, tunani cike da zuciyarta haka bacci Ιarawo yayi awun gaba da’ita.
Asibiti….
Idanunsa ya tsaida Ζyam akan ceiling Ιin daya mamaye saman Ιakin, gaba Ιaya hankali da nutsuwarsa basa garesa, zuciyarsa tayi nisa akan soyayyarta ta yanda bayaji baya kuma gani, kamar dai yanda yayi nisa yanzu wajen tunaninta,, a hankali ya sauΖe idanunsa daga kan ceiling Ιin haΙe da dawo da kallonsa ga Ζafarsa na dama wacce take naΙe acikin bandage, sosai Ζafar takeyimasa raΙaΙi jiyake tamkar ana barbaΙamasa barkono aduk saΖo da lungu wanda ke Ιauke da ciwo, hakanan yake bakowani irin ciwo ne idan yaji zaiji zafinsa ba hartakai ga zafin ya hanasa sukuni, amma kuma saigashi zafin wannan ciwon yakan iya hanasa motsa Ζafarsa, amma kuma duk da wannan tsananin zafi da ciwon nasa keyi masa ko kwatan kwacin rabin zafin da yakeji azuciyarsa game da soyayyar Zahrah baikaiba, ada yaΙauka so Ζaryane, sai ayanzu yafuskanci cewa so gaskiya ne musamman ma irin nasa salon soyayya’r …. Lumshe idanunsa yayi haΙe da Ιan matse lips Ιinsa, idanunsa na Ιokin ganinta, yayinda kunnuwansa ke Ιokin jin muyarta, sai dai kuma yana acikin hali wanda bazai iya zuwa gareta ba,, haka yayita saΖawa da kuncewa shi kaΙai har bacci yayi gaba dashi.
Washe Gari……
Da sassafe Zahrah tayi wanka haΙe da shirya kanta cikin wani jan yadi me sauΖin kuΙi, amma kuma yayi mata kyau sosai ajikinta kasancewarta me farar fata,,, wani Ιan madai daicin mayafi wanda kalansa yakasance ja irin kalan kayan dake jikinta ta yafa, a Ζagauce tayi karyawanta, domin kuwa Hajiya Shuwa tace tazo da wuri, inda Allah yataimaketama sun samu hutu a makaranta da badon hakaba ma da batasan yanda zatayi ba…
Wayarta da Ιan Ζaramin hand bag Ιinta ta Ιauka haΙe dayiwa Inna sallama domin kuwa Baffa bayanan yatafi yola. Adawo lafiya Inna tayi mata, da “Ameen” ta amsa haΙe da sakai tafice daga cikin gidan..
Tafe take tana Ιan latsa wayarta number’n Husnah take ΖoΖarin Ζira don ta sanar mata cewa tanaso su haΙu agidan Hajiya Shuwa,,, batakai ga dialing number’n Husnah’n ba wata baΖar mota ta faka adai dai gabanta, da sauri taΙago idanunta takai dubanta ga motar haΙe da Ιan matsawa baya, take zuciyarta tashiga yi mata lugude..
BuΙe murfin motar yayi yafito fuskarsa Ιauke da murmushi..
STORY CONTINUES BELOW
Baki sake Zahrah take kallonsa cike da mamaki…
“Auntyna!” kyakkyawan saurayinnan daya fito daga cikin mota yafaΙi haka ga Zahrah yana murmushi..
Kallon tuhuma Zahrah tashiga yi masa haΙe da Ιan sake ja baya dashi, batasanshiba bata kuma san waye shiba, amma kuma lokaci Ιaya ta shiga yimawa fuskarsa kallon sani kamar akwai wani wanda tasani wanda wannan Ιin kekama dashi.
“Uhh sorry my kyakkyawar auntie, na tsorataki ko? kiyi haΖuri nafiso inyi miki surprise ne, shiasa na hana bro yasanar dake zuwana” yaΖare maganar still yana murmushi ..
“Waye kai?” Zahrah ta tambayeshi cikin Ιar Ιar.
“Sunana Samad” saurayinnan yafaΙi haka yana me bayyana murmushi akan fuskarsa, da’alama dai shi mutum ne me yawan fari’a.
Kallonsa tashigayi domin taΙan gano wani abu atattare dashi, tun bata kai ga cewa komai ba wayarta tasoma Ζara alaman shigowar Ζira, kallonta ta maida kan wayarta ta, ganin sunan Dr.Sadeeq na yawo akan screen Ιin wayar yasanyata Ιaga wayar haΙe da Ιan sake matsawa gefe.
“Brother na yazo wajenki kuwa?” abun da Dr.Sadeeq yatambaya kenan bayan ya amasa sallaman da tayi masa.
Kallonta tamayar ga Samad dake tsaye, tabbas sai yanzu tagano kamannin watake gani akan fuskar saurayin..
“Eh bansaniba ko shine a tsaye a gabana yanzu, amma wannan yacemin sunansa Samad” Zahrah tafaΙa cikin Ζasa Ζasa da murya, domin batason wancan Ιin yaji..
“Yauwa shine, please my dear kishiga yakaiki gidan gyaran jiki’n kinji, ni zanzo na Ιaukoki idan kuka gama, daga yanzu harzuwa bayan aurenmu banaso kina shiga motocin haya” Dr.Sadeeq yafaΙi haka ga Zahrah cike da kulawa.
Mamakine yakama Zahrah sosai domin ita sam bata faΙa masa ma zata fara zuwa gyaran jiki ba, to a ina yasamu labari?” tambayar da bata da amsarta,, jin da tayi alamar cewa yakashe wayartasa ne yasanya itama tacire tata wayar daga kan kunnenta… Murmushi tasakarmawa Samad haΙe da Ζarasowa garesa..
“Matsoraciya da kin Ιauka saceki zanyi ko?” Samad yatambaya cike da tsokana.
Dariya taΙanyi me sauti haΙe da cewa “sosaima kuwa”
Dakansa ya zagayo ya buΙe mata murfin motar yana me cewa “Ashe dai Bro matsoraciya yasamomana”
Dariya sukayi dukansu,, zama tayi acikin motar haΙe da Ιaura hand bag Ιinta akan cinyarta,, zagayawa wajen zaman driver Samad yayi haΙe da kunna motar suka hau titi..
A hankali Samad ke tuΖa motar yayinda yake ta yiwa Zahrah hira, mintuna kaΙan Zahrah ta sake dashi suka soma hira, saboda tafahimci cewa shi ba irin mutanen nan bane masu zafin rai, ya nada sauΖi tamkar yayansa gashi fuskarsa bata rabo da murmushi, sai dai kuma fa Dr.Sadeeq yafisa kyau duk da kuwa cewa suna kama, kuma shi Ιinma balaifi yana da nasa kyau’n..
A Ζofar gidan Hajiya Shuwa Samad ya faka motar haΙe da kallon Zahrah cikin sigar tsokana yace “Yauwa Malama nakawoki sai ki bani kuΙi na ko”
Dariya Zahrah tayi harsaida haΖwaranta suka bayyana.
” Kabini bashi yanzu banda kuΙi” tafaΙi haka tana me ΖoΖarin buΙe murfin motar.
“To shikenan inabinki bashi” Samad yafaΙi haka yana Ιan dariya. Itama dariyan tayi kana tafice daga cikin motar. Murmushi kawai Samad yayi haΙe dayin reverse ya cilla motarsa kan titi.
Zahrah kuwa tana shiga gidan ta iske Hajiya Shuwa zaune a falo tana karyawa, gaisawa sukayi da Hajiyan kana takoma gefe ta zauna… Hajiya Shuwa kuwa tana kammala yin breakfast, ta dafa wani ruwan wanka wanda yasha turaren Ζamshi na jiki haΙe da wasu surrukan Ζamshi na mussaman, ceda Zahrah Hajiya Shuwa tayi, tashiga cikin ruwan ta kwanta dayake acikin bathtub ta haΙa ruwan wankan, babu musu Zahrah tacire kayanta haΙe da shiga cikin bathtub Ιin ta kwanta luf,, ajiyar zuciya tashiga sauΖewa akai akai domin kuwa Ζamshin haΙaΙΙen turaren da’aka sanya acikin ruwan shikaΙai ya’isa yasanya maka nutsuwar zuciya.. Saida Zahrah tayi 30 minute acikin wannan ruwan, kafun Hajiya Shuwa tabata izinin fitowa, wani ruwan wankan kuma aka haΙa mata takumayi, tana fitowa kuwa Hajiya shuwa tasoma mulke mata jiki da wani haΙaΙΙiyar dilka me kyau wanda take Ιauke da wasu irin sinadarai masu gyara jiki dasanya Ζarin laushin fata… Gaba Ιaya dai wunin yau Zahrah tayishine ba kaya daga ida sai wani Ιan towel domin kuwa wannan na bushewa tana wankewa za’ace takuma shafa wancan, wasu irin haΙin magunguna masu kyau Hajiya Shuwa ta bata tasha wasu sunmata daΙi wasu kuwa bauri suka mata, amma yata iya tunda ita takawo kanta yazama dole ta jure…
STORY CONTINUES BELOW
A asibiti kuwa Zaid ne yakafe kai da fata akan cewa lallai shi sai ambasa sallama duk da kuwa cewa yanajin ciwo ajikinsa amma yakafe akan cewa shi bazai iya jure zaman asibiti’n ba.. Alhaji Ma’aruf ne yasamu Dr.Bilal akan maganar sallaman da Zaid ya buΖata……
Gyara zama Dr.Bilal yayi haΙe da maida kallonsa ga Alhaji Ma’aruf cikin sigar da Alhj Ma’aruf Ιin zai fahimta yasoma cewa…
“A gaskia zamansa anan Ιin zaifi akan komawarku gida, har yanzu akwai tarin ciwuka a jikinsa yana da buΖatar kulawarmu sosai, saboda haka inaga babu amfanin baku sallama kamar yanda ya buΖata, yakamata ne ace sainan da sati guda sannan zaku karΙi sallaman ku”
Ajiyar zuciya Dad ya sauΖe haΙi da cewa
“Shikenan badamuwa Doctor amma kuma yamaganan ciwon nasa babu wani magani da zaku Ιaurasa akai wanda zai sanya cutar tafita daga jikinsa kwata kwata?”
“Eh to akwai magunguna da dama, amma kuma dole shima sai yakiyaye saboda yawan shangiya dakuma tunanin da yakeyi sukaΙai sun isa sanya ciwon nasa yaΖara faΙaΙa, inafata kuma zaku guji shiga Ιacin ransa, saboda idan ransa ya Ιaci zuciyartasa zatana bugawa da sauri wanda hakan kuma zai iya kawo wata matsala ta daban” Dr.Bilal yaΖare maganar yana me ΖoΖarin cike wani file dake gabansa..
Ajiyar zuciya Alhj Ma’aruf yakuma sauΖewa akaro na barkatai,, cike da jimami yamiΖe daga zaunen da yake haΙe da miΖawa Dr.Bilal hanu suka kumayin musabaha,, har bakin fita office Ιin Dr.Bilal yaraka Alhj Ma’aruf daga nan sukayi sallama…
A hankali yake gutsuran green colour apple Ιin dake riΖe ahanunsa, zuwa yanzu bayajin daΙin komai, sannan duk abun dayaci baijin test Ιin abun acikin bakinsa, apple kaΙai yake iyaci sai kuma roasted fish, amma bayansu baya iya cin komai.. Idanu Mom tazura masa Ζwarai zuwa yanzu kam tagama karantar yanayinshi, damuwa ce kurum tayi masa yawa kuma bazata taΙa iya jurar ganin Ιanta acikin damuwa ba…
“Zaid” mum taΖira sunanshi cikin murya me taushi.
Kansa yaΙago ya kalli mahaifiyartasa batare da ya amsa Ζiran da tayi masa ba.
Matsowa kusa da shi tayi haΙe da kama hanunsa cike da kulawa tace
“Meke damunka ne Zaid? inaso yau kasanar dani duka damuwarka ni mahaifiyarkace Zaid baikamata ace ka Ιoyemin damuwarka ba”
Ajiyar zuciya Zaid ya sauΖe haΙe da sake kwantar da kansa ajikin pillow. “Inasonta Mum!” abun da Zaid ya’iya faΙa kenan cikin murya me rauni.
Ajiyar zuciya Mum ta sauΖe haΙe da kallon Zaid Ιin da kyau
“Nayi tunanin zuwa yanzu kamanta da maganar wannan yarinyar Zaid, ka daure zuciyarka ka nemi wata wanda ta dace dakai”
Kallon Mum Ιinnasa yayi da’idanunsa wanda suka sauya kala alokaci guda, shikaΙai yasan me yakeji acikin zuciyarsa aduk sanda yaji wata kalma dake masa nuni da ya haΖura da Zahrah, duk wanda yace masa ya haΖura da Zahrah gani yake tamkar basonsa yake ba…
Wani irin murmushi me ciwo Zaid yayi haΙe da kama duka hannayen mahaifiyartasa yasanya acikin nasa hanun.
“Banajin zan’iya cigaba da zama babu ita akusa dani Mum, inasonta sosai, amma kuma ita tsanar da tayi mini haryafi soyayyar danakeyi mata yawa, ina buΖatar taimakon ki Mum!” gaba Ιaya muryarsa ta bayyana rauninsa,, take Mum taji zuciyarta ta karye yayinda tausayin Ιannata yasake dira acikin zuciyarta..
“Insha Allah zanyi iyaka ΖoΖarina Wajen ganin kasamu cikar burinka kaji Zaid, ka kwantar da hankalinka, banason damuwarka!” Mum tafaΙi haka cike da lallashi saikace wani Ζaramin yaro haka tashiga lallaΙa Zaid, Allah sarki uwa me daΙi sai gashi harya Ιanji sanyi acikin ransa……
****
Sai Ζarfe 7 na dare Zahrah tasamu kanta daga gyaran da takesha wajen Hajiya Shuwa, a Ζagauce tayi sallan isha haΙe da cin abincin da Hajiya Shuwa ta kawo mata domin kuwa tuni Dr.Sadeeq yayi mata waya akan cewa yana kofar gidan Hajiya Shuwa’n yana jiranta..
Ita kanta daΙi da nutsuwane suke sauΖar mata idan tashaΖi daddaΙan Ζamshin turaren da ke tashi ajikinta, inakuma ga wani na daban idan yaji…
STORY CONTINUES BELOW
Tafiya take cikin nutsuwa hartaΖaraso inda yake tsaye yajingina a jikin motarsa…
“Kayi haΖuri na shanya ka ko?” Zahrah tafaΙi haka tana me gyara zaman jakarta dake rataye akan faΙarta.
” Girmankine ae Ζ΄an mata na” Dr.Sadeeq yafaΙi haka yana me ΖoΖarin buΙe mata murfin motar. Kyakkyawan murmushi tasakar masa haΙe da shiga cikin motar ta zauna, zagayawa yayi shima yashiga haΙe da tada motar suka hau kan titi.
