SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 13 BY FATYMA SARDAUNA
SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 13 BY FATYMA SARDAUNA
Www.bankinhausanovels.com.ng
Yana zaune acikin falon, taturo Ζofa tashigo bakinta Ιauke da sallama, cike da mamaki yake kallonta. “Bakije gidan Ζawartaki bane?” ya tambayeta yana me tsareta da kyawawan idanunsa.
Murmushi tayi haΙe da Ζarasowa cikin falon, zama tayi gaf dashi, haΙe da Ιaukan hanunsa ta Ιaura akan cinyarta. “Naje nasamu batanan, kuma dama banaso nabarka kai kaΙai agida, shiyasa na dawo” tafaΙi haka tana me Ζara faΙaΙa murmushinta.
Kansa yajinjina haΙe da Ιaukan goran ruwan dake aje a gabansa, yakai bakinsa, kallonsa take tanaso tafaΙa masa abun dake cikin ranta, amma kuma tsoro takeji saboda batasan taya zai Ιauki maganar ba.
Matsewa kawai tayi haΙe da sanya hanunta ta saΖalo hanunsa, fuskarsa takafe da ido kana tace “Yau nahaΙu da Zahrah”
Da sauri ya Ιago kansa ya kalleta, cike da tsananin mamaki yace “Wace Zahrah?”
“Zahrah wacce kasani, wacce kuma tunaninta ke maΖale acikin zuciyarka, babu dare babu rana” ta bashi amsa.
“A ina kikasanta, har kikasan cewa itace Zahrah’n danake tunani akowani lokaci?” yajefomata tambaya yana me kafeta da idanunsa.
“Duk wanda yasanka dole zaisan Zahrah, mussamman ma ace wanda yake kusanci dakai, ko kamanta cewa har yanzu akwai hotonta acikin Ιakinka?”
MiΖewa yayi daga zaunen dayake haΙe da cusa hannayensa cikin aljihun wandonsa.
“Zahrah Ιaya na sani a rayuwata, kuma tajima da mutuwa, saboda haka ni bansan wata Zahrah ba” yanakaiwa nan azancensa yasakai yawuce cikin bedroom Ιinsa, ko waiwayenta baiyi ba.
Mamakine ya bayyana Ζarara akan fuskar Afrah, sakamakon jin kalaman Zaid da tayi, “Dare safe rana, bashida wani aiki sai tunaninta, tasha jinsa yana kuka a toilet, dukkuma akan Zahrah Ιinne, amma wai kuma yau da bakinsa yake cewa Zahrah ta mutu, anya kuwa Zaid yana lafiya?” Afrah ke magana da zuciyarta.
Murmushi tayi asakamakon tunawa da wani abu da tayi, tashi tayi tanufi Ιakin da Zaid yashiga.
Yana zaune agefen gadonsa hanunsa, riΖe da wani littafi da kuma biro, da’alama nazartan littafin yake, amma kuma idanunsa cike suke da Ζwalla, yanajin motsin shigowar Afrah, yayi sauri ya rufe littafin, ransa a Ιace, ya juyo gareta.
“Mekikazo Ιauka? Bana faΙa miki cewa bakoda yaushe ne, nake da buΖatarki ba, please get out!” yaΖare maganar yana meyi mata nuni da Ζofar fita daga cikin Ιakin.
Ajiyar zuciya ta sauΖe haΙe da takowa zuwa garesa, tana zuwa gabansa ta durΖusa haΙe da zube guiwowinta a Ζasa.
“Kagafarceni idan abun dana faΙa maka akan Zahrah ya Ιata maka rai, banyi haka donna Ιata maka ba, saidai kuma zanfaΙa maka koda zaka tsaneni ne, wallahi bazaka taΙa yin rayuwar farinciki ba, harsai kasamu Zahrah ka Ζara neman yafiyarta, nasan cewa kana da buΖatar Zahrah akusa dakai, fiye da yanda kake da buΖatar ko wace mace a duniya, amma kuma Ζaddara babu yanda bata juyawa bawa, dan Allah kayarda dani, akwai abunda zanyi wanda zaisa kusamu jituwa a tsakaninka da Zahrah, harma da mijinta”
STORY CONTINUES BELOW
Kallonta yayi da jajayen idanunsa haΙe da tashi, kawai yawuce cikin bathroom.
“Afrah bazata taΙa ganewa bane, shi kaΙai yasan irin zogi da kuma ciwon da zuciyarsa keyi masa, aduk sanda aka ambato masa sunan Zahrah, a yanzu so yake yasa aransa cewa, babu wata Zahrah, domin wacce yasani tajima da mutuwa, wanda yake gani a yanzu, wata Zahrah’nce daban kuma ta wani ce” tsaida zancen zucin nasa yayi, haΙe da cire rigar dake jikinsa, direct gaban shower ya nufa, tsayawa yayi haΙe da sanya hanunsa Ιaya, ya dafa jikin bango, ruwane keta dukan kansa dakuma bayansa, sauda dama idan yana acikin Ζunci, tsayawa yake gaban shower ruwa yaita dukansa, dahaka yake Ιan samun relief.
*** ***
Kwance take akan kujera, sanye take da wani dogon sket, wanda yake a tsuke daga sama har Ζasansa, sket Ιin irin roba Ιinnnan ne, rigarta kuwa wata Ζ΄ar vest ce marar nauyi, fara Ζal da ita, tunda ta samu cikin nan, bata rabo dajin zafi, hakan yasanya bata cika zama da kaya masu nauyi ba, wayartace rike a hanunta, kunnenta kuwa sanye suke duka da airpiece, waΖar film Ιin Sanam Teri Kasam takeji, harwani lumshe ido take, saboda tanason waΖoΖin film Ιin sosai, sweet ne abakinta tana Ιan tsotsa, gudun tara yawu, dayake bata Ζure volume Ιin waΖarba, hakan yasanya tajiyo bugun Ζofar da akeyi mata, da mamaki take kallon Ζofar falon, ita dai tasan batayi da kowa cewa yau zaizo wajenta ba, kuma yanzu ba lokacin dawowan Doctor bane, batajin zata iya tashi dan haka saita bawa me knocking door Ιin damar shigowa kai tsaye.
Da sallama Ιauke a bakinta, tashigo cikin falon. Kallon kallo suka shigayiwa juna ita da Zahrah, ita tana kallon Zahrah ne fuska Ιauke da murmushi, yayinda Zahrah kuwa ke Ζare mata kallo, saboda batasanta ba ma ita kwata kwata.
“Da dai anbani izinin shigowa, aida sai na shigo” takatse Zahrah daga kallon da take mata, ta hanyar faΙan haka.
Murmushi Zahrah tayi haΙe da tashi zaune tace “Bismillah, shigo”
Ζarasowa tayi tsakiyar falon, haΙe da zama akan kujera.
“Sannu da gida” tace tana murmushi.
“Yauwa sannunki da zuwa” Zahrah tafaΙi haka itama tana murmushi. MiΖewa tayi da niyar takawo mata ruwa da lemo, da sauri tace. “A’a barshima basai kinkawomin komai ba, daga gida nake banajin Ζishi”
Kallonta kawai Zahrah tayi kana ta koma kan kujera ta zauna, cike da Ζosawa Zahrah tace. “Baiwar Allah Bangane wace ke ba fa”
Murmushi takumayi akaro na barkatai. “Sunana Afrah, dama nasan baki sanniba, amma ni nasanki, kiyi haΖuri bansaniba ko hakan danayi yaΙata miki rai, jiya naganki a hotel kinacin abinci keda wani, wanda nake kyautata zaton cewa mijinki ne, tunda naganki, naji kin kwantamin arai, kuma wallahi da zuciya Ιaya nake sonki, please idan bazan takuraki ba, inaso muzama Ζawayen juna”
Murmushi Zahrah tayi me sauti, haΙe da cewa “Nagode Ζwarai da Ζauna, amma kuma inaganin kamar akwai matsala, idan har muka fara Ζawance yanzu, dududu fa yau nafara ganinki, kinga dole kafun abota musan halin juna” inji cewar Zahrah.
“Da alamu bakida wata matsala nima kuma haka, kuma insha Allah bazakiyi danasanin Ζawancen mu ba” taΖara da cewa “Akan hanya nake, watarana zanyi miki zuwa na musamman amma kafun nan,please samin number’n wayarki” miΖawa Zahrah wayarta da ta cirota cikin jaka tayi.
Babu musu Zahrah ta amshi wayar tasanya mata number’nta aciki, kana ta miΖa mata abarta.
Murmushi tayi haΙe da miΖewa tsaye, “nagode sosai” tace kana ta nufi hanyar fita daga cikin falon, Zahrah na ganin ficewarta ta sauΖe ajiyar zuciya, haΙe da komawa ta kwanta, aranta tana addu’an neman tsari daga sharrin mugayen mutane, da kuma aljanu….
*** *** ***
Gaba Ιaya yau tatashi jikinta arikice, ganin haka yasa Dr.Sadeeq hana kansa zuwa office, yazauna tare da ita, yanata amsar shagwaΙanta, zuwa yanzu sosai shagwaΙanta yafi na da, tun da tasamu cikin wani sakalci da taΙara ya tsiro mata, shikuwa doctor biye mata yake, hakan yasa gaba Ιaya yanzu tazama wata, shagwaΙaΙΙiya da ita sai kace Ζ΄ar shekara 4.
Kwance take akan sofa yayinda kanta ke Ιaure bisa cinyarsa, minti irin me tsinkenan ne abakinta, tana tsotsa a hankali, yayinda shikuwa ke shafa sumar kanta a hankali.
_______
STORY CONTINUES BELOW
Mamakine ya matuΖar kashesa, ganin unguwa da kuma inda Afrah ta kawosa, Ιago idanunsa yayi ya watsamata su, “Inane nan?” yatambayeta still idanunsa na kanta.
Murmushi tayi masa haΙe da cewa “Unguwar su Ζawartawa da nake gaya maka ne, kuma ganan ma gidan nata” taΖare maganar tanayi masa nuni da gidan dake gefensu, bugawar zuciyarsa ne ya Ζara tsananta, take yaji kansa nayi masa wani irin sarawa.
“Kimaidani gida Afrah, tunkafun ranki ya Ιaci!” cikin yanayi na Ιacin rai yake maganar.
Dama tasan za ayi haka, hanunta ta Ιaura akan nasa cikin son ta rarrasheshi tace “Kayi haΖuri Dear, bazamu wuce 30 minute ba, nasan kasan gidan, kakuma san wacece acikin gidan, banyi haka donna Ιata maka ba, nayi hakane don kawai kasamu salama, Ζwarai nasan idan harta yafema kuma ayau idan kuka ga juna, tabbas komai zai wuce, duk da nasan sai ahankali, amma kuma dukanku zaku samu sassauci….”
“Kimaidani gida nace kona ΙaΙΙala Ζashinki gida biyu anan wajen!!” amatuΖar hasale yaΖare maganar.
Saida ta tsorita domin bata tsammaci wannan tsawan daga gareshi ba.
“Fita” yace da ita murya a dake.
Sumi sumi ta fice acikin motar, dan ta fuskanci sam babu alamar wasa a tattare dashi. Fita shima yayi daga cikin motar ya koma wajen zaman driver domin dama a wajen mai zaman banza yake dazama, itakuma tana wajen zaman driver.
Yana shiga yatada motar, kallon Afrah yayi fuska babu walwala, da sauri ta buΙe motar tashiga, da Ζarfi yaja motar sukabar Ζofar gidan.
Suna zuwa gida, ya wuce Ιakinsa kai tsaye, itama Afrah tayi nata Ιakin, sam bataso haka yakasance ba, taso ace abun da ta Ζudurta aranta shine ya faru.
