Skip to content Skip to sidebar Skip to footer

SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 10 BY FATYMA SARDAUNA

SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 10 BY FATYMA SARDAUNA

                    Www.bankinhausanovels.com.ng 

Saida kusan gabaki Ι—aya mutanen da suka kawo Zahrah suka soma watsewa zuwa wajen dinner, kafun Husnah ta matso kusa da amarya Zahrah wacce take aikin kuka.   Hannayenta takamo haΙ—e  da zama gaf da’ita.

“Please Zahrah kidaina wannan kukan, yanzu haka Doctor yace inkai masa ke yana boys guaters, kuma kinga babu amfanin kije wajensa kina kuka” Husnah tafaΙ—i haka ga cikin lallashi.

Zahrah dai bata kumace da’ita komai ba bata kuma daina kukan ba,,  wayar Husnah ce tayi Ζ™ara alamar shigowar Ζ™ira, sunan Dr.Sadeeq ne keyawo akan screen Ι—in wayar,,  tana kara wayar akan kunnenta yace

“Yadai Husnah, najiku shiru”

Sake kallon mutanen da sukayi ragowa acikin Ι—akin Husnah tayi.  

“Gaskiya babu dama Doctor, saboda dazaran anga zamu fita za’ace ina zankaita” Husnah tafaΙ—i haka cikin Ζ™asa Ζ™asa da muryarta….

Ajiyar zuciya Dr.Sadeeq yayi haΙ—e da cewa

“Okay to bakomai zan san yanda za’ayi, ku shirya me meckup tana nan zuwa”

Cikin matsanancin ciwon kan dake Ι—awainiya da’ita tashiga toilet ta Ι—auro alwala, kan Ζ™aton darduman dake shimfuΙ—e a tsakiyar Ι—akin ta hau ta kabbara sallah’n magriba,, tana idar da sallan meyi mata meckup ta Ζ™araso, haka tanaji tana gani ta bada fuskarta aka zizara mata meckup wanda yaΙ—auki fuskarta sosai..  Yauma dai meyin meckup Ι—inne ta shiryata tsab cikin wata haΙ—aΙ—Ι—iyar doguwar riga (wedding gown) na wani tsadadden leshi me matuΖ™ar kyaun gaske, riga ce doguwa har tana sharan Ζ™asa yayinda bayan rigar aka sanya wani haΙ—aΙ—Ι—en net me matuΖ™ar kyaun gaske, sosai net Ι—in da aka sanya abayan rigan yakuma Ζ™awata Ι—inkin,   lace Ι—in yakasance light pink colour yayinda kayan Ζ™yale Ζ™yale najikinsa yakasance golding ash colour,  sosai kayan yayiwa Zahrah kyau,,, haΙ—aΙ—Ι—en Ι—aurin Ι—an kwali aka tsantsara mata akanta, take tasake yin kyau,,,,   yau dai kwalliya da kuma kyawun da Zahrah tayi haryafi  wanda tayi a ranan kamu, komai nata yau na musamman ne tasha kyau sosai, ga doguwar riganta me Ι—aukar hankali, daddaΙ—an Ζ™amshi kawai take fitarwa ajikinta me sanya nutsuwa,,  duk da irin wannan kyawun da tayi sai dai fuskarta babu wani wadataccen walwala domin kuwa idanunta sunyi luhu luhu dasu,  cikinta kuwa banda kukan yunwa babu abun dayake yi mata, amma kuma saboda masifar taurin kai irin nata taΖ™i sanyawa cikin nata komai na abinci..  Husnah ma yau zama tayi akayi mata meckup nagani na faΙ—a, sosai itama tayi kyau, tasha adonta cikin wata doguwar riga  na golding white lace,  idan ka kalleta dole ka Ζ™ara domin itama tayi kyau sosai dama kuma itaΙ—in ma ko babu meckup tana da kyau masha Allah….

Yauma dai ango tare da amaryarsa zasu wajen dinner kowa yariga daya tafi harsu Auntie Raliya kuwa….

Husnah ce riΖ™e da hanun Zahrah suka fito compound Ι—in gidan inda motar ango ke jiransu.  

Shikam gaba Ι—aya kwana biyunnan salon kyawun  na Zahrah namatuΖ™ar tafiya da imaninsa babu ma kamar yau, gaba Ι—aya komai na surar jikinta ya bayyana bama kamar hips Ι—inta yafito raΙ—au acikin rigan..          

STORY CONTINUES BELOW

Husnah ce ta buΙ—e murfin motar dayake zaune aciki, sai da ta tattaro Ζ™asan rigan Zahrah’n  kafun Zahrah ta’iya shiga cikin motar ta zauna,, lumshe idanunsa yayi haΙ—e da shaΖ™an daddaΙ—an Ζ™amshin daya kawowa hancinsa ziyara, wani irin ajiyar zuciya me Ζ™arfi ya sauΖ™e,, kallonsa yakuma dawowa dashi kan tauraruwar da haskenta yacika idanunsa,,,  murmushi yasakar mata me Ζ™ayatarwa, yayinda ita kuwa kanta ke duΖ™e aΖ™asa tama kasa Ι—ago idanu ta kalleshi,,  hanunsa ya sanya ya Ι—ago haΙ“arta, sai alokacin ta iya jefa idanunta cikin nasa idon, wani irin abu yaji acikin jikinsa, ita Ι—inma hakane, da sauri ta rumtse idanunta,,  abun daba ta tsammata ba, sai jitayi ya jawota jikinsa,   haΙ“anta yakuma Ι—agowa da hanunsa na dama, haΙ—e da sanya Ι—ayan hanunsa yashafi gefen kumatunta  

“My Princess!”

yaΖ™ira sunanta cikin wata muryarsa me sanyi. a hankali ta ware idanunta acikin nasa idanun,  Ζ™asa Ζ™asa yayi da idanunsa haΙ—e da maida kallonsa ga Ι—an Ζ™aramin bakinta dayasha lipstick,  murmushi yakuma sakarmata haΙ—e da sake jawota ya Ι—aurata akan cinyarsa.

 

“Kinyi kyau fiye da kullum my princess!” yafaΙ—i haka still yana me shafa gefen kumatunta da hanunsa,    wani irin kunyarsane yakamata tunda take dashi baitaΙ“a yi mata irin kallon dayakeyi mata a yanzu ba, haka kuma baitaΙ“a jawota yaΙ—aurata akan cinyarsaba sai yau. Marairaice fuskarta tayi haΙ—e da sunkuyar da kanta Ζ™asa,,   sweet Ι—in dake cikin bakinsa ya cire, haΙ—e da Ι—ago fuskarta ya sanya mata acikin bakinta,   kallonsa tayi da Ι—ara Ι—ara idanunta, kansa ya jinjina mata yana Ι—an murmushi, ahankali tashiga juya sweet Ι—in acikin bakinta, dama kuma tunsafe babu wani abu daya shiga bakinta inbanda ruwa, sai wannan sweet Ι—in daya bata yanzu,,  hanunta yakama yashiga murzawa ahankali haΙ—e da kafeta da idanunsa wanda lokaci Ι—aya suka wani marairaice….   SauΖ™eta yayi daga kan cinyarsa haΙ—e da kama hanunta ya buΙ—e murfin motar riΖ™e da hanunta haka suka fito daga cikin motar,, kamar wata jela haka take binsa still hanunta na riΖ™e acikin nasa, direct wani dogon gini dake cikin gidan nasu suka nufa.   Ita dai kawai binsa take cikin takunta me Ι—auke da nutsuwa yayinda rigar jikinta kuwa ke share wajen, don ma wajen babu datti,     wani haΙ—aΙ—Ι—en falo ta tsinci kanta a ciki, suna shiga cikin falon Doctor yatsaya daga tafiyan da yakeyi haΙ—e da juyowa gareta,  murza hanunta dake cikin nasa yayi haΙ—e da zaunar da’ita akan kujera,  kaitsaye wajen wani fridge dake aje cikin falon ya nufa,  buΙ—e murfin fridge Ι—in yayi haΙ—e da Ι—auko kwalin fresh milk wanda bashida sanyi sosai,   glass cup ya Ι—auka ya tsiyaya fresh milk Ι—in aciki, saida yakusa cika kofin kafun yamaida sauran cikin fridge Ι—in ya aje..  Inda Zahrah ke zaune ta sunne kai Ζ™asa ya nufo, aje kofin fresh milk Ι—in yayi akan Ι—an Ζ™aramin table Ι—in dake kusa da kujeran daya zauna,  jawo Zahrah yayi jikinsa haΙ—e da sake Ι—aurata akan cinyarsa, kofin da fresh milk Ι—in ke ciki ya kawo dai dai saitin bakinta, cikin muryar lallami yace

“AnfaΙ—amin bakici komai ba tun safe, banaso kina zama da yunwa fa, banso tayi miki illa, kisha ko kaΙ—anne kinji baby na!”

Tsintar kanta tayi da kasa musa masa, saidai amma kuma gaba Ι—aya a tsarge take, bata taΙ“a zama akan cinyar wani haka ba, hakan yasa gaba Ι—aya ta takura,,   a hankali take Ι—an shan fresh milk Ι—in wanda harkusa da bakinta Dr.Sadeeq yake kawo mata kofin, shan fresh milk Ι—in take cike da nutsuwa yayinda shi kuma gaba Ι—aya idanunsa ke kanta, bakinta kawai yake kallo, karo na farko kenan arayuwarsa dayaji wani irin muguwar sha’awarta na fusgarsa,,, kafun shida ita su ankara tuni  hartasha  fiye da rabin kofin,, Ι—an ya mutsa fuskanta tayi  haΙ—e da sanya hanu ta shafi Ι—akalallen cikinta

“NaΖ™oshi fa!” tafaΙ—i haka tana me langwaΙ“ar da kanta gefe. 

“Um’um ban yarda ba nasan kinajin yunwa sosai, ki Ι—an Ζ™arasha ko kaΙ—an ne kinji _MY WIFE_!”  

Kalmar nan ta_MY WIFE_ daya Ζ™irata dashi  shiyasanya taji gaba Ι—aya jikinta yayi mata wani iri,,, bakinta ta turo gaba haΙ—e da cewa

“dagaske ni na Ζ™oshi, gashi kuma duk kasa janbakina ya goge!” taΖ™are maganar akasalance.

Wannan shagwaΙ“an da takeyi masa shiyake sanyawa yaji gaba Ι—aya jikinsa ya mutu,  har wani rufewa idanunsa keyi,, yabuΙ—e baki zaiyi magana kenan wayarsa tasoma Ζ™ara, kobai Ι—aga ba yasan dalilin Ζ™iran, yanzu haka yasan anacan antaru a wajen dinner su kawai ake jira, miΖ™ar da’ita yayi tsaye bayan ya aje cup Ι—in dake hanunsa,, amaimakon ya riΖ™e mata hanu su tafi kamar yanda suka zo sai gani tayi ya Ι—agata caΙ—ak yayi hanyar waje da’ita,, a tsorace tanemi sauΖ™a daga jikin nasa amma kuma kyakkyawan  riΖ™on dayayi mata yakasa bata daman hakan….

Bai direta ako ina ba sai acikin mota, yanashiga driver yaja motar suka fice daga cikin gidan… Kwanciya tayi luf ajikin kujeran motar haΙ—e da lumshe idanunta gaba Ι—aya sanyin AC’n da motar ke busawa ne ke damunta, sam batason sanyi yacika yawa a waje.  daga wani Ι“angare kuwa amatuΖ™ar takure take, saboda yanayin yanda yake murza hanunta dake  cikin nasa. sosai hakan kesawa taji wani iri acikin jikinta,  gani tayi gaba Ι—aya yau Ι—in ya sanja mata, yanayi mata wasu irin abubuwa da baitaΙ“a Ζ™oΖ™arin kwatanta yi mata shiba acan baya,  ada sam baya taΙ“a yunΖ™urin kama hanunta sai dai idan yazama dole,kuma koda ma ya kama hanunta bawani jimawa zai sake, sannan kuma sam baya yawan jawota jikinsa kamar yanda yakeyi mata ayau, gashi gaba Ι—aya taga yanayinsa ya sauya, idanunsa sunyi wasu kala tamkar wanda yakejin bacci…  Zuciyarta nayi mata lugude haka suka iso wajen dinner inda mutane suka cika maΖ™il zuwansu kawai ake jira… Suna isowa waje yaΙ—auki sowa yayinda mc yasake musu daddaΙ—an kiΙ—a me daΙ—i ta romantic…  kamar dai yanda kamu ya Ζ™ayatar haka dinner ma yaΖ™ayatar sosai Dr.Sadeeq yayiwa Zahrah Ι“arin kuΙ—i lokacin da aka Ζ™irasu tsakiyan fili,  sunsha liΖ™in kuΙ—i kam sosai, su Auntie Raliya ma sunzo sun liΖ™a musu,   amma duk yanda akaso amarya tayi rawa kasawa tayi, saboda bata iyaba, bakuma al’adarta bane yin rawa agaban mutane, kunya ma bazai taΙ“a iya barinta ba,, saida Dr.Sadeeq yariΖ™e hanunta yashiga juyawa da’ita afilin rawan, take aka hau musu tafi yayinda wasu daga cikin abokansa  suka ci gaba da yi musu Ι“arin kuΙ—i,,  suna komawa kan kujeransu mc yasanya musu daddaΙ—an waΖ™ar Ed sheeran,  shiru Zahrah tayi tana sauraran waΖ™ar sosai dama takeson waΖ™ar domin kuwa duk waΖ™an Ed sheeran yanayi mata daΙ—i…  Koda aka yanka haΙ—aΙ—Ι—en cake  Ι—in da aka Ζ™awatashi da sunan ango da amarya, da Ζ™yar Zahrah ta’iya bawa Dr.Sadeeq cake Ι—in abaki, gaba Ι—aya nauyi da kunya sun isheta gawani zazzaΙ“in daya sake kawo mata ziyara lokaci Ι—aya,,, lokacin da aka tashi a dinner tuni amarya Zahrah tayi laushi, hartakai bata iya dogon tsayuwa da Ζ™afafunta,  Ζ™arfe 10 na dare aka tashi a dinner Aunty Ladi da kuma Husnah su suka sanyata a wata mota, direct aka wuce da’ita asalin gidan da zata zauna wato gidan aurenta….    Gidane me matuΖ™ar kyaun gaske wanda aka kashe kuΙ—i sosai wajen Ζ™awatasa,      baginin gidan sama bane amma kuma yanayin yanda akayi ginin yayi kyau sosai,       wata haΙ—aΙ—Ι—iyar Ζ™ofa suka nufa, suna buΙ—eta kuwa suka tsinci kansu cikin wani Ζ™awataccen falo me kyaun gaske.   haΙ—aΙ—Ι—en falone  wanda yasha kujeru light orange and milk colour,  yayinda aka Ζ™awata jikin Ζ™ofa da window’n da wasu irin haΙ—aΙ—Ι—un labulaye masu kyau,  tsakiyar falon kuwa  mamaye yake da  wani haΙ—aΙ—Ι—en carpet  Orange colour,, ga wani irin Ζ™aton tv plasma dake aje kan wani haΙ—aΙ—Ι—en glass,, falon dai ba’acika masa kayan ado ba amma kuma yaΖ™awatu sosai komai na falon me tsada ne,, direct wani Ι—aki dake cikin falon aka wuce da Zahrah,,  Ι—akine me kyau wanda yaji royal furnitures milk colour, yayinda aka lailaye kan makeken gadon  da wani irin zanin gado pink me kyawun gaske…   Akan gado sukayimawa Zahrah masauΖ™i,   Husnah dakanta ta haΙ—awa Zahrah ruwan wanka,  koda tafito a bathroom Ι—in hannayen Zahrah dake zaune kan gado ta kamo, haΙ—e da janta har zuwa cikin bathroom inda ta haΙ—a mata ruwan wanka…

STORY CONTINUES BELOW

Wani Turare ta bata tace inji  Hajiya Shuwa,  sannan kuma tayi mata bayanin yanda zatayi amfani  dashi…  

Zahrah tana fitowa a wanka Husnah ta shafa mata powder haΙ—e da lipstick, wani riga da sket na material marar nauyi Husnah ta bata tasanya, take tafito Ι—as da’ita,  a tsakiyar gado Husnah ta zaunar da Zahrah haΙ—e da rufe mata kanta da wani irin haΙ—aΙ—Ι—en mayafi  me sheΖ™i da walwali, wasu turaruka masu Ζ™amshi Husnah takuma feshi jikin Zahrah dasu, take Ι—akin yakuma Ι—umamewa da Ζ™amshi,,   sake matsowa kusa da Zahrah Husnah tayi cikin murya Ζ™asa Ζ™asa tace

“Dan Allah Zahrah karkice zaki ci gaba da wannan kukan naki, ki Ι—an daure zuciyarki kinji Ζ™awata, kuma sannan kada ki hana Doctor haΖ™Ζ™insa, nasan zakiji tsoro amma please ki daure kinji Ζ™awata, banaje  falo na amsa waya ” Husnah taΖ™are maganar tana me miΖ™ewa tsaye, idanu tayiwa Auntie Ladi suka fice a tare….

Tun Zahrah na jiran dawowan su Husnah hartasoma jin tsoro, domin kuwa gaba Ι—aya gidan yaΙ—au shiru babu alaman akwai motsin wani mutum bayan ita,,, abun da Zahrah bata sani ba shine  su Husnah wayo sukayi mata suka tafi suka barta, sunyi hakanne kuma saboda taΖ™aitamata wahalan kuka, domin sun san sunace mata zasu tafi zata Ζ™ara fawan kukanta…..

GyangyaΙ—ine yasoma Ι—aukarta, dan haka saita jingina bayanta ajikin saman gadon  haΙ—e da lumshe idanunta da suketa tsiyayar hawaye…

A hankali yaturo Ζ™ofar Ι—akin bakinsa Ι—auke da sallama,  yasake shiga cikin wata farar shadda sabuwa Ζ™al sai sheΖ™i takeyi,  Ζ™amshi ne kawai ke fita ajikinsa, daganinsa kasan yana cikin matsanancin farinciki,, ledan dake hanunsa ya aje, haΙ—e da takowa zuwa wajen datake zaune ta jingina bayanta da saman gado,,     zama yayi akusa da’ita haΙ—e da Ζ™iran sunanta,, cikin murya me sanyi da kuma alamar bacci ta amasa masa,,    ahankali yasanya hanunsa ya  Ι—an jaye mayafin dake kanta, hawaye yagani kwance akan fuskarta,  hanunta yakamo haΙ—e da jawota jikinsa,  hanu yasanya yashiga share mata hawayen dake kan fuskarta.