Saida sukayi nisa da tafiya kafun yadawo da kallonsa gareta …
“Da ruwan zinare aka wanke kine naga gaba Ιaya kin Ζara kyau sai walwali kike” Dr.Sadeeq yafaΙi haka yana me binta da wani irin kallon shauΖi…
Dariya ne yaso Ζwacema Zahrah amma saita basar haΙe da Ιaga masa kai alamar “Eh”
Murmushi yayi kawai haΙi da jefa watermelon sweet acikin bakinsa.
Tafiya suke babu wanda yace da Ιan’uwansa Ζala harsuka iso Ζofar gidansu Zahrah…
Yana parking Ιin motar yadannawa kowacce Ζofar fita daga cikin motar lock. Saurin Ιago da kai Zahrah tayi ta kallesa , murmushi yasakar mata haΙi da kashe mata idanunsa Ιaya, Ιan Ζaramin bakinta taturo gaba haΙe da marairaice fuska cike da shagwaΙa tace “Please bacci fa nakeji duk nagaji kabuΙemin na fita”
“NaΖi wayon, so nake mota ta ta gama Ιaukar daddaΙan Ζamshinki wanda yake shirin rabani da nutsuwata kafun saina buΙe miki”
Hanu tasanya ta toshe bakinta gudun kada sautin dariyar da takeyi ya fito.
“Au dariyama kikemin ko? to ae ba iya motata bace kaΙai nakeso taΙauki Ζamshin hardani kaina, saboda haka bana matso kusa dake sai nasamu wannan daddaΙan kamshin”
Da sauri Zahrah ta matsa gefe hartana manna jikinta da murfin motar…. “Please kazauna to a inda kake, ae nataho da turaren zan baka saika shafa” cikin zallan shagwaΙa tayi maganar..
Dariya Dr.Sadeeq yayi haΙe da girgiza kansa “Zahrah akwai tsoro, shi da wasa yake mata ma” yafaΙi haka acikin zuciyarsa.
Amma afili saiyace “A’a ni naΖi wayon najikinki nakeso”
Sake takurewa tayi haΙe da noΖe jikinta “Dan Allah Yaya Sadeeq kabari Allah zan tsammaka turaren saika shafa” gaba Ιaya tarikice kamar wanda yace zaiyi mata wani abun..
Dariya kawai yayi haΙe da cewa “Nifa wasa nake miki Ζ΄an mata babu abun da zanmiki, kiyi bacci lafiya gobe ma Samad ne zaizo ya kaiki” yaΖare maganar yana me cire lock Ιin daya sanyawa Ζofofin motar, aikuwa da sauri tabuΙe murfin motar ta fice, hartana manta Ζ΄ar Ζaramar Hand Bag Ιinta. Ko wai wayoshi batayi ba tashige cikin gida da sauri… Dariyane yakamasa sosai, dubi yanda tafirgice masa alokaci Ιaya, lallai idan har haka take akwai aiki ja agabansa.
Da wannan tunanin yaΙauki hanyar komawa gida, bayan daddaΙan Ζamshin turarenta yagama kashemasa jiki yasanyashi jin wani irin shauΖi na musamman……
Zahrah kuwa tana shiga gida ta turo Ζofar gidan haΙi da sanyawa Ζofar sakata, direct Ιakin Inna ta wuce can ta sameta tana aikinta najin radio. Kwanciya tayi akan wata doguwar kujera dake Ιakin Inna’n, mintuna kaΙan baccin gajiya yayi gaba da’ita…….
Dr.Sadeeq ne kwance akan makeken gadonsa yayinda idanunsa ke kallon sama, amma azahirin gaskia idanunsa bawai sama suke nuna masa ba, kyakkyawar fuskar Zahrah kawai suke hango masa, Ζwarai matuΖa shi kam Allah yasani ko gobe da za’a Ιaura aurensa da Zahrah yanaso, saboda yana matuΖar buΖatarta akusa dashi, sosai yakejin abubuwa dayawa agame da’ita wanda baicika jinsu akan sauran mata ba, shidai yabarwa kansa cewa Zahrah ta musammance ko acikin Ζasaitattun mata kuwa samun kamarta sai an dage, hand bag Ιinta dake aje kan Ιan Ζaramin drower’n dake kusa da gadonsa ya jawo haΙi da kai hand bag Ιin kusa da hancinsa…. lumshe idanunsa yayi haΙe da sauΖe nannauyar ajiyar zuciya, sosai Ζamshin yayi masa daΙi irin Ζamshin jikinta hand bag Ιinnata ma keyi, lallai shikam Ζamshin yayi masa daΙi sosai, baiΖi ace ma ya kwana yana shaΖan daddaΙan Ζamshin ba, haka dai yayita tunani kala kala yana riΖe da hand bag Ιinnata bacci Ιarawo yayi gaba dashi……
STORY CONTINUES BELOW
Zaid kuwa kwana yayi yana mafarkan Zahrah saidai kuma sam mafarkan basuyi masa daΙi ba, saboda acikin mafarkin sam babu alamar zata zamo tasa, saima gudunsa dayaga tanayi, duk da cewa yasan harzuwa yanzu Zahrah tana sonsa amma kuma baiga alamar cewa zata saurara masa ba, amma shi awajensa duk wannan ba abun damuwa bane matuΖar Zahrah zata amince ta auresa to shikuma zaiyi iyaka ΖoΖarinsa wajen ganin yamantar da’ita tsanarsa da tayi dakuma tarin laifukan daya aikata a gareta…..
****
Ahankali tagama ware idanunta akan robber ceiling Ιin daya mamaye duka saman Ιakin na Inna,, wani irin ajiyar zuciya ta sauΖe haΙi da rumtse idanunta,,, yau shine kwana na biyu kenan da Zaid yake zuwa mata acikin mafarkinta, sai dai kuma ba’ahalin daΙi yake zuwa mata ba, sosai take ganin damuwa Ιauke akan fuskarsa, amma kuma sam batasamun daman yi masa magana acikin mafarkin nata, duk da kuwa yanda take matuΖar son faΙa masa wani abu, amma dazaran tabuΙi bakinta zatai masa magana saitaji harshenta yayi mata nauyi takasa cewa dashi komai,,, wannan shine babban abun dake damunta, ita kanta batasan me takeson faΙa masa ba… Da Ζyar ta’iya tashi daga kan kujeran takoma nata Ιakin bayan taΙauro alwalan sallan asuba.. tana idar da sallah’n asuba Ιin ta Ιauko Al’QUR’ANI ta tasoma karantawa. Ba’ita ta idar da karatun ba sai Ζarfe 7 na safe, wanka tayi haΙe da shirya kanta cikin wani baΖar abaya, ita kanta tasan tayi kyau, gashi rana Ιaya kawai da soma gyaran jikin nata amma har fatarta ta murje tayi kyau… Yauma dai aΖofar gidansu ta’iske Samad yana jiranta,,, haka suka tafi suna hira gwanin ban sha’awa, Samad yana da saurin sabo daga jiya zuwa yau harsun saba sosai…. Yauma dai gangariyan gyara tasamu daga Hajiya Shuwa, Ζamshi kawai jikinta ke fitarwa….
Agurguje.
Bayan sati Ιaya….
Sosai Zahrah ta samu sanji ajikinta daga fara gyran jikin nata zuwa yanzu, wani irin walwali da sheΖi fatarta keyi gashi lokaci Ιaya taΖara haske komai nata yaΖara zama abun burgewa dakuma sha’awa,, sai dai yanzu kwata kwata bata da wadataccen lokaci saboda agidan Hajiya Shuwa take wuni, Husnah kuwa tuni ita da Doctor sun gama tsara duk wani tsare tsaren su, duk da Zahrah tace bazatayi wani program ba, amma Husnah takafe kai da fata akan cewa sai sunyi shagali ko babu yawa ne ma, saboda haka tuni ta zayyana mawa Dr.Sadeeq cewa ranar Laraba za’agudanar da tsantsarerren kamu wanda za ayi shi a wani babban katafaren Hall dake cikin garin abuja, ranar jumma’a kuwa zasu yi Ζayataccen walima domin ranar asabar ne Ιaurin auren, asabar Ιin da dare kuma za’ayi diner… Dr.Sadeeq baiji Ιar ba haka yasakarmawa Husnah kuΙi yace tayi duk wani abun daya dace… anko kala uku Husnah ta fitar kowani program da za’ayi da anko Ιinsa, ita dai Zahrah bata da tacewa, tasakar mawa Husnah komai…
MiΖewa tsaye yayi daga zaunen dayake haΙe da soma taka Ζafarsa wanda take Ιauke da ciwo cikin nutsuwa. Ahankali yake takawa yana me rumtse idanunsa da’alama dai yanajin zafin ciwon… Dai dai yakusa isa Ζofar fita daga Ιakinne Dr.Bilal yaturo Ζofar Ιakin yashigo..
“Ka kasa hakuri ko?” Dr.Bilal yatambayi Zaid cike da kulawa.
Ζata fuska Zaid yayi haΙe da sanya hanunsa yadafa jikin bango gudun kada ya faΙi
“Ina fata kataho da takardan sallama na?” abun da yafito daga bakin Zaid kenan cike da zaΖuwa..
Murmushi Dr.Bilal yayi haΙe da jinjina kansa baisan wani irin dalili ne yasanya Zaid keson barin asibitin batare da ya tsaya yaji sauΖi ba, kofa tafiya me nisa baya iyawa, amma kuma gaba Ιaya yatashi hankalinsa akan sai anbasa sallama..
“Kwantar da hankalinka Zaid yanzuma nazo ne nataimaka maka domin su Dad Ιinka suna jiranka a waje yau kwanan gida zakayi” Sai alokacin Zaid ya’iya sake ransa, sakamakon jin dayayi cewa kwanan asibitiya Ζare masa…
Da taimakon Dr.Bilal Zaid ya iya takawa harzuwa inda motar su Dad ke jiransa.. A gidan baya ya zauna haΙe da kwantar da kansa ajikin kujera, bakomai ne ya sanya sa matsawa da sai an sallamesa ba face marari’n da idanunsa keyi masa nasan kallon fuskar Zahrah, ya Ζosa matuΖa yasanyata acikin idanunsa… Harsuka isa gida Zaid tunanin Zahrah yakeyi..
Yana shiga Ιangarensa ya faΙa bathroom haΙe da sakarmawa kansa ruwa, yajima tsaye agaban shower ruwa na dukansa kafun daga bisani ya yi wanka… sharp sharp ya shafa mai ajikinsa haΙe da feshe jikinsa da turaruka masu daΙin Ζamshi. 3 guater combat jeans yasanya wanda yatsaya masa iyaka guiwarsa, kasancewar kalan wandon nasa baΖine yasanya rigar polo shirt Ιin dake jikinsa takasance fara Ζal. Sosai yayi kyau duk da kuwa cewa rama ta bayyana ajikinsa sai dai kuma hakan bai sanya faffaΙan surar jikinsa komawa ba..
Ahankali yakejan Ζafar tasa har ya iso compound Ιin gidan nasu, driver na ganinsa ya kwaso aguje haΙe da Ζarasowa wajen Zaid Ιin da sauri,,, “Barka da fitowa ranka ya daΙe, fita zamuyi ne?” driver yatambaya cike da girmamawa.
Kai kawai Zaid ya’iya gyaΙa masa, aikuwa ba Ιata lokaci Driver yafiddo da wata farar range rover daga cikin parking space, yazo ya faka adai dai inda Zaid ke tsaye… A daddafe haka Zaid ya buΙe murfin motar yashiga yayinda driver yayiwa motar key suka bar cikin gidan… Bayan sun hau kan hanyane Zaid yafaΙama driver’n inda yakeso ya kaisa….. Kamar yanda Zaid ya faΙamasa inda zai kaisa, bai Ζaraba bai kuma rageba, adai dai Ζofar gidan yatsaya da motar cak.. Cike da halin isa Zaid yace da driver’n ya sauΖa yanemamasa yaro,, babu musu kuwa driver yabuΙe murfin motar yafita, wani yaro yagani da’alama aika zashi, baiyi wata wata ba ya Ζira yaron, yaron kuwa bawani nuΖu nuΖu yaΖaraso wajen da motar take tsaye… Cike da girmamawa driver’n yace “Oga ga yaro nasamu” sauΖe glass Ιin motar Zaid yayi haΙe da kallon yaron. Nuni Zaid yayi masa da gidansu Zahrah yace yaje yace ana kiranta… Mintuna kaΙan yaron yafito daga gidansu Zahrah haΙe da sanarmawa Zaid cewa ance batanan.. Har yaron yatafi Zaid bai iyacewa komai ba, wani iri yaji acikin zuciyarsa baiso ace masa batanan ba, amma yazaiyi dole zaije yaΖara dawowa….
Tundaga wannan ranar kusan kullum Sai Zaid yazo gidansu Zahrah amma maganar Ιayane batanan, gaba Ιaya kansa ya kulle yashiga damuwar rashin ganinta sosai, tabbas yana da buΖatar sanin inda take zuwa, watarana idan akace masa batanan haka zaizauna zaman jiranta amma kuma harya Ζaraci zamansa yatafi koda me kamanninta ne bai gani ba….
Shirye shiryen aure yasake kankama, hakan yasanya amarya da ango suka shiga busy, koda yaushe Zahrah tana gidan Hajiya Shuwa, wasu abubuwa na hidiman bikin ma Husnah Zahrah ta barwa, saboda ita bata da wani ishashshen lokaci,,, Ζangaren Dr.Sadeeq ma dai yanda Zahrah tazama busy haka shima ya shiga busy hidima sosai yakeyi, hakan yasa ko haΙuwa da junansu basayi sai dai suyi waya wannan ma bako da yaushe ba. Yanzu Samad ne ke Ιawainiyar kaita duk inda zataje shike kuma Ιaukota….
Yau Aurensu yakasance saura sati guda kenan ita da Dr. Tafe take tana zuba sauri burinta Ιaya shine tasamu abun hawa wanda zai kaita gida, saboda yau Samad yabata excuse akan cewa bazai samu daman zuwa Ιaukota ba… Ζarfe bakwai da rabi na daren yau kenan, yau ta makara sosai wajen dawowa gida, atsorace take matuΖa saboda gaba Ιaya arean unguwar su Hajiya Shuwa’n yaΙauki shiru… Tafe take ta sunkuyar da kanta Ζasa, bata ankara ba saijinta tayi tayi karo da mutum, da sauri ta matsa baya haΙe da sanya hanu ta dafe goshinta… Kallonta ta mayar ga mutumin da tayi karo dashi… take ta Ζara ware manya manyan idanunta, sakamakon ganin wanda ke tsaye a gabanta da tayi,, sosai gabanta yatsananta faΙuwa yayinda zuciyarta ta shiga bugawa da sauri sauri…
Wani irin Ζayattacen murmushi yasakar mata wanda ya bayyana asalin kyawunsa, haΙe da buΙe duka hannayensa alamar ta taho garesa…….