Kayansa yashiga haΙawa acikin trolly Ιinsa, saida yatabbatar ya haΙa duk wani abun da yake buΖata, dama kuma jiya aka kawo masa visa’n su.
Tana tsaye agaban mirror daga ita sai wata Ζ΄ar fingilan riga, kallo Ιaya yayi mata ya Ιauke kansa, akwatinta ya ciro acikin drawer, kallonta yayi itaΙinma kallonsa take.
“Kishirya kayanki, 6 pm zamu tashi gobe insha Allah” yanakaiwa nan azancensa yasakai yafice daga cikin Ιakin.
Mamakine yakama Afrah, “dama ya shirya musu tafiya shine baisanar da’ita ba?” tambayar da tayiwa kanta kenan, ganin bata da wani wadataccen lokaci yasanya, tashiga shirya kayanta acikin trolly’n, da ya fito mata dashi.
Zama yayi akan gado haΙe da jawo diary Ιinsa ya buΙe, abun rubutu ya Ιauka yaΙanyi rubutu, kaΙan kana ya rufe diary’nnasa ya tura acikin wata Ζ΄ar Ζaramar jaka.
Washe gari
Kamar yanda ya faΙa Ζarfe 6 dai dai jirginsu ya Ιaga zuwa Ζasar America, a wannan karon baya tunanin zai waiwayo Nigeria, so yake ya koma America da zama gaba Ιaya, wannan shine Ζudurinsa, sai dai idan Afrah tace zatazo Nigeria bazai hanata ba, shikam dai yasa aransa cewa bazai zoba, saidai ko wani babban dalili, me Ζarfi.
*** *** ***
Abuja University Gwagwalada.
Yau suke bikin kammala degree Ιinsu, saboda haka gaba Ιayansu sunacikin farinciki. Kowannensu yasha adonsa cikin shiga ta burgewa gwanin ban sha’awa.
Tsaye take ajikin wata bishiya tana waya, sanye take da baΖar tie abaya gown ajikinta, wacce daga hanunta zuwa Ζasanta aka mamayeta da ado na flowers masu kyaun gaske. Da babban mayafi tayi amfani wajen rufe jikinta, sai dai kuma duk da haka, saida cikinta ya bayyana kansa, sosai taΖara haske da kuma kyau, sai wani Ιaukar ido take, daganinta kaga me ciki, wacce take cikin jin daΙin, yanzu watannin cikinta huΙu kenan amma kuma tuni ya bayyana kansa, ita kanta har mamakin girman cikin nata take, don watanninsa basukai ace girmansa yakai har haka ba.
“Zakizo mu kammala pictures Ιinne kokuma zaki tsaya soyewa” Husnah dake tahowa ga Zahrah tafaΙi haka da Ιan Ζarfi. tayanda Zahrah’n zata jita.
Murmushi Zahrah tayi haΙe da kashe wayar, kana ta juyo da kallonta ga Husnah.
“Kinsan banagajiya da jin muryarsa ne, amma muje mukammala agurguje, saboda gida nakeson nakoma gaba Ιaya jina nake agajiye” Zahrah ta faΙi haka tana Ιan yamutsa fuskarta.
Murmushi Husnah tayi haΙe da cewa “Nima sauri nake saboda yau Man Ιina zai turo magabatansa gidanmu, kuma ayau za’a sa mana ranan aurenmu, nasankuma baza asa ranan da yawa ba, just ba zai wuce 1 month ba”
Dariya Zahrah tayi haΙe da cewa “Lallai Husnah aure kikeso sosai, ji yanda lokaci Ιaya kika falle.”1
Dariya sosai Husnah tayi haΙi da cewa “Laifine dan mace irina taso aure? nakai aure, nakuma cika mace me lafiya, kinga kuwa dole naso aure, ke nifa wallahi gaba Ιaya yanzu rayuwata, a daddafe nakeyinta, na Ζosa najini a Ζirjin mutumin, nima yakasheni da irin nasa salon” cikin yanayi na shauΖi ta Ζare zancen.
Dariya dukansu sukayi kana suka tafa.
Basu tsaya an kammala bikin dasu ba, kowaccensu ta nufi gida.Kwance take akan gado, hanunta riΖe da littafin hausa, tana karantawa, sanye take da doguwar riga irin bubu gown Ιinnan, zuwa yanzu cikinta ya Ζara girma, har tsoro girman ke bata, ga yawan motsin da takeji acikin cikin nata.
Yajima a tsaye yana kallonta, sosai cikin ya Ζara mata kyau, gashi cikin ya bayyana kansa acikin rigar dake jikinta.
“Ζ³an mata na!” yaΖira sunanta cikin wata murya me sanyi.
Da sauri ta dawo da kallonta garesa, murmushi tasakar masa, haΙe da tasowa daga kan gadon, da Ιan gudu gudu, tafaΙa cikin jikinsa ta rungumesa.
Hannuwansa yasanya duka biyu shima ya rungumeta, kiss ya manna mata akan wuyanta, haΙe da lumshe idanunsa, yana me shaΖan Ζamshin jikinta, sosai Ζamshin nata keyi masa daΙi.
“Nayi kewarki madam Ιina me ciki” yafaΙi haka yana me shafa cikin dake jinkinta.
AshagwaΙe tace “Nima nayi kewarka sosai fa dear!”
“Dagaske kinyi kewata? keda ma kika hanani abun daΙina, two days fa kenan yau baki bani zumana ba!” cikin yanayi na Ιan karya murya yafaΙi haka, lokaci guda yana me marerece idanunsa.
Ζan Ζaramin bakinta taturo gaba, cike da shagwaΙa tace “To bakaineba saikanamin da Ζarfi, kuma Allah Hubby yanzu idan kajima kanayi sainaji kamar zan amar da kayan cikina, gashi tsoro nakeji idan kana fidda wannan sautin numfashin, kamarfa zaka sume haka kake”
Sake marerece fuska yayi haΙe da kwantar da kanta akan wuyansa, hanunsa ya Ιaura akan cikinta.”Babyn Mama kaine kake wahalar min da mata ko? kuma kaine kake hanawa abani abun daΙi na ko? please my boy kabari yau abani ko kaΙanne, kuma ae balaifina bane, banasanin ma inayin kamar zan shiΙe, kuma ma ae daΙin kine yake da yawa ko Baby boy Ιina?” yatambayi yaron cikin?
Dariya ne yakamata ganin yana magana da cikin, “Kai Hubby ina ma zaijika, ko saninka fa baiyi ba, ni kaΙai ya sani” ta Ζare maganar tana dariya.
“Wayace miki baisanniba, lallai kam idan bai sanniba ae kuma shikenan magana ta Ζare, taya ma za’ace baisan wanda ke yawan aika masa gaisuwa ba? dan ma dai kwana biu….”
“Shiii! Ina roasted fish Ιina, da nace katahomin dashi?” taje fo masa tambayar ta hanyar katsesa daga maganan da yakeyi.
“Nakawo miki yana falo..”
Bata tsaya jin sauran zancenba, ta wuce falo cikin sauri.
Zama tayi akan sofa tashiga cin roasted fish Ιinta, sosai taji daΙin kifin, domin kuwa da Ιuminsa aka kawo mata, gashi yaji onion sauce. saida taci sosai kana ta Ιaura da lemon exotic.
Shikuwa tana fita acikin Ιakin, direct bathroom ya nufa, wanka yayi, domin dama agajiye yake sosai, kasancewar daga office ya dawo.
Fitowarsa daga cikin bathroom Ιin yayi daidai da shigowarta cikin Ιakin. Kallonsa tayi haΙe da sakar masa murmushi, shima murmushin yayi mata, kana yanufi gaban dressing mirror don kimtsa kansa. Doguwar riganta ta cire kana ta faΙa toilet.
Lokacin da tafito Ιaure da wani Ιan Ζaramin towel ajikinta, shikuma yana zaune akan gado, yana sipping fresh milk, a hankali. Kallon santala santalan cinyoyinta yayi, haΙe da haΙiye wani yawu, sosae yake missing matar tasa, musamman ma daddaΙan Ιumin dake cikin jikinta, wanda idan yajisa yake sanyasa cikin nishaΙi da kuma nutsuwa. Kasa haΖuri yayi alokacin da ta juya masa baya, mai take shafawa ajikinta, yayinda towel Ιin yaΙan zame daga kan Ζirjinta, har tsayayyun breast Ιinta suka Ιan bayyana kansu
STORY CONTINUES BELOW
Rungumeta yayi ta baya, haΙe da Ιaura kansa bisa wuyanta. Hancinsa yashiga gogawa akan wuyannata yana me busa mata numfashinsa me Ιan Ιumi akan fatarta, take taji tsikar jikinta na tashi, Ιago idanunta tayi ta kalleshi, shima idanunsa ya jefa acikin nata, wani irin kallo me matuΖar kashe jiki, yake jifanta dashi, bazata iya Ιauke idanunta, daga cikin nasa idanunba, haΖiΖa kyawun idanunsa, na matuΖar Ιaukar hankalinta, lumshe idanunta tayi, haΙe da sauΖe wani irin numfashi, sake jawota jikinsa yayi haΙe da Ιaura duka hannayensa, akan Ζugunta, matso da fuskarsa yayi daf da tata, har hancinsu na gogan najuna, still idanunta a rufe suke bata iya kuma buΙesu ba, Ιaura bakinsa yayi akan nata bakin, a hankali ya shiga tsotsan leΙenta na Ζasa, yayinda itama ke tsotson lip Ιinsa na sama, numfashi suka shiga sauΖewa a tare, harshenta yakama yana sha a hankali, yayinda yasanya hanunsa, ya warware towel Ιin dake Ιaure ajikinta, hakan yabawa towel Ιin daman faΙuwa Ζasa, ahankali yake shafa bayanta, zuwa gefe da gefen cikinta, sauΖar numfashinta ya tsananta, saboda sosai takejin daΙin abun da yakeyi mata. Harsaida tasamu kusan Ιaukewar numfashi, alokacin daya soma murza breast Ιinta, yanayin yanda yake mata ya matuΖar shiΙar da ita, ashe bashine kaΙai yayi missing Ιinta ba itama tayi kewarsa sosae. Hanu tasa ta zame rigar dake jikinsa, wani irin ΖaΖΖarfan ajiyar zuciya suka sauΖe alokaci guda, sakamakon haΙuwar fatar jikinsu waje Ιaya,sosai hakan yasake basu wani shauΖi. Kasa jure yanda take goga masa tausassun breast Ιinta akan chest Ιinsa yayi, Ιagata yayi caΙak suka nufi kan bed.
