SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 4 BY FATYMA SARDAUNA
Www.bankinhausanovels.com.ng
Jinjina kai Abid yayi haÉ—e da kallon Zaid, “maiyasa bazakayi amfani da soyayyar da take yi maka ba wajen biyan buÆ™atan ka, dole sai kayi raping É—inta??” Abid ya tambaya, Murmushi Zaid yayi haÉ—e da sanya haÆ™oransa ya cije kyawawan lips É—insa, batare dayace da Abid Æ™alaba, yaci gaba da shan wine É—insa,, sarai Abid yafahimci abunda Zaid É—in ke nufi don haka shima baisake É—ago zancen ba, saima É—aukar wayarsa da yayi yasoma latsa ta….
Kwance take akan Æ´ar yaloluwar katifarta, gaba É—aya hankalinta da tunaninta sunaga tunanin masoyinta Zaid, wayar da Zaid yabata ne tasoma kara alamar shigowar Æ™ira, hanunta har rawa yake wajen son É—aukar Æ™iran, domin tana da yaÆ™inin cewa Zaid É—in tane… “My Zahrah na !!” Muryar Zaid yadoki cikin dodon kunnenta, lumshe idanunta tayi alokaci guda haÉ—e da buÉ—esu, sosai taji nishaÉ—i na ratsa zuciyarta,, “Na’am !!” ta amsa masa in a low voice É—inta, Zaid dake kwance kan makeken gadon sa,gyara kwanciya yayi haÉ—e da É—aura hanunsa kan joy stick É—insa, haÆ™iÆ™anin gaskia ko muryan Zahrah yaji to fa sai sandar girmansa ta motsa, wani irin muguwar sha’awar Zahrah yakeji, ba dare ba rana, “Bakiyi bacci ba ??” yayi mata tambayar yana mai Æ™asa da muryarsa,, saida ta É—an ja numfashi kafun tace dashi ” Eh” kansa ya jinjina kamar dai tana ganinsa, sake lafewa akan gadon yayi, haÉ—e da Æ™asa da
muryarsa sosai yanda yatabbatar da cewa zataji a jikinta, ” Soyayyata ce tahanaki bacci ko !! ?” ya Æ™are maganar yana mai rumtse idanunsa,, gaba É—aya ji tayi tsikar jikinta ya shiga zubawa, take kuma kasala ta lulluÉ“e mata jiki, shiru tay na É—an wani lokaci, domin takasa amsa masa tambayarsa, a zuciyarta kuwa mamaki take ga me da yanda Zaid ke sanin duk irin halin da take ciki,,….”My Zahrah !!” yasake Æ™iran sunanta,, yanzu kam gaba É—aya rasa control É—inta tayi, domin yanda yake Æ™iran sunan nata da salo acikinsa,, “Umm” tafaÉ—a cikin muryar shagwaÉ“a wacce batasan ma tayi taba,, “Ya Allah !!” Zaid yafaÉ—a acikin zuciyarsa, domin bakaÉ—an ba salon shagawaÉ“an nata yatafi dashi, yana matuÆ™ar son mace shagwaÉ“aɓɓiya, lallai Zahrah tacika mace hundred percent,, “Naga kamar kinajin bacci, zan barki sai da safe ko Dear ?” yayi hakanne don gano wani irin yanayi take ciki,, ” Ni banjin bacci fa !!” Zahrah tafaÉ—a still a shagwaÉ“e, (Like Jikar Hajiya, da Sugar dady’nta,lol ?)
