SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 12 BY FATYMA SARDAUNA
Tana ganin yagama zare belt ɗin jikinshi, tasoma ƙyaf ƙyaf ta idanu, kamar wacce aka kamata tana sata, tsoronsa ne ƙarara, ya bayyana akan fuskarta, ganin sa a haka tun farko, ya isa ruɗata, amma kuma dayake bariki ne a gabanta, ya sanya bata fuskanci hakan ba, sai yanzune taga, gaba ɗaya yacika mata idanu.+
Cike da tsantsar rashin mutumci irin nasa, yasanya hanunsa ya jawo Æ™afarta, zama yayi akan gadon, haÉ—e da sanya hanunsa akan fuskarta, ya matse mata baki, idanunsa yaÉ—aura akan Æ™irjinta, wani irin murmushi yasake, haÉ—e da cije laɓɓansa, wai wannan tatsitsiyar yarinyarne, takeson É—aukar hankalinsa, yaga waÆ´anda suka fita komai, bai kuma ji wani abu akan su ba, balle kuma ita Æ™aramar alhaki, yanaji ajikinsa cewa. “A yanzu ba ayi wata mace wacce zata É—au hankalinsa sama da Zahrah ba”
Hanunsa yakai kan wuyanta, yashiga shafawa a hankali, tsuru Afrah tayi tana kalllonsa, karo na farko a rayuwarta, da taji wani irin mugun fargaba ya daki zuciyarta, akan abun da ta aikata, “Me zata ce masa yanzu idan har yanemi haƙƙinsa awajenta?” take idanunta suka kawo ruwa taÉ—ago ta kallesa.1
Ko kallonta baiyi ba, ya ci gaba da shafa wuyanta, lumshe idanunta tayi, a zahirin gaskiya tana amsar saƙonsa, amma kuma acikin zuciyarta, tsoro ne yayi tasiri.1
ÆŠayan hanunsa yasanya ya yakice duk wani abu na sutura dayayi saura ajikinta.
Kamar wata mutum mutumi haka Afrah ta tsaya tana kallonsa.
“Tashiga ukunta idan wannan ingarman namijin ya haiÆ™e mata, batare da ya tsaya yayi romancing É—inta ba”
ta faÉ—i haka acikin zuciyarta, bata ida tunanin nata ba, taga yayi off na wutan É—akin..
Kwanciya yayi akanta, haɗe da sake mata gaba ɗaya nauyinsa, da ƙyar take iya fidda numfashi, sosai yayi mata nauyi, idan ba mugunta bama, taya zai kwanta akanta haka, aiko katifa ce saita lotse balle kuma ita.1
Cikin zafi zafi yashiga kissing lips ɗinta. Yi yake kamar zai cijeta, dagani kai kasan muguntane ke cinsa, baƙaramin zafi kuwa hakan keyi mata ba, gaba ɗaya ya taune mata baki, lokacin daya ɗaura hanunsa akan breast ɗinta kuwa, saida tasaki kukan wahala, komai bayayi mata shi cikin nutsuwa, duk wani abu da ƙarfi yake yi mata, abu yake kamar me huce haushi.1
Ganin da yayi zata cika masa kunne da kuka ne, yasanyasa sanya hanunsa ya matse mata baki. Yunƙurin ƙwace kanta takeyi amma ina bazata iya ba riƙon Zaid ba wasa ba. 1
*****
Wani juyawa kansa keyi masa lokaci ɗaya ya firgice, idanunsa ne suka kaɗa sukayi jajur dasu, yayinda jikinsa ke ɓari kamar wani mazari, iya ƙololuwar ɓacin rai a yau Zaid yashigesa, da ƙyar ya iya laluɓawa, ya sauƙa akan gadon, jefa ƙafafunsa kawai yake batare daya koda kalli gabansa bane, yana shiga cikin bathroom ya banko ƙofar da ƙarfin gaske.1
Jikin Afrah ne ya ɗauki tsuma, take ta fashe da wani irin kuka me taɓa zuciya.
“Wayyo Allah na, nashiga uku, me zancewa Zaid? kaicona, nakasa haÆ™uri, gashi yanzu na jawa kaina” abun da Afrah ke faÉ—a kenan acikin zuciyarta, gaba É—aya tsoron ma tashi daga kan gadon take, da Æ™yar ta iya jan bargo ta rufe jikinta dashi.1
STORY CONTINUES BELOW
Ruwa ne ke dukan kansa, yana tsaye agaban shower kamar wani statue, iyaka ƙololuwar ɓacin rai, yau ya shigesa, baitaɓa tunanin zaiji ciwo acikin zuciyarsa, wai dan yasamu Afrah ba a cikakkiyar virgin ba, sai gashi abun ya juye tunaninsa.
“Ashe dama haka maza sukeji, idan basu samu matarsu a cikakkiyar budurwa ba?” yatambayi kansa.1
“ZAHRAH”
itace wacce tafara faÉ—o masa acikin ransa, take fyaÉ—en da yayi mata yashiga dawowa cikin kansa filla filla, tamkar alokacin komai ke wakana haka yaji acikin jikinsa, da sauri yasanya hanu ya kama kansa, haÉ—e da kurma wani uban ihu, yama manta da cewa acikin toilet yake.
Wani irin nadama ne me girma ya ruskesa acikin zuciyarsa, sai yanzu ya tabbatar da cewa bai kyautawa Zahrah ba, yaku ma cutar da ita cutarwa me girma, ya ruguza mata alfaharinta.
“Meyasa yayiwa Zahrah haka? me yasa yarabata da budurcinta? wani irin cutarwa ne yayiwa Zahrah haka?” yatambayi kansa cikin tsananin tsana da Æ™yamar kansa.
“I hurt you Zahrah, why do i did this to you? I’am stupid, i dont have sense, meyasa zan aikata haka? kaicona dana cutar da rayuwarki, na gusar miki da farincikin ki, na hanaki mallakawa mijinki budurcinki, na Æ™wace budurcinki taÆ™arfin tsiya, forgive me, i hate my self, because of what i did to you, natsani duk wata rayuwar duniyar nan, rayuwa batamin daÉ—i Zahrah!!” cikin wani irin murya me haÉ—e da sautin kuka Zaid ke faÉ—an haka.
Haƙiƙa yau baida abun da zaice, yasan Allah ba azzalumin kowa bane, sai wanda ya zalunci kansa, gashinan shi ya zalunci kansa, kuma yagani, gashi yanzu Allah ya haɗashi da wata ballagazar mace, wacce ta raba budurcinta ga mutanen titi, yanzu ga abun da Zina ta haifar masa, bayajin son Afrah ko ɗigo acikin zuciyarsa, amma kuma yaji matsanancin ciwon samunta a haka da yayi, to idan dai shi yaji ciwon samunta ahaka, me mijin Zahrah kuma zaice? shida yake so da kuma ƙaunarta.1
Jingina kansa yayi da jikin bangon toilet É—in, yayinda ruwan dake fitowa acikin shower ke dukan bayansa. Rumtse jajayen idanunsa yayi, haÉ—e da sanya haÆ™oransa ya danne laɓɓansa, jiyake kamar yata gwara kansa ajikin bango, har sai kan ya rabe gida biyu, koda zaiji salama, acikin zuciyarsa, hanunsa na dafe da saitin zuciyarsa, dake yi masa zafi, yajima a tsaye ruwa na dukansa, har sai da jikinsa yasoma karkarwa kafun ya kashe shower’n….1
Buɗe ƙofarsa, yayi dai dai da bugawan zuciyar Afrah, take jikinta yacigaba da karkarwa kamar anjona shocking.
Ko kallon inda take baiyi ba, direct gaban drawer É—insa ya nufa, wata farar T-shirt ya É—auka ya sanya ajikinsa.
Ganin baice da ita komai ba, yasanya ta daÉ—a firgicewa, batasan me ze mataba nan gaba, cikin muryarta me É—auke da tarin tsoro, haÉ—i da fargaba tace.
“Dan Allah kayi haÆ™ur……”
“Get out!!”
yafaɗi haka batare daya bari ta ƙarasa maganar dake cikin bakinta ba.
Cikin kuka takuma cewa
“Dan Allah kayi….”
“I say get out!!!”
yafaÉ—i haka atsananin tsawace, har sai da Afrah taji Æ´aÆ´an cikinta sun kaÉ—a.
Gaba É—aya ta ruÉ—e ta firgice, yanayin yanda taga idanunsa sunyi jajur dasu, shine abun da yafi komai É—aga mata hankali, da gudu ta fice daga cikin É—akin, ko kayanta bata tsaya É—auka ba, sai blanket É—in da tayi amfani dashi wajen rufe jikinta.
Kwalbar turaren dake riÆ™e a hanunsa ya yi wurgi dashi, zuwa wajen wani Æ™aton mirror wanda ke kafe ajikin bango, take mirror’n ya fashe, haÉ—e da tarwatsewa a Æ™asan tiles.1
STORY CONTINUES BELOW
Wani irin huci yake fitarwa ta bakinsa, yayinda yasanya duka hannayensa ya kama ƙugunsa, jiyake gaba ɗaya duniyar na juya masa.
“Me ake da irin wannan rayuwa, me É—auke da takaicin?” yatambayi kansa.
Idanunsa ya sauƙe akan fridge ɗin dake ɗakin, wanda yake a cike da kwalbar wine ɗinsa, a irin wannan halin dayake ciki, wine ce kaɗai zata iya bashi nutsuwa, duk da yasan ba lallaine ta iya ciresa acikin ƙuncin dayake ciki ba, amma tabbas zata iya rage masa damuwa, sai dai kuma bayajin aduniya zai iya ƙara aikata wani abu na saɓon Ubangijinsa, ko a iya nan Allah yaɗauki rayuwarsa, haƙiƙa ya jarabtu, soyayyar Zahrah kaɗai da Allah, yasanya masa, yazamemasa babban jarabawa acikin rayuwarsa.1
Zama yayi a bakin gado, haɗe da bin blanket ɗin dake shimfuɗe akan gadon, da kallon takaici, bakomai ne yafaɗo masa arai ba, kamar randa yayiwa Zahrah fyaɗe, haka gaba ɗaya tsakiyar gadon ya ɓaci da jininta, yasamu Zahrah a cikakkiyar budurwa.
“Yayi gaggawa? me yasa bai bari ya amshi budurcinta ta hanyar aure ba?” wasu siraran hawayene suka fito daga cikin idanunsa, suka sauÆ™a akan Æ™uncinsa, sakamakon tunowa da yanda ya farke Zahrah da yayi.1
Ahankali ya taka ƙafarsa ya ƙarasa gaban wani tangamemen hotonta, dake liƙe ajikin bangon ɗakin.
Zama yayi agaban hoton haÉ—e da cewa.
“Kiyafemin Zahrah, a yanzu nayi nadama marar amfani, ni dakaina namiki fyaÉ—e, nidakaina nasa aka je har Æ™ofar gidanku aka ya da ke, meye amfanina Zahrah? me yasa nazamo mugu maÆ™untaci agareki? nagodewa Allah dayasa baki aureni ba, domin ban cancanci zama miji a gareki ba, ni ban dace dake ba Zahrah, to tayama zan dace dake? ninefa wanda yayi miki fyaÉ—e, nine azzalumin dana rufe idanuna, na aikata ba dai dai ba akan ki, to taya zaki yarda ki aureni, a’a ko kin yardama ni bazan yarda ba, domin ni dake bamu dace ba, bazan yarda nasake cutar dake akaro na biyu ba, inasonki Zahrah so ba irin wanda kika sani ba, inamiki son da aduniya banayiwa kowa irinsa, sonki ajinina yake, har abada bazan taÉ“a daina sonki ba, ki hukuntani Zahrah, kimin duk irin hukuncin da kikeso, nacancanci ki hukuntani Zahrah, ko kasheni kikayi bazanga laifinki ba, saboda nasan koda kasheni É—in kikayi bazaki huce daga abun dana aikata a gareki ba, ki É—aga hanu ki dakeni Zahrah, kice Zaid natsaneka, banasonka, ki faÉ—i haka agareni Zahrah dan Allah, ki faÉ—a ko zanji salama acikin zuciyata!!!”
kuka sosai Zaid keyi kamar wani yaro ƙarami yana me rungume da hoton Zahrah acikin ƙirjinsa.
Yayi kuka irin wanda bai taÉ“ayin irin saba, yayi kuka wanda har sai da ya haifar masa da ciwon kai, kusan sama da awa É—aya ya É—auka yana zaune, agaban hoton Zahrah, da Æ™yar ya’iya jaye jikinsa a wajen, ya faÉ—a bathroom, alwala yayi haÉ—e da buÉ—e kofar yafito, idanunsa sunyi luhu luhu dasu, kallo É—aya zakayi masa kasan ya sha kuka ya Æ™oshi.
Blue É—in jallabiya yasanya, direct ya wuce masallaci, duk da cewa kowa yagansa zai gane cewa yana a cikin damuwa, amma sam baidamu da hakan ba, uban kowa ma yasan yana cikin damuwa, shiba damuwarsa bane, matsalansa ma kaÉ—ai ta ishe sa.
Tunda tashiga cikin ɗakinta take kuka, yau ne karo na farko a rayuwarta, da tayi babban nadamar bada kanta da tayi a waje, yau tayi nadama ƙwarai, yau ta ga sakarci dakuma wautanta, da ta ɗauki kyautar budurcinta sukutum, ta dan ƙawa wani banza, wanda yayi mata ƙaryan zai aureta, me ake da irin wannan rayuwar, wayewar banza, wayewar wofi, taɗauki zugan ƙawayenta, da suke ce mata wai inmace batasan daɗin sex ba bata waye ba, ta biyewa son zuciyarta taje ta bawa wani banza kanta, batare da sadaki ba ya haye kanta, ya karɓi budurcinta, batare da ko da sannu ba, wace irin banzar hallakakkiyar waye wace wannan? wayewar da zata saka kaji kunyar Allah da ta mutanen duniya, kaicon irin wannan wayewar, tir da irinta, bata taɓa manta yanda su Asma ke zugata akan cewa wai yakamata ta bada kanta ga saurayinta Ameer, ta kuma san duniya, duniya ma ta santa, har cewa suke wai ita baƙauyiya ce, saboda kawai bata yarda wani namiji ya taɓa jikinta, haka suke wareta acikinsu, haka suke nuna mata kyara, wai don kawai bata bari maza suna taɓata, tabiye sharrin zuciya data ƙawaye, ta kuma ɗauƙi shawararsu, ta yi watsi da mutuncin kanta, gashi yanzu tun aduniya, ta shiga kunyar mijinta, takuma shiga halin nadama da danasi, ga kuma tozarcin da zata fuskanta daga wajen mijinta.
STORY CONTINUES BELOW
Zama tayi daɓas aƙasa tashiga rera kukanta, haɗe da tsinewa Asma da ma duk wasu ƙawayenta, da sukayi ruwa da tsaki, wajen tsundumata, cikin halakan data faɗa, shikuwa saurayinta Ameer, wanda shiya fara saninta ƴa mace, ta zuba masa tsinuwa yafi guda ɗari biyu, da ƙyar ta iya lallaɓan kanta tashiga toilet donyin wanka..