Kwantar da ita yayi flat haΙe da bin ko ina najikinta da kiss, har izuwa kan breast Ιinta. Sosai yashiΙar da ita, yayinda shikuma ya zauce, ba abun dake tashi acikin Ιakin, sai sautin numfashinsu, dake fita a hankali….. Yau love fa yakawo wuta, domin kuwa gaba Ιaya Doctor ya manta, da kansa da kowa nasa, Zahrah’nsa tabasa zuma wanda samunsa ke da matuΖar wahala, musamman kuma daya kasance wannan zuman natane ita kaΙai, Allah yabata, sauran kuwa kowacce da irin tatabaiwar, sosai yau doctor ya tara mata gajiya, sai kukan shagwaΙa kawai takeyi masa, dakansa yayi mata wanka, bayan yayi nasa, kana ya naΙota a towel kamar wata Ζ΄ar baby, kwanatar da ita yayi akan gado, bayan yasanja bedsheet Ιin, domin wancan ya Ιaci da sperm Ιin Me daΙinsa, shi har mamakin yawan ruwa irinnata yake. Kwanciya yayi shima akan gadon kana yajawota jikinsa, luf tayi acikin jikinsa, tana me fesa masa iskan numfashinta, acikin Ζirjinsa. Bayanta yake shafawa a hankali, yana me sauΖe ajiyar zuciya akai akai. Ζamshin turarensa dake tasowa yana shiga cikin hancinta, shine abun da ke neman hautsina mata ΖwaΖwalwa, domin kuwa, yana mata yanayi da wani Ζamshi wanda har abadan duniya bazata taΙa, mantawa da Ζamshin da kuma mai Ζamshin ba, take bugun zuciyarta ya tsananta, haka nan taji zuciyarta naneman karyewa, bazatace ta manta dashiba, domin kuwa aduk kwanan duniya yana maΖale acan Ζasar zuciyarta. “To tayama za’ayi ta manta dashi?” tambayar da tayiwa kanta kenan, lumshe idanunta tayi, alokacin da ta tuno da haΙuwarsu ta Ζarshe, alokacin daya kusanto zuwa gareta yana me neman yafiyarta, bazata taΙa mantawa da wannan ranan ba, kamar yanda bazata taΙa mantawa da ranan daya fyaΙeta ba, wani murmushine ya kuΙuce mata, batare da ta shiryawa hakan ba, azuciyarta tace “Lallai Zaid yayimini babban Illa, wanda har nakoma ga mahaliccina tabonsa bazaigoge ba, yayimin fyaΙe sannan kuma ya koyamin soyayyarsa” batasan da cewa hawaye sun fito daga cikin idanuntaba, saida taji Ιuminsu nabin kan kumatunta, da sauri tasanya hanu ta share gudun kada doctor ya gani. Ashe ta makaro domin kuwa idanunsa na kanta. Sake matseta yayi acikin Ζirjinsa, haΙe da kai bakinsa, kan nata yashiga tsotsa a hankali, ganin haka yasa takama harshensa tana tsotsa, kamar tasamu sweet, sosai takejin daΙi idan tana sucking tongue Ιinsa, har wani suga suga takeji akan harshen, wata Ζila hakan yana da nasaba, da yawan shan sweet da yakeyi, zaiyi wuya kaga bakinsa shiru babu sweet aciki, hakan ajininsa yake. (Kamar dai sweet and big bro Ιina, i miss you yayana?) bedaina kissing Ιinta ba harsai dayaji sauΖar numfashinta, nafita slowly, alaman tayi bacci kenan, mintuna kaΙan shima bacci ya Ιaukesa….
*** *** ***
America.
Tunda sukaje America take ta fama da rashin lafiya, gaba Ιaya ta zafge ta rame sosai, ga Zaid daya sata agaba, kullum saiyayi sex da ita sama da sau biyu. Yanzuma durΖushe take aΖasan tiles tanata kwarara amai, ko kyakkyawan motsi takasa yi.
Shigowarsa gidan kenan, sosai yaΖara kyau da haske, ΖaΖarin amanta daya keji ne yasanya sa nufar Ιakinta da sauri. Tagama aman amma takasa tashi daga wajen domin gaba Ιaya jikinta yayi laushi.
Jawota yayi jikinsa ya Ιaurta akan cinyarsa, cike da kulawa yake shafa bayanta, sannu yaketa yi mata, don ko ba afaΙaba, kowa yaganta yasan tanashan jiki. Shida kansa ya gyara wajen, kana ya buΙe drawer’nta ya Ιauko mata mayafi, hanunta yakama suka fita daga cikin Ιakin, direct asibiti ya nufa da’ita.
STORY CONTINUES BELOW
Gwaje gwaje aka mata, kana akace su Ιan jira akawo musu result, babu jimawa kuwa, saiga result Ιinsu yafito. Bayan doctor James yaduba result Ιinne, yasaki murmushi haΙe da duban Zaid, cikin harshen turanci yace “Congratulation friend matarka tana Ιauke da ciki, na 9 weeks!”
Kamar sauΖan aradu haka Zaid yaji kalaman Dr.James acikin kunnuwansa, da sauri ya kallo Afrah wacce itama take cike da mamakin abun da Dr.James Ιin yafaΙa.
“Cikifa kace Doctor?matana tana Ιauke da cikina?” yatambaya cike da tsananin mamaki.
“Eh mana, ai bazanma wasa ba, dagaske matarka tana Ιauke da ciki, shiyasa take ta amai babu ΖaΖΖautawa” duk cikin harshen turanci irin nasu na America suke maganan.
Bazai taΙa misalta irin daΙin da yajiba, hakanan ya tsinci kansa da sakin murmushi, tashi yayi ya rungume Afrah, jiyake kamar ya ciro cikin aJikinta, yadawo dashi jikinsa, gani yake kamar zaifi kula da cikin. Agurguje yayi duk wani cike cike da zaiyi sukabar asibitin. suna isa cikin gida yayi parking motar, amaimakon yabarta tayi tafiya da Ζafanta, saiya Ιagata caΙak, wai yana gudun kada cikin ya jijjiga. Akan kujeran falo ya direta haΙe da zama daΙas agabanta, hannayenta yakamo duka biyu, cike da farinciki yace. “Nagode Afrah, nagode miki sosai, kin bani farincikin dana rasa, haΖiΖa Allah ne yadubeni yadawomin da farincikina ta hanyarki, please Afrah, kikulamin da Ζ΄ata dake cikin cikinki kinji, daga kan naira Ιaya har 100m zan iya mallakamiki, matuΖar zaki kulamin da Ζ΄ata dake cikinki, inasonta inasonta fiye da komai aduniya, Allah ne yadawomin da abuna, dama tawace bata kowa ba, please ki kulamin da cikin dake jikinki, namiki alΖawari zanbaki duk wani abu dakikeso”
Mamakine yakusan kashe Afrah, sam bata fahimci me kalamansa suke nufi ba, yace dama tasace bata kowa ba to wakenan? tambayar da take matuΖar so tasamu me amsa mata kenan. Ganin ya kafeta da idanunsa ne yasanya tasaki murmushi haΙe dacewa “Nima inason na haifamaka Ιa ko Ζ΄a, kuma insha Allah Zan kula da cikin nan sosai, fiye ma da yanda zan kula da kaina, amma me yasa kaketa cewa Ζ΄a, bamusan fa menene ba macece ko namiji Allahu a’alam”
Murmushi Zaid yayi haΙe da miΖewa tsaye “Mace zaki haifa insha Allahu, wannan bayin kaina ko yin wani bane, yin Allah ne, shiya hanani, yanzu kuma shiya bani, saboda haka bazan gajiya dayi masa godiya ba” yana kaiwa nan azancensa yawuce Ιakinsa. Haryanzu dai ita bata fahimci ina kalamansa suka dosa ba, kwanciya tayi akan kujera, minti kaΙan bacci Ιarawo yayi gaba da ita.
Shikuwa yana shiga cikin Ιakinsa, Ιan Ζaramin drawer Ιinsa ya buΙe wanda ciki yake aje diary’nsa, Ιauko diary,n yayi yasoma rubutu, yana kammalawa ya buΙe shafin farko na diary’n nasa, take wani hoto wanda ke Ιauke da kyakkyawar fuskarta ya bayyana, tayi kyau Ζwarai acikin hoton, gaΙan Ζaramin bakinta nan yasha lipstick, murmushi yayi alokacin daya kai hanu yashafi kan kumatunta, ahankali yace “Nasani dama zaki dawo gareni, kobata hanyar zama tawa ba, amma tabbas zaki dawo gareni, gashi kuma kindawo ta hanyar dayafi dacewa, nan bada jimawa ba zakizo amatsayin tawa ta har abada, duk wuya duk tsanani ke Ιin zaki kasance tawace, nine wanda bakida kamarshi acikin duniya, nine mutum guda Ιaya wanda zai kasance me matuΖar mahimmanci a wajenki, nine wanda bazaki taΙa samun irina ba har abada, ni Ιayane nake da wannan matsayin agareki, bayanni babu wani” wasu irin hawayene masu zafi suka gangaro daga cikin idanunsa, da sauri yarufe diary’n kana ya shiga toilet donyin wanka, jinsa yake acikin matsanancin farinciki, lallai Allah yamasa kyauta, wacce zata kasance mafi soyuwa agareshi.
(Wayaga Zaid da Ζ΄a ko Ιa?)
***
Wani irin kulawa na sadidan Zaid ke bawa Afrah, kome takeso adunia shiyake yi mata, zuwa yanzu harmamakinsa takeyi, irin yanda yake nunamata tsananin Ζauna, wani lokaci har kuka takeyi, itama tana matuΖar son cikin sosai, amma yanda Zaid ke Ζaunar cikin ba’a magana, tasani badon komai yake nuna mata wannan Ζaunarba saidon cikin dake jikinta, haka take rainon cikinta cike da Ζaunar abun dake cikinsa, wani lokaci tana mamakin yanda Zaid keta faΙan wasu irin maganganu wanda suke matuΖar Ιaure mata kai, daga zaran yataΙa cikin sai yafara cewa “Babyna kina lafiya ko, na Ζosa kidawo gareni, inakewarki sosai, kizo muyi rayuwarmu wacce bamuyita ba da, muyi rayuwa cikin farinciki, inasonki sosai babyna!” abun dayake faΙa kenan, hakan kuwa mamaki yake bata sosai, duk kuwa yanda taso fassara kalaman nasa, bata iyawa, hakanan take haΖura kawai ta share. Cikin nada wata huΙu Zaid ya ware wani Ιaki dake cikin bedroom Ιinsa, saida yacika Ιakin tam da kayan wasan yara, babu abun da babu nawasan yara acikin Ιakin, acewarsa Ιakin babynsa ne, itadai Afrah idanu kawai tazuba masa, saboda taga soyayyar dayakeyiwa abun dake cikinta naneman zautar dashi.
STORY CONTINUES BELOW
*** *** ***
Nigeria.
Masha Allah cikin Zahrah ya Ζara girma sosai domin kuwa yanzu yana wata na bakwai ne, sosai cikin yayi turtsetse dashi, zuwa yanzu batasanya wani kaya sai dogin ruguna, irin masu faΙin nan.
Tana zaune atsakiyar falon, yayinda ta tusa wani tray wanda ke Ιauke da kayan fruit agaba, gefe kuwa plate Ιin dambun nama ne wanda yaji albasa, sai kuma Ιan wake wanda yaji cabbage da cocumber ga tomatoes, yasha mai da yaji, wai duk wannan tulin kayan ciye ciyen Zahrah so take taci kowanne acikinsu.
Auntie Raliya ce tafito daga kitchine hanunta Ιauke da wani cup wanda cikinsa ke Ιauke da wani zuma, me magani aciki.
“Manya anata fama kenan” Inji cewar Auntie Raliya.
“Wallahi Auntie ni duk na rasa ma da wanne zan fara, inaga Ιanwakena kawai zanci sauran kuma nabari saina koma gida” Zahrah tafaΙi haka ga Auntie Raliya tana me jawo plate Ιin Ιanwaken ta.
Dariya Auntie Raliya tayi haΙe da zama kusa da Zahrah’n “Gaskia Bro bai iya ajiyaba, wannan wani irin Ιa ne haka yasa miki acikin cikinki, yaro ne zance ko yarinya, sai shegen ci”
Dariya Zahrah tayi sosai haΙe da kallon Auntie Raliya cikin dariya tace “Wallahi kuwa Auntie, dubeni fa yanda nayi Ζatuwa, nayi muni, shikuma duk kwanan duniya Ζara kyau yake, gaskia ni bazan yarda ba, auntie wayo kawai yamin”
Dariya Auntie Raliya tayi haΙe da miΖowa Zahrah kofin dake riΖe a hanunta. “Ungo amsa kishanye duka”
Zaro idanu Zahrah tayi, haΙe da kallon Auntie Raliya’n “Auntie kamar tsumi ne fa, acikin cup Ιin?”