Kyakkyawan murmushinsa ne Ιauke akan fuskarsa still hannayensa a ware suke, alamar ta taho zuwa garesa.+
Ahankali tashiga takawa tana nufar inda yake, ganin haka yasanya Zaid sakin ajiyar zuciya me Ζarfi, haΙe da sake sakin murmushi alokaci na ba adadi,, koda tazo gareshi yana shirin yaji ta rungumesa amma kuma sai yaji saΙanin haka, domin kuwa tana zuwa kusa dashi, sai gani yayi ta raΙa ta gefensa ta wuce batare dako kallonsa tayi ba. Cikin hanzari yasha gabanta haΙe da kamo hanunta. Cak ta tsaya daga tafiyan da takeyi haΙi da rumtse idanunta,, a hankali ya zame guiwowinsa Ζasa, ya durΖusa mata, duka hannayenta ya kama ya riΖe acikin nasa hanun….
Cikin murya me Ιauke da matuΖar rauni yace da’ita…… “Koda kalamaina baza suyi tasiri acikin zuciyarki ba, dan Allah inaso ki tsaya ki saurareni, ki dubi halin danake ciki Zahrah, banda wani sauran farinciki a duniyar nan idan har babuke a tare dani, haΖiΖa nayi nadama nakumayi dana sanin abun dana aikata a gareki, amma dan Allah Zahrah kiyi haΖuri kiji tausayina ki yarda muyi aure, wallahi namiki alΖawari zandaina duk wani abu danakeyi, zan baki farinciki me Ιorewa, zan mantar dake duk wani damuwa, me yasa bazaki cigaba da sona ba Zahrah? meyasa bazakiji tausayina ki yarda da tuban danayi ba, inasonki Zahrah so irin wanda bantaΙa yiwa kowa irinsa ba acikin wannan duniyar, zan iya fansar da komai nawa idan har zaki amince ki aureni, zan iya rayuwa babu komai babu kuma kowa, amma bazan iya rayuwa babu keba, zan iya sadaukar da duka dukiyata, dakuma duk wani abu nawa dana mallaka, matuΖar zansameki amatsayin matata, dan Allah Zahrah ki yarda dani mana, ninefa Zaid, nine mutumin da kika fara so acikin rayuwarki, shin mai yasa bazaki tausayamin ba, kikalli cikin idanuwa na Zahrah hakan kaΙai ya’isa bayyana miki irin tsananin Ζaunar danakeyi miki, inasonki, wallahi inasonki Zahrah!!..” gaba Ιaya zuciyarsa ta karye, sosai rauninsa ya bayyana… A kan fuskar Zahrah kuwa hawayene ke zuba tamkar anbuΙe famfo sannan kuma haryanzu idanunta akulle suke, yayinda harkawo yanzu hannayenta ke cikin nasa hanun. Bazatace yaushene ko kuma tayayane itama ta tsinci kanta da zamewa Ζasa ba, ta dai tsinci kanta da kafa guiwowinta a Ζasa. kukane yaci Ζarfinta bazata kuma iya cewa ga abu Ιaya dake damunta ba… Hanunta tashiga ΖoΖarin cirewa daga cikin nasa hanun, amma kwata kwata Zaid yaΖi bata daman hakan saima Ζara matsowa kusa da’ita da yakeyi… 1
“Zahrah!” yaΖira sunanta cikin wata irin murya da bata fita sosai…
Manyan manyan idanunta da suka cika da ruwan hawaye ta Ιago haΙe da waresu akansa, batare da tace dashi komai ba,, wani irin kallo yakeyi mata wanda yake Ιauke da tarin ma’anoni masu yawan gaske.. Hanunta dake cikin nasa hanun ya shiga murzawa haΙe da langwaΙar da kansa gefe yana me cigaba da kallon fuskarta. Hawayene yaziraro daga cikin idanun ta zuwa kan Ζuncinta, sam bata taΙayin zato ko tsammani ba, saijin sauΖar bakinsa tayi akan Ζuncinta, yayinda yasanya harshensa yana me lashe ruwan hawayen dake gudu akan Ζuncin nata. wani irin bugawa zuciyar Zahrah tashigayi da sauri, yayinda numfashinta keshirin Ζwace mata batare da tashiryawa hakan ba,, cikin Ιan kuzarin daya rage mata tayi saurin tureshi gefe haΙi da miΖewa tsaye, ΖoΖarin kama hanunta yakuma yi amma saidai baisamu daman hakan ba domin kuwa tuni harta fara tafiya. “Zahrah” yakuma Ζiran sunanta amma sai dai ko waiwayosa batayiba balle yasaran zata amsa masa.. Jefa Ζafarta kawai take batare dako da ganin gabanta tanayiba, gaba Ιaya Ζwalla suncika mata idanu, yayinda Ζirjinta ke mata luguden duka kanta kuwa tamkar anΙaura mata gungumen ice haka takeji yamata nauyi…2
STORY CONTINUES BELOW
Cikin Hanzari Zaid yarufa mata baya, yana me Ζiran sunanta amma kuma bata amsa masaba, haka kuma bata tsayaba, dai dai lokacin wani me taxi yazo wucewa da sauri Zahrah taΙaga masa hanu, aikuwa take yatsaya,, ganin haka yasanya Zaid yaΖara sauri don yaga alamar tafiya zatayi batare da ta tsaya ta sauraresa ba,, amma ina yamakaro domin mai taxi Ιin yana tsayawa Zahrah ta buΙe murfin motar tashige haΙe da cewa mai taxi Ιin yatada motar sutafi.. Zaid na Ζarasowa wajen, me taxi Ιin kuma na figar motar ya cillata kan titi.. Wani irin iska me zafi Zaid ya fesar daga cikin bakinsa, sam baiso haka ba, yaso ace yaji koda kalma Ιayane daga bakinta, amma kuma duk da haka yamatuΖar jin daΙin ganinta, gashi kuma har kusa da’ita yasamu yazo, babban abun farincikin kuma shine har numfashinta ya shaΖa. Take yaji zuciyarsa tayi masa wani irin sanyi, yayinda daΙi da kuma nutsuwa suka cika masa ruhinsa.. Cike da farinciki haka yakoma inda yabar motarsa…..
Zahrah kuwa ko acikin taxi hawayenta kasa tsagaitawa sukayi, saima kara tuttulowa da suke tamkar ana hankaΙosu… Ahaka har mai taxi Ιin yakawota Ζofar gidansu. KuΙinsa tabasa ko canji bata tsaya karΙa ba ta wuce cikin gida.. A zauren gidan nasu ta tsaya haΙe da sanya hanu ta share hawayenta, sam bataso kowa yasan halin da take ciki, ta barwa Allah dakuma zuciyarta…
Tana shiga cikin gida Inna tayo wajenta da sauri
“A’ina kika tsayane Zahrah? gaba Ιaya duk kinsa hankalinmu yatashi, munsan bakya kaiwa iwar haka baki dawo ba” Inna tafaΙi haka tana me Ζaremawa yanayin Zahrah’n kallo.
“Bansamu abun hawa bane Inna, yau Samad yana da wani uzuri shi yasa baisamu daman Ιaukoni ba” Zahrah tafaΙi haka tana me ΖwaΖulo murmushi ta aza akan fuskarta..
Da kallon tuhuma Inna tabi ta harta shige cikin Ιakinta, tana shiga cikin Ιakin ta dannawa Ζofarta sakata, a hankali tazame Ζasa haΙe da jingina bayanta da Ζofar, kana ta cusa kanta cikin cinyoyinta, wani irin kuka tashiga rerawa me tsananin bantausayi, Yazatayi da rayuwarta ne itakam, da badon kada tayi saΙo ba da sai tace wannan Ζaddaran nata yayi mata girma dayawa, amma sai dai kuma ba’aja da ikon Allah, haΖiΖa tayi imani cewa komai zaizo yawuce, domin kuwa komai yayi farko yana da Ζarshe, amma kuma sai dai tana da yaΖinin cewa kafun nan wataΖila zuciyarta tayi bindiga ta tarwatse,, “yazatayi da abun da takeji acikin zuciyarta?” tambayar da kullum saitayi mawa kanta kenan, amma kuma zancen Ιayane shine bata da amsar da zata bawa kanta.. Tana cikin kukan taji wayarta na Ζara, amma ko Ιago kanta batayiba haka wayar taΖaraci tsuwanta har Ζiran ya katse, wani Ζiran ne yakuma shigowa still har wayar ta katse batako Ιaga ido ta duba taga waye yake Ζiranta ba.. Kuka tayi sosai kafun tatashi daga durΖushen da take takoma kan katifarta,,,, kwanciya tayi luf tana me sauΖe ajiyar zuciya akai akai, yayinda tsikar jikinta ke yawanta tashi, idan tatuno kusancin da suka samu Ιazu ita da Zaid, bakomai ke dagula mata lissafi da kuma hautsina mata ΖwaΖwalwa ba kamar idan tatuna da yanda yasanya harshensa akan kumatunta yanashan hawayenta, yana me kuma yi mata wani irin kallo wanda yakasa Ιacewa daga cikin idanunta,,, batasan me Zaid yakeso a tattare da’ita ba, wataΖila rayuwarta yakeso, wataΖila kuma hauka yakeso yaga tayi, baisan yatakeji idan ta gansa ba, baisan metakeji agame dashi aduk sanda taΙaura idanuwanta akansa ba, sake gyara kwanciyarta tayi, tabbas tana da buΖatar samun wani wanda zata faΙawa gaba Ιaya damuwarta, tana da buΖatar wanda zai kwantar mata da hankali yakuma samamata nutsuwa, tana kuma buΖatar wanda zai fayyace mata abun dake cikin zuciyarta, koda hakan zaisanya tasamu sauΖi da salama,, haka dai Zahrah tayi bacci zuciyarta cike da tarin tambayoyi…..
Zaid ne kwance akan wata haΙΙΙiyar kujera mai kama da gado, wanda take aje cikin wani irin katafaren falo wanda aka Ζawatasa da kayan Ζyale Ζyale dakuma more rayuwa. Murmushine Ιauke akan fuskarsa, yayinda kyawawan idanunsa suke a lumshe, wani irin shauΖi me tsanani yakeji a tattare dashi, a iya ganinta da yayi jiyake tamkar anyaye masa gaba Ιaya damuwarsa ne, idanunsa yasake lumshewa haΙe da sake shaΖan daddaΙan Ζamshin da yakeyi masa yawo acikin hanci, Ζamshin da tun Ιazu yakasa barin hancinsa, “wani irin daddaΙan Ζamshine haka Zahrah’nsa keyi?” ya tambayi kansa,, tabbas zai so ace iyanzu Zahrah na kusa dashi, dakuwa kwana zaiyi manne da’ita yana shaΖan wannan daddaΙan Ζamshin nata, sannu ahankali wani irin muguwar kasala ke dirar masa, yayinda wani irin sha’awarta me tsanani ya kawo masa ziyara,, a hankali yasanya harshensa ya lashi laΙΙansa haΙe da sanya hanu yashafi Ζwantaccen beard Ιin sa wanda koda yaushe yake Ζara Ζawata masa fuskarsa,, a hanakali ya ware manyan idanunsa wanda suka soma sauya launi daga farare zuwa kalan bacci, wanda idan ka kallesu dole zasu sauΖar maka da kasala… Laptop Ιin dake kusa dashi ya Ιauka, haΙe da buΙewa, take hoton kyakkyawar fuskarta ya bayyana akan screen na laptop Ιin,, murmushi yayi haΙi da sanya hanu yashafi kan screen Ιin laptop Ιin..
STORY CONTINUES BELOW
“Inasonki Zahrah!”
ya faΙi haka cikin wata irin murya me Ιauke da matsanancin shauΖi. Take yaji yana matuΖar sha’awan kallon vedion dayayi mata Ιazu batare da tasani ba, lokacin fitowarta daga gidan Hajiya Shuwa. Wayarsa da vedion ke ciki ya Ιauka haΙe da kunnawa, kallon vedion yakeyi yana murmushi, amma kuma kwata kwata saΖonnin da suke shigowa ta Email Ιinsa sun hanasa sakat.. Kai tsaye fita daga Ιangaren vedion yayi ya kutsa cikin Email Ιin nasa, saΖonnin abokanan business Ιinsa ne, sama sama yakaranta saΖonnin, haryana shirin fita daga cikin Email Ιin sai kuma idanunsa suka sauΖa akan saΖon Jasheer wanda yaturo masa,, hakanan yaji gabansa yaΙan faΙi saboda yasan duk saΖon da zaizo daga Jasheer to akan Zahrah ne,, buΙe saΖon yayi haΙe da Ζurawa hoton da Jasheer yaturo masa idanu.. Wani irin abu ne yaji ya taso yatokare masa maΖoshi, yayinda idanunsa suka kaΙa sukai jajur dasu, take gashin jikinsa suka mimmiΖe, wani irin juyawa yaji kansa nayi masa,, shin dagaske katin Ιaurin auren Zahrah idanuwansa suke gane masa ko kuwa? sake waro manya manyan idanuwan nasa yayi aikuwa ba Ζarya idanun nasa keyi masa ba, sunan Zahrah ne rantaΙe ajikin katin dakuma sunan Dr.Sadeeq,, wani irin Ζara Zaid yayi haΙe da yin cilli da wayartasa, take ta bugi bango takuma faΙowa Ζasa lokaci Ιaya ta tarwatse.. Cikin matsanancin Ιacin rai jikin Zaid yasoma rawa take yaji wani irin matsancin zafi a dai dai saitin zuciyarsa, lokaci Ιaya wani irin tari ya tasomai, take yasoma tari babu ΖaΖΖautawa, sai ga jini na fita ta bakinsa abun mamaki, abun da bai taΙa gani ba arayuwarsa,, da Ζyar yasamu tarin ya tsagaita, amma kuma duk da haka Ζirjinsa bai daina yi masa Ζuna ba, yayinda zuciyarsa keyi masa zafi har cikin cikinsa kuwa yakejin zafin,, a hankali ya jingina bayansa da jikin bango, haΙe da rumtse jajayen idanunsa, numfashi yashiga fitarwa a hankali, daga ni kai kasan yana matuΖar jin ciwo,, cikin yanayi na wahaltuwa haka ya daddafa zuwa cikin Ιakinsa, Ζaramin drower’n dake gefen gadonsa ya jawo haΙe da ciro magungunansa, tsabar Ιacin da yakeji a maΖoshin sa da Ζyar ma ya iya haΙiye magungunan… Kwanciya yayi akan gado haΙi da rumtse idanunsa, baisan ina zai tsoma rayuwarsa ba, baisan tayaya zai fara jure rashin Zahrah akusa dashi ba… Kamar dai yanda Zaid yaga rana haka yaga dare, koda kuwa na minti guda ne baiji wani salama ko sanyi acikin zuciyarsa ba, haka ya share awanni masu yawa cikin ciwo,, sai da yayi sallan Asuba Ζafun wani irin bacci me nauyi ya sace sa batare daya shiryawa hakan ba……
*****
Zahrah kuwa yau da wani irin irin matsanancin ciwon kai ta tashi, gaba Ιaya idanunta sunyi luhu luhu dasu, da gani kai kasan cewa kuka tasha ta Ζoshi.