“Ki daina kuka kinji my wife, bacci zakiyi ne?” yatambayeta yana me Ζ™aremawa fuskarta kallo,, fuska ta kuma kwaΙ“ewa, haΙ—e da  kaΙ—a kanta, cike da shagwaΙ“a tace

“Ina  Husnah?”

Ajiyar zuciya yasauΖ™e haΙ—e da sanya hanu yashafi lallausan gashinta dayasha gyara

“Husnah kuma Zahrah?” yatambayeta cike da mamaki..

“Eh tacemin zata amasa waya tana zuwa kuma haryanzu bata dawo ba!” yanzuma dai asangarce tayi maganar,,  murmushi yayi mata haΙ—e da cewa

“Kada kidamu Husnah zata dawo gobe, taso muje kiyi alwala idan munyi salla saikici abinci ko”  

Jitayi gabanta yayi wani irin faΙ—uwa amma kuma yazatayi da rayuwarta babu yanda ta’iya haka tabisa kamar jela harcikin bathroom,, saida yayi nasa alwalan kafun yabata waje itama ta Ι—auro alwala,,  tana fitowa daga cikin bathroom Ι—in ya miΖ™o mata  wata lufaya,  a Ι—aΙ—are tasanya lufayan  daya bata, hanunta yakama suka hau kan sallaya, shi yajasu salla raka’a biyu,   suna idarwa yayi musu addu’o’i haΙ—e da  kama kanta itama yayi mata addu’a… A tsorace ta zauna  akan gado haΙ—e da sake takure jikinta waje Ι—aya…

Wani Ι—an madaidaicin carpet Dr.Sadeeq  yashimfuΙ—a haΙ—e da cika tsakiyar carpet Ι—in da kayan ciye ciye, hanu ya miΖ™awa Zahrah alamar tataho garesa, cikin Ι—ari Ι—ari haka ta shiga takowa zuwa inda yake, hanunta yakamo yazaunar da’ita acikin jikinsa,  hijabin dake jikinta yasoma Ζ™oΖ™arin cire mata, da sauri tasake Ζ™anΖ™ame jikinta, ganin haka yasanya shi yin murmushi, ya fasa cire  mata hijab Ι—in,,  juice ya zuba acikin kofi haΙ—e da kai kofin bakinta, babu musu tabuΙ—e bakinta ta kurΙ“i kaΙ—an,   aje kofin yayi,  haΙ—e da yago gasasshen nama yakai bakinta,, kanta tashiga girgizawa alaman bazataci ba.

“Kiyi haΖ™uri kici kinji Baby na, kaΙ—an zakici bamai yawa ba!” yafaΙ—i haka cike da lallami,,,  shida kansa yake bata kazan, bata wani ci me yawa ba tace masa ta Ζ™oshi,  dakansa yatattara wajen yakai kitchine,, yana dawowa Ι—akin yasameta tsaye ajikin mirror tayi jigum,, fargabane yacika mata zuciya, wani irin tsoro ne taji ya Ι—arsu acikin zuciyarta wanda bazata iya misaltashi ba,,

STORY CONTINUES BELOW

Kaitsaye drower Ι—in dake cikin Ι—akin ya nufa,  wata doguwar rigan bacci sleeping dress  yaciro haΙ—e da Ζ™arasowa gareta,, “Kije kiyi brush, wannan kayan kuma kisanya kizo kiyi bacci”  hanunta na rawa haka ta amshi kayan sumi sumi ta wuce cikin bathroom, tana kammala brush tasoma cire kayan jikinta,  warware rigan da Dr. yabata tayi  tashiga Ζ™aremawa rigan kallo, doguwar rigace na bacci me net, amma kuma tana da faΙ—in wuya  sannan kuma rigan irin me nuna jiki Ι—innan ne,,  badon tasoba haka ta sanya rigan ajikinta,  hmmm sam bazata iya fita da wannan rigan gaban Dr. Sadeeq ba, saboda  gaba Ι—aya rigan ta bayyana breast Ι—inta, yayinda komai nata yafito  fili,  hijabin da tayi salla dashi ta Ι—auka ta sanya,, a Ι—aΙ—are  ta fito daga cikin bathroom Ι—in,, zaune tagansa akan gado tuni yasanja kaya zuwa farar jallabiya,    murmushi kawai Dr.Sadeeq kejifanta dashi,   cikin zolaya yace “Meye narufe jikin da hijabi?”

Ƙasa takumayi da kanta, yanzu kam ko Ι—an shagwaΙ“an ma takasayi masa…

Sarai ya fuskanci halin da take ciki,     “Zoki kwanta” yafaΙ—i haka yana meyi mata nuni da kan gadon dayake zaune,,  kamar wacce Ζ™wai yafashewa haka Zahrah ta zo ta kwanta akan gadon, gaba Ι—aya ta takure kanta waje Ι—aya,,,   miΖ™ewa yayi daga zaunen dayake haΙ—e da  kashe  wutan Ι—akin ya kunna na bacci, Zahrah najin takusan alamar yakusa zuwa kan gadon taji bugun zuciyarta ya tsananta, yayinda Ζ™irjinta yashiga wani irin luguden duka,,  kwanciyarsa akan gadon yayi dai dai da kusan Ι—aukewar numfashinta,,,,   da Ζ™yar ta’iya Ζ™wato numfashinta, haΙ—i sa soma  sauΖ™e ajiyar zuciya  a Ι“oye, kusan minti goma da hawansa kan gadon amma kuma taji baiyi mata wani abu ba, hakan yasa taΙ—anji zuciyarta tayi sanyi.    Shiru tayi tana me jin sauΖ™ar numfashinsa ahankali, wani irin mugun tausayinsa ne taji yaΙ—arsu acikin zuciyarta amma kuma ita bata da yanda zatayi, tunaninta ne ya katse alokacin da taji sauΖ™ar hanunsa  a bayanta,,   ahankali ya juyota tadawo tana fuskantarsa,, kallon fuskarta yashigayi batare dayace da ita komai ba, kusan mintuna 4 yayi yana kallonta, cikin wata irin murya wanda batasanshi da ita ba yace

“kicire hijabin nan saboda kiji daΙ—in baccinki ko”   

babu musu ta cire hijabin daga jikinta sai dai kuma bahaka ranta yaso ba, bargo yaja ya rufa musu  hanunta yakamo ta cikin bargon yariΖ™e acikin nasa,  “Ki kwantar da hankalinki, nasan kingaji, kiyi addu’a, kiyi bacci me daΙ—i” yafaΙ—i haka cikin muryar raΙ—a,  hanunta yasake damΖ™ewa acikin nasa hanun haΙ—e da lumshe idanunsa,  zai bartane kawai saboda tausayinta dayake ji, amma bawai don baya sha’awarta ba, hasalima baita Ι“a jin matsanancin sha’awarta irin nayau ba,  hakan yafarune kuma saboda baitaΙ“a samun kusanci me tsanani da ita irin na yau Ι—in ba, da wannan tunanin bacci ya Ι—aukesa,,,,   Zahrah ma dai baccin ne yaΙ—auketa batare data shiryawa hakan ba,,    Ζ™arfe Ι—aya na dare wani irin zazzafan zazzaΙ“i yarufe jikin Zahrah take tasoma karkarwa haΖ™waranta har haΙ—ewa suke, suna ba da wani sauti, hakan yafaru ne kuma sakamakon  sanyin AC wanda yayi mata yawa,   acikin baccinsa yakejin hucin numfashinta nafita da sauri,  a hankali ya buΙ—e idanunsa ya sauΖ™esu akanta, da sauri yatashi ya zauna haΙ—e da kamo kafaΙ—unta,,  “Zahrah!” yaΖ™ira sunanta a hankali,,   tanajinsa amma bazata iya amsa masa ba domin kuwa ba iya zazzaΙ“i ba hatta kanta jinsa take tamkar anΙ—aura mata gungumen ice, yamata nauyi   Da sauri ya sauΖ™a akan gadon, AC’n yafara kashewa, kana ya buΙ—e wata Ζ΄ar drower  maganin ciwon kai da zazzaΙ“i ya Ι—auko haΙ—e da goran ruwa,, yana zuwa ya ta data zaune, Ι“alle maganin yayi yasa mata abaki haΙ—i da kafa mata goran ruwa, babu musu ta haΙ—iye maganin, ajiye goran yayi  haΙ—e da hawa kan gadon, hanunsa yasanya akan wuyanta, zafi yaji zau kamar wuta,  ajiyar zuciya ya sauΖ™e, haΙ—e da cire rigan dake jikinsa, cikin  bargon yakoma, haΙ—e da jawota kusa dashi,  ahankali yasanya hanunsa a bayanta yayi Ζ™asa da zip Ι—in  doguwar rigan dake jikinta,,  cike da nutsuwa ya cire mata rigan,, Zahrah tana jinsa amma kuma ayanzu babu wani abu da zata iyayi wanda zata kare kanta,, bashi kaΙ—aiba har ita kanta saida ta sauΖ™e wani irin ajiyar zuciya me Ζ™arfi alokacin da  zallan fatar jikinsu suka samu haΙ—ewa waje guda.    lokaci Ι—aya yaji tunaninsa yasoma sauyawa, nutsuwarsa tafara gushewa, haka kuma idanunsa sun soma rufewa,,  haΙ—ewar jikin Zahrah danasa jikin baΖ™aramin feeling me girman gaske ya sauΖ™ar masa ba, tunda yake aduniyarsa yau shine karo na farko, da ya fara haΙ—a jikinsa dana mace haka, yasan yataΙ“a rungumar   Zahrah amma ba runguma irin wannan ba,,,,  Zahrah  kuwa baΖ™aramin jin daΙ—in jikin nasa tayi ba, jitayi gaba Ι—aya nutsuwa yasoma sauΖ™ar mata, sake maΖ™alewa ajikinsa tayi haΙ—e da cusa kanta acikin faffaΙ—an Ζ™irjinsa har yazamana laΙ“Ι“an ta suna gogan  fatar wuyansa,, jin yanda take Ζ™ara shigewa jikinsa shiya Ζ™ara taimakawa wajen Ζ™ara masa wutar sha’awarta, hannayensa duka yasanya a bayanta yasake riΖ™eta gam,  numfashi kawai yake fitarwa akai akai shi kaΙ—ai yasan meyakeji acikin jikinsa,,  yana cikin wannan irin yanayin yaji sauΖ™ar numfashin Zahrah ahankali yana fita da’alama baccine yakuma Ι—aukarta,,,   haka yarungumeta Ζ™am acikin jikinsa yayinda yacusa kansa acikin gashin kanta yana shaΖ™an daddaΙ—an Ζ™amshinta dake Ζ™ara rikitasa,, bakaΙ—an ba ya yi jarumta wajen ganin ya Ζ™yaleta baiyi mata komai ba,  haΖ™iΖ™a bakowani irin namiji bane zai haΙ—a jiki da mace ace ya iya daure zuciyarsa baiyi mata komai ba, balle ma mace irin Zahrah wanda irinsu basu da yawa acikin mata,,  da Ζ™yar bacci ya’iya Ι—aukarsa…….

Ƙiran sallan asuban fari akan kunnensa,, a hankali ya ware idanunsa akanta, baccinta takeyi cikin kwanciyar hankali da’alama zazzaΙ“i da ciwon kan dake damunta sun jima da kama gabansu,,  baisan lokacin da murmushi ya Ζ™wace masa ba, komai na Zahrah me kyau ne, har idan tana bacci kyawunta baya Ι“uya, kallon zara zaran eye lashes Ι—inta daya kwanto aΙ—an Ζ™asan idanunta yayi,,  ahankali ya zare jikinsa daga nata jikin, cikin sanΙ—a yatura Ζ™ofar bathroom yashige, gudun kada motsinsa ya tashe ta daga daddaΙ—an baccin da take,,  saida yafarayin wanka kafun ya Ι—auro alwala,,  tsayawa yayi yana kallon yanda taketa fidda numfashi a hankali,  badon sallah yazama dole akanta ba, to tabbas da babu abun da zai sanya ya tasheta a dai-dai wannan lokacin, zai bartane tasha baccinta ta Ζ™oshi,, ahankali yashiga girgiza Ζ™afanta haΙ—e da Ι—an Ζ™iran sunanta, cikin murya Ζ™asa Ζ™asa… Da yake bata da nauyin bacci, Ζ™ira biyu yayi mata ta buΙ—e idanunta,, da sauri ta sake jawo bargo ta rufe jikinta, kana tasoma raba idanu,   murmushi yakumayi mata haΙ—e da sanya hanu ya shafi gefen kumatunta.+

“Kitashi kiyi sallah, ni na wuce masallaci”

Bata iya amsa masa ba haryafice daga cikin Ι—akin,,    kallon kanta tashiga yi gaba Ι—aya gashinta ya watse yayi buji buji dashi, da’alama dai tasha juyi acikin bacci,,,    tana shiga bathroom ta haΙ—awa kanta ruwa me Ι—an Ι—umi, wanka tayi itama kana ta Ι—auro alwala (?Yadai dukanku wanka sai kace ?)….3

Tana fitowa daga bathroom Ι—in ta zura wata jan doguwar riga marar nauyi, haΙ—e da zura hijab ajikinta,  kan sallaya tahau  haΙ—e da dai-dai ta tsayuwarta……      Koda ta’idar da sallan saida tayi azkar kafun ta miΖ™e daga kan sallayan,,   harta zauna akan gado, maganganun Hajiya Shuwa suka faΙ—o mata arai inda take ce mata  _”Kada ta sake Ζ™amshi yabar jikinta, sannan kuma idan tayi sallan asuba kullum tana shafa turare aduk wani lungu da saΖ™o na jikinta”_ batasan mene manufar hakan ba, amma dai ta Ι—au maganar kuma zatayi aiki dashi.   Gaban mirror tanufa haΙ—e da Ι—aukan Ζ΄ar Ζ™aramar hand bag Ι—inta dake aje kan mirror’n  wani Ι—an kwalban body spray ta ciro daga cikin jakar, haΙ—e da fesawa ajikinta, daga kan wuyanta har zuwa bayan kunnenta, sosai turaren yake da Ζ™amshi, take Ι—akin ya gauraye da Ζ™amshin turaren,, tana shirin maida turaren cikin jakarta, Dr.Sadeeq yaturo Ζ™ofar yashigo bakinsa Ι—auke da sallama,, cikin murya me sanyi ta amsa masa sallaman nasa,,    direct inda take tsaye ya nufo, batayi tsammani ba saiji tayi ya buΙ—e hannuwansa ya rungumeta ta baya haΙ—e da Ι—aura kansa akan wuyanta,,,, idanunsa ya lumshe haΙ—e da buΙ—e hanci ya shaΖ™i daddaΙ—an Ζ™amshin dake fita ajikinta cikin wata irin murya yace

“Good morning madam!”

Kunyan sane yakamata,  saikawai tayi Ζ™asa da kanta haΙ—e da cewa

“Ina kwana”

“Lafiya Ζ™alau, yajikinki?” ya amsa mata yana me cusa kansa acikin wuyanta..

“Da sauΖ™i”

Ta mayarmai da amsa cikin Ζ™asa da murya…

“Ƙamshinki yamin daΙ—i sosai, kinyi sallah ne?”

STORY CONTINUES BELOW

Kanta ta Ζ™aΙ—a masa alamar “Eh” hanunta yakama yajata zuwa kan gado… Zama yayi kana ya jawota jikinsa,,    Ι—ago fuskarta yayi haΙ—e da jefa idanunsa cikin nata.     Sunanta yaΖ™ira cikin wata irin murya me Ι—auke da nutsuwa..

Kanta ta Ι—ago ta kallesa, ganin idanunsa tsaye cak akanta yasanya tayi saurin meda kanta Ζ™asa..    

“Meyasa kikejin kunya na sosai ne?”

Yayi mata tambayar da bata tsammata ba,, jijjiga kanta tayi alaman 

“babu”

Sake matseta acikin jikinsa yayi haΙ—e da kwantar da kansa akan kafaΙ—anta.

“Mallakarki danayi wata babban nasara ce dana samu acikin rayuwata Zahrah, inasonki ne da duka zuciyata,  dakuma iya gaskiyata, banda niyar cutar dake acikin rayuwar zaman aurenmu,   abu Ι—aya nakeso kiyi mini shine, ki rage yawan tunani da kuma kukan nan dakikeyi, inajin tsoro kada su haifarmiki da wata cuta, yanzu nasan kina da buΖ™atar hutu ko, ki kwanta ki huta, kafun anjima sai kiyi break fast”   

MiΖ™ewa tayi daga jikinsa haΙ—e da hayewa  kan gadon ta kwanta, amma kuma bata Ι—auke idanunta akansa ba,    bayan kamar mintuna biyar da kwanciyarta shima yatashi daga zaunen da yake, kan gadon ya hau, har Zahrah taji bugun zuciyarta yasoma Ζ™aruwa, sai kuma taga ya lulluΙ“e mata duka jikinta da blanket, agefe da ita ya kwanta haΙ—e da juya mata baya… Shiru Ι—akin ya Ι—auka babu abun dake tashi sai sautin fitar numfashinsu,,,  bayansa ta kafe da idanu, yayinda a cikin zuciyarta take wani tunani na daban, haΖ™iΖ™a duk duniya babu wani namiji daya dace yazamo miji agareta sama da Dr.Sadeeq, ya cancanta Ζ™warai, shi mutum ne  wanda zaiyi wahala asamu kamarsa, Dr.Sadeeq kuwa lumshe idanunsa yayi bawai don bacci ya Ι—auke sa ba,,  shima wani tunanin yakeyi daban,   baisan meyasa aduk sanda idanunsa zasuyi masa tozali da Zahrah yakejin matsanancin sha’awarta ba, wanda ada kuma ba haka abun yake ba, bazaice da bayajin sha’awarta ba, yanaji sai dai kuma bakamar wanda yakeji  yanzu ba, jiya bakaΙ—an ba ya’iya daure zuciyarsa, amma daba haka ba tabbas da baisan wani irin aika aika zaiyi mata ba,   a hankali yaji idanunsa sun soma rufewa da’alama dai shima bacci bai ishesa ba, ae dole ma jiya sunsha gajiya sosai,, cikin mintuna Ζ™alilan bacci ya Ι—auki ma’auratan biyu,  yayinda kowanne daga cikinsu da irin samfurin tunanin dake cikin zuciyarsa…. 