Yajima acikin masallacin kafun ya dawo gida, abun dayajima baiyiba kenan, wai yaje masallaci yajima har haka, karatun Al’Qur’ani yayi, kuma da yardan Allah yaÉ—an samu salama acikin zuciyarsa..
Afrah najin shigowarsa cikin gidan, ƙafafunta yasoma rawa, take taji wani irin ciwon ciki ya kamata, mugun tsoronsa takeji, tun ada ma, balle yanzu kuma da wannan abun yashiga tsakaninsu, ta tabbatar sai yakasheta acikin gidannan, kuma ya kashe banza.
Yana shiga cikin É—akinsa, ya É—auki magungunansa yasha, tashi yayi yafice daga cikin É—akin nasa, direct É—akinta ya nufa.
Tanajin motsin ana buɗe ƙofarta ta miƙe zunbur, take wani irin fitsari ya zubo mata, tsabar tsoro, aikuwa tana jefa idanunta, cikin nasa, taji numfashinta, na shirin ɗaukewa.
Da rinannun idanunsa yake kallonta, ganinta da yayi yasake tuna masa ɓacin ransa, jiyake ya tsaneta, amma kuma yazama dole yayi mata tambayoyin dake cikin ransa..
“Zauna” yafaÉ—i haka cikin dakiya.
Jikin Afrah na rawa ta zauna aƙasan tiles.
Ƙafansa ɗaya yasanya, yataka kan gado, haɗe da ɗan ranƙwafowa.
“Dama ke karuwa ce?” first tambayar daya fito daga cikin bakinsa kenan.
Ƙirjin Afrah ne ya buga, take hawaye suka ɓalle akan fuskarta, kanta tashiga girgizawa alamar
“A’a”
Laɓɓansa ya cije cike da takaici yace.
“Da bakinki nakeso, ki bani amsa bada kai ba.”
“A….a wallahi ni…..ba..ba..ka..ruwa..bace!” murya a sassarÆ™e tabashi amsa.
“Kinsan me ake Æ™ira da karuwa?”
Yatambayeta.
Dasauri ta kaÉ—a kanta, saikuma tatuna da abun dayace mata, baki na rawa tace “Karuwa itace mebin maza, wacce take zaman kanta”
“Good, ashe kinsan mene ake Æ™ira da karuwa, kenan ke É—in karuwa ce?”
Da sauri tace “Wallahi niba karuwa bace”
“Idan ke ba karuwa bace, dan ubanki ina kikai budurciki!!!” amatuÆ™ar tsawace yayi maganar, saboda ya matuÆ™ar harzuÆ™a.
Guntun fitsarin da take ta riƙewane ya silalo, tsabar ta tsorata, ƙyarma tafara tamkar wata mejin sanyi, tsabar tsorata da yanayinsa da tayi, ta makasa ce dashi komai.
“Shirun da kikayi ya nuna alamar cewa eh ke cikakkiyar karuwace, mazinaciya, me kike nema arayuwarki, kina Æ´ar Æ™aramar yarinya dake?” yatambayeta yana me Æ™are mata kallo.1
Kanta tashiga girgizawa, akaro na barkatai.
“Kayarda dani, wallahi niba karuwa bace, bantaÉ“a karuwanci ba!” tafaÉ—i haka tana kuka.
“Okay to tunda dai kince ke ba karuwa bace, ba naci ubanki, wataÆ™ila zaki faÉ—amin inda kika kai virginity É—inki” yafaÉ—i haka yana me Æ™oÆ™arin zare belt É—in wandon jeans É—in dake sanye a jikinshi.
Da gudu ta rarrafo ta ƙaraso garesa, zubewa tayi akan ƙafafunsa tana kuka.
“Dan Allah kayi haÆ™uri, kayafemin, wallahi sharrin shaiÉ—anne, dakuma na zuciya, amma bantaÉ“a zaman karuwanci ba!” kuka take wiwi kamar wacce akace uwarta ta mutu.
Tsayawa yayi cak yana me kallonta, kuka take tsakaninta da Allah.
“Mene naka najin haushinta Zaid? mene naka nacewa zaka daketa? idan ita karuwace kai menene?” wata zuciyarsa ta tambayesa.1
Rumtse idanunsa yayi haɗe da cije laɓɓansa, da ƙyar ya iya janye ƙafafunsa ya zauna, abakin gado.
Afrah dake duƙe a ƙasa tana kuka ya kalla.
Cikin wata irin murya a cushe yace. “Afrah!”
Dasauri Afrah taɗago fuskarta ta kalleshi, duk taɓata fuskar ta da majina, ansha kuka anƙoshi.
“Zo” yace da ita ataÆ™aice.
Babu musu ta ƙaraso gabansa ta durƙusa.
“Meyasa kika zaÉ“i banzatar da mutuncinki a waje Afrah?” tambayar dayayi mata kenan, sai dai wannan karon, ba acikin tsawa yayi mata tambayar ba.
Cikin kuka Afrah tasoma cewa “Bansan dalili ba, amma nabiyewa son zuciyata ne kawai, nabiyewa zugan shaiÉ—an da kuma shaiÉ—anun Æ™awaye, najefa rayuwata a halaka, nasan irin wannan ranan zatazo, amma bantaÉ“a kawo cewa al’amarin zai kai har haka ba, domin wanda ya fara sanina amatsayin Æ´a mace, yayimini alÆ™awarin aure, saboda haka bantaÉ“a kawowa araina cewa rashin kasancewata ba a budurwa ba zai kawo min wani abu, saboda na É—auka wanda yafara sanina a cikakkiyar Æ´a macena shine wanda zai aureni, ashe shima Æ™arya yakemin, ba aurena zaiyi ba, yayi hakane kawai,dan na amince nadinga bashi kaina, aduk sanda ya buÆ™ata!” taÆ™are maganar tana me tsananta kukanta.
Rumtse idanunsa yayi, haɗe da cije laɓɓansa, akaro na sau babu adadi.
“Banason kuka” yafaÉ—a ataÆ™aice yana me kawar dakansa gefe.
Duk da cewa kukan nacinta, amma haka ta haɗiye, tasoma ƙoƙarin yin shiru.
“Kinyi wanka?” yatambayeta still kansa na na kallon wani wajen.
“Eh” tafaÉ—a murya a raunane.
Miƙewa yayi daga zaunen da yake, haɗe da dubanta.
“Zanshiga na kwanta, banason naji koda motsinkine, ki zauna anan É—akin, banason damuwa” yanakaiwa nan azancensa, yasakai yafice daga cikin É—akin.
Afrah kam kan gadonta ta haye taci gaba da rera kukan danasani, ahaka har baccin wahala ya É—auketa.
Zama yayi akan gado, haÉ—e da É—aura idanunsa akan hotonta, hawayene suka zuraro daga cikin idanunsa, abune mawuyaci yadaina sonta, duk da yasan a yanzu ta haramta agareshi, kuma yana gudun É—aukarwa kansa zunubi, amma kuma akan sonta, baya iya control É—in zuciyarsa, akullum maganaÉ—isun Æ™aunarta, Æ™ara fusgarsa take, saidai kuma kamar yanda yaÉ—aukarwa kansa alÆ™awari, zai ci gaba da addu’a har Allah yakawo masa sauÆ™i da sassauci acikin zuciyarsa akan soyayyarta..1
*(So ba ƙarya bane, So gaskiyane, amma kuma wanda baitaɓa yiba bazai gane ya yake ba, haka kuma wanda baiyi zurfi acikin saba, bazai taɓa gane ya zafinsa yake ba, ba acire so alokaci guda, a sannu komai yake gushewa, ƙauna acikin jini take, bata taɓa gushewa, watarana a sannu so zai gushe, amma ƙauna tana nan. Ku yiwa Zaid da Zahrah uzuri, wallahi soyayya ta wuce gaban kwatance, idan kanason abu baka ganin laifinsa, shi so hana ganin laifi ne, meyin so shikaɗaine zai gane inda kalamaina suka dosa.)*1
*(Yau fejin nasu Zaid ne, bazamu waiwaya gidan Doctor ba, team Doctor da Zahrah i’am sorry)*Kaikawo take tayi a cikin kitchine É—in, sauri take ta kammala aikinta, tsaye take acikin kitchine É—in, tana wanke wani plate dake riÆ™e a hanunta, sosai nayi mamakin ganinta a haka, rigace irin T-shirt me faÉ—innan sanye ajikinta, duka duka tsayin rigar ko rabin cinyanta bai Æ™arasa ba, bata kuma sanya wando dan rufe cinyoyinta ba, wani irin slipper ne me kyaun gaske sanye aÆ™afarta, wanda aka Æ™awata samansa da wani kyakkyawan follower,
Irin yanayin shigar nata yasanya tayi kama da irin yaran turawan nan.+
Sam bata ji motsin shigowarsa ba, hakan yasa bata kawo cewa akwai wani mahaluƙi dake kallonta ba.
Sake gyara tsayuwarsa yayi, haÉ—e da jingina bayansa, da jikin Æ™ofar fita daga kitchine É—in, sosai tayi masa kyau, babu abun daya fi É—aukar hankalinsa ajikinta, kamar hips É—inta, ga santala santalan cinyoyinta, da suka bayyana kansu, gwanin ban sha’awa, gaskiya komai na Zahrah me kyau ne, ta cika mace hundred percent, yajima yana fata da burin samun cikakkiyar mace, me cikar halitta ka marta, a matsayin matar aurensa, sai gashi Allah Ya dubesa ya basa Zahrah.
ÆŠan tsayawa tayi, haÉ—e da sanya hannayenta bisa Æ™ugunta, tana me sauÆ™e numfashi, a hankali, da’alama dai akwai gajiya a tattare da’ita.
“Kin gaji ko?”
Cike da mamakin jin muryarsa, acikin kunnuwanta, da tayi ta juyo, tana me fuskantarsa.
Murmushin sa me kyau, ya sakar mata, haÉ—e da soma takowa zuwa gareta.
“Yaushe kadawo bansani ba?” ta tambayeshi, cike da tsananin mamaki.
“Najima da dawowa, nadai tsaya kallon abar sona ne” yafaÉ—i haka yana me lumshe gajiyayyun idanunsa, sosai yakejin gajiya ajikinsa, baÆ™aramin aiki yau yasha a office ba.
“Sannu da dawowa!”
tafaÉ—a tana sakarmasa murmushi.
Jawota cikin jikinsa yayi, haɗe da rungumeta, kansa ya ɗaura akan wuyanta, wata ajiyar zuciya, me ƙarfi ya sauƙe.
“Nayi kewarki sosai my lovely wife!” cikin murya, me sanyi, ya yi maganar.
Murmushi takuma sakar masa, haÉ—e da langwaÉ“ar da kanta gefe gudu. “Nima nayi kewarka Hubby na!” cikin salo ta Æ™are maganar.
“Dagaske kema kinyi kewata my wife? nifa dukanki nayi kewarki!” yafaÉ—i haka yana meyi mata wani irin kallo, dake É—auke da wani tarin ma’anoni masu yawa.
Ganin kallon dayakeyi mata, yasa tasaki murmushi me ɗan sauti, ƙoƙarin janye jikinta daga nashi tasoma yi.
Ƙam ya riƙeta, haɗe da sake mannata acikin chest ɗinsa, da alama dai bayason tacire jikinta acikin nasa jikin.
“Uh dan Allah, Kabarni na Æ™arisa aikina, kuma mafa duk Æ™auri nake, amma kaketa mannani a jikinka, kaÉ—an bari nayi wanka kaji!” tayi maganar cikin yanayi na lallashi, tasani sarai, idan dai ba lallashinsa tayi ba, to bazai bari ta kammala aikin data fara ba.
STORY CONTINUES BELOW
“Nidai naÆ™i wayon, kuma ni banji wani Æ™auri da kike ba, princess nadawo amatuÆ™ar gajiye, gashi kuma ganinki ahaka yasake É—aura min wani gajiyan, please kiyarda ko 30 minute ne kiban, ina da buÆ™atarki fa akusa dani….”
Bata bari ya ƙarasa zancen nasaba, tayi saurin toshe masa baki da tafin hanunta, shagwaɓe fuska tayi, haɗe da marerece idanunta, kanta ta girgiza masa akan kada yace komai.
Hanunsa takama, suka fice daga cikin kitchine ɗin, haka yake binta tamkar wani raƙumi da akala, suna shiga cikin bedroom, ta zaunar dashi akan gado, bathroom ta wuce direct, ruwan wanka me ɗan ɗumi, ta haɗa masa acikin bathtub, haɗe da sanya masa turaren wanka, me daɗin ƙamshi, acikin ruwan, take banɗakin ya gauraye da ƙamshi, tana fitowa daga cikin bathroom ɗin, ya kafeta da manyan idanunsa, durƙusawa tayi ta cire masa takalmi, da kuma safar dake ƙafarsa, ita da kanta tacire masa suit ɗin jikinsa, dakuma necktie ɗin dake saƙale a jikin wuyansa, Hanunta ta sanya, ta shiga ɓalle masa aninayen rigar dake jikin sa, ahankali ta zare masa rigar, shi dai haka ya tsaya, yana kallonta, yana me kuma lumshe idanunsa, lokuta zuwa lokuta, murmushine ya bayyana akan fuskarta, lokacin da idanunta, suka sauƙa akan faffaɗan chest ɗinsa, haƙiƙa yanada jiki me kyau, tasan hakan kuma, bazai rasa nasaba, da yawan gym ɗin dayakeyi ba.
Kallonsa tayi haɗe da sake sakarmasa murmushi, hanunsa ta kama daniyar janshi zuwa cikin toilet, da ƙarfi yajawo hanunnata, tafaɗa jikinsa, matseta yayi ajikinsa, haɗe da matso da fuskarsa gaf da tata.
“Ahakane zanje nayi wankan, bayan baki ciremin kaya ba?” yafaÉ—i maganar Æ™asa Æ™asa.
Cikin rashin fahimta tace.
“Wani irin kaya kuma, bayan wanda nacirema yanzu?”
Hanunta yakama, ya É—aura akan belt É—in dake saÆ™ale jikin wandonsa, tsareta yayi da idanu, da’alama dai har wandon ma, so yake ita tacire masa da kanta.
Kunyan sane ya kamata, amma tasan wayon da zata masa.
“Naji zancirema, muje cikin toilet É—in” tafaÉ—i haka tana nufar Æ™ofar toilet É—in.
Jin abun da tace, yasanyasa, rufa mata baya, suna shiga cikin toilet É—in tadawo baya, da sauri tafice daga cikin toilet É—in, ta rufosa ta baya.
Dariya tashiga ƙyalƙyalawa, tana mejin daɗin wayon da tayi masa.
“I am sorry Hubby, kayi wanka kaji, banaje na kula da girkina, kada ya Æ™one!” tafaÉ—i haka cikin muryar da ta tabbatar cewa zai jiyota.