Wani irin munafukin murmushi Zaid yayi domin kuwa yasamu abun da yakeso,, Zahrah kuwa takurewa tayi kan lasheshshiyar katifarta, babu abun da take fitarwa sai numfashi a hankali hankali, hakanan ta tsinci kanta cikin wani irin yanayi, mai wuyar fassaruwa,, lumshe idanunsa Yayi yana mai sauraran sauÆ™ar numfashinta acikin kunnensa, sosai hakan ke yimasa daÉ—i, sai da suka kwashe kusan mintuna takwas, a haka kafun Zaid ya sauÆ™e ajiyar zuciya haÉ—e da da cewa “Tunanin mekikeyi ?” murmushi mai sauti Zahrah tayi, haÉ—e da cewa ” nima bansani ba amma dai haddakai a cikin tunanin” Æ™asa Æ™asa Zaid yayi dariya, batare da taji saba….Sosai ya daure zuciyarsa sukayi hira, kalaman soyayya kawai yayita zuba mata, tun Zahrah na noÆ™ewa har tasaki jiki, saida dare yayi sosai kafun sukayi sallama da juna, bayan ya tursasa ta faÉ—amasa cewa tana sonsa… Zaid yana aje wayar yasanya hannayensa duka biyu yakama kansa, wani irin baÆ™on al’amari yakeji a tattare dashi, haushin kansa ma yakeji, ba É—abi’arsa bane yawan magana, amma sai gashi dolensa ya koya saboda Zahrah,, Æ™wayoyin paracetamol ya haÉ—iya haÉ—e da Æ™orawa da ruwa, domin É—an maganan dayayi harkansa yafara ciwo…. Zahrah ma dai haka aka kwana a najin feelings, Æ´an mata anshiga baÆ™on yanayi……..
+
Bayan Sati Biyu….
Wata irin gagarumar shaÆ™uwa haÉ—i da soyayya ne, suka shiga tsakanin Zaid da Zahrah, wani irin sabo sukayi naban mamaki, sosai soyayyar Zaid ta faÉ—a É—a a cikin zuciyar Zahrah, Zaid yayi matuÆ™ar jajircewa wajen inganta soyayyarsa ga Zahrah, yayi mata babban É—auri da soyayyarsa, kulawa sosai yake bata, koda yaushe suna cikin waya ba dare ba rana,, kuÉ—i kuwa sosai yasake mawa su Baffa da Inna, domin shi kuÉ—i ba matsalar sa bane,, Zahrah kuwa harta gaji da amsar kyaututtukansa, gaba É—aya yanzu kayan da take sanyawa masu tsadar gaske ne, duk kuma aikin Zaid ne, lokaci É—aya Zahrah ta sanja, mayuka masu tsada take amfani dasu, jikinta yayi fresh, yayinda a kullum surarta ke Æ™ara haukatar da Zaid cikin kogin sha’awarta,, zuwa yanzu Zahrah tayi sabon da taÉ—auki duk wani yarda da amincewarta tabaiwa Zaid, yanzu Zaid shine komai nata, son da take masa na da banne,,
STORY CONTINUES BELOW
Ƙarfe tara na daren yau, Zaid yaÆ™ira ta a waya,, cike da shagwaÉ“a kamar yadda tasabar masa taÉ—auki wayar, “Baby nayi fushi, wanin yau duk baka Æ™ira ni ba sai yanzu !!” Zahrah tafaÉ—a tunkan Zaid yayi magana, tana mai tura É—an Æ™aramin bakinta gaba, murmushi Zaid yayi haÉ—i da sauÆ™e ajiyar zuciya, cikin muryan kasala, yace “My Zahrah, yau nagaji da yawa, saboda wuni nayi a office, amma kinsan ako da yaushe kini raina, domin bayanda za’ayi mutum yamanta da rayuwarsa !!” murmushin jin daÉ—i Zahrah tayi haÉ—e dayin fari da idanunta, tamkar yana ganinta, “naji daÉ—i dana zama rayuwarka, amma kasan nafi sonka ko ?” murmushin gefen baki Zaid yayi haÉ—e da cewa “Gobe dukanmu zamu tabbatar da wa yafi son wani tsakaninmu, domin kuwa gobe zanbaki special gift É—inki, na tabbatar bazaki manta da wannan ranan ba, har gaban abada !!” murmushi Zahrah tayi haÉ—e da cewa “Bawani nan kaidai kace hakane don kawai ka kawar da zancen, amma aikasan nafi sonka, Ina tsananin sonka My Zaid, bantaÉ“a soyayyaba, kai ka koyamin, sai gashi kuma nafika iyawa ” Zahrah taÆ™are maganar tana mai kashe idanunta É—aya, tamkar tana gabansa,,, dariya sosai yayi, domin Æ™warai maganar Zahrah tabasa dariya,, “My Zahrah nima inasonki sosai, kikulamin da kanki kinji tawan, banso ki manta dani koda na second É—aya ne acikin rayuwarki !!” Æ™it ya kashe wayan bayan yagama faÉ—an hakan,, murmushine ya Æ™wace ma Zahrah, gaskia tayi dacen masoyi, idan har ta auri Zaid to zata iya cewa, itaÉ—in ta musammance, tanakuma da babban sa’a acikin rayuwarta…….