***1

10:00 am dai-dai ta buΙ—e idanunta, haΙ—e da waresu akan haΙ—aΙ—Ι—en zanen POP’n da ya cika  saman Ι—akin,   kallonta ta mayar ga inda take tsammanin ganinsa, amma sai dai taga wajen wayam babu shi babu alamarsa.  Da sauri ta tashi zaune haΙ—e da maida kallonta  ga wani Ι—an madaidaicin agogon bangon dake saΖ™ale jikin ginin Ι—akin.

“Ζ™arfe 10 nakai ina bacci?”

ta tambayi kanta cikin yanayi naΙ—an mamaki..  A hankali tazuro Ζ™afafunta Ζ™asa, haΙ—e da miΖ™ewa tsaye, Ι—akalallen cikinta daya soma mata kukan yunwa ta shafa, haΙ—i da Ι—an yamutsa fuskarta, direct  Ζ™ofar bathromm ta nufa, Ι—an tsayawa tayi ta kasa kunnenta ajikin Ζ™ofar, koda zataji Ζ™aran ruwa, amma saitaji shiru da’alama dai bakowa acikin bathroom Ι—in, murΙ—a handle Ι—in Ζ™ofar tayi tashige ciki,, ruwan wanka ta haΙ—a yayinda ta cika turaren Ζ™amshi acikin ruwan,    wankanta tayi cike da nutsuwa…  Sanye da wani  Ι—an madaidaicin towel pink colour ajikinta tafito daga cikin bathroom Ι—in, hatta gashin kanta ajiΖ™e yaΖ™e, still Ζ™aramin towel ne kuma riΖ™e ahanunta tana goge gashin kanta dayake ajiΖ™e,,  daidai lokacin Dr.Sadeeq yaturo Ζ™ofar ahankali yashigo, suman tsaye yayi ajikin Ζ™ofar yana me Ζ™are mata kallo daga sama har Ζ™asanta, yayinda ita kuwa batasan ma da zuwansa ba, kanta kawai take aikin gogewa, saboda bataji motsin buΙ—ewar Ζ™ofar ba, shikuwa dama yabuΙ—e Ζ™ofar ne ahankali gudun kada ya tasheta a baccin daya barta tanayi,,   wani yawu ya haΙ—iye, haΙ—e da jan Ζ™afansa a hankali yafice daga cikin Ι—akin batare daya bari ta ganshi ba,, yana fita yajingina bayansa da Ζ™ofar haΙ—e da sauΖ™e wani irin Ζ™aton ajiyar zuciya,, lumshe idanunsa yayi haΙ—e da sanya hanunsa acikin tulin sumar kansa yashiga shafawa a hankali,, ashe haΙ—uwar Zahrah yawuce yanda yake zato yake kuma tunani, wannan wace irin haΙ—aΙ—Ι—iyar surace Zahrah’n sa ta mallaka,, lallai Zahrah mace ce cikakkiya tagaban kwatance,, da Ζ™yar ya’iya jan Ζ™afansa ya koma cikin falo, kwanciya yayi akan kujera haΙ—e da lumshe idanunsa da suka sauya launi lokaci guda…

STORY CONTINUES BELOW

Zahrah kuwa tana gama goge gashin nata tayi amfani da  hand dryer  wajen busar dashi mintuna kaΙ—an gashin yabushe tashafa masa mai,,,  wani lotion me Ζ™amshi ta shafa ajikinta haΙ—e da murzawa fuskarta hoda da kuma kwalli, light pink lipstick tagoga akan leΙ“enta, take fuskarta ta tasake yin kyau,,  gaban  makeken drower’n dake kafe ajikin bangon Ι—akin taΖ™arasa haΙ—e da buΙ—ewa, kayane jere reras acikin drower’n kala kala sai wanda ranka yaso zaka saka, wata jar atamfa taciro wacce taji Ι—inkin pencil gown,, tana sanya doguwar rigan yayi mata kyau haΙ—e dayi mata Ι—as ajikinta,  daga kan guiwanta harzuwa Ζ™afarta atsage yake ta bayan rigan,   tanason atamfar sosai saboda tana Ι—aya daga cikin kayan da  Maman Husnah ta bata, Husnah ce kuma takai akayi mata irin wannan Ι—inkin duk da kuwa irin tsadar da atamfar take dashi, kallon kanta tayi acikin madubi, murmushi tasakarwa kanta saboda ita kanta ta yaba da yanda rigan tayi mata kyau ajiki,  wani Ι—an madaidaicin vail me kalan ja ta Ι—auka haΙ—e da rufe jikinta, duk da kuwa cewa kayan yana da Ι—an kwali, sai dai bazata iya tafiya daga ita sai wannan rigan agaban Doctor ba saboda sosai hips Ι—inta suka bayyana, ga shi breast Ι—inta sun bayyana kansu ta saman rigar kasancewar wuyan rigan yana da Ι—an faΙ—i. Da turaruka masu daΙ—i ta feshe jikinta… A hankali ta buΙ—e murfin Ζ™ofar Ι—akin tafito,  Ι—an tsayawa tayi tana kallonsa,, kwance yake akan kujera yayinda idanunsa ke a lumshe,  yasha adonsa cikin wata bugaggiyar shadda blue colour.  Murmushi tayi domin kuwa yayi mata kyau, sosai kuma hasken fatarsa yasake bayyana acikin blue Ι—in kayan. A hankali tashiga takawa har zuwa tsakiyar falon,  Ζ™arewa falon kallo tashiga yi, ita dai  haryanzu bata gamsu da cewa wai nan Ι—in falon ta bane,  koda wasa ma bata taΙ“a tunanin zata shiga cikin daula irin wannan ba,, bata ankara ba saiji tayi anriΖ™e mata hanu, da dauri ta juyo don batayi zaton idonsa biyu ba,, Murmushi yasakar mata haΙ—e da cewa,

“yaushe kika tashi?” yayi tambayar kamar bashi yaganta Ι—azu ba..

Zama tayi akan kujera haΙ—e da cewa ” banjima da tashi ba”

Tashi yayi daga kan kujeran haΙ—e da kama hanunta, kaitsaye haΙ—aΙ—Ι—en darny area’n dake cikin falon yanufa da’ita,  jawo kujera Ι—aya yayi daga cikin kujeru huΙ—u dasuka ke waye wani babban table,   zaunar da’ita yayi haΙ—e da buΙ—e wani babban food flask, plate ya Ι—auka yazu ba mata soyayyen dankalin turawa’n dake cikin kulan (Chips)   wata food flask Ι—in yasake jawowa pepper chicken ne dayasha albasa, shima zuba mata yayi haΙ—e da haΙ—a tea acikin wani  cup, turo mata duka plates Ι—in dakuma cup Ι—in tea Ι—in yayi gabanta,, saurin Ι—ago kanta tayi ta kallesa,  kansa ya jinjina mata alamar koma me take tunani hakane,   take ta shagwaΙ“e fuska haΙ—e da cewa “Bazan iya cinye duka wannan abincin ba yamin yawa”

“Bakomai kici sosai, nasan kinajin yunwa” yafaΙ—i haka yana me Ζ™oΖ™arin barin wajen.

“Kai kuma fa?” batare da ta shiryawa fitowar tambayarba, saikuma bakinta yayi saurinfurtawa,,  tsayawa yayi da tafiyar haΙ—e da juyowa, murmushi yayi mata haΙ—e da cewa “Ni bayanzu zanci ba”   harya fice daga cikin falon bata Ι—auke idanunta  daga kansa ba,,  ajiyar zuciya ta sauΖ™e haΙ—e da Ι—aukan fork tasoma cakan chips Ι—in tana kaiwa bakinta,  dama yunwa takeji sosai,,    sosai taci chips Ι—in saidai tea Ι—in sama sama tasha shi, naman kuwa ko taΙ“a shi batayi ba, domin ita gaba Ι—aya naman kaza baiwani dameta ba, tafison gasashshen naman sa, fiye da na kaza, sai da taji cikinta yayi haniΖ™an kafun ta kimtsa wajen haΙ—e da miΖ™ewa takoma cikin falon,,  haryanzu dai idanunta basu Ζ™oshi da Ζ™arewa falon kallo ba, rayuwa kenan wai yau ita Zahrah ce zaune acikin wannan katafaren gida dasunan gidan aurenta, ita da ko gado bata dashi akan zallan  Ζ΄ar katifa take kwana sai gata yau ta kwana akan haΙ—aΙ—Ι—en gado harda lallausan bargo da ta rufa dashi,,   a hankali ya turo Ζ™ofar falon yashigo, wayarsace riΖ™e a hanunsa yana latsawa,,  gaf da’ita ya zauna har kafaΙ—unsu suna gogan na juna,  hanunsa ya sanya ya shafi Ι—a kalallen cikinta,  “Wannan Ι—an Ζ™aramin cikin baiΖ™oshi ba”

Murmushi tayi masa haΙ—e da waro idanunta   “Dan Allah kayi haΖ™uri wallahi na Ζ™oshi” tafaΙ—i haka tana me Ι—auke hanunsa daga kan cikinta..    Kallonta yashigayi  yana me karantar yanayinta yayinda ita kuma tayi Ζ™asa da kanta, batason haΙ—a idanu dashi kwata kwata,   “taso muje” yafaΙ—i haka yana me miΖ™ewa tsaye, babu musu ta miΖ™e, hanunta ya kama suka nufi wata Ζ™ofa dake cikin falon, key ya sanya ajikin Ζ™ofar ya murΙ—a,  tura Ζ™ofar Ι—akin yayi, still hanunta na riΖ™e acikin nasa hanun suka kutsa cikin falo’n, falone ma dai-dai ci wanda aka kewaye tsakiyansa, da wasu kujeru dark purple masu kyau, yayinda tsakiyar falon kuwa aka cike sa da wani Ι—an madaidaicin chanies carpet dark and light purple colour,  wasu labulaye masu kyau kalan light purpule su suka Ζ™awata jikin Ζ™ofa dakuma windown falon,  wani Ι—an Ζ™aramin plasma ne  maΖ™ale ajikin bangon falon, su kenan iya abun dake cikin falon amma kuma duk da haka falon yayi kyau, kasancewar kalan kujeru da labulayen kalane me Ι—aukar hankali, ga kujerun sunsha pillow Ζ΄an ma dai-dai ta gwanin ban sha’awa,   yana riΖ™e da hanunta suka kuma shiga cikin wani Ι—aki dake cikin falon,,  gadone me kyau irin na zamani da drower’nsa me Ι—auke da murafe shida, sai kuma su dressing mirror dakuma abun aje takalma da jaka,,  kayan furnitures Ι—in bawasu masu tsada bane daga kujerun har gadon bazasu wuce dubu Ι—ari huΙ—u ba, amma kuma anyi kayan da kyau da kuma inganci,,  kallon  sa Zahrah tayi alamar tanason Ζ™arin bayani,, murmushi yasakar mata haΙ—e da sa hanu ya shafa kumatunta, yace da’ita

“Kayan Ι—akin da  Baffa yayi miki ne”  

STORY CONTINUES BELOW

DaΙ—i da farinciki ne suka cika zuciyar Zahrah take tacigaba da wurga idanunta tana kallon kayan, Allah sarki Baffa ashe haka yayi mata Ζ™oΖ™ari batasani ba, lallai Baffa yafaranta ranta sosai, bata taΙ“a tunanin zata samu kaya haka ba, ashe dai Baffa yanasonta yana kuma Ζ™aunar fitar da’ita kunya, lallai wannan kaya sunfiye mata komai, saboda koba komai zata tsallakewa gorin wasu mutanen,  wani irin tausayin Baffan nata ne taji ya sake Ι—arsuwa aranta,, duk da cewa shiba mawadaci bane amma yayi Ζ™oΖ™ari ya wadata ta da kayan Ι—aki masu kyau dai dai da me rufin asiri,  babu abun da zatace da baffanta sai godiya,, kan gadon taje ta zauna tana murmushin jin daΙ—i, sai taji tafi Ζ™aunar Ι—akin ma fiye da wanda aka kaita daga farko, duk daΙ—in kyauta dai baikai ace da kuΙ—inka kacire ka saya ba.

“Yanaga kin wani zauna madam? taso muje nunamiki kawai nayi, bawai nace anan zaki zauna ba” Dr.Sadeeq yafaΙ—i haka yana me miΖ™a mata hanunsa alamar takama sutafi,,

ShagwaΙ“e fuska Zahrah tayi haΙ—e da kwantar dakanta gefe

“Nidai nafison nan please kabarni anan!” taΖ™are maganar cike da zallan shagwaΙ“a..

Takowa yayi yazo gaf da’ita haΙ—e da sanya hanunsa ya Ι—ago kafaΙ—unta.

“Nan Ι—akin hutawan kine, can kuma Ι—akin aurenki ne Ι—akin dana zaΙ“a mana ni dake domin muyi rayuwar auren mu, kodai baki yaba da zaΙ“in nawa bane? kokuma baki amshi kyautar danayi miki bane?” 

Ɗara Ι—aran idanunta ta Ι—ago ta sauΖ™esu akan nasa idanun,  kanta ta girgiza cikin sanyin murya tace ” Ba haka nake nufi ba, kuma nayarda da duk inda kazaΙ“amin zanyi rayuwa aciki, kayi haΖ™uri idan maganata ta Ι“ata maka rai ban…..”

“Shiiiiii” ya katseta ta hanyar Ι—aura  hanunsa akan laΙ“Ι“anta,  jawota jikinsa yayi , haΙ—e da sanya yatsarsa yashiga zagaye Ι—an Ζ™aramin bakinta,,  Ζ™asa tayi da’idanunta domin kuwa bazata iya jure kallon cikin idanunsa ba,  sake matso da fuskarsa yayi daf da tata har numfashinsu na’iya gauraya waje guda, yayinda dogon hancinsa ke gogan nata hancin,  atare suka lumshe idanunsu,   ahankali laΙ“Ι“ansa suka sauΖ™a akan nata laΙ“Ι“an, baikai ga soma yin kissing Ι—inta ba Ζ™aran wayarsa ta karaΙ—e cikin kunnuwansu, da sauri ya sake ta,haΙ—e da sanya hanu acikin aljihunsa ya ciro wayarsa dake ta faman Ζ™ara, katse Ζ™iran yayi haΙ—e da kashe wayar baki Ι—ayanta ya kuma maidata cikin aljihun rigansa.

Hannayenta dake cikin nasa hanun ya murza haΙ—e da Ι—anyin Ζ™asa da murya   “Kibani aron 1 hour inaso in Ι—an fita”

Batasan lokacin da ta Ι—ago kanta ta kallesa ba,  mamaki ya bata wai ta basa aron 1 hour shida Ζ™afarsa ae bazata Ι—aure saba, 

Baijirayi abun da zatace ba yakama hanunta suka fice daga cikin Ι—akin, direct asalin falonsu suka dawo,  matsawa kusa da’ita yayi ya manna mata kiss akan goshinta, haΙ—e da cewa “Sainadawo” adawo lapia tayi masa cike da kunyar sunbatar da yayi mata agoshinta,, tanajin tashin motarsa ta sauΖ™e ajiyar zuciya haΙ—e da zama akan kujera tamaida hankalinta ga tv, a zuciyarta kuwa hamdala take da Allah yasa bai sumbaceta Ι—azu ba,  itakam matuΖ™ar kunyarsa takeji, sosai yakeyi mata kwarjini acikin idanunta…..

***

*GERMANY*

Tunda suka iso cikin Ζ™asar suka kuma sauΖ™a ababban asibitin dake cikin birnin Germany Ι—in Zaid bai buΙ—e idanunsa ba, duk da kuwa irin kulawan da Ζ™wararrun likitotin asibiti’n suka basa,   bawai baya cikin hayyacinsa bane,  sarai yana a cikin hayyacinsa, Ζ™unci da kuma tarin damuwa me tsanani ne suka hanasa buΙ—e idanunsa,  baison ya buΙ—e idanunsa kunnuwansa su jiye masa labarin cewa anΙ—aura auren Zahrah, baya buΖ™atar yin tozali da fuskar kowa acikin duniyar nan idan ba fuskar Zahrah ba,, yagama yarda da hukuncin da zuciyarsa ta yanke masa, lallai kwanciyarsa haka baida wani amfani, yakamata ne yatashi yayi yaΖ™i don samo soyayyar Zahrah,  idan har bai manta da date Ι—in daya gani ajikin katin auren ba, to jiya ne Ι—aurin aurenta,  wasu irin hawaye masu zafin gaske ne suka silalo daga cikin idanunsa haΙ—e da gangarowa tagefen kumatunsa,, a hankali ya ware idanunsa da suka jima da rikiΙ—ewa suka zama jajur dasu,  baya tunanin zaisake samun farinciki acikin rayuwarsa matuΖ™ar yarasa abar Ζ™aunarsa Zahrah,  tashi yayi zaune haΙ—e da rumtse idanunsa, Ζ™una yakeji acikin Ζ™irjinsa sai dai kuma zafin wannan Ζ™unan baikai zafin Ζ™unan da soyayyar Zahrah keyi masa azuciyarsa ba,,,  Alhaji Ma’aruf dake tsaye a wajen Ι—akin da Zaid Ι—in ke kwance, ta cikin makeken    glass Ι—in daya zamewa Ι—akin window ya hango  Zaid ya tashi zaune, da sauri yaje ya Ζ™ira Doctor domin kuwa tunda suka zo Zaid Ι—in bai motsaba sai yanzu,,  Ζ™a’idansu ne idan zasu duba marar lafiya babu wani me shiga kansu harsai   sun ga babu wani matsala sannan zasu bar Ζ΄an uwansa suje kansa,,  hakan yasa dole Alhaji Ma’aruf ya dakata daga waje likitan shi kaΙ—ai ya shiga..    Bayan kamar wasu mintuna likitan yafito yabawa Alhaji Ma’aruf daman ganin Zaid Ι—in, ae ba’iya Alhaji Ma’aruf kaΙ—ai ba hadda Mum suka rankaya zuwa cikin Ι—akin,,  har gabansa dukansu suka Ζ™arasa, hanu Alhaji Ma’aruf ya Ι—aura akan kafaΙ—an Zaid haΙ—e da cewa “Ya Ζ™arfin jikin naka?”