Jin da tayi yana ƙoƙarin buɗe ƙofar toilet ɗinne, yasanya da sauri ta fice acikin ɗakin gaba ɗaya, tana dariya.
Murmushi me sauti shima yayi, kana ya girgiza kansa, waishi Zahrah zatayiwa wayo, hmmm.
Kwanciya yayi acikin bathtub ɗin , sosai yaji daɗin ruwan wankan data haɗa masa, ga ɗumi ga kuma ƙamshi me daɗi, a hankali gajiyarsa ta soma warwarewa.
Tana kammala girkin, ta zuba acikin manyan food flask, haÉ—e da jeresu cikin basket’s masu hanu, sosai takejin, gajiya ajikinta, amma yazatayi, tunda ita tasanya kanta, duka kwanukan datayi aiki dasu, saida ta wankesu tas, kana ta gyara kitchine É—in nata, lokaci É—aya komai na kitchine É—in, yadawo tsab dashi.
Tana shigowa cikin ɗakin, bata ko kalli inda yake ba, da sauri ta faɗa cikin bathroom, sam bataso ma yaganta a haka, wujiga wujiga da ita, duk ƙamshin kayan girki take, ruwan ɗumi ta tara tayi wankanta, take itama taji rabin gajiyarta, ya kama gabansa, towel ta ɗaura ajikinta, haɗe da buɗe ƙofar bathroom ɗin tafito.
Tsayawa tayi tana kallonsa, Tsaye yake agaban dressing mirror, yayi matuÆ™ar kyau, cikin sky blue É—in, shaddan dake jikinsa, agogo yake Æ™oÆ™arin É—aurawa a tsintsiyar hanunsa, yayinda tulin gashin kansa ke ta faÆ™an Æ™yalli, da’alama dai yasha gyara, da man gashi, na musamman, akan fuskarsa kuwa, Æ™awataccen sajensa ne, ya samu waje, ya kwanta luf akan Æ™uncinsa.
STORY CONTINUES BELOW
“Wallahi duk wanda yace Dr.Sadeeq, bai haÉ—u ba yayi Æ™arya” Zahrah tafaÉ—i haka acikin zuciyarta.
Dawo da kallonsa yayi gareta, fuskarsa É—auke da murmushi yace. “Sannu da fitowa, Hajiyar wayo”
Itama murmushin tayi masa, haɗe da takowa zuwa garesa, hakanan ta tsinci kanta, da matuƙar son rungumesa, lokaci ɗaya ta faɗa jikinsa, haɗe da ɗaura kanta akan ƙirjinsa, shima dama nema yake, sosai ya matseta acikin jikinsa, tare da sanya hanunsa, akan bayanta, yana shafawa, a hankali, lumshe idanunsu, sukayi su duka, suna masu, sauƙe ajiyar zuciya.
“Kayi kyau sosai Hubby!” Zahrah tafaÉ—a cikin murya me sanyi.
“Nagode my princess!”
yabata amsa, yana me faɗaɗa, murmushin dake, kan fuskarsa, yanason Zahrah har acikin ɓargonsa, so sosai yakeyi mata, ko kaɗan baya fata Allah, Ya nuna masa, ranan dazai ɓata mata, alƙawari ya ɗaukarwa kansa, cewa Insha Allah, Bazai taɓa wulaƙanta Zahrah ba, koba komai itaɗin farincikinsa ce, sannan kuma tana da, wani irin girma, na musamman, acikin idanunsa, itace mace ta farko, daya fara sani, acikin rayuwarsa, itace macen data fara, jiyar dashi wani daɗi, wanda bai taɓa sanin akwai irin shi, acikin wannan, duniyar ba, Zahrah ta shayar dashi zumanta, wanda ɗanɗanonsa, keda wahalan mantawa, duk da cewa bai sameta, amatsayin cikakkiyar budurwa ba, amma haƙiƙa tanada wani, matsayi na musamman agareshi.
“Hubby!!”
taƙira sunansa cikin wani irin cool voice.
“Ummm princess É—ina, ya akayi ne?” yayi maganar yana me duban fuskarta.
Murmushin dake ƙara mata kyau, ako da yaushe idan tayishi, tasakar masa, haɗe da zare jikinta daga nasa, body lotion ɗinta tajawo tasoma shafawa, batare da tace da shi, komai ba.
“Na lura tunda nace miki, yau zamu fita, kike ta É“are É“are, kodai ma nace na fasa ne” yafaÉ—i haka yana me jingina kansa da bango, alamar nazari.
Da sauri ta juyo ta kalleshi.
“Dan Allah, Hubby karkace ka fasa, kaga fa har na kammala abincin!” tafaÉ—i haka a shagwaÉ“e.
Murmushi yayi haÉ—e da cewa “Cigaba da abun da kikeyi, wasa nake miki”
Murmushin jin daÉ—i tayi, haÉ—e da É—aukan powder, tasoma shafawa akan fuskarta.
Batayi wani kwalliya sosai ba, janbaki da kwalli kawai ta saka, saikuma mascara, wanda sakasa yazamemata sabo, dazaran ta goga akan eye lashes É—inta, sai kaga kamar eye lashes É—in kanti tasanya, sosai kuma tayi kyau.
Wata haÉ—aÉ—É—iyar abaya gown, wanda aka sanya mata, acikin kayan aure, taciro ta sanya, sosai rigan ta amshi jikinta, da É—an madaidaicin vail É—in rigar, ta yane kanta zuwa wuyanta.
Wani flat shoe, me igiyoyi ta zura a ƙafafunta, kana ta fice zuwa falo, domin dama tuni Dr.Sadeeq ya jima, a falon yana jiranta.
Yana ganinta, ya lumshe idanunsa, yayinda murmushi ya faÉ—aÉ—a akan fuskarsa, cike da zolaya yace.
“BaÆ™uwa mukayi ne? sannunki da zuwa, É—an Æ™araso ki zauna anan” ya Æ™are maganar yana meyi mata, nuni da gefensa.
Dariya ne yakama Zahrah, tsayawa tayi agabansa, haÉ—e da É—anyi masa fari da idanu.
“Yadai malam ko ka Æ™yasa ne?” taÆ™are maganar tana me kama Æ™ugunta da duka hannayenta.
“Sosaima kuwa, gaskiya kinyimini, minti biyu please!” yafaÉ—i haka, yana me kashe mata idanunsa É—aya, haÉ—e da É—age giransa sama.
Dariya suka saka, su duka biyun, haɗe da miƙa masa hanu suka tafa.
Riƙe da hanun juna, suka nufi dinning area, plate ta ɗauka ta zuba musu fried cous cous, dakuma sauce egg, wani plate ɗin takuma ɗauka, ta zuba musu pepper soup, take gurin ya gauraye da ƙamshi. Harshensa yasanya ya lashe laɓɓansa, haɗe da ɗan lumshe idanunsa.
STORY CONTINUES BELOW
“Babe abincin nan fa zaiyi daÉ—i, tunkafun naci, har naji taste É—insa acikin bakina”
Dariya kawai tayi, haÉ—e da turo masa plate É—in abincin gabansa, zama tayi akan cinyarsa, da hanunta take eban abincin, tana kaiwa bakinsa, idan tasamai abincin abaki, sai ya tsotse mata yatsunta kaf, kafun yake sakewa, ita dakanta taciyar dashi, kana itama taci, suna kammalawa ta tattara komai dake, wajen takai kitchine, fitowa tayi daga cikin kitchine É—in, hanunta É—auke da baskets guda biyu, aje baskets É—in tayi akan dinning table, kallonta tamayar kansa.
“Yakamata muje ko, kaga dare fa yanata Æ™arayi”
Wayarsa dake riƙe ahanunsa, yajefa acikin aljihun rigansa, haɗe da ɗaukan duka baskets, ɗin yanufi hanyar fita daga cikin falon, da sauri ta wuce cikin ɗaki, ta ɗauko hand bag ɗinta, kana ta rufa masa baya.
Saida suka hau titi, kafun ya dawo da kallonsa gareta.
“Ina zamu fara zuwane, gidan Hajiya ko kuma gidan Inna?” ya tambayeta.
“Mufara zuwa gidan Hajiya, inaga zaifi ko” tafaÉ—a tana kallonsa.
Kansa yajinjina, kana yaci gaba da tuƙa motar..
Yana danna horn, mai gadi ya wangale masa makeken gate É—in gidan nasu, tura hancin motar tasa yayi zuwa cikin gidan.
Tana fitowa acikin motar, ta ɗauki ɗaya daga cikin baskets ɗin ta riƙe a hanunta, hanunsa yamiƙo alamar ta bashi basket ɗin ya ɗaukar mata.
Waro idanunta tayi, haÉ—e da cewa “Karufamin asiri, kabarni na É—auki basket É—innan, salon nabaka, Hajiya taganka tace na mallake mata É—a”
Dariya maganarta ta ta basa.
“Ko Hajiya batace ba, ai dama kin mallakeni” yafaÉ—i haka yana dariya, dariya kawai itama tayi, amma bata yarda, ta bashi basket É—in ba.
Yana gaba tana biye dashi a baya, haka suka nufi ƙofar da zata sadasu da falon Hajiyarsa.
Da sallama É—auke a bakinsu suka shiga cikin falon, huwaila me aikin Hajiya dake zaune aÆ™asa tana kallo, itace ta amsa musu sallaman nasu, cike da ladabi tashiga gaidasu, Dr.Sadeeq ya amsa haÉ—e, da tambayarta ina Hajiyarsa, “Tana sama” Huwaila tabasa amsa. “Je kice mata munzo” yafaÉ—i haka yana me zama akusa da Zahrah, da sauri Huwaila ta haura sama don cika umarninsa.
Kallonsa tayi haÉ—e da Æ™oÆ™arin matsawa daga kusa dashi, hanu yasa ya danne mata cinya, “Ina kuma zaki?”
“Afalon Hajiya fa muke, idan tafito taganmu a haka, gaskiya zanji kunya” tafaÉ—i haka tana me Æ™oÆ™arin zame hanunsa dake kan cinyarta.
ÆŠaura kansa yayi akan kafaÉ—anta, haÉ—e da sanya hanunsa ya rungumeta, mamaki gaba É—aya ya gama kashe Zahrah, da sauri tasoma Æ™oÆ™arin Æ™wace jikinta, amma takasa. “Me Doctor yakeyi haka ne?” ta tambayi kanta.
“Please ka sakeni agidan Hajiya fa muke!” tafaÉ—i maganar aÉ—an tsorace.
Sake rungumeta yayi, haÉ—e da kashe mata idanunsa É—aya, ta buÉ—e baki zatayi magana kenan, Hajiya dake tsaye tana kallonsu, taÉ—anyi gyaran murya.
Da sauri Zahrah ta zame daga kan kujera ta zube a ƙasan sofa, tare da sanya gefen mayafinta, ta rufe fuskarta, wani irin matsanancin kunyane ya kamata, shikenan Doctor yaja mata.
Fuska ɗauke da murmushi Hajiya ta ƙaraso cikin falon, haɗe da zama akan kujera, cikin yanayi naɗanjin kunya Dr.Sadeeq ya gaidata.
Fuska a sake ta amsa masa, tana me binsa da kallon ƙauna, irin wanda ke tsakanin uwa da ɗanta, sosai taji daɗin ganinsa a haka da tayi, kallo ɗaya zakayi masa kafuskanci cewa, yana cikin farinciki, da kuma jin daɗi, hakan kuwa bakaɗan yafaranta ranta ba.
STORY CONTINUES BELOW
Cikin sassanyar murya Zahrah ta gaida ta, tana me sake sunne kanta ƙasa.
Babu wata alama ta tsana kota tsangwama, Hajiya ta amsa gaisuwar Zahrah haÉ—e da cewa “Tashi ki zauna akusa da mijinki kinji”
Kunyan Hajiyane yasake kamata, hakan da tace ya tabbatar mata cewa duk taga abun da sukayi.
Murmushi Hajiya tayi, haÉ—e da cewa “Kidaina jin kunyata, ni kamar uwa nake agareki, tashi daga Æ™asan nan kinji”
Wani irin daÉ—in kalaman Hajiya, Zahrah taji, jikinta a sanyaye ta zauna akan kujeran da Dr.Sadeeq ke zaune, sai dai bata yarda sunyi gaf da juna ba.
Lokaci guda Hajiya tasa aka cika musu gabansu da kayan ciye ciye, daÉ—ine yashiga É—awainiya da Dr.Sadeeq, bai taÉ“a tunanin Hajiyarsa zata nuna wa Zahrah wannan Æ™aunar ba, musamman idan yayi la’akari da cewa bason aurenshi da ita takeyi ba, amma haÆ™iÆ™a yaji daÉ—in kulawan da yaga Hajiyarsa ta nunawa Zahrah.
Basket ɗin da suka shigo dashi, ya ɗauka yakai har gaban Hajiya, zama yayi akusa da ita haɗe dayin ƙasa da muryarshi.
“Hajiyata abinci fa surukarki tayi miki, me daÉ—in gaske” yafaÉ—i haka yana me buÉ—e coolers É—in da abincin ke ciki.
Murmushin jindaÉ—i, Hajiya tayi haÉ—e da kallon Zahrah cike da jin daÉ—i tace.
“To Matar likita, harda sanya kanki a wahala haka, Allah yayi albarka, nagode sosai!”
Wani irin daɗi Zahrah taji, lokaci ɗaya girma dakuma ƙiman Hajiyan ya ƙaru acikin idanunta.
Shikansa likita yaji daÉ—i marar misaltuwa, kana kallonsa kuwa zaka fuskanci hakan.
Sun ɗan jima agidan Hajiya, kuma sun samu ƙauna daga wajenta sosai, koda suka zo tafiya, jaka guda Hajiya tabawa Zahrah, wanda ke ɗauke da kayan shafa dakuma daɗaɗan turaruka, Zahrah tayi godiya gareta sosai, cike da farinciki suka bar gidan..
Bayan sun ɗauki hanyar gidan Inna, Zahrah ta sauƙe wata irin ajiyar zuciya, haɗe da sakin murmushi akaro na barkatai.
“Bazan iya misalta maka, irin tarin farincikin danake ciki ba a yau, naji daÉ—in samun soyayyar Hajiyarka da nayi!” tafaÉ—i haka cike da nuna jin daÉ—inta a fili.
Murmushi yayi shima haÉ—e da jinjina kansa “Kema kenan, inaga nikuma? gaskiya naji daÉ—i sosai da Hajiyata ta gwada miki Æ™auna, dama nasan wata rana dole komai zai wuce, saboda nasan Hajiyata, tanason abunda nake so sosai”
Murmushi sukayi su dukansu…
Fuskarta ɗauke da mamaki take kallon gidansu, wanda yasha gyara aka kuma rantaɓamasa sabon fenti me ɗaukar idanu.
“Da gaske nan gidan mune?” tatambayi Dr.Sadeeq.