Washe gari
SATURDAY….
Yau tunsafe takejin wani irin matsanancin faÉ—uwar gaba, wanda batasan dalili ba, gashi taÆ™ira wayar Zaid a kashe, sam kashe waya ba al’adar Zaid bane ita tasan haka,, amma sai ta alaÆ™anta hakan da cewa ko yana baccine,, Zaune take a tsakar gida tayi jigum, ko abun karyawanta ma taÆ™i ci, gaba É—aÆ´a jitake duniyar batai mata daÉ—i, komai yafice mata a cikin rai, muryar Habibie Zaid É—inta kawai takeson ji, domin yasabar mata kowacce safiya, suna tare a waya,, Inna dakanta tafuskanci sauyawar Zahrah’n domin komai cikin sanyi takeyinshi,,
“Waike Zahrah lafiyarki kuwa ? tun É—azu kin yi wani sukuku dake, abincin karyawanki ma gashi can a kicin (kitchine)), ko sawa a bakinki bakiyi ba, mai ke damunki ne wai ??” Inna dake tsaye gefen Zahrah tatambaya,,
“Banjin daÉ—i ne Inna, tunsafe gabana faÉ—uwa yake, gani nake tamkar wani abu zai sameni, wallahi Inna tsoro nakeji !!” Zahrah taÆ™are maganar lokacin da idanunta suka cika da Æ™walla,,
“Tsoro kuma ?, tsoron me kuma Zahrah ? to Allah ya kyauta, inma wankin danace kimin ne bakyaso, ai basai kin min Æ™arya ba ” Inna taÆ™are maganar tana nufar hanyar kicin,,, Zahrah dai batace Æ™alaba saima Æ™ara faÉ—awa duniyar tunani da tayi…..
11:00 am wayar Zahrah tasoma ruri alamar shigowar Æ™ira,, har tuntuÉ“e tayi, agarin zuwa É—aukar wayar domin a tunaninta Zaid É—inta ne, yaÆ™ira,, Besty Husnah, shine sunan dake yawo akan screen É—in wayar,, cikin rashin kuzari ta É—auki wayar haÉ—i da karawa akan kunnenta, “Hello, Zahrah, wai ina kikene kinfasan 11:30 am, muna da lecture amma haryanzu baki zoba, kinkumasan dai har text zamuyi yau, please kiyi sauri kada ki makara !!”
Ajiyar zuciya Zahrah tasauÆ™e haÉ—e da cewa “Wallahi duk yau banjin daÉ—i ne Æ™awata, amma ganinan zuwa, gabana ke yawan faÉ—uwa, ba don text É—innan bama da bazan zoba gaskia !!” Zahrah tafaÉ—a cike da damuwa,
“SubahanAllah, faÉ—uwar gaba kuma Zahrah, to Allah yatsare, kidai riÆ™e addu’a, sai kin shigo” Husnah tafaÉ—a cike da kulawa..
Cike da kasala Zahrah ta aje wayar bayan taturamawa Zaid saÆ™onnin waya (text message’s) kusan guda shida kenan, tatura masa daga safe zuwa yanzu,kan cewa tanemesa wayarsa akashe….