Bai amsa musu ba saima kallonsu daya shiga yi kamar wani wawa… 

  “Ina Zahrah?”  shine abun daya iya fitowa daga cikin bakinsa kawai, saboda shine abun dake cikin zuciyarsa..

Kallon Kallo Alhaji Ma’aruf da Mum suka shiga yiwa juna, sukam dai basuda wani amsa da za su bashi domin kuwa sarai labarin Auren Zahrah ya isa ga kunnensu,  yanzu haka itaΙ—in matar wani ce, babu amfanin  Ι—ago zancenta…

Alhaji Ma’aruf ne yayi ta maza haΙ—e da sauΖ™e ajiyar zuciya  cike da lallashi  yakuma dafa kafaΙ—un Ι—an nasa        ” Yanzu ba lokacin damuwa bane Zaid, bakuma lokacin daza ka sa kanka acikin Ζ™unci bane,  kabar maganan Zahrah, yanzu samun lafiyarka yafi komai a wajen mu, idan kasamu lafiya sai ayi abun daya dace amma maganar Zahrah abarshi” Alhaji Ma’aruf yaΖ™are maganar cikin kwantar da murya.  

LaΙ“Ι“ansa ya cije haΙ—e da girgiza kansa

” Bazan taΙ“a samun nutsuwa da salama ba  Dad har sai Zahrah tazamo tawa,  Inasonta Dad,  so ba irin na wasa ba,  samunta ayanzu yafiyemin komai, taΙ“a kaji Dad, zuciyata takusa bugawa akan soyayyarta, ba irin bugawan da kasani ba Dad, Bugawa zatayi tayanda bazata sake aiki ba har abada kuwa!” Zaid yaΖ™are maganar yana me Ι—aura hanun Dad Ι—insa akan Ζ™irjinsa dai dai saitin da zuciyarsa take….

“Baka da hankaline Zaid? ka kosan mekake cewa? wani irin mahaukaciyar soyayya ce wannan? anya kuwa Zaid baka zautu akan wannan banzar soyayyarba?” Mum ta tambayesa cikin yanayi na Ι“acin rai, sosai abun nasa yanzu yake sosa mata rai..

“Mutuwa zanyi Mum akan Zahrah zan iyayin komai wallahi dagaske ni mahaukacine akan soyayyarta inason….”

“Kanasonta ko, shikenan tunda baka gujewa saΙ“on Allah saikaci gaba da sonta idan zaka sameta, domin kuwa yanzu ta riga da tayi maka nisa, saboda matar wani ce!” Mum tafaΙ—i haka ta hanyar katsesa daga maganar dayake…

Tamkar sauΖ™ar guduma aka haka yaji sauΖ™an maganganun mahaifiyartasa acikin kunnuwansa,, kallonsa yamayar ga Dad Ι—insa,,  kai Alhaji Ma’aruf  ya jinjina masa alamar kalaman mahaifiyarsa gaskiya ne..

“Zahrah zata dawo gareka idan har Allah ya rubuta cewa itaΙ—in matarkace, amma yanzu kacireta acikin zuciyarka, saboda ahalin yanzu Zahrah tajima da zama mallakin wani,  kasani kuma tunata da kuma cigaba da sonta zai iya jefaka cikin halaka”  Dad yafaΙ—i haka ga Ι—annasa cikin tsananin tausayawa…2

Dafe Ζ™irjinsa yayi da sauri haΙ—e da cije laΙ“Ι“ansa,  da Ζ™yar ya’iya motsa laΙ“Ι“ansa  aniyarsa yafurta wata kalma, sai kuma labari yasha banban, tarine ya sarΖ™esa, take jini yasoma fitowa daga cikin bakinsa,  Ζ™oΖ™arin riΖ™esa Dad yasomayi amma kuma kafun yakai ga riΖ™esa tuni yafaΙ—o daga kan gadon, Mum kuwa tuni tafice aΙ—akin taje taΖ™ira Doctor’s,,  kafun Doctors Ι—inma suzo tuni Zaid yayi mugun fita acikin hayyacinsa, gaba Ι—aya jini ya Ι“ata gaban rigar dake jikinsa, idanunsa ne suka juye   wani irin numfashi yaja me sauti, saikuma komai  na jikinsa yasake alokaci guda, daidai lokacin Likitoti suka Ζ™araso cikin Ι—akin ….  Taimakon gaggawa suka shiga bashi don ceto rayuwarsa cikin ikon Allah kuwa suka samu numfashinsa ya dai-dai ta, allurai suka narka masa wanda zasu sanyasa bacci…

Babban likitan dake kula da al’amuran Zaid Ι—inne, ya rufe Dad da faΙ—a akan wai saboda me yasa aka faΙ—awa Zaid Ι—in maganar da zata tada masa da hankali, haΖ™uri Dad yashiga bawa Doctor Ι—in,   sharuΙ—a masu tsauri Doctor ya shumfuΙ—a musu, akan cewa lallai dole babu wanda zai sake ganawa da Zaid Ι—in harsai bayan kwana uku, sannan kuma koda sunkoma gida yazama dole akiyaye shiga damuwa dakuma Ι“acin ransa, saboda yanzu zuciyarsa tazama kamar wani Ι—anyen Ζ™wai sai anayi ana lallaΙ“ata, zuwa yanzu abu kaΙ—an ne zai sanya ta buga, wanda hakan kuwa dai dai yake da rasa rayuwar Zaid Ι—in baki Ι—aya

***

Bayan awanni 4

ShikaΙ—ai yasan irin raΙ—aΙ—i dakuma ciwon dake kwance acikin zuciyarsa,  hawayene suke ta fita daga cikin idanunsa suna gangara akan Ζ™uncinsa,,   “Da gaskene Zahrah’n sa tayi aure? me yasa Zahrah zatayi masa haka? Bazai taΙ“a iya jurwa ba, lallai koda Zahrah tayi aure bazai taΙ“a daina sonta ba, kuma koda duka mutanen duniya zasu taru akansa bazai sanja Ζ™udurin dake zuciyarsa na auren Zahrah ba, zaiyi duk wani abu wanda yasan Zahrah zata dawo garesa koda kuwa hakan zaijawo sanadiyar rasa rayuka ne, ZAHRAH kawai yasani kuma itace cikar burinsa”….. (?karya kasheni nima?‍♀?‍♀)

*NIGERIA*+

Tunda Doctor yafita baisake dawowa cikin gidanba harkuwa Zahrah ta Ζ™araci zamanta acikin falon ta koma uwar Ι—aka, sai dai kuma yayi mata waya yasanar mata cewa yana gidan Hajiyarsa wani uzuri ne ya riΖ™esa…
***

Idar da sallan isha Ι—inta kenan ta miΖ™e haΙ—e da Ζ™arasawa gaban dressing mirror,  lotion Ι—inta me Ζ™amshi ta shafa ajikinta,  powder kawai ta shafa akan fuskarta sai kuma man leΙ“e…   Wata rubber pencil gown maroon colour ta sanya ajikinta, rigace irin marar nauyi Ι—innan sannan kuma an cika gabanta da fararen duwatsu wato (stones)   wani maroon Ι—in mayafi me Ι—an kauri ta Ι—auka haΙ—e da kafa Ι—aurin Ι—an kwalin nan na turban akanta,   sosai tayi kyau saikace wata balarabiya,  zama tayi akan gado haΙ—e da jawo wayarta, ajiyar zuciya ta sauΖ™e, har cikin ranta tana mamaki Ζ™warai na rashin dawowan Dr.Sadeeq, tun safe daya fita haryanzu baidawo ba,,  tashi tayi ta rage gudun ac’n dake cikin Ι—akin, haΙ—e da Ι—aukar wayarta tafice zuwa falo,  hankalinta gaba Ι—aya ta maida kan  tashan MBC Bollywood da suke haska film Ι—in nan me suna SANAM TERI KASAM bata taΙ“a kallon film Ι—in ba amma kuma tana da waΖ™oΖ™in film Ι—in acikin wayarta saboda sosai waΖ™oΖ™in sukeyi mata daΙ—i,, ta shagala a kallon film Ι—in har idanunta sunfara kawo Ζ™walla saboda tausayi,  jitayi ansanya hanu anrufe idanunta , a razane ta Ζ™walla Ζ™ara domin kuwa sam bataji motsin shigowan  mutum cikin falon ba, da sauri tature wanda yarufe mata idanun gefe haΙ—e da tashi tsaye,,  ganin cewa shine yasanya tashiga sauΖ™e ajiyar zuciya akai akai,, murmushi yasakamar mata haΙ—e da cewa

“Matsoraciya”
Zama yayi akan kujera,, itama zama tayi tana me da numfashi sosai yatsorata ta donkuwa bata tsammata cewa shi bane sam ta manta ma da cewa babu mayafi ajikinta… Kafeta da’idanunsa yayi yana me Ζ™arewa kwalliyartata kallo,, sai alokacin ta ankara da irin kallon dayake jifanta dashi.

  “Sannu da dawowa!” tafaΙ—i haka cikin sassanyar murya.

“Yauwa, kimin afuwa najima da yawa” yafaΙ—i haka yana me sanya hanunsa ya kama kunnensa alamar yana neman afuwa,   murmushi kawai tayi masa haΙ—e dayin Ζ™asa dakanta…

MiΖ™ewa tsaye yayi haΙ—e da cewa “Bari naje nayi wanka, akwai kayan fruit acikin fridge please kiΙ—an yanka min kafun na fito”
“To” kawai tace dashi haΙ—e da tashi tanufi wajen fridge Ι—in shikuma direct ya wuce Ι—aki donyin wanka…

Tana kammala yanka fruit Ι—in ta Ι—auko wani plate me kyau tarufe yankakken fruit Ι—in,  kan kujera ta koma ta zauna haΙ—e da sake maida hankalinta ga tv.. Sanye da tree guater jeans ajikinsa haΙ—i da wata farar t-shirt ya fito, Ζ™amshi kawai yake fitarwa, satan kallonsa Zahrah tayi haΙ—e da Ι—an sakin murmushi, bata taΙ“a ganinsa acikin irin wannan shigar ba amma kuma yayi mata kyau sosai..   Akan lallausan carpet Ι—in dake malale tsakiyar falon ya zauna haΙ—e da tanΖ™washe Ζ™afafunsa,    alama yayi mata da hanunsa cewa ta miΖ™o masa fruit Ι—in, Ι—aukan plate Ι—in tayi taΖ™arasa gabansa, durΖ™usawa tayi har Ζ™asa kana ta aje plate Ι—in,, “MiΖ™omin wancan ledan”  yafaΙ—i haka yana meyi mata nuni da leda wanda shiya shigo dashi sam ita batama lura ba,,  cike da nutsuwa taΙ—auko ledan kamar yanda ya umarceta Ι—an duΖ™awa tayi  haΙ—e da miΖ™a masa ledan,,  amaimakon yakarΙ“i ledan sai taga ya jawota jikinsa,  zaunar da ita yayi acikin jikinsa  haΙ—e da sanya hanu ya zame Ι—aurin turban Ι—in dake kanta, take lallausan gashinta ya zubo harzuwa kan bayanta,   kansa ya cusa acikin gashin nata yana me shaΖ™an daddaΙ—an Ζ™amshin dake tashi ajikin gashin nata,,   “Kiyi mini afuwa my princess,  banΖ™i dawowa haka kawai ba!” yafaΙ—i haka yana me Ζ™ara matseta acikin jikinsa.

STORY CONTINUES BELOW
“Ni bakayi mini laifi ba sam sam,  nasan ae bazaka Ζ™i dawowa haka kawai ba” tafaΙ—i haka cikin zazzaΖ™an muryarta..

“Yauwa my wife nasanki dama kina da haΖ™uri, natsaya a wajen Ζ΄ar uwarki Salima ne, ina fatan banyi laifi ba?”
Da sauri tajuyo da kanta tana kallonsa,  “Salima kuma? bakace tafasa aurenka ba” tatambayeshi fuskarta Ι—auke da tsananin mamakin jin abundayace..

Dariya yayi ganin yanda tawani zaro idanu kishi ya bayyana akan fuskarta Ζ™arara daga ambatan sunan Salima.  
“Wasa fa nake miki Madam, miye na wani tsorita haka”  yafaΙ—i  haka yana me Ζ™arewa kyakkyawar fuskarta kallo..

ƘaΖ™Ζ™arfan ajiyar zuciya ta sauΖ™e haΙ—e da  Ι“ata fuska, ta juya da kanta batace dashi komai ba,, sarai ya lura taji haushi,,,  yankakken apple ya Ι—auka haΙ—e da kaiwa kusa da bakinta..  Ζ™in buΙ—e bakinta tayi saima daΙ—a kauda kanta da takeyi jefa apple Ι—in yayi cikin bakinsa, haΙ—e da sanya hanu ya juyo da kanta yazama tana fuskantarsa…

“Fushi kike da mijinki? kiyi haΖ™uri banfaΙ—i haka don ranki ya Ι“aci ba, wasa nake miki kiyi mini murmushi kinji Zahrah na!”