“Ba kama bane, tsumine me kyau na mata, wanda yake matuΖar wujijjiga oga, amsa kisha banason gardama” Auntie Raliya tace tana ΖoΖarin kai kofin bakin Zahrah.
KwaΙe fuska Zahrah tayi, haΙe da Ιan marerece ido. “Wallahi Auntie tsoro nake insha wani tsumi, a yanzun, kinsan kuwa yanda nake fama, doctor fa shiΙewa yake, nasha wannan kuma ae shikenan sumar dashi kikeso nayi”
Dariya sosai Auntie Raliya tayi, haΙe da Ιaukan tsuminta ta shanye “Shikenan to idan kin haihu na miki haΙi na musamman, matar doctor, ashe ba abanza ba, gaba Ιaya Ζanina ya sukurkuce akanki, wato kinsan me kikeyi masa” cewar Auntie Raliya.
Dariya Zahrah tayi haΙe da cigaba da cin Ιanwakenta, sai kaΙa kai take wai Ιan waken yayi daΙi, itakuwa Auntie Raliya saiyi mata hira take, sosai suka seta ita da Ζ΄an uwan mijinta, Ζauna sadidan take samu daga wajen Hajiya, yayinda Auntie Raliya ma ke nuna mata so, sun saba sosai da Auntie Raliyan, harjinta take kamar Ζ΄ar uwarta tajini, don babu abun da take Ιoyewa Auntie Raliyan, dayake Auntie Raliyan ma irin wayayyun matan nanne, basu da nuΖu nuΖu, baruwanta dawani abu waishi surukanta, ta Ιauki Zahrah’nne kamar Ζ΄ar Ζaramar Ζanwarta, don har sirrin yanda ake kama me gida a hanu take faΙa mata..
Sunsha hira sosai da Auntie Raliya, sai bayan sallan Isha doctor Sadeeq yazo ya Ιauketa suka koma gida. Washe gari kuwa, tun 7 am tatafi gidansu amarya Husnah, don yau za’ayi kamunta, kuma itace best friend, don ma ciki yayi mata cikas.
Anyi kamu cikin kwanciyar hankali, yayinda kamun ya Ζawatar sosai, anyi Ιarin naira sosai baga gidansu ango ba baga gidan su amarya ba, naira tayi kuka don ankasheta a wannan ranan, kayan da amarya tasanya ma kaΙai kuΙinsu baΖaramin yawane dasu ba. Zahrah bata bar gidansu Amarya ba sai bayan magrib kusan 9 pm, haka ta koma gida agajiye. Washe gari kuma, aka rangaΙa walima, shima sosai yaΖayatar don anyi musu wa’azi me ratsa jiki, ranan friday kuma aka Ιaura auren Husnah da angonta, sosai dai akasha shagalin bikin Husnah, inda Zahrah tataka rawar gani sosai, wajen ganin tabawa Ζawartata kyauta, wacce zata burgeta. Ranan da aka kai Husnah Ιakin mijinta sosai Zahrah tayita mata tsiya, ita kuwa Husnah ko ajikinta, cewa ma tayi “Mijinta baifi Ζarfinta ba, bata wani jin tsoro, tsaf zata iya Ιauke buΖatarsa”…..
***
Yana zaune akan kujera ita kuma tana zaune aΖasa, wani irin ciwo takejin cikinta nayi mata, tun Ιazu yake ankare da ita, amma dai baice da ita komaiba, ganin dayayi tana murΖususu waje Ιaya ne yasanya sa cewa “Baby yadai, akwai damuwa ne?” murmushin dole ta ΖaΖalo haΙe da dubansa ta mererece fuska. “Samad marata kemin ciwo da cikina” tafaΙi haka tana me cije laΙΙanta.
“Subahanallah to kodai naΖira Bro nafaΙa masa ne?” yatambayeta cike da damuwa.
Da sauri ta girgiza masa kae haΙe da cewa “A’a dan Allah Samad karka Ζirasa, banaso yatashi hankalinsa”
Murmushi kawai Samad yayi haΙe da cewa “Babe Ζ΄ar daΙi miji”
Harara ta aika masa haΙe da murguΙa masa baki tace “Eh Ιin”
Murmushi yakumayi yaci gaba da cin abincinsa, itakuwa sake matsewa tayi tana mejin ciwon naΖara Ζaruwa. (Kodai Babe haihuwa zatayine ? Chaiii wayaga Zahrah a Labour room?♀?♀)Har ya Ζare cin abincin tana nan zaune sai rumtse ido da cije baki take, Ζirjinta ne yasoma bugawa akai akai, sakamakon tunawa da tayi cewa akwai aiki babba agabanta. MiΖewa tayi daga zaunen da take, ahankali take taka Ζafanta data Ιan kumbura, harta shige cikin Ιakinta. Da kallo yabita har ta Ιacewa ganinsa, murmushi kawai yayi shima kana ya Ιauki wayarsa yafice daga cikin falon.
Tana shiga cikin Ιaki direct ta wuce bathroom wanka tayi da ruwan zafi, kana ta zo ta Ιauki magungunanta tasha. wata Ζ΄ar Ζaramar riga tasanya ajikinta, kana tabi lafiyar gado ta kwanta, minti shida tsakani bacci ya Ιauketa.+
Kwanciya yayi luf abayanta bayan yacire rigar dake jikinsa, hanunsa yasanya ya Ιalle mata aninayen dake jere a gaban rigarta, lumshe kyawawan idanunsa yayi haΙe da sanya hanu ya shafi breast Ιinta. Saida ya sauΖe ajiyar zuciya me Ζarfi, kana ya sake rungumeta ajikinsa, kansa ya Ιaura akan wuyanta, haΙe da sanya harshensa, yashiga lasan fatar wuyanta, yayinda hanunsa ke kan breast Ιinta, yana murzawa a hankali. Kamar acikin mafarki takejin abun da yakeyi mata,ahankali ta buΙe idanunta, batakai ga kallonsa ba, daddaΙan Ζamshin turarensa, ya sanar da ita cewa shine, sake narke jikinta tayi acikin nasa, jin alamun cewa tafarka ne, yasanyasa juyo da ita suka zama suna fuskantar juna. Kallonsa tayi da idanunta, da suke cike da magagin bacci, murmushi tasakarmasa haΙe da sanya hanu ta shafi lallausan sajen fuskarsa. Idanunsa da suke cike da tarin sha’awarta ya watsa mata haΙe da matso da fuskarsa daf da tata, har numfashinsu na gauraya dana juna, yanayin irin yanda yake kallonta ne, yasanya taji gaba Ιaya jikinta yayi sanyi, wani irin Ζaunarsa me sanyi taji tana shiga cikin jikinta. RanΖofowa yayi haΙe da yi mata rumfa da Ζirjinsa, baikai gayin romancing Ιinta ba, amma gaba Ιaya kallon daya keyi mata, ya gama kashe mata jiki, ahankali ta lumshe idanunta, sosai Ζamshinsa keyi mata daΙi. Kansa ya cusa acikin Ζirjinta dake tashin Ζamshi, ahankali yake goga mata lallausan sajensa akan breast Ιinta. Sake lumshe idanunta tayi, haΙe da sanya hanunta, a bayansa ahankali take shafawa, tana fidda wani irin numfashi. Slowly yake kissing Ιinta, tundaga Ζirjinta har zuwa kan bakinta, da kaΙan kaΙan yake tsotson pink lips Ιinta, yana me lumshe idanunsa, da suka koma kalar ja, baitaΙa mata irin wannan kissing Ιin me rikita tunani ba sai yau, sosai takejinta cikin wani irin yanayi na musamman, ajiyar zuciya me Ζarfi ta sauΖe, haΙe da buΙe bakinta, kamar zatace dashi wani abu, amma kuma babu wata kalma da zata iya fitowa daga bakinta, saboda gaba Ιaya ya shiΙar da ita. Ya ruΙata da salonsa, harshensa ya tura acikin bakinta, haΙe da soma kaΙa mata shi acikin bakin nata. Hanunsa yasanya ya zare Ζ΄ar rigan dake jikinta. Ζasa yayi da kansa yana sucking Ιinta, kamar kullum daya fara sucking Ιinta take saka masa kuka ta kuma shiΙe masa, yau ma hakance takasance, ganin numfashinta nashirin Ζwace mata ne, yasa ta janye kansa, haΙe da mirginawa gefe tana sauΖe wani irin numfashi, ji take kanta na juya mata, ga wani irin sha’awarsa dake fusgarta. Sake kwanciya yayi a bayanta, haΙe da cusa kansa cikin tulin gashin kanta. Numfashi shima yake fitarwa akai akai, burinsa Ιaya shine yaji wannan Ιumin nata, me zautar masa da tunani.
Juyowa tayi gareshi haΙe da hayewa saman Ζirjinsa, hanu tasanya tana shafa gashin kansa, yayinda taΙaura bakinta akan Ζirjinsa, tana sakar masa wasu irin kiss dake tada masa da tsikar jiki, lumshe idanunsa yayi yana me karΙan saΖonta, dama akunne yake matuΖa, gashi yanzu tana Ζara kunnasa. Ganin da yayi cewa zata haukatasa da yawa ne, yasanya sa dawo da ita Ζasansa yazamana shine a samanta. Kallon da yayi mata ne ya Ζara kashe mata jiki, haΙe bakinsu yayi waje Ιaya, lokacin da Ιumin jikinta ya ratsashi saida ya sauΖe wata ajiyar zuciya me Ζarfin gaske, take kuma ya fara manta awacce duniya yake, atare suke kissing Ιin juna, cike da wani irin so, sun matuΖar zautuwa, kowannensu yatafi wata duniyar ta daban, amma duk da haka bakinsu yana cikin na juna……….
STORY CONTINUES BELOW
*** *** ***
Bayan Wata Biyu.?
Yanzu cikinta yana wata tara harda sati biyu, amma haihuwa shiru, zuwa yanzu ko tashi bata iyawa sai antaimaka mata, cikinta yayi wani irin girma, hakannema yasa Hajiya da kanta taje ta Ιaukota, ta dawo gidanta da zama, bahaka Dr.Sadeeq yasoba amma babu yanda ya iya, dolensa ya haΖura, kuma sosae yake kewar matartasa, wai donma yanasamu suna keΙewa, idan dare tayi, har hotel suke zuwa.
Kwance take akan doguwar kujeran dake falon Hajiya, green Apple ne riΖe a hanunta, ita bata ciba ita bata ajiye ba. Tun daran jiya take fama da wani irin ciwon mara dana baya, amma babu wanda ta faΙawa, gudun kada su tashi hankalinsu, yanzu kam abun yasoma fin Ζarfinta, don ciwon kamar zai zautar da ita haka takeji, zamowa tayi Ζasa daga kan kujeran da take, haΙe da durΖushewa aΖasan tiles, hanu tasanya takama gefe da gefen cikinta, tare da sakin wani Ζaran azaba, lokaci guda taji wani irin ciwo yataso mata gadan gadan. Fitowar Hajiya daga Ιaki, yayi daidai da shigowan Doctor Sadeeq cikin falon. Dukansu da sauri sukayi kanta.
“Innalillahi Hajiya, dama bata da lafiya ne?” Dr. Yatambayi Hajiya a matuΖar ruΙe. Kafun Hajiya takai ga cewa wani abu Zahrah ta fashe da kuka haΙe da faΙawa jikin Doctor ta ΖanΖameshi Ζam, gaba Ιaya ya ruΙe yarasa inda zai tsoma kansa, shima rungumeta yayi tuni idanunsa sun kawo Ζwalla.