Dariyane yakamashi, amma sai kawai ya matse, haÉ—e da cewa “Nima dai ina kokonto, kodai munyi É“atan hanya ne? amma mushiga mutambaya ko nan ne”
Jiki asanyaye tashige gaba, shi kuma ya bita a baya, tundaga zauren gidan mamakinta ya ƙara tsananta, komai na gidan an gyarashi ya zama tsab, da sallama ɗauke abakinta, ta kutsa kanta cikin gidan, tabbas gidan sune, saidai kuma ko wani lungu da saƙo nacikin gidan nasu yasha fenti, Inna dake cikin ɗaki tana kallo, tafito sakamakon jin murya irin ta Zahrah da tayi.
Da gudu Zahrah ta taho ta rungume Inna, haƙiƙa tayi kewar Inna, duk da bawani zaman daɗi sukayi ba, amma dai naka naka ne.
Cike da farinciki Inna ta ce “Zahrah Amarya, sai yau aka leÆ™o mu?”
Dariya Zahrah tayi haÉ—e da yiwa Inna nuni da Dr.Sadeeq dake tsaye.
“A’a likita ashe tare kuke? ku iso ciki”
STORY CONTINUES BELOW
Sosai Zahrah tasha mamakin ganin falon Inna, gaba É—aya falon an mamaye Æ™asan sa da tiles, gashi yasha fenti, hadda wani É—an Æ™aramin tv plasma ne manne ajikin bangon falon. “Lallai su Inna sunsamu Æ™aton ci gaba” tafaÉ—i haka acikin ranta.
Inna dakanta takawo musu ruwansha, hadda lemon fanta.
DaÉ—i ne gaba É—aya ya cika zuciyar Zahrah, bayan Dr.Sadeeq sun gaisa da Inna, yafita ya basu waje don su tattauna, yasan dole bazasu rasa maganar da zasu tattauna su biyun ba.
Yana fita Zahrah kamar an zungureta tace “Inna wai wayamuku wannan gyaranne haka?”
Murmushi Inna tayi haÉ—e da cewa “Waye kuwa zaiyi mana wannan aikin haka idan ba É—an albarkan mijinki ba”
“Doctor?” Zahrah ta tambaya cike da mamaki.
“Ƙwarai kuwa shi, ai bamu da bakin godiya agaresa, harfa kuÉ—i yabawa Baffanki, ya Æ™ara jari, acikin sana’arsa, mukam yanzu rayuwarmu tamana daÉ—i Alhamdulillah!” Inna tafaÉ—i haka cike da jin daÉ—i.
Wani irin girman sane yasake cika idanunta, lallai Dr.Sadeeq yacika mutumin kirki, koda wasa kuma baitaɓa gaya mata cewa, yasa anyimusu gyaran gida ba, lallai dole zatayi masa godiya ta musamman.
Koda Zahrah ta bawa Inna delicious ɗin da tayi mata, sosai taji daɗi, dama Inna kurace wajen cin nama, tuni ta raɓashe tashiga cin pepper chicken ɗin da Zahrah takawo mata, sai santi take, tana cewa wai batasan sanda Zahrah ta koyi girki har haka ba.
Itadai Zahrah murmushi kawai take tayiwa Inna. Koda Baffa yadawo yaga Zahrah, baÆ™aramin daÉ—i yaji ba, kowa yaganta yasan Alhamdulillah tana cikin jin daÉ—i, koda Zahrah tazo tafiya, Sosai Baffa yaÆ™arayi mata nasiha, ya nusar da ita cewa bin mijinta dayi masa ladabi, haÉ—i da haÆ™uri, yanada matuÆ™ar mahimmanci acikin rayuwar aurenta, sosai taji daÉ—in nasiharsa, cike da farinciki sukayi musu sallama…
Basu suka isa gida ba sai ƙarfe 9 na dare.
Yana zaune akan gado yana danna laptop É—insa, Zahrah tashigo cikin É—akin, sanye take da wata fitinanniyar sleeping gown ajikinta, kallo É—aya yayi mata ya kasa É—auke idanunsa akanta, sosai ta tafi da duk wani tunaninsa.
Murmushinta me tsada ta sakarmasa haɗe da kashe masa idanunta, cikin wani irin tafiya taƙaraso garesa, ba yau yafara ganinta ba, amma haka yasake baki yana kallon ƙirjinta, dake matuƙar ɗaukar hankalinsa, sosai yakeson breast ɗinta, komai nata yabayyana kansa ta cikin rigar, dayake rigar irin me net ɗin nan ne, wani irin yawu ya haɗiya a maƙoshin sa, alokacin data ƙaraso daf dashi, ta zauna acikin jikinsa, hanu tasanya ta saƙalo wuyansa, kanta ta ɗaura akan ƙirjinsa, cikin wata irin murya me sanyi ta ce.
“Kamar yanda banida kamarka aduniyar nan, haka banida bakin da zanyi maka godiya, nagode sosai, kataimakeni, kakuma taimaki iyayena, bansan dame zan biyaka ba, ka bani kulawa alokacin danake tsananin buÆ™atarta, ka Æ™aunace ni da zuciya É—aya, kaso farincikina, Inasonka sosai, ina kuma alfahari dakai ako da yaushe, nagode sosai….”
Hanunsa yasanya ya rufemata baki, haÉ—e da girgiza kansa.
“Kada kice haka my princess, kin wuce haka a wajena, kin cancanci nayi miki komai aduniyar nan, banason godiyarki, Inna da Baffa iyayenane nima, saboda haka babu wani godiya da zakimin, Soyayyarki ce tasanya hakan, ina sonki Zahrah na!!” yaÆ™are maganar yana me jifanta da wani irin kallo.
Murmushi tayi domin tafuskanci, ma’anar kallon dayake yi mata, hanu tasanya ta zuge zip É—in dake gaban rigarta, take kyawawan breast É—inta suka bayyana, harwani juyawa yaji kansa yayi alokaci guda, É—ago tsumammun idanunsa yayi ya kalli fuskarta, idanunta É—aya ta kashe masa.
ÆŠagota yayi ya É—aurata akan cinyarsa, a hankali ya cusa kansa cikin Æ™irjinta, wani irin numfashi su dukansu suka sauÆ™e alokaci guda. Cike da nutsuwa, ya sanya harshensa, yana me lasan kan nipples É—inta, kamar wanda yasamu alawa, cike da salo ta nutsa hanunta, acikin gashin kansa, tana meyi masa wani irin abu, lokacin daya soma sucking breast É—inta, saida taji numfashinta ya soma seizing, kukan shagwaÉ“a tasanya masa, alokacin daya rabata da rigar jikinta, wannan kukan da takeyi masa shi ya sanya sa, Æ™ara ficewa acikin hayyacinsa, gaba É—aya Zahrah tagama gano rauninsa, da zaran tasoma wannan kukan shagwaÉ“an nata, susucewa yake, wutar sha’awarta ne ke, sake ruruwa acikin jikinsa, kwantar da ita yayi flat akan gadon, haÉ—e da soma bin kowani sashi na jikinta da hot kiss, sai sauÆ™e wani sexual erection sound yake. Lokaci guda idanunsa sun rikiÉ—e daga farare zuwa ja, wani irin sha’awarta ne ke azalzalansa, bakinsa ya É—aura akan nata, haÉ—e da laluÉ“o harshenta yasoma sucking, take itama tasoma mayar masa da martani, lokaci guda, suka fara manta kawunansu.
Slowly haka yake fingering ɗinta, yana me ƙara tsotse laɓɓanta, duk yanda Zahrah taso daurewa kasawa tayi, saida tasakar masa kuka, gaba ɗaya ya gigita ta, bata da wani buri wanda ya wuce ta jishi acikin jikinta, shiɗin ma dai hakanne ya kasance, a ɓangarensa, burinsa kawai shine, yaji wannan daddaɗan ɗumin nata, na ratsa cikin jikinsa, gaba ɗaya taushin breast ɗinta, sungama gigita masa tunani.
Ahankali yaja bargo ya rufe musu duka jikinsu, É—akin ne ya É—auki shiru, ba abun dake tashi, sai sautin numfashinsu, dake sauÆ™a akai akai, babuma kamar na Dr.Sadeeq, dayake abu kamar zai shiÉ—e, da’alama, Zahrah ta wullasa cikin duniyarta, wanda yayi matuÆ™ar zautar dashi, yayinda itakuwa keta zuba masa kukan shagwaÉ“a, wanda ke Æ™ara rikitasa..
Da wani irin zazzafan zazzaɓi, ta wayi gari, a jikinta, ga kuma wani iri ciwon kai me tsanani, daya rusketa, harta kai, da ƙyarma take iya ɗaga kanta. Gaba ɗaya Dr.Sadeeq ya ruɗe, saiwani tarairaya, haɗe da shagawaɓata, yake yi, magani ya bata da ƙyar ma ta iya sha, taɓara, kawai take ta yi masa, zama yayi akan gadon, haɗe da jawota jikinsa, ahankali yake shafa lallausan gashin kanta, cike da tausayawa yake kallonta.+
Cikin yanayi na lumshe idanu, haÉ—i da sanyin murya tace
“Ya kamata ace kafita office, lokaci yana ta Æ™urewa fa”
“Banjin zan iya tafiya ko ina, nabarki acikin wannan halin Zahrah!” yafaÉ—i haka murya a raunane.
Murmushi ta Æ™aÆ™alo, haÉ—e da Æ™oÆ™arin É“oye ciwon nata, tace “Nifa namaji sauÆ™i, yanzu ma bacci, nakeso na koma”
“Um um banyarda ba, nidai zan zauna dake, gashi kinÆ™i yarda kuma na gwadaki naga meke damunki”
“Dan Allah Kashirya, ka tafi office, sannan nidai banason ka gwadani, ciwon kaine fa da zazzaÉ“i, kawai ke damuna, kuma nasan sanyin AC n daya bugeni, daren jiya ne, ya haifarmin da hakan!” aÉ—an shagwaÉ“e ta faÉ—i haka, tana me wani narkar masa da idanunta.
Hanu yasa, ya shafa, kan kumatunta, cike da tsananin Æ™aunarta yace. “Baby jiya da dare na matsamiki ko? kiyi haÆ™uri kinji, wallahi idan ina tare dake, banason abun dazai rabani, da wannan É—umi, da kuma daÉ—in naki, amma kimin afuwa, idan ina takuraki, kinji” yaÆ™are maganar, yana me kama kunnuwansa, da hanunsa, alamar roÆ™o.
Murmushi tayi masa, haÉ—e da É—an juya masa idanunta, duk da batajin daÉ—in jikinta, amma halin nata, nason É—aukar hankalinsa na nan.
“Babu wani matsamin da ka ka keyi, kuma ma ae kawai kana sani nishaÉ—i ne!” tafaÉ—i haka tana Æ™ara faÉ—aÉ—a murmushinta, domin tunawa da daren su, na jiya da tayi, hakan kuwa yasa, taji wani sanyi a ranta.
Murmushi Dr.Sadeeq yayi, haÉ—e da kama dogon hancinta ya É—an ja. “Nidai bansan yaushe, Zahrah na, ta zama haka ba, wannan shine nakoyar dake, kin fini iyawa!”
Fuskarta, ta cusa acikin ƙirjinsa, haɗe da ɗan muntsininsa kaɗan. cike da sabon shagwaɓa tace
“To bakaine, kasabarmin da hakan ba”
“Kuma kinajin daÉ—in hakan ko?” yatambayeta, yana me kafeta da beutyful eyes É—insa.
“Eh mana”
tabasa amsa ko kunya babu.
Murmushi kawai yayi, yana me mamakinta, lokaci ƙanƙani ta sauya, yanason haka ƙwarai, bayason macen da zatana nuna, tsananin kunyarta garesa, musamman idan akazo, wannan ɓangaren, wato ɓangaren (sex) gaskiya jiya, yaga salo iri iri, awajen Zahrah, har saida ya shiɗe mata.
“Tunanin mekake?” ta tambayesa tahanyar katse masa tunanin dayake.
“Ina tunanin yanda, zan karÉ“i abun daÉ—ina anjima ne!” yafaÉ—a yana me kashe mata idanunsa É—aya.
Haƙorinta ta sanya ta ɗan danne laɓɓanta na ƙasa kaɗan, kashe masa nata idon itama tayi.
Dariya yayi kawai, haÉ—e da miÆ™ewa tsaye, yana cewa “Wayyo Hajiya, Zahrah zata lalata miki yaro!”
STORY CONTINUES BELOW
Dariya itama tayi, haÉ—e da maida kanta, cikin bargo.
Tsab yashirya kansa, cikin wani navy blue suit, me tsananin kyaun gaske, wanda taƙara bayyana hasken fatarsa, white parking shirt yasanya aciki, yayinda necktie ɗinsa yakasance, navy blue colour, ankuma ɗanyi masa ado da ɗigo ɗigon fari, italian bally shoe, masu kalan suit ɗinsa, yasanya aƙafarsa, take yasake fitowa ɗas dashi, agogo yake ƙoƙarin ɗaurawa, a tsintsiyar hanunsa, yajuyo da kallonsa gareta.
“Baby!!” yaÆ™ira sunanta, cikin wani, slowly sound.
Zahrah da idanunta, ke lumshe ta amsa da “Ummm!” murya akasalance.
Takowa yayi, yaƙaraso jikin gadon, haɗe da ranƙwafo da kansa, dai dai saitin fuskarta, bakinsa ya ɗaura akan, kumatunta, haɗe da manna mata kiss, hanunta yakama yashiga murzawa a hankali.
BuÉ—e idanunta tayi, haÉ—e da sakar masa murmushi.
“I love you!!!” tafaÉ—a cikin murya me kama da raÉ—a.
“I love you too!!!” shima yamaida mata da amsa cikin muryar raÉ—a, kamar yanda tayi masa.
Zama yayi, yashiga shafa kanta, cikin mintuna kaɗan yaji, sauƙar numfashinta, na fita a hankali, alamar tayi bacci.
Gyara mata kwanciyan nata yayi, haɗe da rufe mata, jiki da blanket, kissing ɗinta yayi akan lips ɗinta, kana ya miƙe tsaye, wayarsa dakuma, jakar office ɗinsa, ya ɗauka, kana yafice daga cikin ɗakin.