Hakanan taji zuciyarta tayi sanyi harbatasan sanda tasaki murmushi ba..   Yankakken apple yakuma Ι—aukowa  yakai bakinta babu musu ta buΙ—e bakinta yasanya mata… Tana zaune acikin jikinsa haka yaciyar da’ita domin kuwa atare sukasha fruit Ι—in haΙ—e da Ι—aura fresh milk akai.. Yana nan azaune ta tattare wajen takai kitchine haΙ—e da dawowa, miΖ™ewa tsaye yayi haΙ—e da Ζ™arasawa gaban tv wanda yaketa Ι“aΙ“atu shikaΙ—ai ya kashe,  kallonta yayi kamar zaiyi magana saikuma ya fasa, wutan falon ya kashe kana yakama hanunta suka nufi Ι—aki,  hmmm tun Ι—azu bata ji tsoro ba sai yanzu da ta gansu sun hallara acikin bedroom, janta yayi har cikin bathroom sukayi brush… Da kansa yaciro  wani Ζ΄ar fingilar rigan bacci wanda take shara shara kamar rariyan tata sai dai kuma tana da ado ata wajen wuyan..  Ganin yanufota kai tsaye ne yasanya tayi saurin saddakanta Ζ™asa, zuciyarta kuwa luguden duka tashiga yi mata, kamar anka mata tana sata, harga Allah ita tsoronshi take Allah yasa yauma karyayi mata komai.. Tunaninta ne ya katse sakamakon sauΖ™ar hanunsa da taji abayanta,  matsowa yayi gaf da’ita harsuna iya jiyo hucin numfashin junansu,,  ahankali yayi Ζ™asa da zip Ι—in rigar nata, lokaci guda yasanya hanu ya soma zame rigar daga kafaΙ—unta, rumtse idanunta tayi Ζ™am, haΙ—e da takure jikinta waje Ι—aya,  bazata iya hanasa ba, amma kuma dazai barta yace ta cire rigan da kanta da hakan yafiye mata komai daΙ—i, saboda ko bakomai zatayi iyaka Ζ™oΖ™ari wajen ganin ta kare Ζ™irjinta,  lokacin daya kawo Ζ™irjinta kasa jurewa tayi, dasauri ta duΖ™a Ζ™asa haΙ—e da cewa “Dan Allah kabarni naje toilet na cire da kaina”
Bai tanka mata ba saima Ι—agota daya sakeyi tsaye,  rungumeta yayi ta baya haΙ—e da Ι—aura kansa akan wuyanta, hancinsa yasanya yashiga shaΖ™an daddaΙ—an Ζ™amshin da fatarta ke fitarwa, ahankali yake goga mata lallausan sajen sa akan fatar wuyanta yayinda yasanya hununsa duka biyu ya saΖ™alo Ζ™ugunta,  rumtse idanunta kawai tayi tanajinsa, yayinda zuciyarta kuwa ta ke bugawa da sauri.   a hankali yashiga kissing Ι—in wuyanta haΙ—e da soma yawo da hanunsa akan cikinta,  wani iri Zahrah tasomaji acikin jikinta, yayinda gaba Ι—aya tsikar jikinta ya shiga motsawa,, shi Ι—in ma hakance ta kasance dashi, baisan sanda yasanya hanunsa yaci gaba da Ζ™oΖ™arin zame mata rigar dake jikinta ba,,  har rigan tafaΙ—i Ζ™asa Zahrah bata Ι“uΙ—e idanunta ba shima kuma baibuΙ—e nasa idanun ba,  hanunsa yasanya akan lallausan fatar cikinta yashiga shafawa,  cikin wani irin salo ya juyo da’ita yazamana suna fuskantar juna, dayake Ι—akin babu wadataccen haske sosai, hakan yasanya baya iya ganin jikinta sosai, hanunsa yasanya duka biyu ya tallafi bayanta haΙ—e da kusanto da fuskarsa daf da tata, laΙ“Ι“ansa yaΙ—aura akan nata laΙ“Ι“an tare da kama leΙ“enta na Ζ™asa yashiga tsotsa ahankali,, al’amarin dayayi mugun sanya mata shock acikin jikinta kenan, tunda take aduniyarta wani Ι—a namiji baitaΙ“ayi mata kiss ba sai Zaid, shiΙ—in ma kuma alokacin dayayi kissing Ι—inta bata cikin nutsuwa da kuma hankalinta   saboda haka babu wani abu da taji game da hakan,  Dr.Sadeeq ma hakane takasance dashi saboda a iya tsawon tarihin rayuwarsa baitaΙ“a yiwa wata mace kiss ba, yau shine karonsa na farko…  Ahankali yake shan lips Ι—in nata yayinda ita kuma takasa koda Ζ™waΖ™Ζ™waran motsi ne,, cikin wani irin salo ya soma tura bakinsa cikin nata bakin, harshenta ya laluΙ“o haΙ—e da soma yi masa shan lollypop,,, cikin mintunan da basu wuce 8 ba yasoma sauΖ™e wani irin numfashi,  haΙ—e da sake Ζ™amΖ™ameta acikin jikinsa, sosai yake kissing Ι—inta yana fitar da wani irin numfashi me Ι—auke da wani kalan sauti, yayinda itakuwa Zahrah Ζ™afafunta suka soma Ζ™oΖ™arin rugujewa ma’ana suka soma saΖ™ewa da’alama dai abun yafi Ζ™arfinta,, Ι—aukanta yayi caΙ—ak yanufi kan gado da’ita,  kwantar da’ita yayi haΙ—e da sake sanya bakinsa acikin nata,, haΙ—uwar fatar jikinsu waje Ι—aya shiya matuΖ™ar taimakawa  kiss Ι—in nasu yaΖ™ara armashi a wajen Doctor, dan Zahrah kam tuni tazama statue..  A iya kiss kaΙ—ai Dr.Sadeeq ya  ruΙ—e yakuma sukurkuce, sucking tongue Ι—inta kawai yake cike da nutsuwa yana me fidda wani irin numfashi,  tuni idanunsa sunkaΙ—a sunyi jajur dasu,      Ζ™asa yasomayi dakansa harzuwa kan cikinta, kissing Ι—inka yashigayi akan cikin nata yana me shafa santala santalan cinyoyinta,  hanunsa yasanya abayanta ya Ι“alle maΙ“allin brezian dake jikinta, haba ai tuni hajiya Zahrah ta ruΙ—e ta sake Ζ™anΖ™ame jikinta,  saida yasamu shiΙ—ewa haΙ—e da Ι—aukewar numfashi alokacin da hanunsa suka sauΖ™a akan lallausan breast Ι—inta wanda suke a tsaye Ζ™yam babu alamar kwanciya atattare dasu,  bakinta yaΖ™ara kamowa yacigaba da tsotsa yayinda yasanya hanunsa yana murza breast Ι—inta ahankali, gaba Ι—aya ya zauce ya ruΙ—e yakuma susuce yafita aduniyar mu yashiga wata duniya me cike da wani irin masifaffen sha’awa me matuΖ™ar Ζ™arfi harji yake kansa nawani irin sarawa,,   kuka ta fashe dashi me tsanani alokacin da taji sauΖ™ar bakinsa akan nipple Ι—inta,  hmmm kukanta bazaiyi aiki ba da dukkan alamu, domin kuwa tsotsar dayakeyimawa nipple Ι—in nata ma na dabanne,, da Ζ™yarma yake iya Ζ™wato numfashinsa,,  duk yanda yaso ya share kukan nata yakasa, dolensa ya tsagaita haΙ—e da kwanciya akanta, cikin wata irin murya da take a shaΖ™e yace “Please Zahrah stop craying!”  ae kamar cewa yayi ma taΖ™ara volume Ι—in kukan nata, kansa dake matuΖ™ar yi masa ciwo ya dafa, haΙ—e da cije laΙ“Ι“ansa, wallahi bazai iya jurewa ba komai zai iya faruwa dashi, yakai Ζ™ololuwar sha’awa matuΖ™a, amma kuma yazaiyi da kukan da Zahrah takeyi masa yanajin tausayinta sosai, yasan ahalin yanzu metake tunawa, wancan mummunar ranan take tunawa,  amma kuma haΖ™Ζ™insa ne ya mantar da ita komai. (Khair anya ruwanki bazaiyi tafasan banza ba kuwa? naga mutumiyar taki tana neman hana doctor walwala?)     Sake matseta ajikinsa yayi haΙ—i da haΙ—e bakinsu waje Ι—aya, sauya salon kiss Ι—in nasa yayi, wanda hakan ya tilasta mata dole tayi shiru, sai dai haryanzu jikinta bai daina Ι“ari ba, idan tace gangar jiki da ruhinta basa karΙ“an saΖ™on Dr.Sadeeq tayi Ζ™arya, amma kuma matuΖ™ar tsoro takeji,  Ζ™waΖ™walwarta azabar da Zaid yajiyar da’ita take tariyo mata, gani take shikenan itakam tata ta Ζ™are dan kuwa bazata iya jure azaba biyu ba,,  salon romance Ι—in da Doctor keyi mata yawuce gaban kwatance burinsa shine ya mantar da’ita wannan tsoron, ita kanta ta yarda da cewa saΖ™onninsa sun ratsata domin kuwa tuni ta gama jiΖ™ewa to amma abun tsoron na gaba,, bai Ι—auke bakinsa acikin nata ba haryagama ratsa cikin jikinta,  wani irin wawiyar ajiyar zuciya ya sauΖ™e  haΙ—e da sakin wani irin Ζ΄ar Ζ™araman Ζ™ara dake nuna alaman cewa mutum yagama lulawa cikin duniyar da babu irinta,, baisan dayaushe yazare bakinsa acikin nata ba, wani irin Ζ™ara ta sake haΙ—e da soma rusa kuka kamar wanda ake zarewa rai…..***    Bayajinta balle kuma ganinta saboda idanuwansa rufewa sukayi ruf, duk kuka da ihun da takeyi baisan tanayinsu ba, wallahi shikam tunda yake baitaΙ“a sanin menene daΙ—i ba aduniya sai awannan lokacin, bazai taΙ“a iya misalta abun dayaji ba abun yafi Ζ™arfin tunaninsa ya shammaci hankalinsa,  harya manta da cewa ita Ι—in ba budurwa bace, baitaΙ“a kusantar wata mace ba Zahrah itace ta farko, kuma amatuΖ™ar kame yajita gam, sai dai kuma fa har’abada baza’a haΙ—a virgin da kuma wacce ba virgin ba dole akwai banbanci amma shidai baiji banbancin ba saboda dama baisan kowaba sai ita***  Doctor ya hole iya holewa yayi gurnanin yayi sambatun harsau ba’adadi yayinda Ζ΄ar mutane kuwa tayi kuka kamar ranta zaifita harsaida idanunta suka kumbura alokaci guda kanta kuwa ba’a magana wajen yi mata ciwo..
***
After 1 hour.

Shikansa jikinsa zafi zau ya Ι—auka yayinda yaji gaba Ι—aya duniyar tana juya masa, to inaga kuma wacce ya bawa kaya,  da Ζ™yar ya’iya kwantawa agefenta haΙ—e da jawota cikin jikinsa, baisan da wani kalma zaifara yi mata magana ba,  kyakkyawan sumbata ya bata akan goshinta haΙ—e da rumtse idanunsa, wanda suke zubar da hawayen tsananin tausayinta,,,  kusan 12 minute yana rungume da’ita acikin Ζ™irjinsa  “Me daΙ—i na!” yafaΙ—i haka acikin kunnenta da’alama dai sunan daya bata kenan,lol.   Zahrah da’idanunta sukayi luhu suna ta tsiyayar da hawaye kasa cedashi komai tayi.. (Su Me daΙ—i ansha wuya???)
“I’am so sorry, banyi haka don nacutar dake ba, nakasa control Ι—in kainane, Inasonki Zahrah, a iya daren yau  soyayyarki ta sake ninkuwa acikin zuciyata,  kiyafemin kinji me daΙ—i na bazan Ζ™ara ba, please for give me!” yaΖ™are maganar cikin kwantar da murya, da’alama dai har yanzu giyar daΙ—in baigama sake shiba…  Me daΙ—i dai taΖ™i cewa komai haka ya sauΖ™o daga kan gadon rungume da’ita kamar wata Ζ΄ar baby, direct bathroom yanufa da’ita, dakansa ya haΙ—a mata ruwan Ι—umi haΙ—e da zaunar da’ita aciki, duk da cewa ita ba virgin bace amma kuma wannan Ι—in ma kusan daidai yake dayinta na farko, saboda ta matuΖ™ar shan azaba sosai, hakan yafarune kuma saboda yanda Hajiya Shuwa ta dinga Ι—urka mata magungunan matsi dakuma na ciko da mace,   sosai taji zafi aΖ™asanta lokacin da yazaunar da’ita acikin ruwan amma kuma yazatayi yazama dole ta daure.. Dakansa yayi mata wanka haΙ—e da naΙ—ota acikin towel like wata Ζ΄ar Ζ™araman baby,  shima wanka yayi kana yafito daga cikin bathroom Ι—in,  shidakansa ya sanya mata rigan bacci,  shima ya jallabiya ya sanya ajikinsa,  haryanzu Zahrah bata daina tsiyayar da hawayeba,,  new blanket yasanya musu domin kuwa wancan ya Ι“aci da sperm Ι—in  me…. au ?Zahrah,,   jawota yayi jikinsa haΙ—e da rungumeta tsam tsam jiyake kamar wani zaizo ya Ζ™wace masa ita (wai inji nuru ba kama bane Zaid yananan tafe? niko nace yayi Ζ™arya)
Hawayen da suketa ambaliyan sauΖ™a akan fuskarta yashiga share mata, haΙ—e da Ι“are wani sweet yajefa acikin bakinsa, kwantar da’ita yayi akan Ζ™irjinsa haΙ—e da Ι—ago fuskarta ya tura mata sweet Ι—in acikin bakinta, harshensa yasanya yana meyi mata wasa da sweet Ι—in acikin bakinta, lumshe idanunta tayi tana me sauΖ™e ajiyar zuciya, yayinda yake shafa mata bayanta ahankali,,har wani irin nannauyan bacci yazo ya Ι—auketa….. Kafeta yayi da idanunsa aransa yana me godia ga Allah daya basa wannan mata me Ι—auke da tarin ni’imomi na fili dana baΙ—ini, kai yasha sweet fa yau harwani jin kansa yake a sama.Lol,,, batare da yayi aune ba shima bacci ya Ι—aukesa bayan yayi musu addu’a yashafa mata… Good night angon me daΙ—i…Tun da ta tashi tayi sallan asuba take ta ruskar kuka tamkar wacce aka cewa wani nata ya mutu, ita kanta batasan kukan me takeyi ba, amma dai hakanan takeji zuciyarta babu daΙ—i, gashi gaba Ι—aya jikinta ciwo yake, “Gaskiya Doctor mugune.” tafaΙ—i haka acikin zuciyarta, gaba Ι—aya ya gajiyar da ita, daga Ζ™asan zuciyarta kuwa wani abune yayi mata tsaye wanda kuma shine sanadiyar kukan nata, wannan wace irin rayuwa ce? wace irin Ζ™addara ce wannan? rabonta da tayi farinci me tsayi tun kafun Zaid yashigo cikin rayuwarta, ada tana ganin rayuwar da takeyi acikin gidansu rayuwar Ζ™unci ce, ashe bata sani ba wannan rayuwar salama ce a gareta, SO baiyi mata adalci ba, so bai kyautawa rayuwarta ba…2

Yajima tsaye akanta yana me Ζ™are mata kallo, mamakin yanda take kuka tsakaninta da Allah yake, a iya saninsa banda abun daya wakana atsakaninsu daren jiya baiyi mata komai ba, amma kuma sai gashi yanzu tana ruskar kuka, har a Ζ™asan zuciyarsa bayason kukanta, idan yaji kukanta jiyake gaba Ι—aya nutsuwarsa ya Ζ™aura daga jikinsa,, ahankali yashiga takawa harzuwa inda take duΖ™e akusa da gado tana kuka, sam batamasan da shigowarsa ba kukanta kawai takeyi…. Hanunsa yasanya ya dafa kafaΙ—anta, da sauri ta juyo aΙ—an razane don bataji shigowarsa ba,, idanunsa ya Ζ™anΖ™ance haΙ—e da waresu alokaci guda, zama yayi akan gado haΙ—e da Ι—agota zuwa jikinsa…1

“Me yasa Zahrah? me nayi miki? meyasa kike Ζ™untatawa rayuwarki akan wani dalili naki? ban aureki don nazuba miki ido kita cutar da kanki ba, please ki daure zuciyarki kidaina wannan kukan banaso!” ya faΙ—i maganar cikin lallashi… Saurin Ι—auke hanunsa dake kan wuyanta yayi, kansa yaΙ—an Ι—afe haΙ—e da zaunar da ita akan gado, direct wani Ι—an madaidaicin drawer yanufa, maganin da yasan zai sauΖ™ar mata da zazzaΙ“i acikin mintuna Ζ™alilan ya Ι—auko tare da ruwan gora ya dawo zuwa gareta. Maganin ya Ι“alla ahanunsa tare da jawota jikinsa, bakinta ya buΙ—e ya jefa maganin aciki haΙ—e da bata ruwa, babu musu ta haΙ—iye maganin bayan ta rumtse idanunta, sai kace wacce aka bawa guba… Aje goran ruwan yayi haΙ—e da sake jawota jikinsa, kwantar da kanta yayi akan Ζ™irjinsa, yayinda yake shafa bayanta a hankali. Ajiyar zuciya haΙ—i da sheshsheΖ™an kuka kawai take sauΖ™ewa. Shikuwa Dr.Sadeeq wani tunani na daban yakeyi acikin zuciyarsa, hakanan Allah ya halittamasa tsananin tausayin Zahrah acikin zuciyarsa, yana sonta sosai, bayason yaga tana cikin damuwa, bayajin akwai wani abu aduniyar nan da Zahrah zata nema agaresa matuΖ™ar yana dashi tarasa, zai iya mallaka mata komai nasa, matuΖ™ar zataji daΙ—i, za kuma tayi farinciki, bakinsa ya kawo daf da kunnenta cikin murya me sanyi yace2

“Zahrah!”

Tanajinsa amma kuma saitayi sauri ta lumshe idanunta, tanaso ya Ι—auka cewa bacci take.

Jin tayi shirune yasanya yashiga goga mata lallausan sajensa akan fatar wuyanta, yayinda yake yawo da hanunsa akan bayanta a hankali..

Luf tasakeyi acikin Ζ™irjinsa, tana jin saΖ™onsa yana tsarga mata hartafin Ζ™afarta, yayinda daddaΙ—an Ζ™amshin turarensa ke Ζ™ara sanyaya mata jiki, batajin bacci ko kaΙ—an, amma kuma yazama dole ta Ζ™waΖ™ulowa kanta baccin dole, kodan ta samawa zuciyarta salama. “Ina laifin Dr.Sadeeq? mene bayi dashi wanda mace takeso tasamu ajikin Ι—a namiji? miye laifin masoyin daya nuna maka haΖ™iΖ™anin so? ashe wani lokacin zuciya batasan menene halacci ba? me yasa SOYAYYA tazamo guguwa me hargitsa zuciyar Ι—an adam tayi fatali da komai nasa?” itakam ko da a yanzu soyayya ta barta haka ta gama iya cutarta, cuta me muni ma kuwa.. Yajima yana shafa bayanta, harsai da ya ji sauΖ™ar numfashin dake nuna cewa da gaske bacci ya Ι—auketa. Kwantar da’ita yayi akan gado, haΙ—e da jawo blanket ya rufe mata duka jikinta, yasani sarai batason sanyi, don haka ya rage gudun A.C, kashe mata fitilan Ι—akin yayi, kana ya jawo mata Ζ™ofar ya rufe mata bayan yafita zuwa falo.. Laptop Ι—insa ya Ι—auka haΙ—e da buΙ—ewa, aikinsa ya shigayi cikin nutsuwa, Ι—an kwana biyun nan da bai shiga office ba haryatara ayyuka masu yawa, gashi ansanar masa patients suna buΖ™atar taimakon sa, duk da ya Ι—au hutu ma ashe bai tsira ba, ayyuka na nan akansa wanda yazamana dole sai shi zaiyisu…

***16

STORY CONTINUES BELOW

*GERMANY*

ShikaΙ—ai yake rayuwarsa acikin Ι—akin, yau kwanansa Ι—aya kenan baisanya komai na abinci acikin saba, yayi matuΖ™ar ramewa alokaci guda, yayinda gashi dakuma sajen dake kwance akan fuskarsa suka Ζ™ara yawa fiye da na da, duk da dama cewa shi mutum ne me yalwan suma, kallo Ι—aya zakayi mai kasan cewa yana Ι—auke da damuwa me tarin yawa acikin zuciyarsa, Zaid Ι—in da dana yanzu sun banbanta, wan can Zaid Ι—in zuciyarsa cike take da isa, Ι—agawa, girmankai, rashin sanin darajan Ι—an adam, Zaid Ι—in da mashayine, mazinaci, wanda bai Ι—auki zina abakin komai ba, haka kuma Zaid Ι—in da, baisan menene damuwa ba, baisan menene rashi ba, samu kawai ya sani, sannan kuma baisan menene Ζ™unci da Ι—aci ba, baikuma san menene wani abu waishi soyayya ba. Zaid Ι—in daya kasance yanzu kuwa, wani mutum ne dayake cikin Ζ™unci, zuciyarsa tana cike da tarin damuwa, Zaid Ι—in yanzu yarasa duk wani farincikinsa, yarasa jin daΙ—i, yarasa nutsuwar zuciya data Ζ™waΖ™walwa. “ko wannan baici yasa Zahrah ta tausaya masa ba? shin wai shi kaΙ—aine yataΙ“a aikata abun da baidace ba?” yatambayi kansa, abu biyune suke damunsa, zazzafar soyayya dakuma rashin nutsuwa da salama dake damunsa, yanzu shikaΙ—ai yasan halin dayake ciki, baya iya bacci, baya iya cin abinci, bayajin daΙ—in komai nasa, gaba Ι—aya duhu ya mamaye rayuwarsa, yanzu yafara zargin cewa zunubansa ma sunyi masa yawa, yasani Ζ™warai, yasan abu me kyau da kuma marar kyau, amma saboda ruΙ—in duniya gaba Ι—aya ya shagala. (Yawancin mutane yanzu rayuwarsu sukeyi saka ka, zasu aikata zina, zasu sha giya, zasu aikata duk wasu aiki dake jawo musu manya manyan zunubai, amma kuma yawancinsu sunfi gudun kunyar duniya data lahira, suna tsoron wani yakamasu suna aikata zina, amma basa tsoron kallonsu da Allah yakeyi, wasu sun maida zina manshafawarsu, suna ganin kamar hakan wayewace, bayan kuma suna sane dacewa aikata ta babban halaka ne, Ya ALLAH kaci gaba da karemu, kakuma tsaremu da sharrin zina, ka rabamu da zama da mazinata, Ameen Ya ALLAH!)4

Yariga daya gama yanke hukunci cewa ko da su Dad Ι—insa basaso saiya koma Nigeria, bazai iya zama anan ba, zafi yakeji acikin zuciyarsa marar misaltuwa idan haryatuna da cewa Zahrah’nsa tana can gidan wani, sai yaji gaba Ι—aya nutsuwarsa ta gushe, wataΖ™ila ma wannan banzan Doctor Ι—in ya kusanci Zahrah’nsa, ae kuwa baisan sanda ya Ζ™walla wata irin Ζ™ara ba, azuciye ya Ι—auki wani flower dake gefen gadon, yayi jifa dashi, take kwalbar flower’n ya tarwatse a tsakiyar Ι—akin, duk da haka hakan baiyi masa ba, saida yataka ya Ζ™arasa gaban mirror, da hanunsa ya daki mirror Ι—in, take mirror’n ya tarwatse har saida ya yanka masa hanu, amma saboda tsananin kishi’n dake cinsa, ko zafin ciwon baiji ba.