Yau ya kasance aurenta da Dr.Sadeeq saura kwanaki shida kenan tana Ζirgawa kuma acikin kwanakin nan ne zasu fara gudanar da shirye shiryen da suka tsara,, gaba Ιaya ji takeyi bata marmarin auren, sannan kuma ji takeyi komai yafice mata arai, bawai kuma don batason Dr.Sadeeq Ιin ba, tun shekaran jiya Dr.Sadeeq yakawo mata Ιinkunanta da kuma kayan da zata sanya a kamu da wajen diner, amma kuma ko duba kayan batayi ba balle taga ma ko sunyi mata ko basuyi mata ba, batasan meyake damunta ba, amma tabbas tasan akwai wani baΖon al’amari dayake ta kusanto rayuwarta aduk kwanan duniya. Yau hakanan tatashi taji ko gyaran jikin ma batason zuwa, amma kuma dazaran tace bazata jeba tasan Inna zata sanyata agaba da yawan tambayoyi, don haka ma gwamma kawai ta je Ιin zaifiye mata… Sauri sauri haka ta shirya tafito, saboda tasan cewa yanzu haka Samad na Ζofar gida yana jiranta… ai kuwa tana fitowa taga motar Dr.Sadeeq fake a Ζofar gidan nasu, murmushi kawai tayi haΙe da Ζarasawa wajen motar… “Allah sarki Samad yana da haΖurin jira, da Dr.Sadeeq ne da yanzun ya Ζirata a waya” tafaΙi haka a zuciyarta dai dai sanda taΖaraso gaf da motar, buΙe murfin motar tayi tashiga bakinta Ιauke da sallama, “Kayi haΖuri Samad nabarka kana ta jira” tafaΙi haka tana me ΖoΖarin rufe murfin motar, batare da takalli Inda Samad Ιin ke zaune ba.
Tana rufe murfin motar tadawo da kallonta wajen zaman driver fuskarta Ιauke da murmushi,, a maimakon taga Samad saitaga Dr.Sadeeq, mamakine ya bayyana akan fuskarta alokaci guda, sake ware idanu tayi tana kallonsa, da’alama dai ganinsa yabata mamaki sosai…10
STORY CONTINUES BELOW
Murmushinsa me kyau yayi mata haΙe da kafeta da idanunsa wanda suke sauΖar mata da wani irin yanayi na kasala ajikinta.. Itama murmushin tayi masa haΙe da shagwaΙe fuska….
“Ni dai nayi fushi!” tafaΙi haka a shagwaΙe… 2
“Tuba nake”
Dr.Sadeeq yafaΙi haka yana me kama kunnuwansa da duka hannayensa.. alaman ban haΖuri.
“Ni dai naΖi wayon” tafaΙi haka tana me kaΙa idanunta.. Murmushi yayimata haΙe da kamo duka hannayenta yasanya acikin nasa hanun, lumshe idanunsa yayi alokaci guda haΙe da buΙewa
“Nayi kewarki sosai Zahrah na!” yafaΙi haka cikin wata murya me sanyi.
Ζan guntun murmushi tayi haΙe da soma ΖoΖarin janye hanunta daga cikin nasa hanun, amma kuma bata samu daman hakan ba. “Meyasa jiya kika Ζi Ιaga wayana?” yatambayeta cike da kulawa bayan yagama karantar yanayin da take ciki. Sai alokacin ne ma Zahrah ta tuno da cewa jiya taga missed calls Ιinsa, sanann kuma bata bi bayaba,, ΖaΖalo murmushi tayi haΙe da cewa ” Kayi haΖuri nayi bacci ne alokacin”
Kansa ya jinjina badon wai ya gamsu da abun da ta faΙa ba,, ta da motar yayi suka hau kan titi. Saida sukayi nisa a tafiyar kafun yadawo da kallonsa gareta, sosai tayimasa kyau komai nata ya canja, sai dai kuma kallo Ιaya yayimawa fuskarta yafuskanci cewa tayi kuka, dafari yaso tambayarta meke damunta, amma kuma sai kawai ya share,,, sama sama yake janta da hira harsuka iso gidan Hajiya Shuwa… Yana ganin shigewarta cikin gidan ya sauΖe ajiyar zuciya Ζ΄aΙe da kifa kansa akan steering motar, “meke damun Zahrah ne?” ya yiwa kansa tambayar a bayyane, amma sai dai kuma bayida amsar da zai bawa kansa…. A jiyar zuciya yakuma sauΖewa akaro na barkatai, zuciyarsa cike da tunani kala kala yaja motarsa yabar Ζofar gidan……. Ζangaren Zahrah kuwa kwana biyun nan wasu irin magunguna masu Ζarfin gaske Hajiya Shuwa take bata tanasha, hakan kuwa shike taimakawa wajen hautsina mata tunaninta, wani irin abu takeji acikin jikinta wanda kai tsaye za’a iya Ζiransa da suna sha’awa, ko da yaushe yanzu Zahrah cikin jin feelings take, hattakai ta kawo yanzu alwala ma baya daΙewa ajikinta yake karyewa saboda sosai sperm ke fita ajikinta, duk kuma Ιaya daga cikin aikin magungunan Ζarin ni’iman da Hajiya Shuwa ke bata ne, lallai ita kanta tasan cewa Hajiya Shuwa tayi mata babban haΙi me matuΖar kyau…… (su Doctor za’asha nice??)
Tunda bacci ya Ιaukeshi da asuba bashi yafarka ba sai Ζarfe 9:30 am, da wani irin zazzafan zazzaΙi yatashi, wanda ya zamana ko Ιaga kansa ba ya’iyawa hatta numfashima da Ζyar yake iya fitarwa. Yana a wannan halin ne yaji anturo Ζofar Ιakin nasa, bai iya Ιago kansa ya dubi ko waye ba amma kuma duk da haka ya gane waye ne yashigo cikin Ιakin… Dasauri Alhj Ma’aruf yaΖaraso garesa…
“Lafiya Zaid meke damunka?” Alhaji Ma’aruf yafaΙi haka yana me kai hanunsa jikin Zaid, da sauri yajanye hanunsa daga jikin Zaid Ιin domin kuwa jiyayi jikin Zaid Ιin yaΙau zafi rau kamar wuta. “Subahanallah, bana Ζira Doctor yanzu” Dad yafaΙi haka yana me ΖoΖarin ciro wayarsa daga cikin aljihu,, bugu biyu Dr.Bilal yaΙauki wayar, cike da damuwa Dad yace yanason ganinsa jikin Zaid ne yatashi. take Dr.Bilal yace gashinan zuwa..
Zama Dad yayi jigum agefen gadon Zaid Ιin, gaba Ιaya yarasa mekeyi masa daΙi, sosai matuΖa cutar Zaid ke damunsa, yana matuΖar Ζaunar Zaid sam bayaso wani abu ya samesa, musamman ma yanzu da Dr.Bilal yashaida masa cewa Zaid Ιin yana Ιauke da ciwon zuciya me tsanani… Mintuna kaΙan Dr.Bilal yaΖaraso gidan, babu wani Ιata lokaci kuwa yashiga yiwa Zaid wasu Ζ΄an gwaje gwaje, drip yaΙaura masa bayan yayi masa wasu allurai guda biyu wanda zasu taimaka wajen kawar da zazzaΙi da kuma ciwon da kansa keyi masa uwa uba kuma su sanyasa bacci, saboda idan yana a cikin hayyacinsa bazai taΙa barin zuciyarsa ta huta ba, yin hakan kuma shike Ζara sawa ciwon yayi tsanani… Bayan sun fito compound Ιin gidan ne Dr.Bilal yagyara tsayuwarsa haΙe da duban Alhaji ma’aruf,, bayani yashiga yimawa Alhaji Ma’aruf Ιin sosai agame da ciwon Zaid Ιin. Bayan sun kammala maganan ne Alhj Ma’aruf yakoma wajen Zaid da tuni wani baccin wahala yasake Ιaukansa……
STORY CONTINUES BELOW
*****
Rana bata Ζarya, ranar yau takasance laraba kuma yautake kamun Amarya, tun da safe gidan su Zahrah yake acike Ζ΄an uwan Inna sun tattaro Ζwansu da ΖwarΖwatansu sun garzayo, don haka tuni gida yaΙauki hargowa da hayaniyan mutane yayinda amarya kuwa tunsafe take Ζunshe a Ιaki acewarta cikinta ne keyi mata ciwo,, Husnah da Suhaima ne suka taimaka wajen Ιebe mata kewa ta hanyar zama da’ita…..
Ζarfe uku na yammaci kenan amma tuni gidansu Zahrah ya Ιinke da mutane, ciki kuwa hadda Ζ΄an matan school Ιinsu wanda Husnah ce ta gayyacesu, domin ita dai Zahrah bata da wasu Ζawaye Husnah ce kaΙai Ζawarta… Kowacce ka kalla acikin Ζ΄an matan nan tasha kyau cikin kayan anko Ιinta. Husnah ce tsaye akan Zahrah tana ta faman ΙaΙatu akan cewa Zahrah’n ta tashi su tafi shagon meckup domin tuni Dr.Sadeeq yaturo freinds Ιinsa waΖ΄anda zasu kaisu shagon yin meckup Ιin suna ma jiransu aΖofar gida,, ita dai Zahrah yau jitayi gaba Ιaya bakinta ya mutu sambatajin wani kuzari ajikinta. Kayan da zata sanya da duk wani abun da zatayi amfani dashi, Husnah ta Ιaukar mata haΙe da kama hanunta suka fice daga cikin gidan. Wasu haΙaΙΙun motoci suka shiga kai tsaye aka wuce dasu wani shahararren shagon meckup….
Kwalliya sosai shahararriyar meyin meckup Ιinnan ta tsantsarawa Zahrah akan fuskarta lokaci Ιaya saiga Zahrah ta sauya kamanni asalin kyawunta yasake bayyana tamkar wata balarabiya ita kanta Zahrah saida tayi mamakin ganin kanta, tabbas dabadan tasan ita Ιin ceba, to da sai tace sanja mata fuska akayi, kowa yaga kwalliyanta saiyayi santi saboda tasha kyau iya kyau.. Wani doguwar rigan leshi me kyau da tsada ta sanya ajikinta, take kyakkyawar surar jikinta ya bayyana kansa acikin kayan, sosai Ιinkin yayi kyau yakuma amshi jikinta, zama tayi aka tsantsara mata haΙaΙΙen Ιaurin Ιankwali akanta, yayinda aka nannaΙe mata dogon gashinta atsakiyar kanta, ita dai tsayawa tayi kamar wata statue tana mamakin irin baiwar kyawun da Allah yayi mata, daga riganta har zuwa kan takalminta dakuma Ιan karamin fos Ιin dake rike ahanunta kalarsu yakasance light peach ne, yayinda stones Ιin kayanta suka kasance farare, lokacin da su Husnah sukayi tozali da Zahrah ihu dakuma shewa suka sanya haΙe da tsantsar mamakin irin kyawun da Zahrah tayi, kowa dai yasan Zahrah kyakkyawace amma kuma basuyi tunanin kyawunnata har ya kai hakaba, lallai duk namijin daya samu Zahrah amatsayin mata yayi babban gamdakatar. Take su Husnah suka shiga Ιaukarta hotuna da kuma vedios suna watsawa a instagram dakuma whatsapp, suna cikin buga selfie abokan ango suka Ζaraso don Ιaukar Ζawayen amarya,, duka Ζ΄an matan kowacce da motar da tashiga, yayinda aka bar Zahrah da Husnah sukaΙai saboda Ango yace shi dakansa zaizo yaΙauki amaryarsa… Ζawaye basu jima da tafiya ba wayar Husnah tasoma Ζara,, murmushi tayi haΙe da kallon Zahrah adai dai lokacin da taΙaga wayar takara akan kunenta, “To ranka shi daΙe gamunan fitowa” abun da Husnah tafaΙa kenan haΙe da miΖewa tsaye hannuwan Zahrah takamo haΙe da miΖar da’ita tsaye..
“Angonki yaΖaraso yace nafito masa dake” murmushi kawai Zahrah tasakar mawa Husnah kana ta sunkuyar da kanta Ζasa.. A hankali Zahrah ke takawa yayinda rigar jikinta kejan Ζasa, babu abun dake tashi ajikinta sai daddaΙan Ζamshin turare,, gaskiya Zahrah tayi kyau sosai ayau Ιin..
Ware idanu Dr.Sadeeq dake zaune acikin motarsa yayi yana me kallon Zahrah, shima yasha ado cikin wata farar gezina me matuΖar kyau da tsada yayi kyau sosai da sosai, kwarjininsa yasake fitowa fili….. Har Husnah ta buΙe murfin motar ta tura Zahrah ciki bai rufe bakinsa ba haka kuma bai Ιauke idanunsa daga kallon da yakeyi wa Zahrah ba, lallai ne godiya ta tabbata ga ALLAH (S.W.A) daya tsara wannan kyakkyawar halitta, kullum kuma koda yaushe yana kallon kyawun Zahrah amma kuma yau saiyake ganin kyawun nata yafi na koyaushe Ζawatuwa.. A hankali ya sauΖe wata irin ajiyar zuciya haΙe da lumshe idanunsa,,, Zahrah kuwa tunda tashiga cikin motar ta sunkuyar da kanta Ζasa tana me wasa da yatsun hanunta,, Motar Habeeb dake bayan ta su Zahrah Husnah tashiga,,, atare motocin suka tashi tafiya sukeyi ahanakali akan titin…
“Zahrah!” Dr.Sadeeq yaΖira sunanta cikin wata irin murya me sanyi dakuma sauΖar da nutsuwa. Kasa amsa masa Zahrah tayi, hakanan taji wani irin nauyinsa ya lulluΙeta.
“Kinyi matuΖar kyau sosai, sai yanzu nasakejin cewa nayi babban sa’a dana sameki, inasonki sosai Zahrah na, ina fata watarana nima kisoni tamkar yanda nake sonki!”