Wanka tayi sharp sharp, mai kawai ta shafa, ajikinta, bata tsaya wani fente fente ba tazura, wata maroon É—in doguwar riga, wacce daga samanta har Æ™asanta, maÉ“allai ne,, sosai rigan ta amshi jikinta, farin hijabi ta sanya, haÉ—e da É—aukar jakar makarantarta, ta rataya akan kafaÉ—arta,,, sama sama tayi mawa Inna dake zaune atsakar gida tana taunar Æ™ashin kaza sallama,, tana sanya Æ™afarta a Æ™ofar gida, faÉ—uwar da gabanta keyi ya tsananta, haka zuciyarta ke bugu da sauri sauri, sunan Allah tashiga Æ™ira acikin zuciyarta,, a hankali take tafiya tamkar wacce Æ™wai yafashe mawa ajiki,, saida tayi tafiya mai nisa tsakaninta da gida, kafun ta ankara da wata baÆ™ar mota jeap, dake binta a baya,, storo ne yakama ta don haka sai ta soma sauri,, da wani irin gudu motar tasha gaban Zahrah,, harsai da Æ´aÆ´an hanjin cikin Zahrah suka kaÉ—a,, da hanzari wasu Æ™attai su biyu suka fito daga cikin motar, Æ™oÆ™arin soma ja da baya Zahrah tayi, amma ina tuni Æ™attan nan sun cimmata, É—aya daga cikinsune yakamota, haÉ—e da tukui kuyeta waje É—aya, yayinda É—ayan kuma ya ciro wani farin hankacif (handkerchief) daga cikin aljihunsa ya manna mata akan hancinta,, take numfashinta yaÉ—auke, ta faÉ—a jikin wanda ke riÆ™e da’ita, buÉ—e murfin motar É—aÆ´an yayi suka turata ciki, ba É“ata lokaci suma suka shige, driver ya tashi motar suka cilla kan titi……
Tafiya sukayi mai nisan gaske, tamkar zasubar cikin garin Abuja, still Zahrah na sume batasan inda take ba, suna isa gaban wani makeken gida mai kyau da tsari, gate É—in gidan ya wangale, suka tura hancin motar ciki,, a wani rumfa dake cikin gidan sukayi parking, É—aya daga cikin mutanen dasuka É—auko ta ne, ya É—ago ta a wuyansa, yanufi wata Æ™ofa wacce ita kaÉ—aice Æ™ofa acikin kanfacecen compound É—in gidan,, kan wani makeken gado, ya wurgata, haÉ—e da zaro wayarsa ya É—aura akan kunnensa,, “Oga komai ya kammala !!” wannan Æ™aton yafaÉ—a cikin wata bamagujiyar muryarsa marar daÉ—in amo,, “Okay” kawai naji yace haÉ—e da cusa wayartasa cikin aljihu,, fita yayi daga É—akin haÉ—e da danna mawa Æ™ofar É—akin da Zahrah ke ciki makulli,, yayi ficewarsa……NOTE: Abu nafarko da nakeso ku fara sani, shine ko wani É—an adam da irin tasa Æ™addarar da Allah yatsara masa, kowani musulmin Æ™warai anaso ya yarda da Æ™addara mai kyau ko akasinta, da yawanku sun min ca akai, akan kada na bar Zaid ya aikata wa Zahrah fyaÉ—e, wasun ku sunce hakan bai daceba, wasunku kuwa sunce, saboda ita marainiÆ´a ce kada hakan yafaru akanta, wasuko cewa sukayi idan haka yafaru labarin ya É“aci,, hmmm wallahi kuna ban mamaki da sukace wai kada haka tafaru da Zahrah saboda ita marainiya ce, tambayata anan shine, Shi maraya Allah baya sauÆ™ar masa da mummunar Æ™addara ne??, baya yi wuwa, don kina/kana, matsayin maraya ace Allah bazai haÉ—aka da mummunar Æ™addara ba, kowa aduniya da irin tasa Æ™addarar da Allah yarubuta zata faru akanshi, kuma