Sabuwar motarsa, ƙiran 4matic, black colour yashiga, maigadi na buɗe masa gate, ya cilla motar kan titi, tafiya yake shikaɗai yana zuba murmushi, sosai yake tsananin son matarsa, yanajin kansa acikin farinciki, marar misaltuwa, aduk sanda yake tare da Zahrah, yasan yana son Zahrah, amma bai tabbatar da cewa ƙaunarta, tayi masa babban kamuba, saida ya aureta, jiyake idan babu Zahrah atare dashi, rayuwarsa, bazata taɓayi masa daɗi ba, son Zahrah ya mamaye gaba ɗaya, kusurwan jikinsa, yanakuma matuƙar sake jin daɗi, idan ya hango, soyayyarsa, dake kwance, acikin idanunta, yasan yanzu kam yasamu soyayyar matarsa, duk da haryau, yasan akwai wani abu, na soyayyar Zaid, dake shumfuɗe acikin zuciyarta, amma asannu komai zai washe, zai zamana shi kaɗaine, tauraron dake haskawa, acikin ruhinta.1
*(Nasan har yanzu akwai wasu, dayawa daga cikin ku, waƴanda suke fatan Zahrah, ta koma ga Zaid, amma inaso kufahimci wani abu, ba komaine aduniya, idan kanaso, kake samu ba, ba komaine zai zamana, ace kasameshi ya zama naka ba, sannan kuma bakowace soyayya, bace take samun cikar burinta ba, haƙiƙa Zaid, SON SO yake yiwa Zahrah, haka kuma Zahrah itama tana son sa, amma kuma baizama dole ace sai sun mallaki juna ba, idan Zaid bai rasa Zahrah ba, taya kuke tunanin zai koyi sawa zuciyarsa dangana? idan bairasata ba, taya kuke tunnin zaidaina banzan tinƙahonsa, daya keyi ako da yaushe, nacewa baya neman abu ya rasa? rasa Zahrah yana ɗaya daga cikin ƙaddarorinsa, wanda Allah Ya tsara masa a rayuwarsa, zasu faru dashi, yace bazai taɓa iya rayuwa ba idan babu ita, amma kuma saigashi cikin ikon Allah, Duk jinyar da yayi Allah Bai ɗauki rayuwarsa ba, saboda kwanansa, bai ƙare ba, kada kace idan babu wani bazaka iya rayuwa ba, dayawan masoya, suna cewa, idan har suka rasa abun sonsu, to bazasu iya rayuwa ba, tabbas SO gaskiyane, amma kada ka/ki ce haka, mutum baya mutuwa har sai kwanansa ya ƙare, kuyi haƙuri team Zaid, nasan yanda kukeji, saidai kuma babu amfanin nuna son zuciya, idan nabawa Zaid auren Zahrah, haƙiƙa nayi babban son kai, da kuma na zuciya, shikansa Zaid, yafaɗa cewa, sam baidace da Zahrah ba, kada kumanta, da girma irin na aikata laifin fyaɗe, wanda yayi maka fyaɗe sam baidace da kaci gaba da rayuwa dashi ba, saboda yawanci son zuciya ne, ke jawo hakan, sannan kuma ako da yaushe, yin abun daya dace shine yafi, son zuciya dakuma bin umarninta, yana haifar da dana sani, Allah Yarabamu da aikata, abun da zamu zo, muyi dana sani Ameen.)*1
*****
*ZAYD*
Gaba É—aya ya sauya, yazama wani silent dashi, bayason hayaniya ko kaÉ—an, kwanansa biyu kenan, yau baya gida, yana can guest house É—insa, yana jinyar kai da zuciyarsa, sosai yake karatun Al’Qur’ani, babu dare ba rana, hakan kuwa sosai ya haifar masa da salama, acikin zuciyarsa, saidai kuma duk wani bugun numfashi dana zuciyarsa, tare suke tafiya da soyayyarta, Æ™arya yake, shi yasani, Æ™aryane, soyayyar Zahrah, tafita acikin zuciyarsa, lokaci guda, baisan wani irin kalan, zazzafar soyayya bace yakeyi mata.
STORY CONTINUES BELOW
Zaune yake akan kujera, ya lumshe kyawawan idanunsa, sallaman Abid ne ya karaÉ—e cikin falon, ahakali ya ware idanunsa, akan Abid.
Murmushi Abid, ya sakar masa, haɗe da ƙarasowa, wajen da Zaid ɗin ke zaune.
“Namijin duniya!” Abid yafaÉ—a yana me dafa kafaÉ—an Zaid.
(Namijin Duniya, na Aunty Mami, wacce bata karantaba, tayi missing)
Murmushin ƙarfin hali, Zaid yayi, haɗe dasa haƙori ya cije laɓɓansa, girgiza kansa kawai yayi, yana me tunano rayuwarsa ta baya.
“Yaushe kafara shan magani, batare da an tursasaka ba?” Abid yatambaya, yana me duba magungunan, dake zube akan wani table, dake aje gaban Zaid.
Murmushi Zaid yayi haÉ—e da duban Abid, cikin murya me sanyi yace.
“Please Abid, kasan banason yawan damuwa, É—azufa kabar gidannan, yanzu kuma me yadawo da kai?”
Murmushi Abid yayi, haÉ—e da cewa
“Nazo ne, na maidaka gida, yajin ya isa haka, ka bar Æ´ar mutane, ita kaÉ—ai, hakan kuma baidace ba”
“Zamana anan yafi min daÉ—i Abid, gaskiya banajin zan koma gidan nan” Zaid yafaÉ—i haka, da iyaka gaskiyarsa.
“Kada kace haka Zaid, bansan yakakeji acikin zuciyarka ba, amma tabbas nasan abun da kakeji bayayi maka daÉ—i, amma kuma, komawarka kusa da matarka, inaga zaifiyemaka wannan zaman kaÉ—aicin, da kakeyi”
“Banajin zan iya zama da wata Abid, Zahrah ce muradina, amma narasata” hanunsa yaÉ—auka, yakamo na Abid, ya É—aura a dai-dai, saitin zuciyarsa, Cike da rauni yace.
“ji yanda zuciyata, take bugawa Abid, soyayyarta ne acikin ta, marar misaltuwa, inaso namanta da ita, amma nakasa, nakasa daina tunaninta, wallahi inasonta Abid, kataimakeni, inaso nadaina tunata, bazan iya jurewa ba, nasan kuma bazan taÉ“a samun madadinta ba!” tuni har Æ™walla suncika idanunsa.
Tsananin tausayin, abokinnasa ne yakamasa, haƙiƙa Zaid yana a zabtuwa, to amma haka tasa kalan ƙaddaran take, babu wani wanda ya isa sanja masa.
“Kayi haÆ™uri Zaid, kasaurari abun dazan faÉ—a maka, haÆ™iÆ™a soyayya na azabtar dakai, amma kaci gaba da daure zuciyarka, sannu a hankali, zaka manta ta, watarana, komai zai zama labari, inaso kayi Æ™oÆ™arin mantawa da komai, ka je ga matarka, saboda itama tanada haƙƙi akanka, koba komai kai É—in mijin tane, kuma Allah Zai kamaka da rashin, sauÆ™e mata haƙƙinta, tashi kaje kayi wanka kazo, nayi dropping É—inka agida!” Abid yafaÉ—i haka cikin lallashi.
Babu musu Zaid yamiƙe, ya wuce cikin bedroom ɗinsa, dakansa ya haɗa ruwa yayi wanka, yana fitowa ya sanya, wasu riga da wando, masu kalan jinin kare, wato maroon colour, kayan suna da kyau, kasancewarsu, masu tsada, sosai kyawun sa yafito, acikin kayan, hmm ZAID, ZAID ne har yau, shiɗin na musammanne, irinsa basuda yawa, kuma wahalar samu garesu, shiɗin nadabanne, kyau dakuma ɗaukar hankali, yana a tattare dashi, Ajininsa hakan yake, wato burgewa, ga duk wanda yaganshi, duk da cewa yayi rama, amma kuma murɗaɗɗiyar surar jikinsa tananan, da turarensa me daɗin ƙamshi, ya feshe jikinsa, yana fitowa cikin falon, Abid yasaki murmushi, cikin sigar tsokana yace.
“Sabon ango kenan, sai Æ™yallin amarci kake, gashi kuma kasha kyau”
Ƴar ƙaraman tsuka Zaid yayi, haɗe da wurgawa Abid harara.
“Nifa banason Iskanci, wallahi idan kasake ka kunnani, babu inda zani!” yaÆ™are maganar aÉ—an Æ™ufule.
“Sorry abokina, muje ko” Abid yafaÉ—i haka yana me tashi tsaye.
A motar Abid suka tafi, Abid ne ke jan motar, sai jan Zaid da hira yake, shi dai Zaid shiru yayi masa, haÉ—e da lumshe idanunsa, taya zai fassara abun dayakeji akanta?
Suna isa ƙofar katafaren gidan, Abid ya tsai da motarsa, haɗe da juyowa ga Zaid, hanunsa ya ɗaura akan na Zaid, cike da kulawa yace.
“Kamar yanda na faÉ—ama tun a farko, tabbas saika daure, nasan kanajin ciwo, amma dan Allah karka cigaba da sanya, kanka acikin damuwa, basai na faÉ—a maka ba, nasan kasan cewa, akwai haƙƙi, da kuma alhakin Zahrah, dake bibiyarka, haka kuma idan har ka cutar da Afra, Allah Bazai barkaba, haka kuma haƙƙinta ma dake kanka, bazai barka, kayi rayuwa, me daÉ—i ba, please Zaid kayi controll É—in kanka kaji!” cike da lallashi Abid ya faÉ—i maganar.
STORY CONTINUES BELOW
Ajiyar zuciya, Zaid ya sauƙe, haɗe da jinjina kansa, alamar yaji, buɗe murfin motar yayi ya fice, saida Abid yaga shigan Zaid gida, kafun ya tada motarsa yabar ƙofar gidan.
Tana zaune a falo, sanye take da riga da sket na kanti, gaba ɗaya tayi wani irin rama, duk da cewa dama tun asalinta, ba ƙiba gareta ba, haƙiƙa tana cikin damuwa, kwananta biyu kenan, bataji koda motsinsa bane, duk da cewa tana mejin tsoronsa, amma kuma tana buƙatar ganinsa, da sallama ɗauke a bakinsa, ya shigo cikin falon, Afrah najin sallamarsa, tayi saurin ɗago da kanta ta kalleshi, kallo ɗaya yayi mata ya kau da kansa.
Ƙarasowa cikin falon yayi, haɗe da zama akan kujera, cike da girmamawa, Afrah ta gaidasa, haɗe dayi masa sannu da zuwa.
Babu yabo ba fallasa, ya amsa mata, shiru ne yashiga tsakaninsu na Æ´an sakanni.
Ƙirjinta na bugawa tace “Me za’a kawo maka?”
Kallonta yayi naɗan sakanni, da ƙyar ya iya buɗe bakinsa yace
“Kawomin Ruwa”
Jikin Afrah na tsuma, ta miƙe don kawo masa ruwa, kamar yanda ya buƙata.
Ruwan Faro takawo masa haɗe da ɗan ƙaramin glass cup, har ƙasa ta durƙusa ta aje masa ruwan, a gabansa.
Ɗaukan goran ruwan yayi yakai bakinsa, saida yasha fiye da rabin ruwan, kafun ya aje goran yana shirin miƙewa tsaye ne, yaji Afrah tasanya hanu ta kama ƙafansa, fuskarsa ɗauke da mamaki, ya juyo da kallonsa gareta, gani yayi fuskarta, tayi chaɓa chaɓa da hawaye.
“Dan Allah Kayi haÆ™uri, kada kajuyamin baya, inason nayi zaman aurena cikin salama, idan baka yafeminba, bazan taÉ“a jin daÉ—i ba, wallahi Æ™addarata ce tazo a haka!” kukane yaci Æ™arfinta.
Wani irin tausayinta ne yakamashi, “Gwara taki Æ™addaran, tazo miki da sauÆ™i, akan tawa Æ™addaran” yafaÉ—i haka acikin zuciyarsa.
Hanunsa yasanya, ya kamo kafaÉ—unta, ya ta data tsaye.
“Ya isa haka, kidaina kukan nan banaso yana samin headache, kinci abinci ne?”
Kanta ta girgiza alamar “A’a”
“Okay, kinada abun da zakici ne ko kuwa?”
“Eh inadashi, na dafa abinci É—azu”
“kici abinci!” yafaÉ—a ataÆ™aice, yana me nufar hanyar É—akin sa.
DaÉ—ine yakusa kashe Afra, sam bata tsammaci kulawa, har haka daga gareshi ba.
Zaid kuwa yana shiga cikin ɗaki, ya cire rigar dake jikinsa, ya wurga cikin wani dustbin, ɗin aje kayan wanki, yana shirin cire belt ɗin wandonsa ne, yaji anayi masa knockig ƙofarsa, wani irin haushine ya kamasa, a hasale ya nufi wajen ƙofar don ganin waye.
Yana buɗe ƙofar sukayi ido huɗu da Afrah, sai da taji gabanta ya faɗi, musamman da ta ganshi a tuɓe, amma kuma dolenta zata kau da tsoronta.
“Meye?” yatambaya yana me Æ™are mata kallo.
“Ammm… dama abincine nakawo maka” tafaÉ—a tana me kallon plate É—in dake riÆ™e a hanunta.
“Banaci!” yafaÉ—a ataÆ™aice yana me yunÆ™urin rufe Æ™ofar É—akin nasa.
Dasauri ta kutsa kanta cikin É—akin, cike da mamaki yake kallonta.
“Dan Allah kaci, kada kacemin a’a, Dan Allah!” tafaÉ—i haka tana me langwaÉ“ar da kanta gefe, take idanunta sukayi rau rau dasu, da’alama kuka take son yi.
Ajiye abincin anan, yafaÉ—a yana me nuna mata kan sofa, cikin jin daÉ—i ta aje abincin, harta juya zata fita kuma, saita tsaya, haÉ—e da dawo da kallonta garesa. “Kayi haÆ™uri, ko badanni ba, kaci abincin” juyawa tayi tacigaba da tafiya, hartakai bakin Æ™ofar fita Zaid yace
“Afra”
Juyowa tayi garesa, ƙwalla yagani kwance acikin idanunta, da hanunsa yayi mata nuni alamar tazo, kanta aƙasa hartaƙaraso gareshi, domin gaba ɗaya, yacika mata idanu, sosai murɗaɗɗiyar surar jikinsa, ta ƙayatar da ita.
Bata tsammata ba saiji tayi, yasanya hanunsa, ya jawota jikinsa, rungumeta yayi, haÉ—e da É—aura kansa akan kafaÉ—anta, ya lumshe idanunsa, jikinta ne gaba É—aya yayi sanyi, hanunta duka biyu tasanya itama ta rungumesa, Æ™am, haÉ—i da lumshe idanunta, wani irin shauÆ™i ke ratsata, Æ™amshin sa mai matuÆ™ar daÉ—i, shi yayi sanadiyar dulmiyata cikin wata duniya….
Yana rungume da ita amma kuma zancen zuci yake.