Hajiya ce tafito daga Ιakin Zahrah’n hanunta Ιauke da Hijab, ita tasawa Zahrah’n hijab Ιin, kana tace doctor Sadeeq Ιin ya Ιauki Zahrah su wuce asibiti. Jikinsa na rawa haka ya Ιaga ta ca Ιak yasata a mota, Hajiya tashiga motar ta riΖeta, shikuma yaja suka nufi asibiti, gudu yake dasu kamar zaitashi sama, kanaganinsa kaga wanda baya cikin hayyacinsa, bayaso wani abu na wahala yasamu matarsa ko kaΙan, da ace zai yiwu to daya karΙa mata naΖudan, don baya Ζaunar ganinta cikin wahala da azaba har haka.
Suna shiga cikin asibitin direct aka wuce da Zahrah labour room. Wasu likitoti ne guda uku mata akanta, babu abun da take sai salati da cije baki, ita kaΙai tasan me takeji, ganin bazai iya jurewa ba, yasanya sa faΙawa cikin labour room Ιin, dayake dama asibitinsu ya kawota, yanazuwa gaban gadon, ya kama hanunta, buΙe wahalallun idanunta tayi ta kalleshi, atare wasu hawaye masu zafi suka fito daga cikin idanunsu, matsanancin tausayinta yakeji, fiye da tunanin me tunani, Hanunsa dake saman nata, takama ta matse, haΙe da girgiza masa kanta, cikin wata irin murya me Ιauke da tsananin ciwo tace.
“Kayafemin idan na mutu dan Allah!”
Kai ya girgiza mata da sauri haΙe da cewa. “Bazaki mutu ba Zahrah, zamu rayudake acikin duniyarnan insha Allah, zaki raini abun da zaki haifa Ιa hanunki, insha Allah!!” cike da tsananin rauni ya faΙi haka, sosai zuciyarsa ta karye, bata sake ce dashi komaiba, kawai ta Ιauke idanunta akansa, cigaba tayi da nishi haΙe da karanto addu’a, Doctor na riΖe da hanunta, yana tofa mata addu’a, haΙe da shafa kanta, Ζwalla ne kawai suke fita daga idanunsa. Wani irin yunΖuri haΙe da nishi tayi sai ga kukan jariri ya cika Ιakin. LaΖwas haka tayi akan gadon, lokaci guda komai nata ya tsaya, motsi da numfashinta, duk suka Ιauke, kumatunta yasoma bubbugawa yana Ζiran sunanta, hawaye kuwa akan fuskarsa wani na koran wani kamar an buΙe famfo.
Wata daga cikin likitoti matanne ta Ιauki yaron, takaishi wajen da ake aje jariri, kallon Dr.Sadeeq da yake hawaye tayi, tace
“Haba Sir, wannan fa ba wani abun damuwa bane kasani, yanzu zata farfaΙo insha Allah”
Hankalinsa ma baya wajenta balle yaji me take cewa, shigaba Ιaya ma basirarsa toshewa tayi, amaimakon yabata taimakon dayasan zai dawo da ita hayyacinta, saiya tsaya yana Ζiran sunanta, yana kuma jijjigata. Likitance tashiga bata taimako, wani ΖaΖΖarfan ajiyar zuciya Zahrah ta sauΖe, alaman ta farfaΙo, bayan kamar mintuna uku ta shiga buΙe idanunta a hankali, dashi tafara tozali ya tusata a gaba, sai kuka yake, hanunta ta miΖa masa, da sauri yataho yakama hanun, kissing Ιinta yayi akan goshinta, haΙe da rungumeta, atare suka shiga sauΖe ajiyar zuciya akai akai, sun kusan 8 minute ahaka, kafun taΙan janye jikinta daga nasa, murya a sanyaye tace “Ina Hajiya?” “Tana waje” yabata amasa a taΖaice, yana me binta da kallo me Ιauke da tsananin Ζauna, haΙe da tausayi me ruguza zuciya. 1
STORY CONTINUES BELOW
Wata daga cikin likitotinne tace “Sir yakamata a kimtsata, sai mukaita Ιakin hutu”
Juyowa yayi ya kalli likitan haΙe da cewa. “Babu buΖatar Ιaya daga cikinku sai ta kimtsata, nida kaina zan kimtsa abata”
“Sir tana buΖatar Ιinkifa, saboda ta Ζaru” likitan takuma faΙan haka.
Da sauri ya kalli Zahrah, take hawayen dake cike acikin idanunsa, suka gangaro kan Ζuncinsa, wani sabon tausayinta ne yasake kamasa, “Ina sam bazai iya mata Ιinki ba, bazai taΙa koda kwatantawa bane ma, dakansa da hanunsa ya huda Zahrah’nsa? wannan abun bamai yiwuwa bane” yafaΙi haka acikin ransa. Baice da likitotin komai ba, sai matsawa dayayi kusa da Zahrah, yasake sumbatarta akaro na biyu, wata allura ya Ιauko yayi mata a hanunta, tayanda yasan bazataji zafiba, kallonta yayi still hawaye yake, daΖyar ya iya jan Ζafansa yafice daga cikin Ιakin, abun mamaki kota kan jaririn baibiba, tun dama yafaΙo dunia bai kulasaba, yanata rabin ransa Zahrah.
Likitotinnan ne suka Ιinke ta tsab, saidai bata wani ji zafi sosai ba, domin alluran da Doctor yayi mata, allurace me Ζarfi dake hana jin zafi, suna gama Ιinketa, wata acikin likitotin takamata suka wuce bathroom, likitance ta haΙa mata ruwa tayi wanka, tana fitowa likitan tabata wata riga wacce takarΙo awajen Hajiya tasanya, miΖo mata jaririn likitan tayi, hanunta na rawa haka ta karΙi jaririn Ιan nata, tana karΙansa taji wani irin sanyi ya ratsa zuciyarta, fuskar Dr.Sadeeq ta kalla sak akan fuskar yaron nata, lokaci Ιaya taji wani irin so da Ζaunarsa sun cika mata zuciya, tana fitowa acikin labour room Ιin, Hajiya da Dr.Sadeeq sukayo kanta, daga ita har jaririn Hajiya ta haΙasu ta rungume, sai ga Ζwallan farinciki na zuba daga idon Hajiya, amsar yaron tayi daga hanun Zahrah haΙe da sanya sa acikin Ζirjinsa ta rungumesa, sosai takejin Ζaunar jikan nata, musamman dataga yana kama da ubansa, sai dai duk da haka akwai kamannin Zahrah a tattare dashi. Dr.Sadeeq kuwa ko kunyan Hajiya dake tsaye baiyiba yaje ya rungume matarsa, kyakkyawan kiss ya sauΖe mata akan Ζuncinta, haΙe da Ιaura kansa akan kafaΙanta.
Saurin tureshi tayi daga jikinta, ta haye gado ta kwanta, tana sauΖe numfashi, kawar da kanta gefe tayi, wasu irin siraran hawayene suka gangaro daga cikin idanunta, ita kaΙai tasan menene yasata wannan hawayen. Mintuna kaΙan bacci Ιarawo ya Ιauketa, dagani kuma kasan tanajin daΙin baccin.
Alokacin da Doctor yakarΙi jaririn ahanun Hajiya, kafesa yayi da manyan idanunsa, wani irin Ζaunar Ιan nasa ne ke fusgarsa, sosai yaron ke kama dashi, rungume Ιan yayi acikin Ζirjinsa, sai kawai ga hawaye nafita daga cikin idanunsa, kallonsa ya maida ga Zahrah wacce take bacci, wutar sonta ne ke Ζara ruruwa acikin zuciyarsa, lallai Zahrah tana da babban matsayi agareshi, ta basa farinciki me Ιorewa, tahaifa masa Ιa, tayi masa komai a duniyarnan, baisan damene zai saka mata ba.
Hajiya dakanta ta Ζira Inna tasanar mata maganan haihuwan, dama tuni Aunty Raliya kam ta tsofe a asibitin, koda su Inna sukaji cewa Zahrah ta haihu, ba Ζaramin farinciki sukayi ba, sunji daΙi sunyi murna sosai, ita da Baffa duka suka rankayo zuwa asibitin.
Ba ita tafarkaba sai bayan azahar, bathroom Ιin Ιakin da take ciki ta shiga, haΙe da sake tsabtace jikinta, tana fitowa kuwa tasamu Doctor ya karΙo musu takardan sallama. Gaba Ιaya likitotin asibitin babu wanda baitaya Dr.Sadeeq murnan samun Ζaruwan da yayi ba, har Ιaki suke zuwa su duba Zahrah, sukuma tayasu murna.
Hanyar da Hajiya taga ya miΖa ne yasanyata cewa.
“Wai ina zaka damu ne Sadeeq?”
Da compidence Ιinsa ya juyo gareta haΙe da cewa. “Gidana mana Hajiya”
“Gidanka? to ba gidanka zamuba, gidana zamuyi, hauka kake na Ιauki yarinya da Ιanyen jiki, na baka? wama zai tsaya ya kula da ita? maza juya akalar motarnan” Hajiya tafaΙi haka babu alamar wasa akan fuskarta.
Sam bahaka yasoba, amma babu yanda zaiyi, shikenan shi baza abarsa yaji Ιumin matarsa dana Ιansaba, haka yata ΖunΖuni acikin ransa shi kaΙai, har suka isa gidan Hajiya.
1
Abinci mai rai da lafiya Hajiya ta kawowa Zahrah, ga kuma gasashshen nama, bayan taci abincin Hajiya dakanta, tasakeyi mata wanka.
Zama tayi agaban mirror tashafe jikinta da manta me daΙin Ζamshi, powder tashafa afuskarta, bata tsaya nanba harda janbaki tashafawa laΙΙanta, ga kuma kwalli da ta sanyawa cikin idanunta, mascara ta Ιauko ta zizira akan eye lashes Ιinta, take fuskarta taΖarayin kyau. Wani riga da sket na material me tsada tasanya ajikinta, take takoma Ζ΄ar baby kamar yanda take da, dogon gashinta ta kanannaΙe a bayanta, haΙe da hayewa gado, zataci gaba da bacci, miΖo mata yaron Inna tayi haΙe da cewa “Wani kwanciya kuma zakiyi bayan baki bawa yaron nono ba?”1
ShagwaΙe fuska Zahrah tayi haΙe da turo Ιan Ζaramin bakinta gaba, da Ζyar ta iya ciro nonon nata ta kai bakin yaron, yana kamawa ta runtse idanunta da Ζarfi, saboda wani zafi da taji, haka dai ta Ιan daure, shikuwa yaron sai zuΖeta yake, gajiya tayi dajin zafin ta cire nonon abakinsa, kwantar dashi tayi, itama kana ta kwanta agefensa, baccin gajiya ne ya kuma Ιaukarta…
Idan dai hartaji sauΖan numfashinsa akan wuyanta, to yazame mata dole ne farkawa daga baccin da take, yanzu ma sauΖan numfashin nasa taji adai dai saitin kunnenta, a hankali take ware idanunta harta sauΖesu akansa. Murmushi yasakar mata haΙe da Ιaura kansa akan Ζirjinta.
“INA SONKI!!!” yafaΙa murya a sanyaye….TafaΙa tana me lumshe idanunta. Iskan bakinsa ya hura mata akan fuskarta, haΙe da sake rungumeta, Ιayan hanunsa yasanya ya shafi kan jaririn nasa, dake ta bacci. Murmushi Zahrah tayi ganin yanda Dr.Sadeeq ya kafe yaron nasa da ido. Hajiya da Inna ne suka shigo cikin Ιakin atare, da sauri Zahrah ta janye jikinta daga na doctor, shima a kunyace ya sauΖa daga kan gadon yana sosa kai.+
“Hmmm Allah yashirya, Inna kina gani ko, wai da ahakan yakeso na basa ita” inji cewar Hajiya.1
Murmushi kawai Inna tayi batace komai ba. ( Su Inna anzama nitsaljin?) Kallon Doctor Hajiya tayi haΙe da cewa “Zo muje inason magana dakai” babu musu yabi bayanta suka fice daga cikin Ιakin.