wallahi babu wanda ya isa ya hana Æ™addarar mutum ta riskesa,matuÆ™ar Allah yatsara hakan, duk da cewa wannan Æ™ageggen labari ne, bawai da gaske bane, amma yazama dole nayi muku nuni da cewa, Æ™addara tana rayuwa ne ajikin É—an Adam tamkar yadda jininsa ke gudu, acikin jikinsa, yanda kuma ba’a iya kaucemawa mutuwa, haka ma Æ™addara ba’a iya kauce mata, sai dai fatan Allah yakawo da sauÆ™i,, mata nawa akai mawa fyaÉ—e kuma marayu ba uwa ba uba, shi fyaÉ—e ba wai sai kana da uwa ko uba, ake yi maka shiba, Æ™addara ne da take faÉ—awa kan kowacce mace, idan har Allah (S.W.A) ya Æ™adarta faruwan hakan…. Masu cewa idan Zaid yayi mawa Zahrah fyaÉ—e labarin yaÉ“aci, inaso ku saurara kuji, ko wani labari da irin nasa tsari da salon da yake tafiya, saboda haka ni nawa da’irin salon da yake tafiya kenan, saikuyi haÆ™uri idan ranku ya sosu, nima nawan ran ya sosu, kunga kenan dukan mu sai muyi haÆ™uri da juna….*+
2:00 pm…..
A hankali Zahrah tasoma buÉ—e idanunta da sukai mata, matuÆ™ar nauyi, dishi dishi take ganin komai, yayinda Æ™afafunta ne kawai ke motsawa ajikinta,, sannu a hankali idanunta suka soma washewa, gaba É—aya ganinta yadawo, da haÉ—aÉ—É—en zanen p.o.p n dake saman É—akin tafara yin tozali, saurin kulle idanunta tayi, take komai yashiga da wo wa cikin kanta filla filla, a matuÆ™ar firgice ta tashi daga kwancen da take, haÉ—e da soma bin É—akin da ta ganta kwance am ciki da kallo,, wani irin ihu ta kurma, haÉ—e da fashewa da kuka lokaci guda,, da gudu ta nufi wata Æ™ofa wanda take zaton nanne Æ™ofar fita daga É—akin,, da iya Æ™arfinta tashiga bubbuga Æ™ofar É—akin tana kuka mai tsuma zuciya… “Kutaimakeni dan Allah, kubuÉ—emin natafi gida dan Allah na roÆ™eku, mai nayi muku kuka kamani !!?” abun da Zahrah ke faÉ—a kenan tana kuka,, sosai Zahrah ke dukan Æ™ofar tana kurma ihun neman agaji, amma ina ko gizau Æ™ofar batayi ba, bakuma alamar da wani wanda zai kawo mata É—oÆ™i, tun Zahrah na bugun Æ™ofar da duka Æ™arfinta, har dai gaba É—aya ta rasa kuzari,, kuka sosai takeyi, a hankali ta zame jiki ta zauna ajikin Æ™ofar tana mai ci gaba da ruskar kuka,,,, “Wayyo Allah na, don Allah kuyi haÆ™uri, kubarni nayi tafiya ta !!” Zahrah tafaÉ—a cikin da sheshshiyar muryarta, wanda kuka yasa lokaci É—aya ta daina bada amo mai Æ™arfi,, “Wayyo Allah na Zaid kazo kataimakeni !!” Zahrah tafaÉ—a cikin muryar gajiya da kuka….Zahrah tayi kuka tamkar ranta zai fita, tayi ihun harta gaji, amma babu mai taimakonta, tun muryarta na iya fita haryazamto baya fita, idanunta kuwa tamkar an baÉ—a mata dakakken barkono haka sukayi jajur dasu, lokaci É—aya wani irin masifaffen ciwon kai, yarufe ta, take jikinta yaÉ—auki zafi zau tamkar wuta, takure kanta tayi waje É—aya, tana mai zubar da hawayen tausayin kanta, “Wayyo inama da Zaid yasan halin da take ciki tabbas tasan da yazo ya taimaketa…Abu kamar wasa zazzafan zazzaÉ“ine ya rufe duk jikinta, a sanadin kukan da tayi…..