“Hakane ma, yakusanceta” wata zuciyartasa ta faΙ—a masa..1

“No!!! it will never happen, i Know Zahrah will not do it, bazata taΙ“a iya bawa wani kanta ba bayan ni, because she know we love each other” yafaΙ—i haka da Ζ™arfi cikin wata irin murya, me Ι—auke da tsananin Ι“acin rai, durΖ™ushewa yayi a Ζ™asa haΙ—e da sanya hanu ya dafe saitin zuciyarsa wacce take bugawa da sauri, da dukkan alamu dai ya tsokalowa kansa. Haki yasomayi tamkar wani wanda yayi gudu, tarine ya sarΖ™esa, take jini yasoma fitowa ta bakinsa, shi kaΙ—ai yayi tarinsa harya Ζ™are, ya galabaita sosai da sosai, da Ζ™yar ya’iya jan jikinsa ya shiga toilet, wanke bakinsa yayi kana yafito daga cikin toilet Ι—in, numfashi kawai yake maidawa cike da wahala,, wani Ι—an abu yadanna, bayan kamar minti 1 saiga wata cleaner tashigo cikin Ι—akin, nuni yayi mata da inda jininsa ya Ι“aΙ“Ι“atata, babu Ι“ata lokaci ta sanya kayan aiki ta gyara wajen, tana kammala gyaran kuwa wasu likitoti su biyu suka shigo cikin Ι—akin.. Duba lafiyar jikinsa suka sake yi haΙ—e da basa wasu magunguna, wata allura sukayi masa da take matuΖ™ar sa bacci, domin kuwa gwaje gwajen da sukayi masa yasa sungano cewa baya samun wadataccen bacci.1

Suna fita ya lumshe idanunsa, wanda tuni suka zama jan gauta, saboda tsabar tsananin kishi dake cinsa, jiyake ma kamar idan ya Ζ™ara kwana Ι—aya ba acikin Nigeria ba ya cutu, gwamma yaje ya Ζ™wace Zahrah tunkan wanda ya Ι—auka bakomai ba ya Ι—anΙ—ana masa zumarta. (Hahhh guy ae ka makaro,yasin doctor yajima da Ι—anΙ—anawa?) **** Mintuna kaΙ—an dayi masa alluran, bacci me nauyi yayi gaba dashi…2

STORY CONTINUES BELOW

Dad ne ya nutsu haΙ—e da dawo da kallonsa ga Mummy. “Inaga abu Ι—aya zamuyi masa yamanta da wannan yarinyar, kawai na yanke shawara aure zanyi masa.”

Shaye da mamaki Mummy take kallon Dad. “Aure fa kace Alhaji? wakake tunanin zata iya zama da Zaid, da irin wannan halinnasa? hmmm bana majin cewa Zaid zaiso wata mace bayan wannan Zahrah’n, ni nama fara tunanin cewa asirce masa zuciya tayi, amma inbanda haka taya lafiyayyen Ι—a namiji kamar Zaid zai maΖ™alewa mace Ι—aya kamar maye”

Murmushi Dad yayi haΙ—e da girgiza kansa, “itadai Safara’u haka take, idan ana magana me hankali saikuma tana sako wasu abubuwa kamar na wasa.” dad yafaΙ—i haka acikin zuciyarsa, afili kuwa gyara zamansa yayi haΙ—e da sake fuskantarta…

“A wannan karon dagaske aure zanyi masa, saboda aure ne kaΙ—ai zaisanya Zaid dawowa cikin nutsuwarsa, bandamu da ko yanason matar ko baya sonta ba, nasan watarana ahankali zai sota ya manta da waccar”1

“To Allah yasa hakan shine mafi alkhairi, amma gaskiya nima banjin daΙ—in ganinsa acikin wannan halin dayake ciki yanzu,ko abincin kirki wallahi bana iya ci” Mum tafaΙ—i haka cikin tausayawa Ι—an nata….. (Team Zaid kunji fa wai aure za’ayi masa me zakuce? wayaga Zaid da auren dole)4

****

NIGERIA

Tunda ta kwanta bacci ba’ita ta tashi ba sai 11:30 am, ko tsayawa nemansa yau batayi ba tafaΙ—a bathroom, wanka tayi kana ta fito daga cikin bathroom Ι—in… Mai kawai ta shafa kamar kullum sai kuma powder, itakam batason cika meckup akan fuskarta.

Riga da sket na atamfa tasanya, wanda yayi mata caras ajikinta, Ι—an kwalin kayan kawai ta yafa akanta zuwa kafaΙ—arta. Direct falo ta nufa sai tashin Ζ™amshi take, kamar yanda tayi zaton zata ganshi a falo, sai taga saΙ“anin haka, domin kuwa babu shi babu alamarsa,, kallonta ta mayar kan dinning area saidai taga kan table Ι—in wayam babu food flask ko Ι—aya,, hahhh take idanunta sukayi raurau dasu, Ι—an Ζ™aramin bakinta ta tunzuro haΙ—e da shafa cikinta, “Yanzu kenan Doctor da yunwa ya barta?” ta tambayi kanta…

Motsi ta soma ji daga Ι“angaren kitchine, tsoro ne yaΙ—an kamata dan tasan Dr.Sadeeq da kansa kam bazai shiga kitchine ba, “to kodai basu kaΙ—ai bane acikin gidan?” tasake tambayar kanta. Cikin sanΙ—a take takawa harta isa Ζ™ofar kitchine Ι—in, motsinne yasake tsananta, don haka cikin sanΙ—a ta tura kanta cikin kitchine Ι—in.

“Kamata!!!” taji anfaΙ—a da Ζ™arfi. Wani irin Ζ™ara ta Ζ™walla haΙ—e da rugawa a guje ta koma cikin falo.. Dariya yashiga yi mata bayan yafito daga kitchine Ι—in hanunsa riΖ™e da plate wanda yake Ι—auke da soyayyen chips..

Zamewa tayi aΖ™asa haΙ—e da dafe Ζ™irjinta, nunfashi take fitarwa da Ζ™yar, da’alama ta tsorata sosai.

Zama yayi akan kujera har yanzu dariya yakeyi mata, yasan zata tsorata amma baiyi tunanin tsoron nata zai kai har haka ba.. “Yadai karfa ki sume min” yafaΙ—i haka yana me Ι—an tsagaita dariyarsa…

Ɗan Ζ™aramin bakinta ta tunzuro gaba haΙ—e da miΖ™e Ζ™afafunta akan sofa, “Nidai Allah ka tsoratar dani, please kada ka Ζ™ara zan iya mutuwa fa!” taΖ™are maganar cikin tsantsar shagwaΙ“a.

“Kindai tsorata kanki, ni bani na tsorataki ba Ζ΄an mata, da wayace ki shigo kitchine Ι—in cikin sanΙ—a?”

“To ba motsi naji ba, na Ι—auka ko aljanine!” still cikin shagwaΙ“a takumayin maganar..

Kallonta kawai yashigayi yana murmushi, a garin gudu harta yada Ι—an kwalin dake kanta bata sani ba, hakanne yabaiwa gashinta damar bayyana.

Jingina da kujera tayi, tana me sauΖ™e ajiyar zuciya, sai yanzu ta fara dawowa daidai.

Ƙaurin abinci yasoma ji da sauri yatashi ya nufi kitchine, aikuwa yana zuwa ya tarar da soup Ι—in daya Ι—ora akan wutane yasoma Ζ™onewa, da sauri ya sauΖ™e haΙ—e da Ζ™waΙ—awa Zahrah Ζ™ira..

STORY CONTINUES BELOW

SaΖ™are tayi tana kallon yanda yake kwashe soup Ι—in Ζ™wai da albasa yana sanyawa acikin wata Ζ΄ar Ζ™aramar kula, dariya ne ya Ζ™wace mata, cikin dariyan tace “Doctor dama ka iya girki ne?”

Hararan wasa yayi mata haΙ—e da cewa “Na bugawa a jarida ma kuwa”

Dariya ta Ζ™ara kwashewa dashi, wai iya girkinnasa har na bugawa a jarida ne hmm. Ɗan matsowa tayi kusa dashi haΙ—e da leΖ™a tukunyar da akayi soup Ι—in aciki, da sauri ta sanya hanu ta toshe bakinta, dariya ne yazo mata, gaba Ι—aya cikin tukunyar yayi baΖ™i, soup Ι—in yasoma Ζ™onewa..

“Miye wai kikewa dariya? yarinya zaki faΙ—a wa mutanen garinkune anjima, kin kuwasan daΙ—in girki na yafi na kowa ko” yaΖ™are maganar yana me Ζ™aΖ™alo Ζ™asan tukunyar daya Ζ™one zai zuba acikin kulan. Dasauri ta rike hanunsa haΙ—e da cewa “Idan kazuba wannan fa soup Ι—innan bazai ciwuba”

“Meyasa, ko hassada kikeminne?”

Yatambayeta yana me Ι—age giransa Ι—aya..

“Shikenan to, tunda kanaga kamar wasa nake ma, amma kuma idan kasa akan abincinka yayi Ι—aci ni ba ruwana” tafaΙ—i haka tana me sake hanunsa.

Kallonta ya Ι—anyi haΙ—e da marerece fuska. “Yazanyi to Zahrah, banaso kitashi kinajin yunwa banbaki abinci ba, shine na soyamiki chips yanzu kuma gashi nayi soup Ι—in kince wai ya Ζ™one bazai ciwuba, ko zamuje resturant ne?” gaba Ι—aya fuskarsa ta sauya da alama shagawaΙ“a yakeson yi mata..

Wani irin tausayinsa ne taji ya daki zuciyarta Allah sarki, ashe duk akantane yaketa shan wannan wahalan.. “A’a basai munje resturant ba, zan ma iyaci a haka fa ai ba duka soup Ι—in bane ya Ζ™one, kuma ma basai muci da tea ba!” cikin yanayi na kulawa ta Ζ™are zancen..

Cikin jin daΙ—i yace “Yauwa tawan to Ι—auki soup Ι—in kije, bana haΙ—a mana tea ko”

“A’a kabarshi ni dakaina zan haΙ—a mana” tafaΙ—i haka tana me Ζ™oΖ™arin fara haΙ—a musu tea Ι—in. Hanunta ya kama ya sumbata haΙ—e da Ι—aukan kulan da soup Ι—in ke ciki yanufi falo… Mintuna kaΙ—an tafito da Ι—an wani tray wanda yake Ι—auke da kofuna biyu na tea Ι—insu.. Aje tray Ι—in tayi akan sofa haΙ—e da maida kallonsa gareta, gani tayi ya kafeta da idanunsa, wanda suke daΙ—a sawa tanajin nauyinsa..

Ɗan shagwaΙ“e fuska tayi haΙ—e da cewa “To miye kake kallona!”

Murmushi yasakar mata haΙ—e da tasowa daga inda yake zaune, zama yayi akan sofan, dakansa ya zuba musu soup akan chips Ι—in, loman farko Zahrah ta tauna wani Chips da bai gama soyuwa ba, kallonta yayi haΙ—e da cewa “Ya kikaji yayi daΙ—i ko? ai nasan ma zaiyi daΙ—i”

Murmushin dole tayi haΙ—e da cewa “Yayi daΙ—i sosai”

Hanu yasanya yashafi kumatunta, “Yauwa My Zahrah ae dama nasan saikin yaba”

Da Ζ™yar ta’iya danne dariyarta, loman farko da yayi ya Ι—ago kansa ya kalleta, itama kallonsa takeyi, saitaga ya Ι“ata fuska kamar zaiyi kuka, bazata iya riΖ™e dariyarta ba yanzu kam yazama dole saita dara, sake shagwaΙ“e fuska yayi ganin yanda takeyi masa dariya. Da Ζ™arfi yajawota jikinsa haΙ—e da murΙ—e mata hannayenta “Wakikewa dariya?”

Cikin dariya tace “Kayi haΖ™uri nifa badakai nake ba, dariyarce kawai tazomin”

“Uhhh aini ba yaro bane nasan ni kikewa dariya, to amma ai balaifi na bane laifin gas Ι—inne da bai ratsa kaskon suyan da kyau ba, kuma ko kema ae nasan haka zaiyi miki”

Itadai dariya kawai takeyi masa, gaskiya wannan girkin nasa kam yacancanci abugasa a jarida kamar yanda ya faΙ—a, onion and egg soup ya Ζ™one dankali kuma bai soyuba.

Haka suka haΖ™ura da dankalin suka sha tea tare da snacks kawai. Bayan sungama cin abincin ya jawota jikinsa, haΙ—e da Ι—aura kansa akan wuyanta, lumshe idanunsa yayi yana me sauΖ™e numfashi a hankali, wani abu yakeso daga gareta wanda yasan idan ya nema balallai yasamuba, kuma ma koda yasamu to ba a son ranta ta basa ba, shiyasani matuΖ™ar zasu kasance waje Ι—aya da’ita tofa har abada acikin sha’awarta zai kasance.. Jin yanda yake sauΖ™e mata numfashi akan wuyanta ne yasanya jikinta yin sanyi, ahankali kasala tasoma dirar mata, itama lumshe nata idanunta tayi, tana me yin wani tunani acikin zuciyarta.. Tsawon mintuna 15 suka Ι—auka a haka babu wanda yace da Ι—an uwansa Ζ™ala, shi dai Dr.Sadeeq tsundum yake acikin kogin sha’awa, yayinda itakuwa take tsundum acikin kogin tunanin wani abu wanda bashida amfani a wajenta, wani abu wanda tunaninsa yazame mata jiki da jini, sai dai kuma tasan abun baidace da itaba, baidace da rayuwarta ba, Ζ™addara ce kawai ta haΙ—asu, sannan kuma zuwa yanzu yakamata ace ta manta da babinsa, takuma daina tunasa, sai dai kuma duk yanda taso hakan yakasance abun yaci tura, dole zata haΙ—a da addu’a, saboda addu’a yafi gaban komai, duk da cewa dama tanayi amma dole zata Ζ™ara akan wanda takeyi…1

A hankali yajanyeta daga jikinsa haΙ—e da miΖ™ewa yanufi Ι—aki, da kallo kawai tabisa harya shige cikin Ι—akin, “Meke damunsa?” tatambayi kanta a bayyane.

Ganin batada maibata amsa, baikuma dace ta zauna batare da taji damuwarsa ba yasanya ta bisa zuwa cikin Ι—akin..

Kwance ta iske sa akan gado yayi ruf da ciki yayinda yasanya hanunsa Ι—aya akan mararsa, sam bata fahimci wani abu game da hakan ba, ahankali taΖ™arasa wajen da yake, cikin murya meΙ—an sanyi tace “Bakada lafiya ne?”

“Lafiyana Ζ™alau, kawai dai bacci nakeji ne” yafaΙ—i haka ataΖ™aice, baison yayi magana me tsawo ta harbo jirginsa, tsakani da Allah bayason yasake takurata, jiyama da yayi, yauda safe da kuka ta tashi masa, saboda haka yanzu baison ya Ι“allo liΖ™i gwamma yabari ko zuwa dare ne ma, amma kuma idan yatuno irin daΙ—in dayaji jiya, sai yaji kamar bazai iya haΖ™ura ba.. Haurawa tayi kan gadon haΙ—e da kwanciya a bayansa, Ζ™urawa kwantaccen gashin kansa ido tayi, abubuwa da yawa nasa suna matuΖ™ar burgeta, babu ma kamar idanunsa, idan yana kallonta harwani mutuwa jikinta yakeyi, babu ta inda Dr.Sadeeq ya gaza, komai nasa yayi 100%.

“Ɓacci bai isheki bane?” yayi mata tambayar batare daya juyo zuwa garetaba.

“A’a kawai dai ina hutawa ne” tafaΙ—i haka a taΖ™aice don talura kamar bayason damuwa.

Ƙarar wayartane ta karaΙ—e cikin Ι—akin, da sauri ta Ι—auko wayar dake aje kan Ι—an Ζ™aramin drawer’n gefen gado.. Ganin Husnah ce me Ζ™iran yasanya ta Ι—aga wayar da sauri, tana Ζ™oΖ™arin yin magana taji muryar Husnah tace “Gani a falo”

da sauri tatashi daga kan gadon haΙ—e da ficewa daga cikin Ι—akin, ko bayani bata tsaya yiwa Doctor ba. Shikuwa da kallo kawai yabita harta fice daga cikin Ι—akin, lumshe idanunsa yayi haΙ—i da sauΖ™e ajiyar zuciya.

Da gudu Zahrah taje ta faΙ—a jikin Husnah, rungume juna sukayi Ζ™am cike da kewar juna.

“Nayi kewarki sosai Ζ™awata” Husnah tafaΙ—i haka tana me Ζ™ara rungume Zahrah.

Tureta Zahrah tayi haΙ—e da Ι—an turo baki gaba. “Bawani nan ni ae nayi fushi, tunda ranan nan kin yaudareni kin gudu”

Dariya Husnah tayi haΙ—e da cewa “Yi haΖ™uri amaryar likita”

Dariya suka sanya su dukansu, saida Zahrah ta cikawa Husnah gabanta da su drinks kafun tazo ta zauna akusa da ita..

“Gaskiya dole ne nima acikin wannan shekaran nayi aure, kiduba kiga 2 days kacal amma gaba Ι—aya sai wani shining kike” Husnah tafaΙ—i haka tana me Ζ™arewa Zahrah kallo.

Harara Zahrah ta wurgawa Husnah “Kinganki ko wallahi banason tsokana, ae ko a engine aka sani baici ace zuwa yanzu nafara walwali ba”

“Hahhh kedai faΙ—i gaskiya don da alama doctor madara na musamman yake shayar dake kullum”

Dariyane yakama Zahrah “wai madara” hmmm itasam bata fahimci inda kalaman Husnah suka dosa ba..