“Tabbas, abun da Abid yafaÉ—a masa, gaskiyane, Afra itace matar da Allah Ya zaÉ“a masa kuma daidai dashi, wannan zaÉ“in Allah Ne, bazaÉ“insa ba, kuma zaÉ“in Allah Yafi zaÉ“insa, saboda haka, dole zai karÉ“i Afra amatsayin matarsa, kuma zai yi Æ™oÆ™ari wajen ganin, ya yi mata adalci, bayajin sonta aransa, amma zaiyi iyaka, bakin Æ™oÆ™arinsa wajen ganin, yazauna da ita lafiya , idan ya rabu da ita, baisan wace buÉ—aÉ—É—iyar zai kuma samu ba, shidai yasan irin Zahrah ita kaÉ—aice, kuma yariga daya rasata, saboda haka dole zaiyi haÆ™uri da Afrah, kodan son kyautata masa daya lura tanayi”
******
Zaune take akan kujera, ta É—aura Æ™afafunta, bisa kan wani table na glass, dake cikin falin, wata Æ´ar ficikan riga maroon colour ne, sanye ajikinta, saman wuyan rigan net ne, yayinda hanun rigan kuwa, ya kasance na vest, wato siririn hanu, tayi kyau sosai acikin shigar nata, hanunta riÆ™e yake da kofi, wanda Æ™e É—auke da Banana Smothie aciki, sai kaÉ—a kanta take da alama, taji daÉ—in Banana Smothie’n da take sha, duk da cewa, har yanzu bata wani jin daÉ—in jikinta, amma haka ta daure, take abu kamar me lafiya, miÆ™ewa tayi daga zaunen da take, haÉ—e da Æ™arasawa gaban tangamemen tv plasma’n dake aje cikin falon, remote ta É—auka, ta Æ™ara volume É—in tv, ta aje remote É—in kenan, wutan nepa ta É—auke, gashi magriba ta somayi, É—akin babu wadataccen haske, babu zato ba kuma tsammani, taji an sanya hanu an rufe mata idanunta, wani irin Æ™ara tasake alokaci guda, sai kuma ta yanki jiki tafaÉ—i Æ™asa, da hanzari Dr.Sadeeq wanda shi yayi mata haka, yasanya hanu ya tarota tafaÉ—a cikin jikinsa, wayarsa ya laluÉ“o ya kunna torchlight, daidai lokacin ne kuma wutan nepan ya kuma, dawowa haske ya baibaye É—akin, amatuÆ™ar razane yashiga girgizata, yana Æ™iran sunanta, amma ina ko motsi batayi ba, hanunsa yakai kan hancinta, yaji babu alamar shiga da fitar numfashi, tsorone yakamasa, haÉ—e da ruÉ—ewa, akiÉ—ime yashiga jijjigata, amma bata motsaba, saboda babu numfashi ajikin ta…..A matuÆ™ar ruÉ—e yake girgizata, yana me Æ™iran sunanta, sosai ya tsorita da al’amarinta, gaba É—aya ya ruÉ—e, yama manta da cewa shi É—in likita ne, sungumarta yayi acikin Æ™irjinsa, direct sai cikin mota, a gidan baya yasakata, yafigi motar da wani irin gudu, saboda tsabar gudun da yakeyi, mintuna kaÉ—an, suka kawoshi, cikin asibitinsu, a ruÉ—e yaje wajan, abokin aikinsa Dr.Salim, yasanar masa abun dake faruwa, emergency aka wuce da ita direct, shikam Dr.Sadeeq kasa shiga cikin emergency room É—in yayi, suke karÉ“an emergency patient idan aka kawo, amma kuma sai yau, gashi shine da kansa ya kawo, sai kaikawo yake tayi, aÆ™ofar shiga emergency room É—in, kwata kwata hankalinsa baya jikinsa..
Bayan Mintuna 30
Yana tsaye ajikin bango, idanunsa a lumshe suke, zuciyarsa kuwa, bugawa takeyi da ƙarfi, tamkar zata faso cikin ƙirjinsa, ta fito.
Dr.Salim da sauran doctors, ɗinne suka fito daga cikin ɗakin, har yanajin tuntuɓe, agarin saurin ƙarasawa inda suke.
“Salim ya ya take? tafarfaÉ—o ne? Meke damunta dan Allah? Allah Yasa tana lafiya?” Duka waÆ´annan tambayoyin, Dr.Sadeeq ya jerawa Dr.Salim su.
Murmushi Salim yayi, haÉ—e da sanya hanunsa, ya dafa kafaÉ—an Dr.Sadeeq.
“Haba Man, saikace ba doctor ba, duk kabi ka ruÉ—e, bawata babbar matsala bace bafa, kaida kanka ma zaka iya maganceta, amma duk karuÉ—a kanka”
Ajiyar zuciya me ƙarfi, Dr.Sadeeq ya sauƙe, sakamakon jin daɗin kalaman da Dr.Salim yayi.
“Masha Allah! kada kaga laifina, wallahi Salim, inasonta sosai ne, banason wani abu, ya sameta shiyasa” Dr.Sadeeq yafaÉ—i haka, yana me lumshe idanunsa.
Murmushi Salim yayi, haÉ—e da cewa. “Muje office”
Babu musu Dr.Sadeeq yabi bayan Salim, suka wuce office É—in Salim É—in.
Suna shiga suka zauna, su dukansu akan kujera É—aya, murmushi Salim yayi haÉ—e da maida kallonsa ga Dr.Sadeeq, hanu yasa ya dafa kafaÉ—an Dr.Sadeeq É—in, cikin son kwantar masa da hankali yace.
“Kada ka damu Sadeeq, ba wani abu bane, tsananin tsorone kawai, ya sata suma, amma bayan haka babu wani ciwo dake damunta, sai dai naga tana da hawan jini, amma kuma gaskiya abokina, ka iya aiki, wai ma watanku nawa da aure ne yanzu?”
Harara Dr.Sadeeq, ya jefawa Salim. “Wannan wani irin iskanci ne Salim? me ya haÉ—a ciwonta da tambayan watannin auren mu? yanzu ba lokacin wasa bane, ina tsananin son matata, bana Æ™aunar naga wani abu yasameta, idan akwai wani abu bayan wannan, ka sanar dani, idan kuma kaÆ™i zan bincika da kaina, daÉ—in abun nima likita ne” Dr.Sadeeq yafaÉ—i haka, yana me Æ™oÆ™arin miÆ™ewa tsaye, sarai yasan iskancin Salim, iya shegensa yayi yawa, gwamma ma yaÉ—auki Zahrah’nsa, kawai su koma gida, inyaso shida kansa, zaiyi checking É—inta agida, dama ruÉ—ewan da yayine, yasanya ya kawota asibiti.
Hanunsa Salim ya riƙe haɗe da cewa.
“Meyayi zafi kuma? daga tambayar watannin aure, yanzu duk ba wannan ba, miye tukuicina wanda zaka ban, idan nafaÉ—ama wata magana me daÉ—i?”
“Tukuici kuma? wace magana me daÉ—i kenan? nida matata bata da lafiya, har akwai wata magana da za’a faÉ—amin wacce zatayimini daÉ—i? nace maka kadaina min wasa ko Salim, yanzu ba lokacin wasa bane.” Injicewar Dr.Sadeeq.
STORY CONTINUES BELOW
“Koma dai menene can maka, kuma tukuicina ne sai ka bani, ina tayaka murna, saboda madam É—inka, tana É—auke da É—an Æ™aramin ciki, na wata biyu!” Salim yaÆ™are maganar yana faÉ—aÉ—a fari’ar, dake kan fuskarsa.
Zama daÉ“as Dr.Sadeeq, yayi akan kujera, haÉ—e da sanya hanunsa, ya kama duka kafaÉ—un Salim, cike da tsananin farinciki yace “Dagaske kake Salim? Zahrah na É—auke da ciki na ajikinta? KafaÉ—amin gaskiya, dan Allah karka yaudareni!”
Dariya Salim yayi haÉ—e da cewa “Wallahi ba wasa nake maka ba Sadeeq, da gaske matarka, kuma Zahrah’n ka, tana É—auke da ciki, sannan kuma yana da kyau, ka kiyaye É“acin ranta, dakuma duk wani abu, da kasan zai sanya ta tsorita, saboda yawan tsorita zai iya haifar da zubewan cikin..”
Kafun ma Salim yaƙarisa zancensa tuni, Dr.Sadeeq ya sulale ƙasa yayi sujjada, na tsananin nuna godiyarsa ga ALLAH, Haƙiƙa ya matuƙar jin daɗin, wannan albishir ɗin da Salim yayi masa, rungume Salim yayi cike da farinciki.
“Thank you so much Salim, haÆ™iÆ™a yau kasani farinciki sosai, kuma kaima insha Allah, zan saka farinciki, ta hanyar baka tukuici, wanda zakaji matuÆ™ar daÉ—insa” yanakaiwa nan a zancensa ya sake Salim, haÉ—e da ficewa daga cikin office É—in, direct É—akin da aka kwantar da ita ya nufa.
Shigowarsa, yayi daidai, da buɗe idanunta, wani irin ƙawataccen murmushine, kwance akan fuskarsa, ƙarasowa yayi, kan gadon ya ɗagota, haɗe da rungumeta, tsam acikin ƙirjinsa, wani irin daɗi yakeji na musamman, kwanciya tayi luf acikin jikinsa, cikin muryan shagwaɓa tace.
“Hubby me mukeyi a asibiti?”
Sake matseta yayi, acikin jikinsa, haÉ—e da sanya hanunsa, yashiga shafa bayanta, cikin wata irin murya yace.
“Bansan dame zan iya biyanki ba Zahrah, haÆ™iÆ™a ke ta musammance, kinkawo min farinciki, na musamman, kinsani acikin wata duniya, me É—auke da wasu surruka, wanda suke da wuyar mantawa, Inasonki My Wife! ina tsananin Æ™aunarki, nagode miki sosai, Allah yayi miki albarka!” “Inaasoonki!!” yakuma faÉ—a, in a slow sound, yana me sumbatar goshinta.
Mamakinsa ne yacika Zahrah, ita sam bata gane me yake nufi ba, kyawawan fararen idanunta, ta zuba masa da’alamu tanason jin Æ™arin bayani daga garesa.
Hanunsa yasa ya shafi gefen kumatunta, idanunsa É—aya, ya kashe mata, haÉ—e da cewa.
“Verry soon, ni da ke, zamu zama parents!”
“Parents?” ta maimaita sunan abakinta, da É—an mamaki.
“Yes, ni dake munkusa zama iyaye, saboda kina É—auke da, ciki!” yafaÉ—i haka yana murmushi.
Waro manya manyan idanunta tayi, haÉ—e da sanya hanu ta shafi kan É—akalallen cikinta.
“Ciki! inada ciki fa naji kace?”
“Eh kina É—auke da cikina, yanzu haka ajikinki, saura lokaci Æ™anÆ™ani kizama mummy’s boy”
Wani irin madaran farinciki ne, taji yana ratsa duk wani Æ™ofar sadarwa dake jikinta, ko kusa koda wasa bata taÉ“a, kawo hakan acikin tunaninta ba, rungumeshi ta sakeyi Æ™am Æ™am, haÉ—e da sakin wani irin murmushi, gaba É—aya sai tanemi ciwon jikin nata ma ta rasa, “Ashe itama zata zama Mama? lallai ALLAH Abun godiya ne” tafaÉ—i haka acikin zuciyarta.
“Babyna mu koma gida ko?” yatambayeta, cike da tarairaya.
Dama ita uwar shagwaɓa ce, aikuwa tuni ta narke masa, haɗe da kaɗa masa kai, alamar
“Eh”
KarÉ“o musu takardan sallama yayi, haÉ—e da dawowa cikin É—akin, É—agata yayi caÉ—ak, yasanyata acikin Æ™irjinsa, haka yanufi Æ™ofar fita, daga cikin É—akin, shagwaÉ“a tasakamai, akan cewa ya sauÆ™eta Æ™asa, zata iya takawa da Æ™afafunta, amma fir yaÆ™i, waishi bayasone ko kyakkyawan motsi tayi, bayaso tasha wahala, haka suka fito cikin asibitin, kowa sai kallonsu yake, abokan aikinsa kuwa, dariya kawai sukeyi masa, sam basuyi mamaki ba, domin kuwa duk wanda yasan Dr.Sadeeq, to yasan,cewa, yana matuÆ™ar Æ™aunar Zahrah’n shi, domin ko da yaushe sunanta, nanan raÉ—au acikin bakinsa.
STORY CONTINUES BELOW
A hankali yake tuƙa motar, tana manne ajikinsa, ji yake kamar ya maidata cikin jikinsa, wani irin sabon ƙaunarta, yakeji na huda fatarsa, yana shiga cikin jikinsa.
“Me zakici na saya miki my lovely na?” ya tambayeta, cike da kulawa.
Harshe tasanya, ta tanÉ—e bakinta, haÉ—e da cewa “Ni gurasa kawai nakeson ci, sai kuma shaka, amma gurasan, nafison wanda, aka yanka masa tomatoes, sosai asamansa” taÆ™are maganar tana haÉ—iye yawu.
Dariya sosai tabashi, yanayin yanda tayi maganar kaÉ—ai, ya isa tabbatar maka cewa, cike take da kwaÉ—ayin gurasan.
“Okay kome kikeso ni me samamikine, matuÆ™ar a kwaishi acikin duniyar nan, ni dakaina kikeso nayi miki gurasan ko kuma, nemo miki zanyi a waje?”
Dariya tayi haÉ—e da dubansa cikin shagwaÉ“a tace “Kai ka iya gurasa ne?”
“Ko ban iyaba akanki ai zan koya” yafaÉ—i haka yana murmushi.
“Nidai banaka nakesoba, kawai ka nemomin, kuma ma ni nafison wanda akayi a gida, bawai wanda ake sayarwa a waje ba!” taÆ™are maganar tana me turo É—an Æ™aramin bakinta gaba.
“Wannan me sauÆ™i ne, yanzu kuwa zan kaiki, gidan da za’a miki gurasa” yafaÉ—i haka yana me karya akalan motar tasa, zuwa wani hanu daban.
(Wallahi nima kwaÉ—ayin gurasan nake? batun yauba, ko ta wayane, kuturomin please.?)
Mamakine yakamata, ganin sun tsaya agaban gidan Hajiya, kallonsa tayi haÉ—e da zaro idanunta
“Gidan Hajiya fa, ka kawo mu” tafaÉ—a tana wuÆ™i wuÆ™i da idanu.
“Eh mana, kinsan Hajiya, Æ™wararriya ce, wajen iya sarrafa abinci, kuma ina databbacin cewa ta iya gurasa, taso mushiga” yafaÉ—i haka yana me miÆ™a mata hanunsa, alaman takama.
“A’a gaskiya nidai mukoma gida, yanzu idan ta tambayi, DALILINA nason cin gurasa, muce mata me?”
Murmushi yayi haÉ—e da cewa “Baza ma tatambaya ba, ai itama tasan watarana, mutum yakan jin son cin irin waÆ´annan abubuwan” Da haka Zahrah ta yarda suka shiga, cikin gidan.
Suna Sallama a falon, Hajiya dake zaune, tana duba wasu lace’s, dake zube a gabanta, ta amsa musu, cike da fari’a, da kuma mamakin ganinsu da tayi, domin kuwa sam bata tsammaci ganinsu, nan kusa ba, saboda basu jima da zuwa ba.
Kan Zahrah a ƙasa, ta ƙaraso cikin falon, cike da ladabi ta durƙusa, akan guiwowinta, ta gaida Hajiya.