Zama tayi akan kujera haΙe da maida hankalinta garesa.
“Me dame kake shiryawa sunan nanne? sannan kuma da wani suna kayiwa yaron huΙu ba?”
Murmushi ya Ιanyi haΙe da cewa “Ai nagama shirina tuntuni Hajiya, dama lokaci kawai muke jira, sannan kuma dama tuntuni sunan babanta nake son sawa yaron, dashi kuma nayi masa huΙu ba”
Hajiya tace “Masha Allah, To Allah Ubangiji ya rayasa, hakan da kayi kuma ka kyauta, tashi kaje dama maganan da zamuyi kenan”
MiΖewa yayi haΙe da yi mata sallama yafice daga cikin falon.
Lokacin da Husnah tazo ganin Baby kusan haukacewa tayi, sai santin yaron take wai yayi mata kyau sosai, komai nasa irin na babansa, ga idanunsa kyawawa, itadai Zahrah dariyanta kawai take, saboda itama Husnan tana Ιauke da Ιan Ζaramin ciki.
Akwatuna guda biyu Dr.Sadeeq ya kawo wa Zahrah, Ιaya nata Ιaya na baby’nsa wai kayan barka, kayane masu kyau da tsadar gaske sosai ya kashe kuΙi, wai ahakanma wasu kayan nanan zuwa.
Kulawa Zahrah take samu a wajen Hajiya sosai, idan kaganta ma kamar ba itace ta haihu ba, sosai jikinta ya murje, tasakeyin fresh, hasken fatarta ma sosai ya Ζaru, komai nata ya cika, taΖara kyau akan nada, shikansa Dr.Sadeeq idan yaganta, ko son Ιauke idanunsa akanta bayayi, saboda yanzu tasake zama wata mace ta musamman, duk inda ta zauna kuwa Ζamshi take rabawa.
Ranar suna yaro yaci sunan baban Zahrah wato Adam, za’ana Ζiransa da (Asad) lokacin da labarin sunan da aka sawa yaro yazo kunnen Zahrah sosai taji daΙi, wani irin farinciki taji acikin ranta, girman Doctor kuwa ya Ζaru acikin idanunta, ta tabbatar cewa shiΙin mai so da Ζaunarta ne.
Da sassafe meyi mata meckup tazo ta tsantsara mata ado, sosai fuskarta tasha kwalliya, wani haΙaΙΙen lace orange and milk colour tasanya ajikinta, wanda yaji Ιinkin riga da sket irin 12 piecess Ιin nan, sosai kayan sukayi mata kyau, domin sunja kuΙi wajen sayansu da Ιinkasu, kowa yaga Zahrah da babynta saiyace masha Allah. Saboda sunsha kyau sosai. Hidima sosai akayi tundaga kan abinci da abun sha, har izuwa abubuwan da za’a rabawa baΖi, akwati guda biyu Hajiya tayiwa Zahrah da Ιanta, haka Baffa ma akwati yayi mata Inna ma zagewa tayi tayiwa Zahrah akwati shaΖe da kaya, Auntie Raliya ma akwati ta mata, sosai Zahrah tasha kaya, har rasa inda zata sa kayan tayi, ana cikin haka saiga kayan Dr.Sadeeq sun iso, akwatuna huΙu, biyu natane shaΖe da kaya, sauran biyun kuwa na yarontane, bata gama mamakin irin dukiyar da Dr.Sadeeq yakashe mata ba, saiga Aunty Raliya tana rangaΙa guΙa, hanunta riΖe da key, danΖawa Zahrah key Ιin tayi ahanunta, haΙe da cewa “Ungo amsa kyautace ta musamman daga mijinki, ya baki kyautar gidansa dake cikin asokoro” mamakine ya kusan kashe Zahrah2
STORY CONTINUES BELOW
“Gida kuma Aunty?” ta tambayi aunty Raliya don tayi tunanin ko kunnuwanta ne basu jiye mata da kyau ba.
“Ζwarai kuwa gida, saima kinga gidan, don gidane me tsananin kyawun gaske, yafa kashe kuΙi sosai wajen Ζawata gidan” Inji cewar Aunty Raliya.
“A’a Aunty gaskiya nikam banaso, wani irin kyautane haka? hidimar da Doctor yakeyi dani tayi yawa, daga haihuwata zuwa yau yakashe kuΙi yafi 3 million fa Auntie, yanzu kuma yace yabani kyautar gida suku tum, inajin tausayinsa Aunti banason nazama rauni acikin arzikinsa” Zahrah tafaΙi haka da iyaka gaskiyarta.
Murmushi Auntie Raliya tayi haΙe da sanya hanu ta dafa duka kafaΙun Zahrah.
“Kada ki damu Zahrah, shi Ιinfa mijinki ne, kuma kome zaimiki aduniyarnan bazai biyaki ba, kamar yanda kema bazaki iya biyansa duk abun daya miki ba, saboda haka babu wani abun damuwa don yamiki wannan kyautar, kin cancanci hakanne agareshi, don haka amshi makullin gidanki, ke dai kawai kiyi masa godiya, irin wacce ta dace” Aunty Raliya ta faΙi haka tana me damΖawa Zahrah makullin gidan ahanunta.
Kuka Zahrah ta fashe dashi tana jin Ζarin Ζaunar mijinnata na huda mata zuciya, lallai yazama dole agareta taΖara Ζaimi wajen kyautata masa.
Yamma nayi aka haΙa walima me rai da lafiya, bayan malama tazo tagabatar da wa’azine akayi ciye ciye, aka kuma sha drinks, duk wanda yazo sunan kuwa babu wanda baisamu kyaututtuka ba, abun sai dai ace Alhamdulillah, kafun magriba tuni mutane sun watse, gida ya saura daga Hajiya sai Zahrah da kuma Aunty Raliya.
Wanka tasakeyi ta tsantsara ado cikin wani irin meterial me kyau da tsada, wanda yana cikin kayan da Doctor ya Ιinka mata don fitan suna, doguwar riga akayi mata wanda ya matuΖar kama jikinta sosai, dogon gashinta dayasha saloon ta kanannaΙe atsakiyar kanta, ba abun dake fita ajikinta sai Ζamshin humra dana body spray.
Zama tayi akan gado haΙe da Ιaukan wayarta tashiga kan whatsapp, yaronta kuwa tuni dama yana wajen su Hajiya dake zaune a falo suna hira, Sadiya me aikin Hajiya ce tashigo cikin Ιakin haΙe da sanarwa Zahrah cewa wai tayi baΖo yana falo.
Jitayi gabanta yaΙan faΙi, amma saita dake tace da Sadiyan tace da baΖon tana zuwa.
Mayafi ta Ιauka ta yafa ajikinta, kana ta zura flat shoe Ιinta, tafice daga cikin Ιakin.
Su Hajiya tasamu zaune afalon, sai kuma wani, wanda bata ma taΙa ganin fuskarsa ba. Kafun takai ga gaishesa, shiya Ιago mata gaisuwa, amsawa tayi tana Ιan murmushi, gyara tsayuwansa yayi haΙe da cewa..
“SaΖone dama akabani nakawo miki, yana waje, idan ba damuwa muje saiki gani”
Kallon tsoro tashiga yi masa, saboda batasansa ba balle tasan wanene ya aikosa.
“Badamuwa, Raliya rakata sai kuje kuga saΖon ko”
Hajiya tafaΙi haka, don ta lura da tarin tsoron daya bayyana akan fuskar Zahrah’n.
Hakan kuwa akayi tare suka fita da Aunty Raliya.
A compound Ιin gidan suka tsaya gaban wata haΙaΙΙiyar mota Ζirar mercedes maroon colour, mutuminne ya bubbuΙe Ζofofin motar, take kayan dake shaΖe acikin motar suka bayyana, Ιan makulli ya miΖowa Zahrah haΙe da cewa
“Ranki ya daΙe gashi ni nacika umarnin da aka bani, wannan kyautace daga megida na, yace na ce miki Allah ya raya”2
Mamaki haΙe da al’ajabi ne suka kama Zahrah da Aunty Raliya.
“Kyauta daga me gidanka kuma? wayeshi to?” Zahrah tayi masa duka waΖ΄annan tambayoyin cike da son jin amsa, haΙi da kuma mamaki, gani take kamar mutumin baida cikakken hankali.
Murmushi kawai Ιan aiken yayi haΙe da sake miΖo mata makullin motar yace
“Kiyi haΖuri bai bani damar sanar miki dashi Ιin kowaye ba, amma yace dan Allah ki karΙa”
Ta buΙe baki zatayi magana kenan motar Dr.Sadeeq ta kutso kai cikin gidan.
Kasa cewa komai tayi har Dr.Sadeeq yafito daga cikin motarsa, ya Ζaraso garesu, kallonsa Zahrah tayi shima kallonta yakeyi.
“Hajiya ga makullin ni zan wuce” wannan mutumin yafaΙi haka, yana sake miΖa mata Ιan makulli.
“Ko ma waye ya aikoka, kace masa banaso, don bana buΖata” tafaΙi haka tare da juyawa daniyar komawa inda ta fito.
“Zahrah!”
Sunanta da Dr.Sadeeq yaΖirane yasanyata tsayawa cak haΙe da juyowa tana kallonsa.
“Zoki amsa, ki kuma yi masa godiya” Dr.Sadeeq yafaΙi haka, yana me karantar yanayinta.
Cike da mamaki tace “Amma…”
“Banaso kice komai ki amsa kawai nace” yakatseta daga maganar da take ΖoΖarin yi.
Jiki asanyaye ta karΙi makullin motar.
Ciki ciki tace “Kace nagode”
“To” kawai Ιan aiken yace kana ya juya yafice daga cikin gidan.1
“Wai meke faruwa ne, waye ya aikosa?” Aunty Raliya ta tambayi doctor, don ta lura kamar yana da masaniya akan wanda ya aiko motar da cikinta ke shaΖe da kaya.
Murmushi Doctor yayi haΙe da cewa “wani aminina ne dake zaune a Dubai, shine dana gaya masa ta haihu yayi mata wannan kyautar”
Dafe Ζirji Aunty Raliya tayi tare da cewa
“Lallai wannan koma wayeshi yanaji da naira, wannan motarfa zatakai 4million inma bata fi ba, ga kuma kayan dake cikinta, wanda suma kaΙai sun haura 1m, me kenan yake nufi?”1
“Babu wani abun da yake nufi Aunty, haka dama shi yake kyautarsa, muje ciki ko” yaΖare maganar yana kallon Zahrah wacce ta daskare a wajen.
Cike da mamakin kyautar abokin Doctor Ιin Aunty Raliya taja Ζafanta takoma falon Hajiya, Zahrah ma jikinta a sanyaye tabi bayanta, shima falon yanufa, yanda yaga tana tafiya asanyaye ne yasanyasa yin murmushi kawai.
Bata tsaya a falon ba direct Ιakin dayake masauΖinta ta wuce, tsayawa tayi a gaban mirror zuciyarta cike da tarin tambayoyi kala kala, sam bataji zuciyarta ta aminta da kyautar nan da’akayi mata ba, kwata kwata batama yarda cewa wai abokin Doctor bane ya bata. Tana acikin tunanin, yaturo Ζofar Ιakin yashigo bakinsa Ιauke da sallama.
Amsa masa sallaman nasa tayi haΙe da zuba masa idanunta, dagani kai kasan tambayoyine cike a bakinta.
takowa yayi ya Ζaraso daf da ita, hanunsa yasanya ya jawota jikinsa, saida yashaΖi daddaΙan Ζamshin dake fita ajikinta, ya sauΖe ajiyar zuciya, kana yace.