Sai alokacin Zahrah ta Ιago kanta, haΙe da sakar masa Ζawataccen murmushi, jiyayi gaba Ιaya ta kashesa da salon murmushin nata, a hankali ya matso daf da’ita haΙe da kamo hannayenta duka biyu ya riΖesu gam acikin nasa, wani irin soyayyartane yaji yana Ζara shiga jikinsa, jiyakeyi tamkar ya jawota jikinsa ya rungumeta kozai sake samun nutsuwa acikin zuciyarsa…. Harsuka iso katafaren hall Ιin daya cika maΖil da jama’a zuwan amarya da ango kawai ake jira, amma Dr.Sadeeq bai Ιauke idanunsa akan abar Ζaunarsa ba, wani abun daya Ζara rikitar da Zahrah takasa cewa dashi komai shine yanayin yanda yake mata magana da wata irin murya me sanyi… Motarsu na’isowa wajen taron, mc yasoma shela cewa ga ango da amarya sun Ζaraso, take guri yasake Ιaukan shewa yayinda kowa yazura idanun ganin ango da amarya, waΖ΄anda suka zo wajen dan gulma suka sake miΖa wuya musamman ma familyn Dr.Sadeeq wanda anriga da angama gayamusu cewa amaryan Ζ΄ar matsiyata ne saboda haka suka baza idanuwan ganin ta don kashewa idanuwansu ΖwarΖwata…. Habeeb ne ya buΙewa Dr.Sadeeq Ζofar motar yafito, yayinda shikuma Dr.Sadeeq da kansa yazagayo ya buΙe mawa Zahrah nata Ζofar,,, cikin nutsuwa ta zuro Ζafafunta waje, kafun daga bisani tafito daga cikin motar, hanunta Ιaya Dr.Sadeeq yakama suka soma taku cike da nutsuwa,, wajene yaΙauki shewa masu murna nayi masu baΖinciki ma sunayi, haka masu Ιaukar amarya da ango hoto da vedio’s ma duk sunayi,, gaba Ιaya family’n Dr.Sadeeq Ζamewa sukayi Ζam ganin kyawun amarya ya tsoratasu sosai, saboda basu taΙa tunanin haka zasuga amaryan ba, sunyi tunanin zasu ganta wata almajira da’ita amma kuma sai suka ga saΙanin tunaninsu, lallai ba’abanza ba Dr.Sadeeq ya liΖe akan cewa shi dole sai’ita, takai takuma cancanci ayi mata fiye da haka ma… Har amarya da ango suka Ζarasa mazauninsu mutane basu daina yimusu vedio’s ba, haka kuma idanu bai Ιauke daga kan suba………Sunkuyar dakai Ζasa Zahrah tayi gaba Ιaya ita kunyar mutanen dake tare a wajen takeyi, tunda take bata taΙa shiga irin wannan taron ba, sai gashi yau akanta ma akeyin taron, ba abun dake damunta kamar yanda idan taΙaga idanunta take ganin idanuwan mutane akanta kowa ita yake kallo da waΖ΄anda suka santa haddama waΖ΄anda basu santa ba,, matso da kansa yayi kusa da’ita haΙe da kawo bakinsa wajen kunnenta “Anan ma kunya zaki nuna?” Ζasa Ζasa yayi maganar. satan kallonsa tayi haΙe da Ιan sakin murmushi amma kuma batace dashi komai ba, haka dai masu yin vedio suka ci gaba da Ιauka yayinda….. Hmmmm kamu dai yayi kamu yakuma Ζawatar amma kuma sai dai sam amarya Zahrah ta kasa sakewa komai a Ιari Ιari takeyinsa, abu biyune suka haΙe mata kunya dakuma rashin sabo, saboda bata taΙa zuwa irin waΖ΄annan wajen ba, wannan ne karonta na farko, gashi kuma kamun yatara mutane sosai, su Husnah sunyi rawa sosai sun raΖashe Amarya kuwa ae ko taka kafarta bata’iya ba gaba Ιaya nauyi da kunya sun hanata sakat…. sai gab da magrib aka tashi daga kamu kowa yasamu abun arziΖi ankuma cika ciki da abinci na musamman da kuma lemuka… Yanzu kam mota Ιaya Zahrah da Husnah harma da Suhaima suka shiga, yayinda Dr.Sadeeq shikuma yashiga wata motar ta daban… Jingina bayanta tayi da kujera haΙe da kwantar da kanta akan kafaΙan Husnah, duk hiran da Husnah da Suhaima keyi jinsu kawai takeyi, sosai sanyin AC’n dake cikin motar yake ratsata har hakan yaso sanyamata zazzaΙi, haka dama ita take matuΖar ta shiga hayaniya to kanta sai ya Ιanyi mata ciwo, uwa uba kuma idan sanyi yayimata yawa saita Ιanyi zazzaΙi.. Harsuka isa gida Zahrah ko uffan batace ba duk da kuwa yanda su Husnah kejanta da hira, amma iya abun da take iyayimusu shine murmushi… Fitowarta a wanka kenan, sauri sauri ta zura wata doguwar riga me kauri ajikinta,,, kallon ta ta mayar ga Husnah wacce taketa faman chatting a wayarta sai nurmushi kawai take zubawa..+
“Wai ke da waye ne haka? a iya sanina dake ke ba mutum bace me yawan chatting da’alama dai munsamu Ζaruwa” Zahrah tafaΙi maganar cikin sigar tsokana… Dariya Husnah tayi haΙe da Ιage giranta sama. “Ζwarai kuwa tawan, wallahi Ιazu na haΙu da wani guy a wajen kamunki, ina tunanin ya kwantamin arai”
Dariya Zahrah ta sanya haΙe da neman guri ta zauna akusa da Husnah haΙi da kwantar da kanta akan kafaΙan Husna’n….
“Husnah kinsan ya so yake?” tambayar da ta fito daga bakin Zahrah kenan..
Mamaki tambayar da Zahrah tayi mata ya bata amma kuma batasan menene dalilin dayasanya Zahrah tayi mata wannan tambayar ba…
“Eh zan iyacewa nasansa zankuma iya cewa bansan saba, saboda banyi wani zurfi acikinsa ba, amma kuma ke kinsan bana yaudaran kaina Zahrah, duk wasu alamomin so nasansu, saboda hakane ma nayardarwa kaina cewa nakamu da soyayyar Yazeed so matsananci!” Husnah tafaΙi haka tana me wasa da wayar hanunta, da’alama sunan Yazeed kaΙai da ta ambata yasanyata cikin shauΖi..
Ajiyar zuciya me Ζarfi Zahrah ta sauΖe haΙe da Ιago kanta daga kan kafaΙar Husnah, hannayen Husnah takama cikin murya me sanyi tace da Husnah “Wasu irin alamomi ne kesanyawa mutum yagane cewa yakamu da so? sannan kuma inaso ki sanar dani menene hukuncin zuciyar da ta makance har take ΖoΖarin sake son wanda yacutar da’ita, wanda kuma baida wani amfani a wajenta”
STORY CONTINUES BELOW
Kallon mamaki haΙe da Ιaurewar kai Husnah tashiga yi mawa Zahrah, Ζwarai itakam maganganun Zahrah sun sanyata a duhu me Zahrah take nufi?
“Banfahimci inda kalamanki suka dosa ba Zahrah, zanfi fahimta idan har kika warware maganar tazama abu guda, amma kuma ni a ganina babu amfanin zuciyar da zata so wanda baida amfani a wajenta, sai dai kuma amma kinsan shi so wani zubin yakan makantar da komai naka ne tahanyar da baka isa kayi yaΖi dashi ba, amma kuma shi so kala kala ne, kowani so da’irin Ζarfinsa haka kuma da irin rauninsa, wani son yana fita, wani kuma sai ahankali zai fita, wani kuwa baya taΙa fita har gaban abada, amma shi wanda baya fita har abada shi ake Ζira da Ζauna, ita Ζauna kuma idan zafinta yatashi Ζona ka, to Ζunan yakan kasance me tsananin zafi da raΙaΙi bakamar na so ba, ina fata dai Ζaunar Doctor ce tasanya kikamin wannan tambayar?” Husnah tafaΙi haka tana murmushi.. Wasu siraran hawayene suka silalo daga cikin idanun Zahrah zuwa kan Ζuncinta.
“Zahrah kuka kuma?” Husnah tatambaya cike da mamaki domin ita sam bataga abun kuka acikin maganar da sukeyi ba, hasalima ita Zahrah’n ce tafara Ιago maganar ba wai ita ba.
Hanu tasanya ta share hawayenta haΙe da sakin murmushi, “Bakomai Husnah kawai dai idanuna ne tunΙazu sukeyimin zafi, kinsan ban saba da irin wannan kwalliyar da akamin ba, bacci ma nakeji bana Ιan kwanta, idan kingama ki rufe mana Ζofa” Zahrah tafaΙi haka fuskarta Ιauke da murmushin dole..
Har Zahrah ta kwanta Husnah bata Ιauke idanunta daga kanta ba, sosai ganin hawayen Zahrah’n yabata mamaki duk da kuwa cewa tana lure da’ita a Ζ΄an kwanakinnan gaba Ιaya acikin damuwa take wuni, amma gudun kada ta dameta da tambaya yasanyata sharewa bata tambayeta ba, amma tasan damuwa kam akwai shi jingim acikin zuciyar Zahrah…
Kusan mintuna talatin hawaye na gangarowa daga cikin idanunta, amma kuma ko kyakkyawan motsi taΖi tayi gudun kada Husnah ta fuskanci cewa batayi bacci ba,, bazata taΙa bari kowa yasan damuwarta ba, ta yarda ta amince zata haΙiye duk wani damuwarta acikin rai da zuciyarta ita kaΙai, koda kuwa damuwartata zata kasheta, tabbas wannan abun da takeji ba abu bane wanda zai Ιoyu ba, amma kuma zatayi iyaka ΖoΖarinta wajen ganin ta maidashi Ιoyayyen sirrinta a haka har baccin gajiya ya Ιauketa, tana bacci babu jimawa kuwa Ζiran Dr.Sadeeq yashigo cikin wayarta, ganin ya nace da Ζiran ne yasanya Husnah Ιaga wayar ta shaida masa cewa Zahrah tayi bacci, to kawai yace haΙe da ajiye wayar..
Wani irin tausayinta ne yaji ya dirar masa acikin zuciyarsa, hakanan yaji yau soyayyarta yasake shiga zuciyarsa fiye da ko yaushe yayinda tausayinta yakuma Ιarsuwa acikin zuciyarsa, yaso jin muryarta acikin wannan daren amma kuma hakan baisamu ba, haka yashare yashiga cikin abokansa suka cigaba da sabgoginsu……
Kafe cak idanunsa suke akan haΙaΙΙen zanen POP’n dake mamaye saman Ιakin wanda aka Ζawatasa da ado me matuΖar burgewa, a hankali yake fitar da numfashi me zafi daga cikin hancinsa,, ahalin yanzu ba ciwon da yakeji bane damuwarsa, yafi damuwa da ganin Zahrah’nsa fiye da komai, yanzu kenan saura kwana uku a Ιaura mawa Zahrah’nsa aure da wani bashi ba, rumtse idanunsa yayi da sauri haΙe da haΙiye wani irin yawu me Ιaci daya tsaya masa a maΖoshi, abu kamar wasa saiga Ζwalla suna gangarowa daga cikin idanun Zaid, hanu yasanya yashafa gefen fuskarsa inda yaji sauΖar Ιumin wani abu kamar ruwa,, ruwan hawayen daya fito daga cikin idanunsa ya lakato ahanunsa koda yaga cewa hawayene ke fita daga cikin idanunsa sai yasaki wani irin murmushi me matuΖar ciwo, rayuwa kenan babu yanda bata juyawa bawa, watarana kaga me kyau watarana kuwa kaga mummuna, Ζaddara kenan babu tayanda bata zuwarwa bawa, haΖiΖa SO babban cutane ga bawa musamman idan baka samu abun da kakeso Ιin ba, tabbas ya jarabtu domin ko a iya haka Allah yabarsa ya horasa horo mafi tsanani ma kuwa, tabbas Zahrah itace rauninsa, rasata kuma shine abu wanda zaifiye masa komai ciwo acikin rayuwarsa, baisan wani irin zazzafar soyayya yakeyiwa Zahrah ba, ashe tun dama yaudaran kansa yayi ba sha’awarta yake ba sonta yake, amma kuma saboda wani banzan tunani da kuma banzar hujjan sa yasanya ya kasa yarda da hakan, idan yace zai misalta irin tarin yawan nadaman da yayi kawo daga randa ya yiwa Zahrah fyaΙe zuwa yau to tabbas yayi Ζarya, ya cutar da’ita, ya zalunceta, tabbas yasan bai kyauta mata ba, sannan kuma baiga laifinta da ta Ζishi ba tabbas shida kansa ya san cewa bai cancanci ta sake yarda dashi ba, saurin rumtse idanunsa yayi haΙe da dunΖule hannayensa da Ζarfi, bakomai ne yasanyasa yin hakan ba face tunowa da yayi lokacin da idanunsa suka rufe ya shigeta da Ζarfin gaske yanajin wani irin ihun da tayi amma saboda bushewar zuciya irin tasa haka bai saurara mata ba,, kansa yashiga duka da hannayensa biyu kamar mahaukaci, ihun da Zahrah keyi masa alokacin da zai keta mata haddine yashiga dawowa cikin kunnuwansa ji yake tamkar alokacin ne abubuwan suke faruwa,,, ihu yashiga yi batare daya sani ba, gaba Ιaya idanunsa sun kaΙa sunyi jajur dasu, Mum da shigowarta falon nasa kenan taji ihun Zaid na tashi daga cikin bedroom Ιinsa, cikin sauri hartana haΙawa da tuntuΙe tanufi Ιakin nasa,, kwance tagansa akan gado yaΙaura duka hannayensa akansa yana wani irin Ζara tamkar wani wanda aljanunsa suka tashi..3
STORY CONTINUES BELOW
“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un, Zaid! Zaid!!” Mom taΖira sunansa cikin matuΖar ruΙewa,, girgiza sa Mum tashiga yi cike da ruΙewa sunansa kawai take Ζira, a tunaninta Zaid Ιin nata ya haukace ne, yanajin muryar Mom Ιinsa acikin kunnensa yatashi a zabure haΙe da faΙawa cikin jikin mahaifiyartasa, abun mamaki saiga Zaid nan na kuka tamkar wani Ζaramin yaro, ita kanta Mum kasa motsi tayi haka ta tsaya kamar statue, wai da gaske Zaid Ιin tane wannan, kuka fa yake, anya kuwa ba aljanune suka shiga mata jikin Ιa ba?.
“Zaid” Mum takuma Ζiran sunansa cikin murya me sanyi domin kuwa itama tuni Ζwalla harsun cika mata ido… “Please help me Mum, i don’t want to lost her!” abun da Zaid ke faΙa kenan yana kuka,, mamaki marar misaltuwa ne yakuma kama Mum wannan wace irin masifa ne ya ruski Zaid wace irin tsinanniyar soyayyace wannan datake shirin haukata mata yaro? lallai yazama dole tayi wani abu, bazata taΙa bari tanaji tana gani Ιanta ya rasa ransa akan wata ba, wai dama ashe haka so yake? idan kuwa haka so yake to sai dai muyi fatan Allah yarabamu dayin so me tsanani….