“Ke dai baki rabo da tsokana, wace madarace zatasa acikin 2 days kacal na sauya” Zahrah tafaΙ—i haka tana me duban skin Ι—inta..

“Hahhhh madara mana irin taku ta masu aure, ae babe kawai ki manta, nasan kinbasa yasha kuma kema yabaki kinsha”

Sai yanzu Zahrah ta gano me Husnah ke nufi, duka ta Ι—aka mata abaya haΙ—e da yin dariya. Husnah ma dariyan tayi, kana taΙ—auki drinks tasoma sha..

****

Hira sosai Husnah da Zahrah sukayi, duk da Husnah tace bajimawa zatayi ba. Bata jima ba kuwa tayi tafiyarta bayan tabawa Zahrah wasu ingantattun magunguna wanda Hajiya Shuwa ta bata tace takawo mata, har bakin gate Zahrah ta raka Husnah, cike da kewar juna sukayi sallama…

***

Kallon Dad Ι—insa yayi arikice gaba Ι—aya idanunsa sun rufe, miΖ™ewa yayi tsaye yasoma takawa ahankali, ganin zaifita daga cikin Ι—akinne yasanya, Dad yayi saurin riΖ™osa, “Bazaka iya kulawa da kanka ba Zaid, badai Nigeria kakeso mu koma ba?” cike da kulawa Dad ya tambayeshi..

Kansa ya kaΙ—a kamar wani Ζ™aramin yaro, ajiyar zuciya Dad ya sauΖ™e haΙ—e da Ζ™ara riΖ™e hanun Zaid Ι—in.

“Shikenan ka kwantar da hankalinka gobe zamu koma Nigeria”

Wani irin sanyi Zaid yaji acikin zuciyarsa, badon komai ba saidon zaije yaga Zahrah’n sa, babu ruwansa da wani tayi aure, shi so yarufe masa ido, hargidan nata zaije… (?‍♀?‍♀ Anya Zaid bai samu matsala a Ζ™waΖ™walwarsa ba kuwa? )

Dad kuwa yayanke wannan hukuncinne saboda suna zuwa Nigeria zai Ι—aurawa Zaid Ι—in aure da Ζ΄ar abokinsa, wannan shi kaΙ—aine zaisanya Zaid ya nutsu yakuma dawo cikin hankalinsa….Tana idar da sallan isha, ta Ι—auki wata doguwar riga marar nauyi ta zura ajikinta, rigace irin shara shara Ι—in nan, gashi kuma yaΙ—an kamata ta Ζ™asa, yayinda saman rigan kuwa ya buΙ—e,  zura rigar kawai tayi  batare da koda  ta kalli kanta a madubi ba tafice zuwa falo.  Sauri take batason Bollywood sufara haska film Ι—in Bajrangi Bhaijaan bata kusa, Ζ™arfe takwas kuma dai dai zasu saka film Ι—in, gashi yanzu bakwai ne hadda wasu mintuna, direct kitchine ta wuce taΙ—auko wani Ι—an Ζ™aramin cup, fridge ta buΙ—e ta ta Ι—auko babban cup Ι—in milk shake dake cikin fridge’n ta tsiyaya, ahankali take tafiya tana Ι—an zuΖ™an milk shake  Ι—in a bakinta,  yajima yana jingine jikin Ζ™ofa, kan Ζ™irjinta kawai yaketa kallo tun fitowarta daga cikin Ι—akin, daga kan fatar cikinta har brezia’n dake sanye a jikinta, duk sun bayyana kansu a fili kasancewar rigar bata wani Ι“oye sirri, sam bata lura dashi ba, hankalinta yana ga tv, hanu yasanya ya jawota jikinsa, saura kaΙ—an cup Ι—in hanunta ya suΙ“uce ya faΙ—i Ζ™asa.  Da sauri ta kalleshi haΙ—e da Ι—an turo Ι—an Ζ™aramin bakinta gaba.+

Ta baya ya rungumeta, haΙ—e da Ι—aura kansa akan wuyanta,  cikin wata murya me sanyi yace “Ɗaukar alhaki ne, ko kuma kawai anyi danni ne?”

Cikin rashin fahimtan inda kalamansa suka dosa tace

“Bangane ba”

“Ummmm nima so nake nagane saina baki amsa”   yafaΙ—i haka yana me Ζ™oΖ™arin zame wuyar rigar daga kan kafaΙ—unta.

Dasauri ta nemi matsawa daga jikinsa, amma saidai bata samu daman hakan ba, domin kuwa ya riΖ™eta gam..    Baidamu da yanda takeyi ba yasanya hanunsa yazame wuyar rigan, dake rigan dama tana da faΙ—in wuya sai gashi yakawo wuyan har kusan Ζ™asa da kafaΙ—unta,   bakinsa ya Ι—aura adai dai saitin wuyanta ta baya, wani irin lafiyayyen kiss yabata wanda saida yasanya tsikar jikinta suka tashi, da sauri ta juyo tana fuskantarsa, idanunsa da suka koma kamar na mejin bacci, ya Ι—ago ya watsa mata su,  wani dokawa taji Ζ™irjinta yayi, yanayin da taga Ζ™wayan idanunsa shiyafi komai sanya mata faΙ—uwar gaba, har abada bazata taΙ“a manta mutumin data fara ganin irin wannan yanayin acikin idanunsa ba, kusan nasakamma har yafi na Doctor tsanani, domin kuwa bata taΙ“a mantawa da yanda idanun suka riΖ™iΙ—e suka zama jajaye suke kuma lumshewa alokaci guda ba, Zaid shine mutum na farko da ya fara kallonta da irin wannan yanayin, “mekenan hakan yake nufi? me yasa idanun suka sauya launi alokaci Ι—aya?” tayi mawa kanta duka waΖ΄annan tambayoyin da bata da me amsa mata su..

A hankali yake Ζ™ara matseta haΙ—e da kusanto da fuskarsa daf da tata, burinsa kawai shine yaji bakinta acikin nasa. Kawar da kanta gefe tayi tana me sauΖ™e numfashi ahankali, gaba Ι—aya tunowa da tayi da Zaid ya sanja mata yanayinta,  Zaid ba mutum ne da zata manta dashi ba, lallai dole harta mutu yana cikin rai da zuciyarta, kodan abun da ya aikata a gareta. 

Hanu yasa ya juyo da fuskarta, yazama suna fuskantar juna,  baijirayi komaiba ya Ι—aura bakinsa akan wuyanta, kissing Ι—in wuyanta yake sosai, wanda hakan ya haifarmata da mutuwar jiki,  cikin nutsuwa ya dawo da bakinsa kan nata bakin, ahankali yake sucking lips Ι—inta, lumshe idanunta tayi tana me karΙ“an saΖ™on sa, karo na farko a rayuwarta da taji hakan dayakeyi mata yayi mata daΙ—i, batasan lokacin da ta gama sakar masa jikinta ba haΙ—e da sake buΙ—e masa bakinta,  shikuwa dama abun da yake jira kenan, ba Ι“ata lokaci ya kamo tongue Ι—inta yashiga tsotsa a hankali.. Wani irin numfashi kawai yake fitarwa,  ko a iya haka  idan ya tsaya yasan zaisamu gamsuwa, har  abada shikam yanaji ajikinsa bazai taΙ“a gajiyawa da tsotsan baki da kuma harshenta ba, wani Ι—anΙ—ano na musamman yakeji acikin bakinsa idan yana tsotsan harshenta,  yakan rasa duk wata nutsuwarsa idan laΙ“Ι“ansu suka haΙ—e waje guda,yakan tsinci kansa cikin matsanancin shauΖ™i dakuma wani irin yanayi me daΙ—in gaske.

 

Ƙafafunta ne suka soma saΖ™ewa, gaba Ι—aya tsayuwar ta gagareta, yayinda shikuwa yaketa jifanta da salonsa iri iri, idan zasu shekara a haka sai dai Ζ™afafunsa su gaji suΖ™i Ι—aukarsa, amma bawai shi ya gajiya da shan tausassun laΙ“Ι“anta ba,  Ζ™oΖ™arin zamewa Ζ™asa takeyi da sauri ya riΖ™ota haΙ—e da Ι—agata caΙ—ak kamar wata Ζ΄ar Ζ™aramar yarinya…        Direct Ι—aki yanufa da ita, bai direta ako inaba sai akan gado,  Ι—an Ζ™aramin  Ζ™ara tasanya haΙ—e da cewa  “Wayyo nauyi!”

STORY CONTINUES BELOW

Dariya yayi haΙ—e da jan hancinta cikin muryarsa da ta soma sarΖ™ewa yace

“Waye ne me nauyin?”

“Kai mana!” tafaΙ—a a shagwaΙ“ance.     Gaba Ι—aya rigan jikin nata ya zame Ζ™asa, haΙ—e da soma bin ko wani Ι“angare na jikinta da hot kiss, shiru tayi tanajin yanda yake tsotseta kamar wani maye, amma kuma fa saΖ™on nasa  na yau yana shiga inda ya kamata domin kuwa tun Ι—azu jikinta yagama mutuwa. 

Kissing Ι—in bakinta yaci gaba dayi, batasan lokacin da itama ta soma tayasa ba,  baitaΙ“a tunanin zata taya saba, shiyasa sanda takama harshensa tana tsotsa a hankali, yaji gaba Ι—aya ya ruΙ—e haΙ—e da zaucewa, jiyake kamar awata duniyar aka tsoma shi..  Yanayin yanda yake romancing Ι—inta ne yasa har kuka sai da tayi masa wanda batasan na menene ba,  jitakeyi kamar kan nipples Ι—inta zasu cire, tsabar anbasu kyakkyawan sucking.

“wallahi doctor ma mugu ne” tafaΙ—i haka acikin zuciyarta….. Yau dai ba iya Dr.Sadeeq bane kaΙ—ai yaji daΙ—in kasancewarsu tare  ba, hadda ita kanta me daΙ—i’n nasa,  sai dai kuma gaba Ι—aya zautar dashi takeyi, yauma da Ζ™yar yasamu ya iya dawowa cikin duniyarmu, bawai don yasoba saidon gudun wahalar da ita… A hankali yasa hanu yashafa gashin kanta, haΙ—e da manna mata kiss akan goshinta, Zahrah dake kwance luf acikin Ζ™irjinsa ta lumshe idanunta haΙ—e da sake cusa kanta acikin Ζ™irjin nasa..

“I’am sorry me daΙ—i na na gajiyar dake ko? ba laifi na bane, inata so nayi controlling Ι—in kaina amma nakasa, ke Ι—ince kin cika da….”     saurin toshe masa baki tayi haΙ—e da sake Ι“oye kanta acikin Ζ™irjinsa,  kunya takeji tsantsa idan yaΖ™irata da sunan me daΙ—i’n nan, sai taji gaba Ι—a tazama wata iri da ita..  Tsotsan hanunta dake kan bakinsa yasoma yi, da sauri tacire hanun nata haΙ—e da tashi zaune, bargo ta rufa ajikinta tayi toilet da sauri gudun kar ya tsaidata,  jingina tayi da jikin Ζ™ofar toilet Ι—in tana sauΖ™e numfashi ahankali,   gaba Ι—aya abun daya wakana a tsakaninsu ne yashiga dawowa cikin kanta, tanaso Ζ™warai taga tana farantawa mijinta rai, zatayi iyaka Ζ™oΖ™arinta wajen ganin tayi yaΖ™i da zuciyarta, wajen ganin ta basa farinciki me Ι—orewa yanda ya kamata.    Wanka tayi haΙ—e da zura rigan wanka tafito…

Tsaye tagansa daga shi sai 3 guater jeans ajikinsa, kallo Ι—aya tayi masa tayi saurin Ι—auke kanta, har yanzu bata taΙ“a amincewa yaga tsiraicinta cikin haske ba, sannan haka itama bata taΙ“a tsayawa takalli jikinsa acikin haske ba komai sunayinsa ne acikin rashin wadataccen haske,    “Jikinsa yanada kyau” tafaΙ—i haka acikin zuciyarta haΙ—e da Ι—an satan kallon 6 packs Ι—in dake kwance akan cikinsa.

RaΙ“awa yayi ta gefenta yashige cikin bathroom Ι—in fuskarsa Ι—auke da wani irin murmushi.

Wata Ζ΄ar Ζ™aramar riga wacce ta tsaya iyaka guiwarta kawai ta sanya haΙ—e da sanya igiyoyin dake gaban rigar ta Ι—aure cikinta, haurawa tayi kan bed Ι—in ta kwanta.. Yana fitowa yakuma sanya wani 3 guater jeans Ι—in haΙ—e da feshe jikinsa da turare..  Wutan Ι—akin yakashe yakunna musu na bacci, hawa kan gadon yayi haΙ—e da jawota jikinsa,  kwanciya ajikinsa yanayi mata matuΖ™ar daΙ—i shiyasa aduk sanda yajawota jikinsa bata bijirewa.      “Kinyi addu’a?” yatambayeta.1

Kai kawai ta Ι—aga masa alamar “Eh”   addu’a yayi shima ya shafa kana ya lumshe idanunsa, ahankali yake shafa bayanta, cikin mintuna Ζ™alilan bacci ya Ι—auke ta, sannu sannu shima bacci me nauyi ya Ι—aukesa….

*****

Washe Gari.

Ƙarfe 5 dai dai jirginsu ya sauΖ™a acikin Nnamdi Azikwe International airport.

A hankali yake taka matattakalan sauΖ™owa daga cikin jirgin, sanye yake da riga da wando irin na sanyi navy blue colour,  hatta takalman  dake sanye a Ζ™afafunsa navy blue colour ne, yayi kyau sosai yaΖ™ara haske, sai dai kuma sosai rama ta bayyana kanta ajikinsa.  Yana gama saΖ™Ζ™owa daga kan matattakalan yanufi wajen da motocin da sukazo Ι—aukarsu ke fake,  4matic yabuΙ—e yashiga haΙ—e da hakincewa agidan baya, bayasan damuwa shiyasa bayason shiga mota Ι—aya dasu  Dad Ι—insa..    Harsuka isa gida tunani yakeyi, maiya kamata yayi? sai kuma yanzu daya dawo yakeji gaba Ι—aya Nigeria’n tayi masa Ζ™unci haΙ—e dayi masa duhu,daya kulle idanunsa Zahrah kawai yake gani…    Yana fita daga cikin motar direct Ι“angarensa dake cikin gidannasu ya nufa.     Falo’n sa tsab-tsab yake tamkar wanda wani yake rayuwa aciki, bedroom Ι—insa ya wuce, yana shiga yaΖ™arasa gaban wani tangamemen hotonta da yasa aka masa  kalanda (Calender)  dashi yakafa ajikin bangon Ι—akin,  rungume Ζ™aton kalandan yayi haΙ—e da lumshe idanunsa.1

STORY CONTINUES BELOW

“I really Miss you My Zahrah!”2

ya faΙ—i haka cikin murya me sanyi da kuma tsananin rauni, hanu yasanya yashafa daidai saiti laΙ“Ι“anta dake jikin hoton calender’n.

“Bana tunanin zan daina kewarki Zahrah na,  tunaninki yazama abincin ruhina, inasonki sosai,  lokaci yayi daya kamata  ki dawo gareni, muyi rayuwar auren mu cike da tarin farinciki, nadaina komai Zahrah shan giya, zina, duk na daina please ke nake jira har yanzu, ina fata baki bawa wanina kanki ba?”  yanayin yanda yake magana da hoton idan ka gansa kaitsaye dasunan mahaukaci zaka Ζ™irasa, domin kuwa me cikakken hankali bazaiyi haka ba..       Wayarsa ya Ι—auka yayi dialing number’n Abid, bugu uku Abid ya Ι—auki wayar baijirayi abun da Zaid Ι—in zaice ba yace

“Wow surprise kenan?”2

Ζ³ar Ζ™araman tsuka Zaid yayi cikin muryarsa me rauni yace “Inason ganinka Abid, yanzu agidan mu please!”  baijirayi me Abid Ι—in zaice ba ya katse wayar haΙ—e da cilla wayartashi kan gado, yasan Abid bazaiΖ™i zuwaba shiasa baijirayi amsar saba yakashe Ζ™iran.  Zama yayi akan wata kujera dake cikin Ι—akin,  kan Ι—an madaidaicin fridge’n dake aje cikin Ι—akin ya maida  idanunsa, jiyake kamar yatashi yaje ya Ι—au wine Ι—insa yasha, sai dai kuma wata zuciyar tana gargaΙ—insa da cewa, Zahrah bataso, tun randa ta gayamasa wata baΖ™ar magana akan shan wine da yake, bai Ζ™ara shaba harkuwa rana me kamar ta yau, duk da kuwa irin azabtuwan da yakeyi idan baisha wine Ι—in ba, saboda yariga daya saba.   Shiru kawai yayi haΙ—e da kama kansa ya rumtse idanunsa..    Abid ne yaturo Ζ™ofar Ι—akin yashigo bakinsa Ι—auke da sallama, ciki ciki Zaid ya amsa masa sallaman haΙ—e da watsa masa idanunsa da sukayi jajur dasu..   Cike da mamaki haΙ—i da tsoro Abid ya matso kusa da Zaid da Ι—an sauri.2

“Zaid meke damunka haka? yaushe kuka dawo? yajikin naka?” duka waΖ΄annan tambayoyin Abid yayiwa Zaid su a lokaci Ι—aya kuma duk amsarsu yake nema idan zai samu..

“Abid nakasa mantawa da ita, itace nutsuwar tunani na, banajin zan iya kaiwa lokaci me tsawo batare da na sanyata acikin idanuna ba, Inasonta sosai kai kasani!”

Kallon Zaid kawai Abid keyi yamarasa me zaice masa..  Kallon Ι—akin yashiga yi sai alokacin ya Lura da maka makan hutunanta dake manne ajikin bangon Ι—akin Zaid Ι—in,wasu zane ne wanda Zaid Ι—in yayi wasu kuwa hotunanta ne.  Wani irin tausayin Zaid Ι—inne ya tsirga masa me tsanani, shidai bazaice baitaΙ“a soyayya ba, amma kuma baita Ι“ayin kwatan kwacin irin wannan son me tsanani da Zaid keyi ba. Zama yayi akan kujeran dake fuskantar na Zaid, hanun Zaid Ι—in yakamo haΙ—e da cewa “Kazama jarumi Zaid, kada kamanta fa yanzu Zahrah matar wani ce kuma….”