Cike da fari’a, Hajiya ta amsa mata, haÉ—e da kamo hanunta, ta zaunar da ita, akusa da ita.
“Batun yauba na faÉ—a miki, nima uwace, ki saki jikinki dani, zanfi jin daÉ—in haka!” Hajiya tafaÉ—i haka cikin son nunawa Zahrah Æ™auna.
“Nidai yanzu agidannan, ba a wani damu dani ba, idan nazo ma ba a wani bani kulawa” abun da Dr.Sadeeq yafaÉ—a kenan, yanayin yanda yayi maganar kamar wani Æ™aramin yaro.
Dariya sosai yabawa Zahrah, ta lura shidai shagwaɓaɓɓene na ƙarshe.
“Ai ni bana yayin tsoho, idan har nasamu sabo, dama ba É—iya mace Æ™arama nake da shiba, to Allah yabani sainace banaso? kariga daka zama goÉ—o goÉ—o dakai, me zanyi dakai, ko kinga ya dace na bashi kulawa ne Zahrah?” Hajiya ta tambayi Zahrah.
Kunyarsu ne su duka yakamata, amma kuma yazatayi, Hajiya nason janta ajiki, dole itama ta sake da ita.
“A’a Hajiya, idan kika basa kulawa, zai Æ™ara shagwaÉ“ewa da yawa!” Zahrah tafaÉ—i haka, tana me satan kallonsa, ta gefen idanunta, tasakar masa gwalo.
“To kaji abun da matarka ma tace, saboda haka, sai kayi haÆ™uri” inji cewar Hajiya.
“To ya na’iya, idan banyi haÆ™uri ba, kuma tunda kikace haka, saina gayawa Hajiya komai” yafaÉ—i haka yana kallon Zahrah.
STORY CONTINUES BELOW
Wayyo Allah, Zahrah ina ƙasa ta ɓule tashige ciki, tsabar kunya, tasani, ƙaramin aikinsa ne, ya gayawa Hajiya, cewa ta nada ciki, amma ko daya kunyatata.
Kallon tuhuma, Hajiya tashigayi musu dukansu biyu.
“Me kuke É“oyewa?” ta tambayesu.
“Hajiya waifa kwaÉ—ayin gurasa take, kuma wai na gida takeso, shine na kawota ki mata” Dr.Sadeeq yafaÉ—i haka, yana me Æ™ara faÉ—aÉ—a fari’arsa.
Kallon Zahrah, Hajiya tashiga yi, na ƴan wasu sakanni, tsab tafahimci abun da take son fahimta, take wani irin farinciki, ya ɗarsu acikin zuciyarta, hakanan taji ƙaunar Zahrah, ta sake shiga zuciyarta.
“Alhamdulillah! Masha Allah!! aikuwa yanzu zakici gurasa, da kaina ma zanyi miki” Hajiya tafaÉ—i haka cike da tsananin jin daÉ—i. ” Ashe dai akwai, tsananin rabo, dake tsakanin Dr.Sadeeq, da kuma Zahrah, yanzu da ace ta dage, ta kafe kai da fata, ta hanasu aure, shikenan kuma da wannan cikin, alayi za’a sameshi, daga nan kuma, ta É“ata sunan zuri’arta, domin kuwa aje azo yaro ko yarinyar da aka haifa wajensu zai dawo, tunda Sadeeq shine uban sa” Hajiya tafaÉ—i haka acikin zuciyarta.
Zama Zahrah tayi, acikin falon, tana me hararan Dr.Sadeeq ƙasa ƙasa, Allah ma yasota da bai ce ciki ne da ita ba, da itakam yagama kasheta, sam bata fahimci cewa Hajiya, ta gane hakan ba.
Bayan mintunan da basu da wani yawa sai ga Hajiya, hanunta ɗauke da plate, wanda ke shaƙe da gurasa, sosai yaji ƙuli, da kuma mangyaɗa, gashi an ƙawata samansa, da dangin su albasa da kuma tumatur, hadda kabeji, ga kuma cocumber, wayyo wannan gurasar fa tayi, tuni yawun Zahrah ya tsinke, haka ta shiga lasan bakinta, kamar wata mayya, ai Hajiya na aje plate ɗin gurasan, Zahrah ta jawo shi gabanta, sam tama manta da cewa Hajiya surukarta ce, hanu baka hanu ƙwarya, haka Zahrah kecin gurasan, abun daya yi matuƙar bawa, Dr.Sadeeq mamaki kenan, shidai yasanta, ita ba mutum bace, me cin abinci da yawa, hasalima idan zataci abinci, aɗan ƙaramin kwano take ɗebowa, amma yau gashi tana cin gurasa, tana wani lumshe idanunta, kamar bata taɓa, cin abinciba, haka takeyi, idanu kawai, ya zuba mata, aduk ko wani minti ɗaya ƙaunarta sake cika zuciyarsa take.
Sosai Zahrah, taci gurasan nan, sai da tajita ta ƙoshi nak, kamar tunbinta, zaiyi bindiga, kafun ta ɗauki, goran ruwan faro, takai bakinta, ajiyar zuciya tashiga sauƙewa, akai akai, kamar wacce tayi tsere.
“Sannu” Dr.Sadeeq, yafaÉ—a mata haka, cike da kulawa.
Murmushi tasakar masa haÉ—e da É—an matsowa kusa dashi, dayake Hajiya bata falon.
“Naci gurasa saura shaka” taÆ™are maganar tana tanÉ—e É—an Æ™aramin bakinta.
Idanunsa ya zuba mata, haÉ—e da cewa.
“Wani irin baby ne haka na samiki, me masifar ci, da kuma kwaÉ—ayi?”
Ɗan ƙaramin bakinta taturo gaba haɗe da cewa.
“Wallahi inaji, idan bansha shaka ba, akwai matsala, batun yauba nake jin kwaÉ—ayi matsananci, amma na yau É—in dai yayi over, har inajin idan bansamu, abun da nakeso ba, bazan iya koda yin bacci ba ” taÆ™are maganar tana me shagwaÉ“e fuska.
Murmushi yayi, haÉ—e da sanya hanu, yashafi kan kumatunta, cike da kulawa yace.
“Allah YasauÆ™eki lafiya, My Acici na!”
Dariya suka saka, su dukansu biyun.
Hajiya dake tsaye, tana kallonsu, batare da saninsu ba, itama ta saki murmushi.
“Ashe da tahana Sadeeq auren Zahrah, Æ™warai da ta tauye, musu haƙƙinsu, Allah sarki, ashe suna son junansu har haka?”
Da wannan zancen zucin taƙaraso cikin falon.
“A’a Hajiyar gurasa, kin Æ™oshine kodai a Æ™aro miki?” Hajiya tatambayi Zahrah.
Ƙasa tayi da kanta, haÉ—e da cewa “NaÆ™oshi Hajiya, saidai zan tafi da sauran gida, saboda inaso naci kafun na kwanta”
“Wannan ai me sauÆ™i ne, na aje miki wani ma a kula, idan kin tashi saiki tafi dashi” Inji cewar Hajiya.
“Hajiya bakida Shaka acikin gidan nan ne? kinsanfa mutumiyar taki, kwaÉ—ayi ta koya, yanzu kuma wai shaka take son sha” Dr.Sadeeq, ya tambayi Hajiyarsa.
“Ai kuwa akwai shaka, acikin fridge, domin kuwa jiya da dare, banajin daÉ—in bakina, shine na haÉ—a nasha, to akwai ragowan, yayi sanyi ma sosai, ae inaga” Hajiya tafaÉ—i haka tana me nufar wajen da fridge É—inta ke aje.
Shaka’n ta É—auko, ta kawowa Zahrah, wayyo Zahrah tasamu abun da takeso, gyara zama tayi daÉ“as, tashiga zuÆ™an shakanta abunta, daÉ—i kamar kunnenta zai fita haka takeji.
Hmmm Zahrah, dai basu bar gidan Hajiya ba, saida tayi Æ™at, har guzuri, na gurasa, da kuma, kayan Æ™walama, Hajiya tayi mata, tatafi dashi, koda sukazo tafiya, Dr.Sadeeq ya keÉ“e da mahaifiyarsa, inda ya gayamata cewa, Zahrah na É—auke da ciki, duk da tagane hakan, tun kafun ya faÉ—a mata, amma sai jin datayi daga bakinsa, yasanya taÆ™ara jin daÉ—i, sosai, takuma Æ™arfafa masa guiwa, akan cewa kome Zahrah takeso, yayi mata waya, ya sanar da ita, zatayi mata shi ko menene, ta bawa driver, yakai mata har gida, sosai yaji daÉ—in hakan…
Suna komawa gida, ta faÉ—a toilet, wanka tayi, kana ta É—auro wani É—an Æ™aramin towel, wanda ya tsaya iyaka cinyarta, tafito, yana zaune akan gado, yana danna laptop É—insa, sanye yake da dogon wando, da kuma wata farar riga me shara shara, tana fitowa daga cikin toilet É—in, ya sauÆ™e idanunsa akanta, murmushinsa dake, Æ™arawa fuskarsa kyau, yayi mata, itama ta mayar masa da martani, duka hannayensa, ya buÉ—e mata, alamar ta taho garesa, da gangan ta yada towel É—in, dake É—aure ajikinta, tashiga takowa zuwa garesa, wani irin abu yaji yashiga cikinsa, take yaji wani irin sha’awarta, me tsanani ta kamasa, tana zuwa tafaÉ—a jikinsa, haÉ—e da haÉ—e Æ™irjinsu waje guda, atare suka sauÆ™e ajiyar zuciya, rungumeshi tayi Æ™am, haÉ—e da cusa kanta acikin Æ™irjinsa, sosai Æ™amshin turarensa, keyi mata daÉ—i fiye da da.
Bakinsa ya É—aura akan wuyanta, haÉ—e da manna mata wani irin hot kiss, hanunsa yasanya duka biyu, yana shafa bayanta, cikin wata irin murya yace.
“Idan naganki da kaya, nakan rasa nutsuwata wani lokacin, yanzu kuma da kikazomin a haka, so kike na haukace miki ko Baby?” yaÆ™are maganar yana me sake cusa, kansa acikin wuyanta. Hanunta ta nutsa acikin gashin kansa, yayinda take ya mutsa gashin nasa a hankali, kansa ya maida kan Æ™irjinta, inda ya sauÆ™e bakinsa atsakiyan Æ™irjinta, wato tsakankanun breast É—inta kenan, lasan wajen yakeyi a hankali, yana me shafa kan mararta, lumshe idanunta tayi haÉ—e da sake Æ™anÆ™ameshi, sosai takejin daÉ—in abun da yakeyi mata, hanu tasa ta zame masa riga haÉ—e da turasa kan gado, ta kwanta akansa, Æ™asa yayi da kansa still zuwa Æ™irjinta, yasan abin da tafiso kenan, wata ayi sucking breast É—inta, yanda yake tsotson breast É—inta, yana sucking É—insu, shine abun dayafi, komai É—aga mata hankali, wani irin sha’awa me Æ™arfine yashiga ratsa jikinta, jawo kansa tayi ta haÉ—e bakinsu waje É—aya, sucking laɓɓan juna suke cike da Æ™auna, jin laɓɓan nata yake tamkar anshafa sugar, lokaci É—aya ya birkice mata, kwantar da ita yayi plat, haÉ—e da bin kowani kusurwa dake jikinta, da hot kiss, hanunsa yaÉ—aura akan breast É—inta yana murzawa a hankali, yayinda yake sucking É—inta daga Æ™asanta, kamar koda yaushe shiÉ—ewa take idan yana mata haka, amma nayau shiÉ—ewan nata na musamman ne, har wani zillo takeyi masa, saboba ya cireta acikin hayyacinta, Zahrah da Doctor, sunyi nisa basajin Æ™ira, babu wani Æ™yanÆ™yami, haka yake tsotse duk wani ruwa daya fito daga jikinta, idanunsa sun kaÉ—a sunyi jawur saboda tsabar jaraba, Zahrah kuwa kuka take amma bana wahala ba, haÆ™iÆ™a dole ta zauce, domin babu wata mace da za’ayiwa haka, tace bataji ajikinta ba, wani irin juyawa yaji kansa nayi masa alokacin da yagama shiga cikin jikinta, (kunsan daÉ—i ma nasawa, mutum yaji kamar, kansa baya jikinsa, lol) to haka Dr.Sadeeq, yakeji a kullum game da Zahrah’n sa, haÆ™iÆ™a Zahrah’nsa, ta da bance acikin mata, yau kam dai, sun haukacewa juna, domin dukansu suntafi wata duniya, me daÉ—in gaske, akullum jinsu suke kamar sabin haÉ—uwa, bakomai ke sashi yake liÆ™e mata ba, ako da yaushe, kamar daddaÉ—an É—umin, da ke cikinta, wanda ke ratsashi yana sanyashi nishaÉ—i, yana acikin jikinta, ya É—aura bakinsa akan nata bakin, harshenta yakama yashiga tsotsa a hankali, yana me Æ™ara shigewa can cikin jikinta, (hope kungane irin shigewan danake nufi?)A wannan rana Zahrah da Doctor da Æ™yar suka iya barin juna, gaba É—aya sun zautar da kansu, yayinda Æ™arin Æ™auna, yasake shiga cikin zuciyoyinsu, Zahrah batayi bacci ba saida tasake cin gurasa, tayi nak, haka ta kwanta tana ta sauÆ™e numfashi, kamar zata fashe haka takejinta, tsabar Æ™oshi…+
*** *** ***
*ZAID*
Kwance yake akan doguwar kujeran dake falon, kansa da komai nasa suna kallon sama, amma idanunsa a rufe suke, a yanzu yafison ya keɓe shi kaɗansa, batare da wani ko wata sun takura masa ba, shikaɗai yake zancen zucinsa.
“Bazaice baya tunata ba, haka kuma bazaice bata kwance acikin zuciyarsa ba, da sonta yake kwana, dashi yake tashi, duk da cewa ya tsaya yana ta addu’a, akan Allah Ya yaye masa Æ™aunarta, balaifi yaÉ—anji sauÆ™i, amma kuma har yanzu akwai soyayyarta, a tattare dashi”
Afrah da tun ɗazu ke tsaye akansa, ta zuba masa idanu, haƙiƙa tana matuƙar ƙaunar Zaid, musamman yanzu da ya shayar da ita, wata zuma wanda babu wani namiji, daya shayar da ita kwatan kwacinta, ada tana ɗokin auren Zaid ne, saboda kyau da kuma kuɗinsa, amma yanzu shiɗin takeso, koda kuɗi ko babu, tana matuƙar ƙaunarsa, batason wani abu dazai ɓata ransa, tana yi masa tsananin biyayya.
“Dear!” taÆ™ira sunansa murya a sanyaye.
Bai buÉ—e idanunsa ba, haka bai kuma amsa mata ba, duk da cewa yana jinta, hakan nan yaji bakinsa, yayi masa nauyi, yagaza amsa mata.