Kansa mum tashiga shafawa ahankali cike da tausayawa tace “Ka kwantar da hankalinka Zaid, kayi haΖuri kasamawa kanka nutsuwa, badai kana sonta ba?”
Kai Zaid ya kaΙa tamkar wani Ζaramin yaro.
“Insha Allahu zata zamo taka, zaku rayu da’ita rayuwa ta har abada, kadaina damun kanka kaji my son!”
Mum ta Ζare maganar cike da lallashi..
Kansa ya kwantar akan kafaΙan mahaifiyartasa lokaci Ιaya yashiga sauΖe ajiyar zuciya irin dai yaro Ζarami yayi kuka ya Ζoshin nan…. Bayansa Mum take shafawa a hankali sai gashi cikin mintunan da basufi 10 ba Zaid yasoma fidda numfashi a hankali cike da nutsuwa da’alama dai bacci ne ya Ιaukesa, Mum tana tabbatar da cewa Zaid Ιin yayi bacci ta tattaro duka Ζarfinta haΙe da zameshi akan kafaΙanta ta kwantar da kansa bisa kan pillow’n sa haΙe da ja masa bargo ta rufeshi, kallon fuskarsa Mum tashigayi cike da tsananin tausayinsa, tajima tana kallonsa kafun daga bisani tayi masa addu’a ta shafa masa akan fuskarsa, cikin sanyin jiki ta tashi tafice daga cikin Ιakin, gaba Ιaya zuciyarta tayi rauni……1
*Washe Gari*
Tun safe kwararriyar me zanen lalle wanda Dr.Sadeeq ya Ιaukarwa su Zahrah bayan yabiyata maΖudan ΖuΙaΙe tazo gidan,, zanen jan lalle me matuΖar kyau aka tsantsarawa Zahrah akan hanu da Ζafarta, abunka da farar fata take zanen jan lallen yafito akan fatarta yayi kyau sosai,,, lokacin da ta wanke zanen lallen nata hakanan ta tsinci kanta da sakin murmushi ita kanta sosai zanen yayi mata kyau gashi ya Ζara Ζawata farar fatarta gwanin sha’awa. Wayarta dake ringing ta Ιauka haΙe da karawa akan kunnenta, cikin wata irin kasalalliyar murya taji yace “Amaryata” murmushi tasakar masa me sauti haΙe da cewa “Umm” Dr.Sadeeq dake zaune cikin motarsa yagyara zama haΙe da cewa “Ki Ιan bani aron minti 10 daga cikin lokutanki na yanzu inason ganinki” ya Ζare maganar yana wani lullumshe ido kamar wanda yake a gabanta. Ajiyar zuciya Zahrah tayi haΙe da cewa “Gani nan zuwa” tana aje wayar ta Ιauki wani haΙaΙΙen mayafi wanda aka masa ado da fararen duwatsu ta yafa ajikinta yayinda haΙaΙΙen gashinta dayasha saloon ya bayyana kansa ta cikin mayafin..
Tana fitowa tsakar gida ta kalli Husnah wacce yanzu ake zana mata nata lallen, murmushi tayi mata haΙe da kashe mata ido Ιaya, dariya suka sanya su duka domin sukaΙai suka san ma’anar hakan…. Murmushi yayi haΙe da sauΖe ajiyar zuciya alokacin dayaga fitowarta daga cikin gida,,, buΙe murfin motar tasa tayi tashiga bakinta Ιauke da sallama,, cikin murya me Ιauke da kasala ya amsa mata sallaman haΙe da maida kallonsa gareta. Murmushinta dake Ζara mata kyau akoda yaushe tayi masa haΙe da Ιan tsaida idanunta akansa,,,, shiΙinma kallonta yake batare dayace komai ba, azuciyarsa kuwa mamakinta yake ta yanda ta’iya tsaida idanunta akan sa a yau Ιin, bayan kuma yasani sarai batayi masa dogon kallo.
“Namiki kyau ne Ζ΄an mata?” yatambayeta yana me duban kansa,, dariya ne ya kwace mata amma kuma saitayi saurin sanya hanu ta toshe bakinta,
“Wow! gaskiya wannan zanen lallen yayi kyau sosai!” yafaΙi haka yana me ΖoΖarin kamo hanunta, sam shi bai lura da zanen bama sai yanzu,, saurin maida hannayenta cikin mayafin dake jikinta tayi haΙi da cewa “Sai an biya kuΙi me yawa sannan ake kallon wannan zanen” murmushi yayi me sauti, ba Ιata lokaci ya sanya hanu acikin aljihunsa, kuΙi yaciro wanda baisan ko nawa bane, ya Ιaura mata akan cinyarta.
“Karki hanani gani please” yafaΙi maganar yana me marairaice fuska,
“NaΖi wayon kuma ni wannan kuΙin sunmin kaΙan” tafaΙi haka cikin sigar wasa.
STORY CONTINUES BELOW
“Laluma aljihunsa yayi dama da hagu amma kuma yaji babu ko sisi, kawai saiya marairaice idanunsa yana kallonta, dariya yanzu kam tashigayi, sai da tayi dariyarta ta Ζoshi sannan tace “Kasan baka da kuΙi kuma kakeson ganin zanen lallena?”
Jin shiru bai bata amasa ba yasanyata saurin Ιago kanta ta kalleshi, gani tayi ya zuba mata idanu kamar wani wanda bai taΙa ganinta ba, murmushi kawai tayi haΙe da kawar da kanta gefe, sosai takejin wani iri ajikinta idan yana kallonta.
“Zahrah na!” yaΖira sunanta cikin wata irin murya me sanyi. Zahrah bata iya amsa masa ba, sai dai ta dawo da kallonta gareshi..
YabuΙe baki zaikumayin magana kenan wayarsa tasoma Ζara,,
“Hajiya”
shine sunan dake yawo akan screen Ιin wayar, dakatawa da maganar yayi haΙe da Ιaukan wayar yakara akan kunnensa.. Hajiya dake zaune akan kujera cikin yanayi na Ιacin rai tace
“Kana’ina ne?”
“Ina wajen Zahrah Hajiya” yabata amsa cike da girmamawa.
“Kabar duk abun da kake kazo gida inason ganinka” tana kaiwa nan azancenta ta kashe wayar.
A hankali ya zame wayar daga kan kunnensa haΙe da sauΖe ajiyar zuciya kallon Zahrah yakumayi haΙe da Ιan sakin murmushi.
“Hajiya nason ganina yanzu, ki riΖe wannan saboda hidimar walimanki na gobe, maybe bazaki sake ganina ba sai bayan na angonce!” yafaΙi haka yana me miΖa mata wasu kuΙaΙe masu yawa daya ciro daga cikin wata Ζ΄ar loka dake cikin motar.
“A’a ae bana buΖatar komai don mungama duk wani abun da zamuyi, kuma komai na walima yazama ready, sannan kuma inada kuΙi a wajena ka….”
“Shiiii kinsan banason yawan musu please ki karΙa kinji baby na, ki ajiye kobazakiyi komai dasu ba nasan zasu miki amfani wani lokaci” yafaΙi haka ta hanyar katseta daga maganar da takeyi batare daya bari ta Ζarisa ba,, badon ranta yasoba ta amshi kuΙin haΙe dayi masa godiya kana ta buΙe murfin motar ta fice, shima tada motar nasa yayi yabar Ζofar gidan, zuciyarsa cike da mamakin Ζiran da Hajiya tayi masa, Allah dai yasa ba wata matsalan ne takuma kunnu kai ba, idan dai har akan aurensa da Zahrah ne tofa shikam gaskiya sai dai kowama yayi haΖuri saboda ayanzu baijin zai iya sanja muradin sa…
Fuska Ιauke da mamaki Dr.Sadeeq ke cewa “tafasa aurena kuma Hajiya?”
“Badole tafasa aurenka ba, wace uwa ce zata yarda da irin abun da katsiro dashi? tun ma ba’aje ko inaba kana nuna banbanci Ζarara, gashi abanza ka jawo zubewar mutumcin dake tsakanina da Hajiya Furaira, yanzu da wani ido kakeso nasake kallonta!” Hajiya tafaΙi haka cikin Ιacin rai.
Sunkuyar dakai Ζasa Dr.Sadeeq yayi yana me hamdala acikin zuciyarsa da aka soke batun aurensa da Saleema, dama shi Allah yasani ko ya auri Saleema ba lallaine yakamanta mata adalci ba, saboda abun a bayyane yake yafi Ζaunar Zahrah fiye da kowacce mace a yanzu idan aka cire mahaifiyarsa dakuma Ζ΄ar uwarsa ta jini.
“Dama haka kakeso ai shikenan burinka yacika, gakuma kayan lefe dakuma kuΙin auren da kakai can sun dawo maka dashi, sai kaje kayi ta fama da wacce zuciyarka ta zaΙa ma ni tashi kabani waje !”
Sumi sumi haka Dr.Sadeeq yatashi daga gaban mahaifiyartasa cikin sanyin jiki yafice daga cikin falon…
Yana shiga Ιakinsa yasaki wani irin ajiyar zuciya, wayyo Allah shikam daΙi kasheshi, dama yafi kowa tunanin yanda zaman nasu zai kasance saboda shi a tsarin rayuwarsa bai da niyar auren mace sama da Ιaya bare yanzu daya samu Zahrah yasan cewa ita kaΙaima ta’ishesa rayuwa, yaji daΙin fasa wannan auren Ζwarai…
*Zaid*
Gaba Ιaya jikinsa yaΖi daΙi duk yanda yaso koda a daddafene yaje yaga Zahrah hakan yagagara, saboda wunin yau ma gaba Ιaya baiyishi cikin daΙi ba, kasancewar ciwon zuciyarsa yatashi yasanya Dr.Bilal ya dinga basa magani masu sanyasa bacci gudun kada ya matsantawa kansa da tunani, haka dai yanaji yana gani tashi zaune ma yagagaresa, haka ya kwana yana begen ganin Zahrah….
*Friday*
Kowa dake gidansu Zahrah shirin zuwa wajen walima kawai yakeyi, yayinda amarya Zahrah tasha kyau cikin wani haΙaΙΙen sari da aka Ιata lokaci wajen naΙa mata shi ajikinta, yauma dai meckup aka tsantsara mata akan fuskarta nagani na faΙa, take fuskar amarya Zahrah yaci gaba da walwali,, motoci Dr.Sadeeq yaturo suka kwashesu har zuwa inda za’a gudanar da walima,,, walima fa ya Ζayatar saboda Malami aka Ιauko na musamman yagudanar da wa’azi akan yanda ake zamantakewar aure, sanan kuma yaΖara da wa’azi me ratsa jiki harsaida amarya tayi kuka,, bayan anΖare walima ne kuma aka soma rabon abinci haΙe da kyaututtuka kamar su memo da kuma jaka wanda Dr.Sadeeq ne duk yayi su, sai dai babu hoton amarya da ango ajiki sai dai sunansu kawai. Walima fa yaΖayatar kowa sai dai yace Alhmdlh haka aka tashi a taron walima kowa yanacikin farinciki,, yayinda gobe asabar kuma take Ιaurin aure?.Yauma dai kamar jiya agajiye take matuΖa, suna komawa gida ta yi wanka da ruwa me zafi sai alokacin ta Ιanji ta samu nutsuwa a jikinta. Kwanciya tayi luf akan katifarta haΙe da jawo wayarta tasoma buga game, tayi hakanne gudun kada tunani ya samu daman bijiro mta acikin zuciya…+
“Kinada baΖo a waje fa Zahrah” maganar da tafito daga bakin Husnah wacce shigowarta Ιakin kenan..
“BaΖo kuma Husnah?” Zahrah tatambaya cike da mamaki.
“Ζwarai kuwa amma sai dai gaskiya inaga ba ya Ιaya daga cikin abokan Doctor, yakamata kije ki gansa dan naga kamar yamatsu dason ganinki” Husnah tafaΙi haka bayan tayi mawa kanta masauΖi akan katifar da Zahrah take kwance…
Cike da mamaki Zahrah tamiΖe tsaye haΙe da Ιaukar mayafi ta rufa ajikinta, hakanan taji tamatsu da taga waye ne ke neman nata…..
Tana fita waje tasoma raba idanu ko zata hango wanda akace yana Ζiranta, sai dai kuma bata ga kowa ba…
“Zahrah” taji anΖira sunanta daga bayanta,, da sauri ta juya don ganin kowaye.
Wani kyakkyawan saurayi handsome guy tagani tsaye a bayanta yana ta zuba murmushi, kallo Ιaya zakayi masa kafahimci cewa shiΙin cikekken Ιan gaye ne, kuma Ιan hutu, domin kuwa fatar jikinsa da kuma kayan dake sanye ajikinsa kaΙai sun isa tabbatar maka da hakan..
Takowa yashigayi gareta, har saida yazo kusa da’ita kafun ya ja ya tsaya, kallon kallo suka shiga yiwa juna, Zahrah kallon mamaki da kuma al’ajabin me ya kawosa wajenta take yayinda shikuma yakeyi mata kallon Ζurilla,, wani yawu ya haΙiya a maΖoshinsa bayan yagama Ζare mata kallo daga samanta har Ζasanta… “Zahrah ko?” yafaΙi haka yana me nuna ta da yatsarsa…
Kai kawai Zahrah ta’iya jinjina masa alamar “Eh” still amma kuma idanunta nakansa..
Murmushi yakuma yi mata haΙe da gyara tsayuwarsa “Naji daΙin ganinki Ζ΄an mata, sunana Abid, nasan baki sanni ba amma kuma idan babu damuwa me zai hana muje mota sai muyi maganan, saboda nazomiki da wata magana ce me mahimmanci” yafaΙi haka yana me sake dubanta da kyau…
Kallon sa itama ta sakeyi sosai kafun ta ce. “KafaΙi duk abun da zaka faΙa anan inaji, amma bana buΖatar shiga cikin motarka” ta Ζare maganar tana me Ιage kanta sama.
STORY CONTINUES BELOW
Murmushi Abid yakumayi akaro na barkatai “lallai ba’a banza ba Zaid yakasa magance matsalarsa yarinyar akwai taurin kai” yafaΙi haka acikin zuciyarsa…
“I’m sorry bacutar dake zanyi ba, kada kiji tsorona, nazo miki da magana ne me matuΖar mahimmanci, nasan abune me wahala amma kuma keda kanki zakiso ace kinzamo silar ceto rayuwar da take shirin gushewa, nasan bazakiso ace ta sanadiyarki Zaid ya rasa rayuwarsa ba, kina da tausayi Zahrah, me yasa bazaki yarda ki aure sa ba?” abunda ya fito daga bakin Abid kenan..