“Ya isheka haka Abid!!” Zaid ya katse Abid cikin tsawa sosai.

“Matar wani, Matar wani, abun da kuke ta faΙ—a kenan, meyasa ni bazaku duba halin danake ciki ba? shikenan don tana matar wani sai nadaina sonta? kafun wanda kuke ikirarin matarsace yasota nine nan nafara sonta,  kada kataΙ“a tunanin zan daina son Zahrah Abid, bakuma zan taΙ“a samun nutsuwa ba harsai Zahrah ta zamo mallakina, kataimakeni Abid kazo muje gidanta mu Ι—aukota tazo nan mu rayu tare nasan itama tana sona!”  cikin murya me tsananin rauni yake faΙ—an maganar..1

Kai kawai Abid yake girgizawa azuciyarsa kuwa wutar tausayin Zaid ne ta kunno, So yamakantar da zuciyar Zaid yasanya harya kasa tuna cewa Zahrah a yanzu ta haramta a garesa, shi duk iskancinsa baya tunanin Zaiso matar da take da aure,  dukansu shida Zaid sunsani cewa shangiya da zina duk haramunne amma kuma saboda son zucia irin tasu suke aikatawa,  yanzu kuma ga wani sabon saΙ“on da Zaid yafito dashi, yana goya masa baya akan komai, amma a wannan karon kam baya tunnin zae  goya masa baya yaci gaba da son matar aure, haΖ™iΖ™a Zahrah takai macen da kowani Ι—a namiji zai sota, amma kuma tunda ayanzu tazama mallakin wani babu amfanin Zaid yata takura kansa akanta.   “Zaid!” Abid yaΖ™ira sunansa araunace.  Kansa kawai ya Ι—ago ya kallesa batare dayace dashi komai ba.  

“Kada kaga laifina Zaid, mun hau wani mataki da yanzu dole ne  mufaΙ—awa kanmu gaskiya, menene ribar da zakasamu idan kacigaba da dakon soyayyarta acikin zuciyarka? tazarar dake tsakanin ka da Zahrah a yanzu yanada matuΖ™ar yawa,  tana tare da mijinta kuma nasan zuwa yanzu tajima da zama shi kuma shima yazama ita, me yasa to kowannan bai isa yasanya kacireta acikin zuciyarka ba, akoda yaushe kada kana tunanin cewa wai Zahrah zata dawo gareka,  so ne yasa mijinta ya aureta, kaga kenan haka nan kawai bazai rabu da ita ba, kasa aranka ma idan Ζ™addara ta rabasu babu yiwuwar Zahrah zata amince ta aureka,  kai da kanka kasan haka amma zuciyarka tana yaudaranka, haΖ™iΖ™a nima shaidane akan cewa har yanzu Zahrah tana sonka, amma hakan bawai yana nuni da cewa zata iya kashe aurenta ta aureka ba ne, kai koma da ace tafito agidan aurenta to bana tunanin Zahrah zata amince ta aureka,  kamanta da ita Zaid, kasawa zuciyarka salama, akwai mata da yawa acikin Ζ™asarnan dama sauran wasu Ζ™asashen kasamu wata kabawa ajiyar zuciyarka,  na tabbatar watarana komai zai zamo labari!” Abid yaΖ™are maganar yana me dafa ka faΙ—an Zaid almar son Ζ™arfafa masa guiwa..1

STORY CONTINUES BELOW

Wata tsuka me Ζ™arfi Zaid yaja haΙ—e da ture hanun Abid dake kan kafaΙ—ansa…    har abada bazai daina yiwa wanda yace yarabu da Zahrah kallon mahaukaci ba,  wai Zahrah’nsa ake so yamanta ya daina sonta, sai yaushe mutane zasu gane cewa cire so bakamar cire takalmi bane?  miΖ™ewa yayi daga zaunen da yake   haΙ—e da shigewa cikin bathroom ko sake kallon inda Abid ke zaune baiyi ba..     Ajiyar zuciya Abid ya sauΖ™e  haΙ—e da gyara zamansa akan kujeran, yana nan yanajiran fitowarsa koda awa Ι—aya zai share a banΙ—akin bazai tafiba saiyajirasa,  Zaid bayason gaskiya wani lokaci, kuma kozai mutu saiya faΙ—amai gaskiya, ae soyayya ba hauka bane, son matar aure mezai jawo maka inbanda wahala da Ζ™arin zunubai….1

Zaid kuwa yajima tsaye ruwa na fitowa daga  shower yana dukan jikinsa….      Ɗaure da towel a Ζ™ugunsa yafito daga cikin bathroom Ι—in,  kallo Ι—aya yayiwa Abid yaΙ—auke kansa,  Abid na kallonsa   har yagama shafa man lotion ajikinsa…

“Saboda nace kamanta da Zahrah shine kake fushi dani? kai kanka kasan abun da kakeyi ba daidai bane Zaid sannan…..”

“Ya isa Abid!” Zaid ya katsesa aΙ—an kausashe. 

Murmushi kawai Abid yayi haΙ—e da sa kai yafice daga cikin Ι—akin, yasan Zaid ya hau sama bazai taΙ“a sauraransa ba, wanda yayi nisa bayajin Ζ™ira.

****

Tun fitarsa ta shige cikin kitchine  yau bataso ya sayo musu abinci tafiso ta girka musu da kanta,  fried rice tayi wanda taji zallan tsokan kaza,   da kanta ta haΙ—a shaka ta sanya acikin fridge, takammala komai yanzu saura kawai tayi wanka.. Ƙaran wayarta take ta jiyowa, da sauri tanufi Ι—aki inda wayartata take.  Wata number ce  special  ke yawo akan screen Ι—in wayar, Ι—an tsayawa tayi tana Ζ™arewa number’n kallo, har Ζ™iran ya katse bata Ι—auki wayarba, wani Ζ™iranne kuma sake shigowa…. A hankali ta Ι—aga wayan ta kara akan kunnenta.   

“Zahrah!!!” taji wata murya wacce bazata taΙ“a mantawa da itaba ta Ζ™ira sunanta,  jikinta ne yasoma rawa yayinda bugun zuciyarta yaΖ™ara tsananta shin dagaske ne kokuwa kunnuwanta ne basuji da kyauba,  kusan mintuna biyar ba asake cewa komai daga cikin wayarba haka kuma itama bata ce komaiba..

“Wa….y..e?”

tayi tambayar cikin wararrun kalmomi yayinda tsoro ke sake Ι—arsuwa acikin zuciyarta.

“Zahrah na!  me yasa zaki barni? kin barni cikin Ζ™unci da tarin damuwa, yazanyi da soyayyarki ne Zahrah, bazan iya rayuwa ba idan babu ke, please ki taimaki rayuwata dakuma zuciyar da ta jima da matowa akan Ζ™aunarki!!”

Jikinta ne gaba Ι—aya yaΙ—auki rawa harbatasan sanda wayar ta zame daga hanunta ba, take ta faΙ—i ta tarwatse a Ζ™asa.  Itakanta batasan sanda ta zame ta durΖ™usa guiwowinta a Ζ™asa ba,  hawayene suka shiga fitowa daga cikin idanunta.   “Zaid” shine sunan da take ta nanatawa acikin zuciyarta, sai yaushene Zaid zai barta ta huta tayi rayuwar aurenta cikin nutsuwa? anya kuwa Zaid baisamu matsalan Ζ™waΖ™walwa ba? ta tambayi kanta, shiru tayi haΙ—e da lumshe idanunta Ζ™irjinta kuwa har yanzu bai daina bugawa da sauri ba.   

Cikin tsananin mamaki yake kallonta, da sauri ya Ζ™araso inda take durΖ™ushe haΙ—e da tsugunnawa yaΙ—aura hanunsa akan kafaΙ—unta

“Meke faruwa?” yatambayeta cike da kulawa.

Da sauri tabuΙ—e idanunta da suke a lumshe, batasan yaushe yashigo ba.

Kallonta yakeyi sosai da alama amsa yakeson ji daga bakinta.

Dasauri tashiga goge hawayenta haΙ—e da tashi tsaye,   kallonta yakeyi harta shige cikin toilet,  idanunsa yasauΖ™e akan wayarta wanda ta tarwatse akan tiles gaba Ι—aya ma screen Ι—in wayar ya fashe, mamaki  haΙ—i da Ι—aurewar kaine matuΖ™a suka kamashi, “Meya faru? yaganta tana hawaye gakuma wayarta daya gani aΖ™asa a tarwatse”  yayi mawa kansa tambayar cike da son sanin amsa. Tattare wayar yayi haΙ—e da komawa kan gado ya zauna zuciyarsa cike fal da tarin tambayoyi..

STORY CONTINUES BELOW

Zahrah kuwa tana shiga cikin toilet ta soma sauΖ™e ajiyar zuciya akai-akai, meta aikata hakane, gashi yanzu yazo ya ganta acikin halin damuwa, tasan dole ne shima saiya sanya kansa a damuwa, yanzu idan ya tambayeta metasan zata ce masa, wasu hawayenne suka kuma zubowa daga cikin idanunta, da sauri ta sanya hanu ta share.. Haka tayi wanka duk tanajin zuciyarta babu daΙ—i, Ι—an Ζ™aramin towel ta Ι—aura ajikinta, wanda yatsaya a iyaka cinyarta. A hankali ta buΙ—e Ζ™ofar bathroom Ι—in tafito,  karaf idanunsu suka haΙ—e waje guda, da sauri ta kawar da kanta gefe, haΙ—e da nufar wajen drawer.. Kallon santala santalan cinyoyinta da suke bayyane a fili yashiga yi, wani iri yaji acikin jikinsa, da sauri ya Ι—auke kansa..3

Ganin da tayi cewa baya kallonta ne yasanya tayi saurin zura dogon wando na pencil jeans haΙ—e da wata farar top shirt me kyaun gaske ajikinta,  yaune karo na farko da ta fara sanya irin waΖ΄annan kayan ajikinta, ita kanta saitaga ta burge kanta domin kuwa hips Ι—inta sunfito acikin wandon sunyi Ι—as dasu kamar wanda aka zana.. Kasa daurewa yayi saida ya kafa mata idanunsa,  sosai tayi masa kyau baitaΙ“a ganinta acikin irin wannan shigar ba, ta Ι—au hankalinsa Ζ™warai lallai Zahrah macece har mace komai nata me kyau ne…     Tana tsaka da shafa turare ajikinta taji yaΖ™ira sunanta.   Tsayawa tayi cak daga abun da takeyi haΙ—e da juyowa  sai dai bata kallesa ba ta amsa Ζ™iran dayayi mata.

“Zonan!” yace da ita ata Ζ™aice.. Ahankali tashiga takawa harzuwa inda yake, tana Ζ™arasawa garesa ta durΖ™usa a Ζ™asa haΙ—e da sunkuyar da kanta tana me wasa da yatsun hanunta..  Hanunta yakamo haΙ—e da jawota jikinsa ya zaunar da ita akusa dashi,    cike da kulawa haΙ—i da lallami  yashafa kumatunta  yace  “Kinyi kyau” 

Tsintar kanta tayi dayi masa murmushi kawai… 

“Meke damunki? Sannan menene dalilin dayasa naga wayarki a fashe gaba Ι—aya kuma tatarwatse?” 

Kanta tashiga girgizawa alaman babu

“Kinsan banason Ζ™arya, menene dalilin da yasa zaki Ι“oyemin damuwarki? kada ki manta yanzu bake kaΙ—ai kike iko da kanki ba, nima nan inada iko dake, saboda haka na cancanci ki sanardani damuwarki, ni mijin kine bazan taΙ“a son naganki acikin damuwa ba!” cike da lallashi ya Ζ™are maganar.

Mezata faΙ—a masa? tace masa Zaid ne yaΖ™irata a waya ko me? ko kuma tace masa hawayen da takeyi duk akan Zaid ne? 1

“Dagaske nake bakomai, na Ι—aga wayar hanuna da kumfa  shine ta suΙ“uce ahanuna tafaΙ—i”  tsintar kanta tayi da basa wannan amsar, duk da cewa Ζ™arya ba Ι—abi’arta bane amma yazama dole yau tayi, saboda sanar dashi gaskiyan lamarin daya faru bashida wani alkhairi saidai ma ransa ya sosu.

Ajiyar zuciya yasauΖ™e haΙ—e da jinjina kansa “Naji amma meyasaki kuka?”

Jitayi gabanta ya faΙ—i amma saita dake tace “Kuka nake saboda na fasa wayata”

Ɗan guntun murmushi yayi sam bai gamsu da maganganunta ba, amma kuma yazaiyi tunda ta Ι“oyemasa gaskiya bazai tursasata ba..    

“Saboda wayarki ta fashe kawai shine kike kuka? har yanzu dai ke yarinyace Ζ™arama Zahrah, amma mene abun kuka, idan kikace na saya miki wata kina ganin bazan saya miki bane?”

Kanta ta jinjina alamar “A’a”

“To indai hakane miye na kukan tunda kinsan zansaya miki wata wadda ta fita,  kitaimaki zuciyata ki daina sa kanki acikin damuwa please, inasonki banason naga wani abu ya Ι“ata ranki!”

Raunannun idanunta ta Ι—ago ta kalleshi, wannan maganar daga cikin Ζ™ahon zuciyarsa yake fituwa, tabbas ita kanta ta gamsu da Ζ™aunar da doctor yakeyi mata Ι—ari bisa Ι—ari,   ya cancanci tasakamai da farinciki ne bawai akasin haka ba..

“Ki kwantar da hankalinki, gobe Insha Allah namiki alΖ™awari zamuje dake ki zaΙ“i irin wayar da kike so,  shikenan?”

Kanta ta Ι—aga tana Ι—an murmushi, kamar da gaske maganar wayarce a cikin ranta.. MiΖ™ewa yayi yafaΙ—a toilet, tanajin sauΖ™ar ruwa aΖ™asa ta sauΖ™e nannauyar ajiyar zuciya,  bataso doctor yasan cewa Zaid yafara bibiyar rayuwarta. Sumu sumu haka ta fice falo. 

Tana zaune tayi jigum ya fito daga cikin Ι—akin, sanye yake da blue Ι—in wando kalan nata, sai dai nasa na maza ne babu ado kamar nata, saikuma farar polo shirt,  murmushi tayi domin kuwa yayi mata kyau sosai, shima murmushin yayi mata haΙ—e da kashe mata idanunsa Ι—aya…

Ita da kanta ta zuba musu abinci, yanaci yanata zuba mata santi, har batasan lokacin da tarin damuwar dake cikin ranta suka kau  tasoma Ζ™yalΖ™yalewa da dariya ba …

****

Zaid ne zaune agaban Dad Ι—insa ya sunkuyar da kansa Ζ™asa, magana Dad Ι—in keyi masa amma kuma kwata kwata bayajinsa, hankalinsa da tunaninsa sunyi nisa sosai wajen tunanin Zahrah, muryarta dayaji Ι—azu shiya kara rikita masa tunani,  baisauraran Dad dake yimasa bayani amma duk da haka yaji abun da Dad Ι—in yafaΙ—a na Ζ™arshe, cike da Ζ™uncin rai haΙ—e da tsananin mamaki yake kallon Dad Ι—innasa cikin wata murya me Ι—aci yace

“Aure fa kace Dad? ni Ι—in, kuma da wata ba Zahrah ba?”

Cikin takaici Dad yake kallon Zaid Ι—in, wato tunkan ayi nisa ma yafara nuna masa cewa hakan bazai yiwuba kenan.

“Natabbatar kajini, kuma aure babu fashi!” Dad yafaΙ—i haka a Ζ™ufule, domin kuwa shima yafara gajiyawa da halayyan Zaid na rashin hankali, taya zaka je kana yiwa matar wani soyayya me tsanani irin haka.

Wani murmushi Zaid yayi me matuΖ™ar ciwo haΙ—e da sanya haΖ™oransa ya ciji laΙ“Ι“ansa.

“Bazan iyaba Dad, kaima kafi kowa sanin hakan, aduniyar nan mace Ι—aya kawai nakejin zan iya rayuwar aure da ita, bakowa bace kuma Zahrah ce, saboda haka please Dad maganar wani aure na da wata kabarshi don banaso, idan kuma ka matsa shikenan, amma idan kuka tsinci gawanta nayi mata mugun illa kada ku zargeni kufara zargin kanku”  yana kaiwa nan azancensa ya tashi tsaye yafice daga falon mahaifinnasa.. Baki a wangale haka Dad yabi Zaid da kallo har yaΙ“acewa ganinsa..

“Lallaima kuwa Zaid ya Ι—auko babban al’amari, amma kuma wannan karon sam bazai lamunta masa ba aure dole sai yayi masa, acikin satin nan ma kuwa” Dad yafaΙ—i haka acikin zuciyarsa…

Zaid kuwa yana fita a Ι—akin Dad direct motarsa yashiga, dagudun gaske ya ja motar yafice daga cikin gidan,    tafiya yake akan titi amma zuciyarsa Ζ™una takeyi masa, har wani Ι—aci yakeji a maΖ™oshinsa, wayarsa ce tayi wani Ι—an gajeren Ζ™ara alamar shigowar saΖ™o (Message), da sauri ya Ι—auki wayar ya duba, domin kuwa tun Ι—azu dama saΖ™on yake jira, adireshi ne na gidan da Zahrah take aka turo masa.. Wani mugun murmushi naga yayi haΙ—e da Ι—an dukan kan steering motar, lallai dole zai cimma burinsa ne kota halin yaya kuwa…

Faka motan yayi yana me Ζ™aremawa gaban gidan kallo, gidane me kyau da kuma aji, dagani kasan ankashe kuΙ—i wajen tsara gidan, amma Zaid dake kishi yacika masa zuciya sam baiga wani kyawun gidan ba, saima ji da yayi ya tsani gidan..  Idanunsa ya tsaida akan tankamemen gate Ι—in gidan tamkar wanda yake karantan wani abu, a hankali ya buΙ—e murfin motar tasa yafito waje, cikin takunsa na isa yashiga takawa harzuwa wajen gate Ι—in……. (?Anya zaishiga kuwa?hmmm inaga dai yau Zaid aΖ™asam kanta zai kwana?)

Post a Comment for "SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 10 BY FATYMA SARDAUNA"