“Kinyi kyau sosai”
Murmushi ta ΖaΖalo haΙe da cewa. “Nagode”
Cikinsa yashafa tare da cewa. “Yunwa nakeji sosai, nayi missing sweet cook Ιinki, please ko zaki kawomin abinci?”
“Meyasa kake barin kanka da yunwa? kasan banaso, yanzu me zakaci na kawo ma?” tatambayeshi cike da kulawa.
“Koma me idan kika kawomin ni mai iya ci ne” yafaΙi haka yana me zama a bakin gado.
Harta kusa fita daga cikin Ιakin sai kuma ta tsaya cak, haΙe da juyowa, idanunsu yafaΙa cikin na juna, domin dama shima kallonta yake.
“Waye ne yaturomin da mota? Nasan kasan ko waye, domin zuciyata tafaΙamin cewa, ba abokinka bane ya turo, kamar yanda kafaΙa a baya” tambayar da tayi masa kenan, cike da burin samun amsa agareshi.
“Baki yarda da abun dana faΙa ba kenan?” ya tambayeta yana me Ζara tsareta da manyan idanunsa.
Murya a sanyaye tace “Kayi haΖuri, bawai ina nufin kamin Ζarya bane, kawai dai naji zuciyata ce bata gamsu da amsar da ka bayar ga Aunty Raliya ba”
Murmushi yayi haΙe da cewa “Zuciyarki tafaΙa miki gaskiya, domin kuwa ba abokina bane yaturo kamar yanda na faΙa a baya”
Waro idanunta tayi, duk da zuciyarta ta raya mata cewa ba abokinnasa bane, amma kuma duk da haka bata tsammaci jin haka daga bakinsa ba.
“Waye?” tatambaya murya na rawa.
“ZAID” yabata amsa ataΖaice…ZAID!” ta maimaita sunan abakinta cike da tsananin mamaki.+
Yanda yaga jikinta na Ιari shine abun daya basa mamaki, zallan tsoro ya hango kwance akan fuskarta, yayinda cikin idanunta kuwa, suka bayyana soyayyar dake kwance acikinsu, wato soyayyar ZAID, shi yasani ba tun yauba, bakuma zai yaudari kansa ba, yasani Ζwarai Zahrah na son Zaid, so ba irin na wasaba, so matsananci, amma kuma babu yanda zaiyi, dayana da iko to daya cire mata son Zaid acikin zuciyarta, amma wannan banasa bane, na Allah Ne, yasan Zahrah tana sonsa, amma soyayyar da takewa Zaid ta dabance, da ace zai iya, to daya danne zuciyarsa, ya miΖata ga Zaid, yasan hakan zai samarmusu da farinciki, ita da Zaid, amma kuma yasan koda yayi hakan to ba mafita bane, domin ayanzu yasan dole idan baya tare da Zahrah tayi kewarsa, yana sane da cewa yakafa mata tutar son sa, wanda bazata ankara da hakan ba, har sai randa yazama baya tare da’ita, baya fatan wata Ζaddara ta rabasu, amma yasani ko mai daren daΙewa sai sun rabu, saboda akwai mutuwa, koshi ko ita, watarana Ιaya dole zai bar Ιaya, yau idan baya raye, baya fata Zahrah ta auri wani namiji idan ba Zaid ba, tunaninsa yayi nisa, baisan da cewa ta Ζaraso inda yake ba, saida yaga ta zube a gabansa, tana kuka, cikin muryar kukan takecewa.
“Kada kamin haka doctor, wallahi ni banason duk wata kyauta da zatafito daga garesa, namantasa acikin rayuwata, banaso kuma nasake tunasa, kamayar masa da kyautarsa, bana buΖata farincikin da kake bani kaΙai ya isheni”
Tunda tafara maganan yake kallonta, ajiyar zuciya yayi, haΙe da kamo hannayenta, cikin murya me sanyi yace. “Kinsani bakyau maida hanun kyauta baya, meyasa to zakiyi haka? mekike tunani akan Zaid?” Ιan dakatawa da maganar yayi, tare dayin wani murmushi, kana ya miΖe tsaye, daga zaunen da yake.
“Kyautace kawai ya miki, ai atunanina hakan ba wai yana nufin wani abubane, bazan tilasta miki ba, amma nasan abundake cikin zuciyarki, don gashi har a idanunki sun nuna, so ba Ζarya bane Zahrah, haka kuma ba laifi bane, don zuciya na dakon so, wannan ma wata Ζaddarace, wanda babu wani wanda ya isa ya kauce mata” yanakai Ζarshen zancen nasa yanufi hanyar fita daga Ιakin.
Da sauri taje ta faΙa jikinsa, kuka take sosai, durΖusawa tayi haΙe da zube guiwowinta a Ζasa, kana ta riΖe rigarsa, kanta tashiga girgizawa, tana kuka tace. “A da na sosa fiye da yanda naso kaina, amma ayanzu baya acikin zuciyata kamar yanda kake tunani, Inasonka da duka zuciyata, bana fatan wata Ζaddara tazo wacce zata rabani dakai, kabani farinciki, kajiyar dani daΙi, kashayar dani zuman soyayyarka, bazan iya watsa maka Ζasa idanunka ba, kai mijinane wanda bayan kai bani da wani tamkarka, nasan kai Ιin me sonane, amma meyasa kayi haka? mai yasa kai da kanka, zaka amince da na karΙi kyautar wanda yazama silar rugujewar rayuwata?”
DurΖusawa yayi agabanta, haΙe da sanya hanunsa ya share mata hawayen dake gudu akan fuskarta, cike da kulawa yace. “Banason kukanki Zahrah, keΙin wata babban jigo kuma mahaΙi ne acikin rayuwata, nasan Zaid ya cutar da rayuwarki, amma kuma hakan bazai hana ki amshi kyautarsa ba, ayanzu kowa yasan cewa ke matatace, saboda haka Zaid bazaiyi miki kyauta da wata manufa ba, kuma kafun ya miki kyautar saida ya tambayi amincewata tukunna, nakuma amince masa, nayarda da Zaid Zahrah, nasan idan duka mutanen duniya zasu taru su cutar dake, to Zaid bazaiyi hakan ba, haka kuma idan ni zan iya cutar dake, to ina tabbatar miki idan Zaid yasan da hakan, to bazai bari na cutar dake ba, Zaid Ιin da kikasani ada bashine wanda yake a yanzu ba, kada kiyi tunanin wai ko zanji haushi akan kyautar da Zaid yayi miki, niba jahili bane Zahrah, haka kuma halina ya banbanta da na wasu mazan, ni mutum ne me saurin fahimta, sannan kuma abune mawuyaci nayiwa wani na mummunan zato, agurin wasu mazan, hakan zai iya zama matsala, amma a wajena hakan ba komai bane, tunda nasan cewa keΙin tawace ni kaΙai, bakuma wai don bana kishinki bane yasa hakan tafaru ba a’a, ni kalan nawa kishin ba irin na wasu bane, inakishinki sosai, sai dai kuma kome acikin nutsuwa nakeyinsa, ke kinsan inasonki ina kuma kishinki ” yaΖare maganar yana me lakace mata dogon hancinta.
STORY CONTINUES BELOW
Kukane yakuma Ζwace mata sai kawai tafaΙa jikinsa, ta rungumesa Ζam, shima rungumeta yayi yana shafa bayanta ahankali, haΙe da hura mata iskan bakinsa, acikin kunnenta.
Saida tayi kukanta sosai, kafun ta soma sauΖe ajiyar zuciya, cikin murya me sanyi tace.
“Kai na da banne Mijina, irinka basu da yawa acikin duniya, haΖiΖa nafi kowacce mace sa’a dana sameka, dakai kaΙai zan rayu har izuwa mutuwa ta, kaima ka rayu dani ni kaΙai kaji, bazan iya jure ganinka da wata mace ba bayanni, Ina maka son da bansan iyakarsa ba!”
Murmushinsa dake Ζara masa kyau yayi, haΙe da sanya iskan bakinsa ya hura mata fuska.
“Dake kaΙai Zan rayu Zahrah na, ni nakine ke kaΙai, amma idan kina kukan nan fa, dole zan Ιan yi Ζasa da idanuna, na hango wata, saina kawota ko wanke wanke ne tanayi mana ko, idan dare yayi kuma sai ina raba muku kwana ko…”
Bata bari yakai Ζarshen zancen nasa ba, ta muntsine sa aciki, saida yasaki wata Ζ΄ar Ζaramar Ζara, cike da shagwaΙa tace “Wallahi nidai babu ruwana dakai, idan dai har kace zakamin kishiya!”
Dariya yayi sosai haΙe da cusa kansa acikin Ζirjinta. “Ni na isa ma nayiwa Ζ΄ar sakalalliyar matata kishiya, amma bandai saniba wataΖila idan naga kin tsofe na miki!” yanzuma cikin zolaya yayi maganar.
Hannayenta tasanya acikin gashin kansa, tashiga ya mutsawa, hadda kai masa cizo a wuyansa. Sai da tayi masa buji buji da kayan jikinsa kafun ta Ζyalesa, gashin kansa ma gaba Ιaya ta hargitsa masa shi. Koda ta kawo masa abinci tare sukaci, yana kwance ajikinta itakuma tana bashi abincin abaki, ahaka har ya Ζoshi.
Kallonta yayi da idanunsa, dake tsumata kana yace “Namatsu abani ke Baby na, wallahi ina kewar Ιumin ki sosai, amma Hajiya gaba Ιaya ta kanenaye min ke, waidole saikinyi arba’in, Babyna kice tabarmu mu koma gidanmu kinji!” cikin yanayi na shagawaΙa ya faΙi haka.
Murmushi Zahrah tayi, haΙe da sanya hanu ta shafi kumatun sa, cike da Ζaunarsa tace “Kayi haΖuri Hubby, nima ina kewar sucking Ιinka, kuma ai bawai bazan dawo bane zan dawo fa” tafaΙi hakane don kawai ta kwantar masa da hankali.
Ya buΙe baki zaiyi magana kenan muryar Hajiya ta karaΙe kunnuwansu, inda take cewa.
“To iyayen rashin kunya, saika tashi katafi dare na Ζarayi, ke kuma miji daΙi, ga yaronki nan, abincinsa yakeso ki basa.” kunyar Hajiya ne yakama Zahrah, haka ta amshi yaron kanta a Ζasa.
Doctor kuwa turawa Hajiya baki yayi, haΙe da cewa “Hajiya zantafi, amma kiΙanyi haΖuri ba yanzu ba mana”
Baki Hajiya ta sake tana kallonsa. “Sannu marar ta ido, wallahi saika tafi yanzu kuwa” Hajiya tafaΙi haka tana me kama hanunsa, haka yanaji yana gani ta fitar dashi daga Ιakin, Zahrah kam dariya taketa yi masa. Bayan ta shayar da yaron natane, tashiga toilet tayi wanka, doguwar rigan bacci tasanya, kana ta Ιauko diary’nta, rubutu tayi aciki, ta mayar dashi ma’ajinsa. Kwanciya tayi luf akan gado, cike da tunani kala kala bacci ya Ιauketa….
*** *** ***
Yau kwanansu 50 cif cif agidan Hajiya, sunΖara kwanaki 10 akan kwanakin gama wankansu, idan kaga Zahrah bazakace ita bace, sosai taΖara cika da kyau, fatarta ta Ζara haske, komai nata yasake cika, gwanin sha’awa, yau ne zata koma gidanta, tuni Dr.Sadeeq ya sanja mata kayan furnitures Ιinta, komai yasanya mata sabo, Hajiya kuwa tun tuni taketa Ιirka mata magunguna, haka Aunty Raliya ma ta dage sai bata wasu magunguna masu Ζarfi take, ita kuwa sha take abunta, wanda taji yanada bauri ne kawai take ajiyewa bata sha.