Kallon baka da hankali Zahrah tashiga bin Abid dashi, da Ζyar ta’iya cewa “Bansan maganar Zaid bace takawoka wajena ba, da bantsaya Ιata lokacina wajen saurararka ba, don bazan Ιata lokacina abanza ba, dan Allah kufita a rayuwata, kacewa Zaid ya Ζyaleni na huta, domin kuwa ko maza sun Ζare a duniya bazan taΙa auren Zaid ba!” Zahrah tafaΙi haka cikin dakiya dakuma Ιacin rai…
“Ba gaskiya bane Zahrah, wannan maganar da kika faΙa ba daga cikin zuciyarki tafito ba daga bakinki tafito, kobaki furta ba raunin kalamanki sunnuna cewa kinason Zaid har yanzu, me yasa bazaki yafe masa ba? Allah ma muna masa laifi ya yafe mana, dan Allah Zahrah ki taimaka ki auri Zaid, haΖiΖa nida Zaid muna biyewa zuciyarmu muna aikata abunda baidace ba, amma kuma ina me tabbatar miki da Zaid Ιin dakika sani a yanzu bashine wanda kika sani ada ba, soyayyarki ta sanjawa Zaid tunani, soyayyarki ta juyamasa ΖwaΖwalwa, wallahi ke kaΙaice muradinsa acikin duniyar nan, Zaid baisan damuwa ba sai akanki Zahrah, yayi nadama me tsanani akan abun daya aikata miki, akan ki Zaid yafara sanin menene Ζunci, akanki yafara sanin menene Ιacin soyayya dakuma zaΖinta, haka akanki Zaid ya kasa fuskantar gabansa dakuma bayansa, akan kine kuma dalilinkine Zaid yakamu da ciwon zuciya me tsanani, ahalin yanzu Zaid yana acikin wani hali, Zahrah ke kaΙaice zaki iya sanjasa ki kuma ceto rayuwarsa please koba don nida Zaid ba kodan ceton rayuwarsa ki taimaka ki auresa!” Abid yaΖare maganar cike da raunin murya sosai yake matuΖar tausayin Zaid musamman ma dayaje yagansa yau, gaba Ιaya yafita hayyacinsa…
Murmushi me tsananin ciwo Zahrah tayi haΙe da sanya haΖoranta tacije lips Ιinta, kallon Abid tayi kana ta girgiza kanta
“Meyasa ku kazamanto mutane masu tsananin son kansu? Zaid rayuwarsa kawai zai rasa, amma ni gani da raina ta sanadiyarsa ne kuma narasa farinciki na, rayuwata tazamo marar amfani a gareni, ya katsemin farinciki dajin daΙi na, yakawo kansa gareni alokacin dayaga dama, yakuma sanyamin soyayyarsa alokacin dayaga dama, sannan yakuma ketamin haddina alokacin da yaga dama, yayimini duk wani abu da ransa keso alokacin dayaga dama, nima kuma yanzu nadawo mutum zankumayi duk wani abun daya dace alokacin dana ga dama, idan shi ne ya aikoka da waΖ΄annan yaudararrun kalaman to kaje kasanar masa cewa kalaman naku basuyi aiki akai na ba, zaifi kyau kubarni nayi rayuwar aurena cikin farinciki da salama, domin kuwa gobe iwarhaka najima da zama matar wani insha Allah, inaso kuma kasani cewa najima da barin Zaid da Allah, haΖiΖa ya cutar dani, amma kuma dama hakan yakasance rubutaccen Ζaddarata ne wanda Allah ya rubuta, kaje kawai Abid bana tunanin sake burin haΙa rayuwata da ta Zaid!” hanu tasanya ta sharce hawayen da suka silalo daga cikin idanunta haΙe da juyawa tasoma tafiya…2
“Komai yana hanunki Zahrah idan har kikace afasa aurenki da wanda zaki aura aΙaura da Zaid nasan iyayenki zasu amince, shin maiyasa bazaki cika muku burinku ba? kinasonsa shima kuma yana sonki, ki amince ki aure sa, wallahi namiki alΖawari ko nawa kikeso aduniyar nan zan mallakamiki shi koda kuwa duka dukiyata kika buΖata nabaki zan baki, amma bazan tilastaki ba sai dai inaso kisani idan Zaid ya rasa rayuwarsa a yanzu kece SANADI” Abid yana kaiwa nan azancensa yabuΙe murfin motarsa, wata Ζ΄ar madaidai ciyar jaka ya Ιauko, takawa yashigayi harsai da yazo kusa da’ita kafun ya tsaya… “Ki amshi wannan jakan idan kika buΙe laptop Ιin dake ciki zakiga yanda Zaid ya koma A SANADI’N SONKI” Abid yafaΙi haka yana me miΖa mata jakar.. Tsintar kanta tayi da kasa Ζin karΙan jakar, yana bata jakar ya juya yayi tafiyarsa,,, har motar Abid ta Ιule Zahrah na tsaye sororo hanunta riΖe da jaka,,, saurin share hawayenta tayi, haΙe da nufar cikin gidan su,,, sumi sumi haka ta shige cikin Ιakinta, abun yayi mata daΙi sosai data iske Husnah hartayi bacci,, mayafinta ta cire haΙe da neman waje ta zauna, kanta ta kifa akan guiwowinta, damuwane cike azuciyarta, takasa sanin wani hali take ciki, kanta ta Ιago takalli jakar da tashigo dashi, da sauri tajawo jakar haΙe da buΙeta, a hankali ta zaro laptop Ιin dake cikin jakar, saida ta Ζarewa laptop Ιin kallo kafun ta buΙeta, tana danna wani madanni laptop Ιin takawo haske take kyakkyawan hoton fuskarta ya bayyana akan screen na laptop Ιin, mamakine yakamata ganin hotonta wanda batasan ma dashi aduniya ba, balle tasan yaushe ko wace ranace aka Ιauketa hoton ba, Ζurawa hoton nata idanu tayi tamakasa yin komai, bata Ιauke idanunta akan hoton ba har saida hasken screen Ιin laptop Ιin ya gaji dan kansa ya Ιauke.. Ajiyar zuciya me Ζarfi ta sauΖe haΙe da sake kunna laptop Ιin, batasan inazata shiga ba, bata kuma san mezata fara dubawa ba, hakanan ta ji zuciyarta ta ingizata da tashiga Ιangaren hotuna,, tana kutsawa Ιangaren hotuna, hotunantane suka farayi mata wellcome, mamakine yasake kasheta ganin hotunanta kaca kaca babu adadi acikin laptop Ιin, wanda ita a iya tsawon tarihin rayuwarta ma bata kasance mace meyawan sonyin hoto ba, yanzu haka ko hotonta Ζwaya Ιaya bata dashi acikin wayarta,,,, bata da me amsamata tarin tambayoyin dake ranta dan haka kawai saita shiga wuce hotunan nata, hotunan Zaid takuma cin karo dasu wanda saida gabanta yayi wani irin faΙuwa yayinda Ζirjinta yashiga dokawa da sauri.. da Ζyar ta’iya view Ιaya daga cikin tarin hotunan nasa, sanye yake da wandon jeans baΖi dakuma wata farar riga saikuma hular sanyi daya sanya akanshi yayinda kunnensa ke sanye da farin earpiece, yayi kyau matuΖa a hoton domin kuwa fuskarsa Ιauke take da wannan Ζawataccen murmushin nasa wanda yake Ζara masa kyau ako da yaushe… Ζura mawa hoton nasa idanu tayi, saitaga tamkar shiΙinne da kansa agabanta, batasan sanda wasu hawaye suka silalo daga cikin idanunta zuwa kan Ζuncinta ba,, tajima tana kallon hoton nasa, haka kuma hawaye na tsiyaya daga cikin idanunta, Ιangaren vedios takuma kutsawa, sai dai vedion farko da ta gani shine wanda yakusa tarwatsa mata zuciya, yakuma Ιaga mata hankali,, Zaid tagani kwance akan gadon asibiti ansanya masa oxygen, yayinda aka dasa masa wasu Ζarafan na’urori akan Ζirjinsa dai dai saitin zuciyarsa, da badon Ιan abu kamar computer’n dake gefensa wanda shike nuna alama yana da rai ba, to tabbas da saidai ace dashi gawa,,, wani irin sarawa taji kanta yayi, yayinda wani irin kuka yazo mata alokaci guda, saurin sanya hanu tayi ta toshe bakinta haΙe da rumtse idanunta, a hankali ta jingina bayanta da bango,,, hawayene suka shiga gudu wani na koran wani akan fuskarta,, duk yanda taso daurewa kasawa tayi saikawai tafashe da wani irin kuka me sauti, kuka take sosai yayinda ta rungume wannan laptop Ιin akan Ζirjinta,,,, kamar amafarki Husnah kejin gunjin kuka natashi acikin Ιakin, dayake ita ba me nauyin bacci bace yasanyata buΙe idanunta ahankali, aikuwa dagaske ba amafarki bane, kukan Zahrah taji raΙau acikin kunnenta, da sauri ta tashi zaune haΙe da dawo da kallonta inda sautin kukan ke fitowa,, sake waro idanunta tayi ganin da tayiwa Zahrah na kuka tsakaninta da Allah. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Zahrah meyafaru kike irin wannan kukan?” Husnah ta tambaya cikin ruΙewa… Jin muryar Husnah acikin kunnenta yasanya, tataso daga inda take da sauri ta faΙa jikin Husnah ae kuma saita Ζara volume Ιin kukan nata,, kai Husnah ta dafe cike da tashin hankali, “Allah yasa dai bawani gagarumin abubane yafaru” Husnah tafaΙi haka acikin zuciyarta.18
STORY CONTINUES BELOW
“Kiyi shiru dan Allah Zahrah, kinga dai yanzu dare ne sokike kowa saiyaji gunjin kukan ki? kiyi shiru kisanar dani meke faruwa” Husnah tafaΙi haka ga Zahrah cike da damuwa… Yau Zahrah tsintar kanta tayi da kasa daina kuka, ji ma take tamkar Husnah ingizata take da ta Ζara volume,, sororo haka Husnah tayi ganin Zahrah taΖi daina kukan, zame ta tayi daga jikinta haΙe da nufar inda aka aje musu ledan ruwa na pure water, guda Ιaya ta zaro acikin ledan haΙe da fasawa ta tsiyaya acikin cup,, dawowa tayi ta zauna haΙi dakai kofin ruwan bakin Zahrah, babu musu Zahrah ta amshi kofin takai bakinta, gaba Ιaya ruwan dake cikin kofin tashanye tas haΙe da aje kofin agefe, ajiyar zuciya tasoma sauΖewa akai akai amma na kuka,,, kwanciya tayi luf haΙe da sanya hanu ta dafe kanta dake matuΖar sara mata,,, idanu kawai Husnah ta zuba mata tana me mamakinta, gaba Ιaya aΖ΄an kwanakinnan talura Zahrah ta maida kuka abinci da kuma ruwan shanta, ita yanzu hartama fara tunanin ko aljanune suka shiga jikin Zahrah’n,, bayan kamar minti goma Husnah taΖira sunan Zahrah,, amma kuma saitaji shiru Zahrah bata amasa mata ba, hakan ne yasanya tayi tunanin cewa Zahrah’n tayi bacci, raΙawa gefen Zahrah’n itama tayi ta kwanta, mintuna kaΙan bacci yakuma surarta, Zahrah na jin sauΖar numfashin Husnah nafita a hankali ta tabbatar da cewa Husna’n tayi bacci, ahankali ta ware idanunta dasuka cika tab da Ζwalla, sarai tanaji sanda Husnah taΖira sunanta, taΖi amsawa ne gudun kada ta tonawa kanta asiri, saboda batason wannan sirrin yafita daga cikin zuciyarta, har abada tafiso ta bunneshi ita kaΙai batare dakowa yaji koya gani ba, ada tana ganin cewa ita mahaukaciya ce datakeson wanda ya zalunceta, sai ayanzu ta sake tabbatarwa kanta cewa shi so babu ruwansa, idan zai shiga jikinka baya duba wani cancanta ko matsayi haka nan yake faΙa ma, ashe da fari tayi Ζarya da tace zatayi yaΖi da soyayyar Zaid a zuciyarta, ashe ba’a iya yaΖi da soyayyar da take acikin jini da tsoka,, ada tana tunanin cewa zuciyarta bata kyauta mata ba, ashe itace bata kyautawa kanta ba, yanzu ta gamsu cewa so ne ya lalata mata rayuwa ba wai Zaid ba, ashe so shine ya yaudareta, ashe so shine yaci amanarta, ashe Zaid bai aikata mata wani babban laifi ba So ne ya aikata mata laifi me girma, inama da ana ganin so, to da tayi masa roΖo takuma yi masa magiya akan cutarwar da yayi mata daya barta haka,, itakuma SO shine Ζaddaranta, ada ta Ιauka idan tafaΙawa mutane cewa tanason mutumin dayayi sanadiyar rugujewar rayuwarta, kowa zai Ιauketa mahaukaciya wacce batasan me takeyi ba, amma kuma ayanzu tagane cewa wanda duk ya mata kallon mahaukaciya akan soyayyar da takeyia Zaid, to ko kaΙan baisan menene SO ba, SO shine wanda ke sauyawa mutum tunani alokaci ΖanΖani batare daya shiryawa hakan ba, SO shine wanda ke makantar da idanun mutum yazamanto bayaji baya gani, haka kuma tasanadiyar SO wasu ke salwantar da rayuwarsu, SO shike sawa kabi wanda baidace dakai ba, SO shike sawa amaka wulaΖanci amma kuma gobe ka koma inda aka wulaΖanta ka, SO shike sawa mutum yazalunceka amma kuma bazakaga laifinsa ba,kuma koda ma kagani bazaka iya juya masa bayaba, SO yana da matuΖar haΙari sannan yafi kowani abu saurin ΙaiΙaita tunanin meyinsa, SO shikaΙaine abun da zafinsa ke narkar da zuciya,,,,SO shine babban jagoran zuciya haka kuma shine raunin ta,, hanu ta sanya takuma dafe kanta wanda takeji kamar zai zazzago Ζasa,, hmmm kamar dai yanda Zahrah taga rana haka taga dare bacci sam yaΖauracemawa idanunta…..9
(Kada kuga laifin Zahrah dan ta ci gaba da son Zaid, haΖiΖa Zaid ya cancanci Zahrah taΖisa mugun Ζi mawa kuwa, amma kuma SO bazai taΙa barin haka yafaru ba, wallahi Soyayya tawuce gaban kwatance, so babu ruwanshi da wai ancutar dakai ko ba a cutar dakai ba, shi so kaitsaye yake abunsa batare da yatambayeka shawara ba, nikam bana ganin laifin Zahrah dan taso Zaid domin shi so baya fita acikin sauΖi, sannan kuma zafinsa yanada matuΖar illa, ba’akanta aka fara ba, sau da dama zakuga namiji yana zagi dakuma dukan matarsa amma kuma duk da haka tanazaune dashi saboda tana sonsa, haka kuma saudadama zakuga Saurayi yayi amfani da soyayyar da budurwarsa takeyi masa ya yaudareta sun aikata zina, daga baya kuma idan ciki yashiga jikinta sai kuga yagujeta, saboda yasamu abun dayakeso daga wajenta, amma kuma idan harson gaskiya takeyi masa saikuga bata daina sonsaba duk dakuwa irin girman abun dayayi mata,, wallahi soyayyar gaskiya bata taΙa gushewa koda kuwa girman laifin da mutum ya aikata maka bazai misaltu ba, haΖiΖa idan banda sharrin SO babu wata mace da namiji zaiyi mata fyaΙe kuma ta dawo tacigaba da sonsa, wannan sharrin SO ne kawai wanda bashida magani? nidai nace ko guba baikai so hatsari ba, wallahi so mugune, inkun ganshi kukamaminshi kumai duka?)2
STORY CONTINUES BELOW
Ζarfe 2 na dare ciwon Zaid yatashi sosai, abun gwanin ban tausayi, zuwa yanzu kam ciwon nasa yasoma fin Ζarfin tunanin Doctor’s domin kuwa sai anyi tunanin cuta tayi sauΖi saikuma tadawo, yanzu haka bincikensu yanuna musu cewa zuciyarsa ce takumbura, gaba Ιaya hankalin Alhj Ma’aruf yakai Ζololuwa wajen tashi, Mum kuwa yanzu bata da aiki saina kuka dare da rana, hakanne ma yasanya Alhj Ma’aruf yanke hukuncin tattara Zaid Ιin sutafi Jermany, saboda ya ga abun yana nema yafi Ζarfin likitotinmu na nan, saboda koda yaushe Zaid cikin aman jini yake, lokaci Ιaya ya lalace yayi wani irin rama, kamar ma ba
Zaid ba…..11
Washe Gari (Asabar)
*ΖAURIN AURE*
Tun Ζarfe 8 na safe gidansu Zahrah yake acike yayinda Ζ΄an uwansu na nesa suka soma hallara don Ιaurin aure,, hayaniya ne ke tashi kota ina acikin gidan…
Ζakin Zahrah na garzaya don inga awani hali take ciki…
Kwance take akan katifarta yayinda duka jikinta ke rufe da bargo, amma duk da haka bargon bai Ιoye rawan da jikin nata keyi ba, karkarwa kawai takeyi acikin bargon yayinda jikinta yaΙauki zafin zazzaΙi zau..