Ganin haka yasa ta ƙaraso zuwa inda yake kwance, durƙusawa tayi, a gabansa haɗe da sanya hanunta, akan wuyanshi, da sauri ta cire hanun na ta, sakamakon jin zazzaɓi da tayi ajikinsa.
Fuska ta marerece cike da kulawa tace “Dan Allah Dear kasha magani mana, tunjiya fa kake fama da zazzaÉ“in nan, meyasa kakeson Æ™arawa kanka damuwa ne? haÆ™iÆ™a nasan cewa kana sonta, amma kuma tunda kasan ita yanzu ta haramta a gareka, miye amfanin tunaninta, bance kadaina sonta ba, amma inaganin tunaninta da kakeyima haramunne”
Sai alokacin yabuÉ—e idanunsa, da suka kaÉ—a sukai jajur dasu, wani irin murmushi yayi, me É—auke da ma’anoni masu tarin yawa.
“Kawomin maganina insha” kawai yafaÉ—i haka, don bayason ta sake taso masa da mikinsa, don baijima da kwanciya ba, É—azu ma har kuka yayi acikin toilet batare da kowa ya saniba, brain É—insa takan hautsinewa ne, idan yatuna cewa Zahrah tawani ce, yakanji kamar yayita kwarara ihu, idan yatuna irin cin zarafin da yayi mata, yakanji inama da ace suna tare, daya kyautata mata fiye da yanda zai kyautatawa kowa aduniya, ba tun yauba, yace da ana sauya Æ™addara, da tuni ya koma baya ya sauya tasa Æ™addaran, da yasani da tunfarkon ganinsa da ita, yabiya sadaki aka É—aura musu aure shida ita.8
Afrah ce takatsesa daga tunanin da yakeyi ta hanyar cewa.
“Ga maganin nakawo maka”
Karɓan magungunan yayi daga hanunta, haɗe da ɓallesu acikin gidansu, ya watsa acikin bakinsa, kana yabi da ruwa.
Zama Afrah tayi akusa dashi, har jikinsu na gogan na juna, hanunta tasanya ta kama nasa hanun, cike da lallashi tace “Inasonka Mijina, banason inaganinka acikin damuwa, dan Allah Ko badanni ba, kadaina sanya kanka acikin damuwa!” kafun ma ta Æ™are maganar, tuni har idanunta sun kawo Æ™walla, tausayinsu takeji su duka biyun.
STORY CONTINUES BELOW
Murmushinsa me kyau, da kashe zuciya yayi mata, haÉ—e da jawota jikinsa, cikin wata irin murya yace. “Kada ki damu, komai watarana zai wuce, naso na daure amma kamar bazan iya ba, duk da haka amma bazan karaya ba, zanta jarrabawa, watarana sai labari”
Hawayen da suka cika cikin idanunta ne suka tsiyayo waje, “Inama ace wannan Æ™aunar itace tasamu daga wajen Zaid” tafaÉ—i haka acikin zuciyarta.
Ganin tana hawaye yasanya hanunsa ya share mata, jawota yayi ya rungumeta acikin Æ™irjinsa, acikin zuciyarsa yace “Zanyi Æ™oÆ™ari nasoki Afrah, zan yi Æ™oÆ™ari nasama miki gurbi acikin zuciyata, nagode da kulawarki agareni” abunda Zaid bai saniba shine, maganar da yayi, ba iyaka zuciyarsa ta tsayaba, harta fito fili.
Murmushi Afrah tayi haɗe da sake shigewa cikin jikinsa, hanu yasa ya ɗago haɓarta, suka jefa idanunsu acikin na juna, bakinsa ya ɗaura akan nata bakin, yashiga tsotson lips ɗinta a hankali, wani irin sanyin daɗi taji acikin ruhinta, kamo laɓɓansa itama tayi, ta shiga tsotsa, har mamaki takeyi idan tana tsotsan laɓɓansa, saboda laɓɓansa taushine dasu, kamar laɓɓan mace wacce tasan kanta.
Kissing É—in juna sukeyi sosai, yayinda yasanya hanunsa a bayanta, ya zame mata zip É—in rigar dake jikinta, bata da wani manyan breast amma tana rage masa zafi, yanda yake murza breast É—inta cikin nutsuwa yana kuma tsotson lips É—inta, shi yasanya taji gaba É—aya jikinta yayi laÆ™was, haÆ™iÆ™a Zaid yasan kan mace, yasan yanda zaiyi ya zautar da ita, a iya romance kaÉ—ai, yana bata gamsuwa hundred percent, tuni ta cire masa rigan jikinsa, tashiga goga masa breast É—inta akan chest É—insa, take yashiga fidda wani irin numfashi, daman tasan hakan shine logonsa, takaranceshi sosai, (Ko miji baya sonki, idan kika karanci halayyarsa, zakiji daÉ—in zama dashi, musamman idan kika fuskanci, abun da idan kikayi masa zaki ruÉ—asa, ko acikin sex ko romance, please Æ´ar uwa kada kiyi wasa da wannan daman) sosai suke kashe juna da salo, É—aukarta yayi caÉ—ak, yanufi bedroom da ita, akan gado ya shumfuÉ—eta, yashiga tsotseta.. Hmmm Zaid jarababbe Afrah jarababbiya, haka suka mannewa juna, duk da cewa Afrah ko farcen Zahrah bata kamo ba, amma balaifi itama tana da nata ni’iman, don dama ko wace mace da irin ni’imarta, sannan kuma baya ga haka, sosai yake samun gamsuwa a wajenta, domin itama ta iya romancing namiji, kuma sosai take gyara kanta, don Zaid yaji zam zam, lol. Amma kuma Zaid kam yasan daga kan Zahrah yagama jin wani zam zam, wanda zai gamsar dashi. (Kunsan muÉ—in na musammanne? idan kina da kishia me suna fatima, to kiji tausayin kanki?? saura kuma su o’o dan sunansu ba fatima bane, suce nayi Æ™arya, namesake kuzo kufaÉ—amusu cewa maganata gaskia ce.?)1
***
Tsaye yake acikin kitchine gaba ɗaya ya haɗa gumi, banda ƙonewan da yayi a hanunsa yafi sau biyar, yanzuma ƙonewa yayi a babbar yatsarsa, na hanun dama, ya tsaya yana hura wajen, kwanon soya ƙwaine ɗaure akan gas, yayinda hanunsa ke riƙe da cokali, gaba ɗaya gaban gas ɗin ya ɓaci da manja, gashi har gaban rigar sa manjan ya taɓa, waishinan wainar fulawa yakeyi (Hana baba tashi, mudai muke cemai anan, amma sauran garuruwa bansan me suke ƙiranshi ba, kunsan hana baba tashi akwai daɗi, musamman idan yaji yaji??)
Ƙoƙarin juya wainar fulawan yake, amma yaƙi juyuwa, gaba ɗaya ya ƙona hannayensa, har wainarma tasoma ƙonewa, da ƙyar ya samu ya kwashe, kuma dama wanda ke cikin kaskon shine na ƙarshe, kashe gas ɗin yayi haɗe da ɗaukan tissue ya goge gumin dake tsastsafowa a goshinsa, plate ɗin wainar da kuma roban yaji yaɗauka ya nufi falo.
Tana zaune akan sofa, tayi piecess da ƙafafunta, sanye take da wata ƴar riga marar nauyi, itanan zaman jiransa take, yakawo mata wainar fulawanta taci. Yana shigowa cikin falon tasaki dariya, domin kuwa har kumatunsa manja ne.
Ganin haka yasanya sa ɓata fuska, haɗe da tsayawa yana jifanta da hararan wasa.
“Kaganka kuwa, chab aikuwa kayi dumu dumu da manja!” tafaÉ—i haka tana Æ™oÆ™arin gimtse dariyarta.
Shagwaɓe fuska yayi kamar wani ƙaramin yaro, plate ɗin wainar yakawomata gabanta ya aje mata, haɗe da aje mata roban yaji, muƙut haka ta haɗiyi wani yawu tsabar kwaɗayi, tuni ya wunta ya tsinke, jawo plate ɗin gabanta tayi, haɗe da gutsuran wainar fulawan takai bakinta. Da sauri ta tofar da wainar fulawan sai kuma tashiga kelaya amai, babu ƙaƙƙautawa, amatuƙar ruɗe yayo kanta, shiya riƙeta harta gama yin aman, dakansa ya gyara wajen, zama yayi haɗe da jawota jikinsa cike da tausayinta, yashiga yi mata sannu.
Kwanciya tayi luf acikin ƙirjinsa tana me sauƙe ajiyar zuciya, sosai tagalabaita, amai ba wasa ba.
STORY CONTINUES BELOW
Bayanta yake shafawa a hankali, yana É—an jijjigata, kamar wata jaririya.
“Abincinne ba daÉ—i, yasa kikayi amai?” yatambayeta.
Ya mutsa fuska tayi haÉ—e da É—aga masa kai ashagwaÉ“e tace “Ƙauri haÉ—e da warin hayaÆ™i wainar fulawan keyi”
Narke fuska yayi haÉ—e da karya wuyansa gefe, “yanzu duk Æ™oÆ™arin nan da yayi, yatashi a banza?” yatambayi kansa.
Ajiyar zuciya yayi haÉ—e da cewa “Kiyi haÆ™uri, bansan ya akayi yayi warin hayaÆ™i ba, yanzu to mezakici?” cike dakulawa ya kuma tambayanta.
Zahrah Æ´ar rigima da shagwaÉ“a, sake narke masa tayi, É—an Æ™aramin bakinta taturo gaba, haÉ—e da cewa “Ni yanzu, Banana PineApple Smoothie kawai zan sha”
“Banana pineapple smoothie ba abincine wanda zai riÆ™eki ba, kifaÉ—amin yanzu me kike so bayan smoothie É—in?”
“Gasashshen nama, wanda aka sa masa, sweet pepper dakuma onion” ta faÉ—i haka tana tanÉ—e baki.
Hanu yasanya yashafi gefen kumatunta, inda dogon suman kanta ya kwanta, “Wannan ba abun damuwa bane, kinaso muje mu sayone kokuma naje ni kaÉ—ai?”
Tsulum tatashi zaune haÉ—e da cewa “muje tare”
Ɗaki suka koma shida kansa ya shiryata cikin, wani doguwar riga na lace, yanaɗe mata jikinta da wani vail marar nauyi, shima kayan jikinsa ya sauya, suka fita hanunsu sarƙe acikin na juna.
Wani haÉ—aÉ—É—en hotel suka nufa, hotel É—in namusammanne, domin kuwa sai waÆ´anda suka amsa sunansu ne suke zuwa cin abinci wajen.
Yana riÆ™e da hanunta suka kutsa cikin hotel É—in, awani É“angare wanda babu yawan jama’a sosai suka zauna, suna zama wata waiter da jikinta ke sanye da uniform taÆ™araso wajensu, cike da girmamawa ta basu menu, dan zaÉ“an abun da suke so, Zahrah ce takarÉ“i menu’n tazaÉ“i abun da takeso akawo mata, Dr.Sadeeq kam bai buÆ™aci komaiba, saboda a Æ™oshe yake.
Mintuna kaÉ—an aka kawowa Zahrah abun da takeso, gyara zamanta tayi, haÉ—e da É—aukan gasashshen namanta tasoma ci, harwani lumshe idanunta takeyi tsabar daÉ—i, ji take kamar bata taÉ“a cin wani nama me daÉ—in wannan ba, sosai taci naman, kana ta É—aura banana pineapple smothie akai, shidai kallonta kawai yake, kome tayi burgesa take, kallonshi tayi da fararen idanunta, haÉ—e da É—aukan tsokan nama guda É—aya, takai bakinsa, babu musu yabuÉ—e bakinsa tasamai, É—age masa giranta guda É—aya tayi sama, haÉ—e da cewa “Yakaji naman, daÉ—i ko? hmm ai daga yau kullum anan zanna cin nama!” taÆ™are maganar tana jijjiga kanta, shidai murmushi kawai yaketa aika mata.
Harta gota, zata wuce, sai kuma tayi saurin dawowa da baya, sake ware idanunta tayi akan yarinyar, tabbas itace bazata manta fuskarta ba, kallon yarinyar tashigayi sosai, itakuma yarinyar sai dariya take tana kaÉ—a kanta, da’alama tana cikin farinciki. “Zahrah!” taÆ™ira sunan yarinyar ahankali, yanda ita kaÉ—ai da tayi maganar ne zataji me tace, “Itace wacce hotunanta suka cika jikin bangon É—akin Zaid, kenan itace Zahrah’n Zaid? itace mafarki dakuma burinsa?” abun da Afrah ke faÉ—a kenan acikin zuciyarta, tsintar kanta tayi da tsayawa tana kallon ta, bawata babba bace bazata wuce 20 to 21 year ba, aÆ™alla tasan zata fita da 3 year, ita kanta yarinyar tayi mata kyau, domin kuwa tana da burgewa, kyawunta abayyane yake, “Hmmm idan dai har Zaid zaina mafarkin samun irin wannan tauraruwar, me zaiyi da irina?” Afrah ta tambayi kanta a bayyane.
“Mekikeyi a tsaye anan kuma?”
Muryar Zaid yakaraÉ—e cikin kunnuwanta, da sauri tajuyo tana kallonsa, sam ita tama manta da cewa tare suke.
Kallonta yayi naɗan sakanni, kafun ya raɓa ta gefenta ya wuce.
Ƙirjin Dr.Sadeeq ne ya buga, alokacin dayaga gilmawan Zaid ta bayan Zahrah, amma kuma da dukkan alamu shi Zaid ɗin bai lura dasu ba.
“Ya kamata mutafi ko princess, idan yaso saimu yi take away É—in naman mutafi dashi gida, sai ki Æ™arasa ci acan” Dr.Sadeeq yafaÉ—a a Æ™agauce.
“Um um nidai Hubby kabarni please, nakusa nacinye fa” Zahrah tafaÉ—a a shagwaÉ“e.
Babu yanda ya iya, dole haka ya barta, taƙarasa cin namanta.
Tana kammalawa kuwa, yakama hanunta suka bar cikin hotel ɗin, ba gida suka nufa direct ba, saida suka biya wajen saida ice cream yasaimata, kana suka ɗauƙo hanyar gida.
Gaba É—aya jin zuciyarsa yake a jagule, “Meyakawo Zaid wannan hotel É—in? Kodai bibiyan matarsa yake?” tambayar da Dr.Sadeeq ke tayiwa kansa acikin zuciyarsa kenan, amma bayida wanda zai basa amsoshin tambayoyinsa. (? Doctor fa yana tsoron Baba Zaid yasin)
Suna isowa bakin gate É—in gidannasu, me gadi ya wangale gate É—in Doctor yatura hancin motarsa ciki.
Tana ganin shigarsu cikin gidan, tasaki wani irin murmushi, tun fitowarsu a hotel É—in take biye dasu, acikin motarta, batare da tabari sun gane hakan ba.
“Zanyi muku zuwa na musamman” tafaÉ—i haka a bayyane. HaÉ—e dayin reverse ta juya akalar motarta zuwa gida…