Wanka ta tsantsara cikin wata jar atamfa Super Exclusive, wacce taji Ιinkin riga da sket, sosai kayan ya amshi jikinta, zama tayi da kanta, ta tsantsarawa fuskarta kwalliya, sai gashi kuwa kyawunta ya Ζara bayyana, dogon gashinta dayasha gyara ta tubke da ribbon haΙe da kafa Ιaurin Ιan kwalinta me kyau, wani red Ιin takalmi tasanya aΖafanta me tsinin gaske, Ιan Ζaramin mayafi ja ta Ιauka ta rufe jikinta dashi, babu abun dake fita ajikinta, sai daddaΙan Ζamshi.
STORY CONTINUES BELOW
Yana tsaye ajikin motarsa dake fake a compound Ιin gidan, yaga fitowarta, kusan suman tsaye yayi. “Tabbas Zahrah me kyauce, tahaΙu tako ina, kullum Ζara kyau da cika take, lallai kuwa da yayi saken barin Zahrah, tabbas da yazama soko, marar rabo, samun mace kamar Zahrah, babban sa’ane daya samu a rayuwarsa” yafaΙi haka acikin zuciyarsa, yana hangame da baki wajen kallonta, baisan ma taΖaraso garesa ba, saida yaji ni’imtaccen Ζamshinta na ratsa cikin hancinsa.
Murmushinta me kyau tayi masa haΙe da kashe masa idanunta Ιaya. “Ya dai kwalliyar tayi maka ne” tafaΙi haka tana me juya masa bayanta. Alaman yaganta da kyau.
Yawu ya haΙiye, alokacin da idanunsa suka sauΖa akan hips Ιinta, baigama dawowa hayyacinsa ba, yakuma jefa idanunsa akan Ζirjinta, jikinsa na rawa ya jawota ya rungumeta.
Wani irin ajiyar zuciya suka sauΖe atare.
“I really Miss you Babyy!!” yafaΙi haka akasalance.
“Miss you too dear!” itama ta mayar masa da amsa cikin muryar raΙa.
Hajiya dake kallonsu ta window tasaki murmushi haΙe da komawa cikin falonta ta zauna, aranta tanayi musu fatan shiriya.
Saida suka biya ta JABI lAKE sukayi sayayya tukun kafun daga nan suka wuce gida.
Wanka ta sakeyi ta shirya kanta cikin wata irin fitinanniyar sleeping gown, wacce ta bayyana komai na surarta bata Ιoye komai ba, rigar doguwace har kusan Ζafa, amma kuma duk da haka itaΙin kamar babu take, kasancewarta shara shara. dogon gashinta ta sake a bayanta, haΙe da shafe jikinta da shu’umar Humra, wani sweet Lip Gloss tashafa akan leΙenta.
Yana zaune a falo yana danna laptop Ιinsa, Ζamshinta ne yafara kawo masa ziyara, lokacin daya sauΖe idanunsa, akanta sai da yaji wani irin shock ajikinsa, da sauri ya miΖe ya Ζarasa gareta. buΙe hannayensa yayi daniyar rungumeta, da sauri ta matsa gefe, tanayi masa dariya, haΙe da yin wata irin tsayuwa, wacce takusa zautar dashi.
Lumshe idanunsa yayi tare da sanya hanunsa ya jawota jikinsa. Ζam ya rungumeta, sai gashi yana sauΖe ajiyar zuciya akai akai. Kallon juna suka shiga yi idanun ko wannensu Ιauke da tsananin sha’awar Ιan uwansa. Jikinsa na rawa ya kama lip Ιinta na Ζasa, yana tsotsa ahankali, jiyake kamar yanashan honey. da kanta ta zame rigar dake jikinta, ta faΙi Ζasa, take surarta ya bayyana, hmmm ba yau yafara ganinta ba, amma kuma ya zautu Ζwarai daganin surar jikinta, jiyake kamar ma baitaΙa kusantarta ba, sosai yayi missing Ιinta. Jikinsa na rawa ya Ιauketa suka wuce bedroom, tuni dama Asad yayi bacci, dama shi haka yake sam baida Ζiriniya, daya Ζoshi sai bacci, bakuma zai tashiba sai dai idan yanajin yunwa.
A yau Ιin ne suka sake tabbatar da cewa sunyi kewar juna, musamman ma Doctor Sadeeq da kusan cinyeta ne kawai baiyi ba, gaba Ιaya ya zauce, ya susuce, wasu maganganu yake wanda ita kanta batasan me yake cewa ba, saboda sun lula wata duniya ta musamman, wacce sukayi nisa acikinta basaji basa gani, kansu kawai suka sani. Aranan nan wata zuma suka shayar da junansu, wanda bazasu taΙa mantawa ba. Wannan ranan takasance rana ta biyu masu muhimmanci a garesu.1
*** *** ***
Bayan wata 6……..
America
Zufa ne keta ketowa ta goshinsa, gaba Ιaya baya cikin nutsuwarsa, kai komo yaketayi agaban labour room Ιin sama da 1 hour kenan yana abu Ιaya, jiyake kamar yasanya hanu akansa yaita Ζwala ihu. Ζaya daga cikin Nurse Ιin dake kanta na fitowa ya nufi wajenta, da sauri idanunsa sunkaΙa sunyi jajur dasu. Murmushi Nurse Ιin tayi masa haΙe da cewa “Ina tayaka murna, matarka ta haihu, kasamu baby girl” wani irin sanyin daΙi yaji acikin Ζirjinsa, baisan lokacin dayayi sujja don nuna godiyarsa ga Allah ba.1
Ana kaita Ιakin hutu, wata nurse tace yashigo ya karΙi babynsa, lokacin daya sanya hannayensa ya amshi babyn, wani irin kukane ya Ζwace masa, alokacin da idanunsa suka sauΖa akan kyakkyawar fuskarta kuwa, bugun zuciyarsa ne ya Ζaru, saboda kokaΙan yarinyar bata kama da mahaifiyarta, durΖushewa yayi aΖasa, riΖe da yarinyar tasa yana kuka, hakan kuwa sosai yabawa likitotin mamaki.
Bakomaine yasa sa yake kuka haka ba, face tsananin danasani na rayuwar da yayi abaya da yake. yakasance mazinaci, mashayin giya. “Yanzu idan Ζ΄arsa mafi soyuwa agaresa, tataso taji labarin abun da ya aikata a baya, wani irin kunya zaiji? mezaice da’ita idan ta tambayesa, meyasa yazamo haka?” tambayar da yayiwa kansa kenan, amma kuma baida amsa, baida kuma me amsa masa.
Rungumeta ya sakeyi tsam, acikin Ζirjinsa, ahankali yace.
“Kindawo gareni Zahrah, Allah yadawomin dake, Inasonki Inasonki, inamiki so na musamman Allah ya albarkaceki Ζ΄ata!!!” kiss ya manna mata akan goshinta, kana yazuba mata idanu, bazaiyi mamakin kamannin daya gani akan fuskar Ζ΄artasa ba, saboda yasan ba aja da ikon Allah, kuma hakan ma wata rahamace da Allah yayi masa, Allah ya hanasa Zahrah alokacin dayaso, yanzu yakuma basa Zahrah alokacin dayaso, hancinta bakinta duka kalan nasa ne, amma kuma idanunta tamkar idanun Zahrah aka ciro aka sanya mata, kallon farko da yarinyar tayi masa, saida yaji tsikar jikinsa ya tashi, saboda gani yayi tamkar Zahrah ce dakanta agabansa. yana rungume da yarinyar ya Ζarasa gaban Afrah dake kwance akan gado tana kallonsu, ranΖwafowa yayi ya manna mata kiss akan goshinta, hanu yasa yashafi kumatunta, haΙe da cewa “Nagode Ζwarai Afrah, Allah ya miki albarka, bazan manta da wannan ΖoΖarin da kikamin ba, Inasonki”
Karo na farko kenan arayuwarta da taji kalmar nan tafito daga bakinsa akanta, “Inasonki” ta maimaita kalmar abakinta cike da mamakinsa.
Kansa yajinjina mata haΙe da sakin murmushi.
“Ki kwanta ki huta, nasan kinsha wahala sosai” yafaΙi haka yana shafa kanta.
Lumshe idanunta kawai tayi saiga hawaye nabin kan fuskarta. Hanu ta miΖa masa ya bata yarinyar, ba iya mamaki ba hadda tsoro saida ya bayyana akan fuskar Afrah, sakamakon ganin fuskar yarinyar Ιago kanta tayi ta kalleshi da sauri.
Kamar yasan me take tunani, murmushi yayi mata haΙe da Ιaura hanunsa akan kafaΙanta. “Kada kidamu, Allah ne yayi ikonsa, Allah ne yadubeni yayimini rahama, sannan kuma ko da ace kowa zaiyi mamakin kamannin yarinyar ni bazanyi ba, saboda wacce take kama da ita, jinin jikinane, sannan kuma Allah yana da ikon yin komai”
Ajiyar zuciya kawai Afrah ta sauΖe haΙe da kafe yarinyar nata da ido, tabbas da badan taji Ζauna irinta uwa da Ζ΄a akan yarinyarba, to tabbas da tace ba itace ta haifi yarinyar ba, Zahrah ce, shine aka sanja mata, aka Ιauki nata aka kaita wani gun, itakuma aka kawo mata wannar, a matsayin Ζ΄arta. Rungume Ζ΄ar tata tayi, tanajin Ζaunarta aranta.
***
Suna komawa gida Zaid yayiwa Afrah kyautar zuΖeΖiyar mota, tare da kuΙi Naira Million 3 duk na murnan ta haifa masa baby ne, washe gari kuwa suka tarkato suka dawo Nigeria, abisa takurawan Mom Ιinsa. amma da anyi suna yace zasu koma. Aranan da aka haifa masa Zahrah aranan ya mallaka mata babban kamfaninsa na Ζera takalma, dake Italy, aranan kuma akasanjawa kamfanin suna zuwa sunan yarinyar, saΙanin da dayake sunan Zaid.
Tunda aka haifi Zahrah Zaid baibari kowa ya Ιauketa ba, inbanda uwarta, nan ma nono kaΙai take bata, idan yaΙauketa yashiga Ιakinsa da ita, kulle Ζofar yake da key gudun kada wani ya damesa, komai na duniya shiyake mata, wani irin so da Ζaunar yarinyar yake ji, wanda baitaΙa jin irin saba, akullum kallon Zahrah kawai yakeyiwa yarinyar. Irin soyayyar dayake yiwa yarinyar shike tsorita kowa.
Ranan suna kamar yanda ya alΖawartawa kansa cewa idan ya haifi Ζ΄a mace sunan Zahrah zaisawa yarinyar, hakance takasance domin kuwa sunan nata yasaka, wato FATIMA ZAHRAH, koda Afrah taji sunan da Ζ΄artata taci sai kawai tayi murmushi, ko kaΙan batayi fushi da faruwar hakan ba, saboda tasan albarkacin Zahrah itama zata samu soyayya ta musamman daga wajen Zaid Ιin, haka kuma albarkacin Zahrah Ζ΄arta itama zata samu gagarumar soyayya daga wajen ubanta.
Nairori sunyi kuka a wannan rana, sosai Zaid yayi Ιarin kuΙi tundaga randa aka haifeta kawo yau dayake suna, dukiya kawai yake Ιararwa, tun abun nabawa Mom Ιinsa da Afrah mamaki, har suka daina mamaki, saboda zuwa yanzu sunsan soyayyar da Zaid keyiwa Ζ΄arsa Zahrah ta wuce gaban kwatance, harta bacci akan Ζirjinsa takeyi.
Post a Comment for "SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 13 BY FATYMA SARDAUNA"