“Kitashi kisha maganin nan dan Allah Zahrah, kinga fa babu amfanin zama da ciwo batare da kinsha magani ba” Husnah tafaΙi haka ga Zahrah cike da lallami..
Kai kawai Zahrah ta’iya kaΙawa alamar “A’a bazata sha ba” komagana ma yanzu bata iyayi saidai kawai ta kaΙa kai, hakan yafarune kuma saboda ciwon kai me tsanani da ta tashi dashi a safiyar yau Ιin,, duk yanda Husnah takaΙa ta buga akan Zahrah tatashi tasha magani Ζiyawa tayi, sai ruwan hawaye dake ta fita daga cikin idanunta, dole haka Husnah ta Ζyaleta..1
10:30 tuni Ζofar gidansu Zahrah yasake cika da jama’a bamasaka tsinke, hayaniya ne kawai ke tashi tako ta ina, yayinda tsala tsalan motocin ango suka Ζaraso,, hmmm Dr.Sadeeq yasha kyau sosai cikin wata haΙaΙΙiyar gezina milk colour me matuΖar kyau da tsadar gaske, Ιinkin rigane da wando saikuma gare, amma kuma sunyi masa kyau sosai, yayinda ya Ιaura tsadadden agogo a hanunsa na dama, takalmin Ζafarsa kuwa Ζirar kamfanin GUCCI ne me matuΖar kyau,, ango fa yasha kyau iya kyau, sai yau nima nasake tabbatarda cewa shiΙin ma wani Handsome guy ne mezaman kansa, domin kuwa duk ΖwaΖwan mutum babu ta’inda zai kushesa, yahaΙu iya haΙuwa sonkowa Ζin wacce ta rasa?, bakin ango fa yaΖi rufuwa sai murmushi kawai yake, yayinda abokansa keta tsokanansa,, shidai kawai murmushi yaketa zubawa, bazai taΙa iya misalta irin tarin farincikin dayake ciki ba, haΖiΖa yau yana cikin nishaΙi dakuma jin daΙi, yau takasance babban rana agareshi ranar da duk wani gauro da gauruwa suke jira, ranar da duk wani mai hankali da nutsuwa yake biΙar zuwanta wato RANAR AURE, shikam sai dai yace Alhmdlh yagodewa Allah mai kowa me komai daya nuna masa wanann rana… Baffa na hango shima yau cikin farinciki yake, yasha adonsa cikin farar shaddansa riga da wando dakuma gare, su uban amarya manya,,, 11:00 am dai dai dandazon jama’a suka shaida Ιaurin auren SADEEQ KHABEER SARDAUNA (Dr.Sadeeq) da amaryarsa FATIMA ADAM (Zahrah) akan sadaki naira dubu Ιari,, masha Allah ana kammala Ιaurin aure aka soma taya ango murna da Allah yasanya alkhairi, ae kuwa fuska asake haΙe da tarin annuri Dr.Sadeeq ke amsawa, hamdala kawai yakeyi acikin zuciyarsa shikenan Zahrah ta zama tasa mallakinsa halaliyarsa… Bayan angama musabahane kuma aka Ιunguma zuwa wani babban hotel wanda anan za’a gudanar da receiption….16
Lokacin da labari Ιaurin auren ya’isa ga kunnen Amarya wani irin faΙuwar gaba wanda bata taΙa jin irinsa ba taji ya rusketa, shikenan yanzu tazama matar Doctor, zuciyar tane tashiga bugawa da sauri sauri yayinda har Ζirjinta yasoma amsawa, take taji wani abu maikama da tsananin tsoro ya lulluΙe mata jiki,ae kuwa sai neman Ιan kuzarinta tayi ta rasa,jitayi gaba Ιaya gaΙoΙinta sun mutu laΖwas kamar ansassare mata su,, sake duΖunΖunewa tayi acikin bargo tashiga rera kuka marar sauti, ita bata tsani Dr.Sadeeq ba ko kaΙan, amma kuma tarasa meke damun ΖwaΖwalwa da zuciyarta….
STORY CONTINUES BELOW
(Kuyi haΖuri Team Zaid wallahi nima Allah jikina gaba Ιaya yayi sanyi sai dai kuma kunsan ita Ζaddara bata taΙa sanjawa dole saitazo a yanda Allah ya aikota? yanzu haka jinake kamar ruwan jikina ya Ζare?)9
Ζarfe 2 dai dai jirginsu Zaid yatashi daga cikin garin Lagos Nigeria zuwa Jermany saidai shi Zaid sam baisan wainar da ake toyawa ba saboda baya cikin hayyacinsa kwata kwata, tunda suka baro Abuja har suka iso Lagos baisan inda kansa yake ba….1
Ζangaren ango kuwa reception aka gudanar gangariya, anci kaji ansha fruits juice kowa cikin sa yayi haniΖan sai dai godiyar Allah da sanya albarka…
Amarya kuwa koda ruwane takasa sanyawa acikin cikinta, rashin lafiya sosai ya tsananta a gareta, zuwa yanzu kam hawayen ma sun kafe sundaina fitowa, sai numfashin wahala da take fitarwa ta bakinta kawai,, kasancewar anata hidima yasa babu wanda yadamu da cinta kokuma shanta, Husnah ce kaΙai ke tsaye akanta tana bata kulawa.
“Dan Allah Zahrah ba danniba kitashi inrakaki toilet kiyi wanka kizo kisamu koΙan sabon kayane kisanya kingafa zuwa anjima za’a zo Ιaukarki!” Husnah tafaΙi haka tana me ΖoΖarin tada Zahrah dake kwance zaune.
Da taimakon Husnah Zahrah taje banΙaki tayi wanka, koda tafito wata haΙaΙΙiyar doguwar rigar atamfa Husnah ta bata tace ta sanya, babu musu tasanya saigashi kuwa rigan tayi matuΖar yi mata kyau ajiki, da Ζyar Husnah ta lallaΙata tashafa mata powder haΙe da man leΙe, sai kace wata Ζaraman yarinya,,, komawa gefe Zahrah tayi ta takure bayan Husnah tagama shiryata, still Husnah maganar abinci tayi mata amma Zahrah tasake bushe idanunta tace ita sam bazataci abinci ba batajin yunwa (Ninaga jarfa saikace wanda aka mawa auren dole ?)…7
Ζarfe 5 tsala tsalan motocin Ιaukar amarya suka shiga fakawa a Ζofar gidansu Zahrah motocine reras masu kyau har guda 15 suka zo don Ιaukar amarya yayinda motar da amarya zata shiga ta banbanta da duka sauran motocin don tafi duka sauran kyau..
Zahrah na zaune wata Aunty Ladi Ζ΄ar uwar mahaifiyarta wacce tazo daga Niger tashigo cikin Ιakin babban mayafi me kyau ta Ιauka haΙe da rufe Zahrah dashi, miΖar da’ita tsaye tayi cikin farinciki tace
“Allah yayi yauzaki tafi Ιakinki amarya muje Ιakin Inna’n taki aimiki nasiha”
aitun kan aΖarasa Ιakin Inna Zahrah ta Ιarke da kuka wiwi, (Wayyo Allah, wallahi duk rashin daΙin gidanku randa zaka barshi saikaji ciwo acikin ranka harna tuna da nawa ranan ??)1
Nasiha Inna da sauran matan dake Ιakin suka shiga yi mawa Zahrah akan tabi mijinta sauda Ζafa inayi bari na bari, komin ΖanΖantan Ιacin ransa ta gujesa, duk kuma wani abu datasan bayaso kada ta aikata, sannan kuma taji taΖi ji tagani taΖi gani, takuma riΖi haΖuri don shine tubali kuma gini haka ΖinshiΖin zaman aure, bawai idan anyi aure kullum soyayya ake ci ba, a’a watarana dole sai kunΙatawa juna, dole sai kunyi haΖuri kundanni zuciyarku tukun zamanku zaiyi daΙi, sannan kuma idan tasan tayi masa laifi kada tayi girman kai, tasameshi har Ζasa ta duΖa tabasa haΖuri, domin kuwa har kullum shine sama da’ita, yanzu amatsayin uba yake agareta bata da wani wanda yafishi,, wayyo Allah Zahrah tayi kuka sosai harda shiΙewa, Allah sarki sabo turken wawa duk da cewa Inna watarana tana hantararta amma yau duk saitaji babu daΙi tafiyan Zahrah’n saiga Inna tana hawaye tana jan majina, shikenan Inna kuma fa cin kaza ya yanke mata lol ?.
Su Inna suna gama nasu nasihar aka garzaya da’ita wajen Baffa,, wayyo Allah Zahrah tana ganin Baffanta ta faΙa jikinsa haΙe da sake Ζara volume Ιin kukanta, Allah sarki take Baffa shima yasoma hawaye, daΖyar ya’iya daure zuciyarsa yayi mata nasiha, duk dai maganar Ιayace shine tabi mijinta sau da Ζafa takumayi masa biyayya akan duk abun dayace, sannan kuma tazamo me haΖuri akan dukkan komai, sannan kuma yaroΖi yafiyarta akan abun dayayi mata baya, tana kuka tace tajima da yafe masa kuma ita baimata komai ba, itama tanemi yafiyarsa yakumace ya yafe mata?
Haka Aunty Ladi da Husnah suka fita da Zahrah tana kuka Husnah kanta kuka take, yanzu itama haka watarana za’a zo a Ιauketa daga gaban Momynta akaita can cikin wasu dangin?…
Anasa amarya acikin mota sauran Ζawaye da Ζ΄an uwa ma kowa yashiga motar da ransa keso, bayan komai yakammalane motocinnan suka gangara kantiti, atare suke tafiya wani abayan wani, sannan kuma komai anitse akeyinsa babu wani hargowa…1
Direct gidansu Dr.Sadeeq aka wuce da amarya, domin kuwa 8:00 pm nayi za a wuce wajen diner…
Abun mamaki tarba me kyau Hajiya tamawa amarya dakuma danginta, ko kaΙan bata nuna musu Ιacin rai kokuma tsana ba, sai dai su Aunty Raliya dasuketa binsu da wani irin kallo dake nuni da cewa baΖaunarsu sukeyi ba, Ιaki guda aka warewa amarya, balaifi Ιakin yayi kyau sosai, akan gado Aunty Ladi ta zaunar da Zahrah, mintuna kaΙan da shigowansu Ιakin wasu Ζ΄an mata suka cika musu gabansu da kayan ciye ciye dakuma na sha abun gwanin burgewa, gaskiya sun samu tarba na mutumci daga Hajiyar Doctor……
Wayar Husnah ce tafara ruri ganin wanda ke Ζiran nata yasanya ta Ιaga wayar bawani Ιata lokaci
“Bestie’n mu how far?” abunda wanda yaΖirata acikin wayar yafaΙa kenan..
Dariyane yakamata amma saita taΖaita dariyan haΙe da cewa “I’am fine sai dai gaskiya na gaji”
Murmushi shima yayi haΙe da cewa “Ina Amaryata Allah yasa tana lafiya, nayi kewarta sosai rabona da’ita fa tun ranan alhamis” Dr.Sadeeq yafaΙi haka yana me gyara kwanciyar dayayi akan gadonsa…1
“Kamar kuwa kasan kainaketa so kaΖira, wallahi yau tun safe Zahrah taΖicin komai kuka kawai takeyi, gashi bata da lafiya temperature Ιinta ya hau sosai” Husnah tafaΙi haka ga Dr.Sadeeq.
“Subahannallah, keda su waye aΙakin?” Dr. yatambayi Husnah cike da zaΖuwa..
Kallon waΖ΄anda ke cikin Ιakin Husnah tashiga yi kafun tace
“Gaskiya munada Ιan yawa”
“Oh my God to shikenan, please anjima kikawomin ita ina cikin boys guaters kinji”
“To shikenan zan kawota insha Allah”
Daga haka suka kashe wayar murmushi kawai Husnah tayi bayan ta’ajiye wayar tata gaskiya azamaninnan idan mace tasamu wanda ke sonta kamar irin sonda Dr keyiwa Zahrah yakamata ta riΖeshi da kyau hanu tara tara domin samun irinsu wahalane dashi, saboda yanzu zuciyoyin yawancin mutane duk taΙaci da yaudara………
Post a Comment for "SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 9 BY FATYMA SARDAUNA"