5:00 pm
key É—in dake hanunsa ya sanya a cikin wajen sanya key da ke jikin Æ™ofar, take Æ™ofar ta fita a lock,, hannayensa dake É—auke da zara zaran gashi, yaÉ—aura kan handle É—in Æ™ofar, haÉ—e da turawa,, Ahankali Æ™ofar tashiga buÉ—ewa,, Zahrah da jikinta ke rawar sanyin zazzaÉ“i, tayi saurin É—ago kanta ta kalli bakin Æ™ofar,, daddaÉ—an Æ™amshinsa shiyafara kawo ziyara cikin É—akin kafun shi kansa,, Æ™afarsa tafara kallo, dake sanye cikin wasu baÆ™aÆ™en takalma, sanye yake da black 3 guater jeans, yayinda rigar jikinsa takasance Sleevless T-shirt white colour an mata rubutu da black paint,, kansa kuwa sanye Æ´ake da facing cap, black colour…
Cikin wani irin muguwar razana haÉ—i da kaÉ—uwa, Zahrah tamiÆ™e daga tsugunnen da take zumbur, haÉ—e da kafesa da rinannun idanunta, bakinta ne ya soma rawa, alamar akwai abun da takeson furtawa, amma takasa,, a hankali yasanya hanunsa ya cire facing cap É—in dake kansa, take asalin kamanninsa suka bayyana,, wannan murmushin nasa daya saba yi ako da yaushe É—auke a kan fuskarsa,, “My Zahrah !!” yaÆ™ira sunanta still yana murmushi,, Æ™irjin tane yasoma bugawa da sauri sauri yayinda zuciyarta ta shiga dokawa tamkar zata fito, da sauri sauri numfashinta ke fita, tamkar zai Æ™wace mata, “Za..Zai…Zaid !!!” Zahrah tafaÉ—a cikin sarÆ™ewar murya, akuma rarraÉ“e,,, giransa É—aya ya É—age sama, haÉ—e da sanya haÆ™oransa ya datse kan lips É—insa na Æ™asa, idonsa É—aya ya kashe mata, haÉ—e da soma takawa zuwa gareta,, a hankali tasoma ja da baya, yayinda idanunta ke safaran zubar da Æ™walla,, har ta Æ™urewa bango Zaid baidana takowa zuwa gareta ba,, saida yazo gaf da ita kafun ya ja ya tsaya cak,, kallonta yashiga yi daga Æ™asanta zuwa samanta,, hanunsa yasanya yashafi kan laɓɓanta,, “beutyfull lips !!” yafaÉ—a cikin wata shegiyar murya,, gangaro da hanunsa yayi zuwa gefen fuskarta, “Kina da kyau Zahrah ta !, shiyasa nake Æ™ara sha’awarki ako da yaushe, gaskia ke É—in ta da bance, kin shirya karÉ“an special gift É—inki kuwa ??” ya faÉ—a cikin wata irin kasalalliyar murya,, baki kawai Zahrah tasake tana yi masa wani irin kallo, mai É—auke da tarin tambayoyi masu yawa,, “Uh kinyi mamaki ko ? ba abun mamaki bane ai, kinaso kisan dalili ??” yakuma jefo ma ta wata tambayar, batare da ta amsa masa ba yaci gaba da cewa ” tun randa na fara ganinki, matuÆ™a sha’awarki ta kamani, ni Shu’umi ne, ba’a iyarmin, idan naso abu to fa saina same sa, bara na gayamiki wanene Zaid : Zaid manemin mata ne, Zaid É—an giya ne, Zaid ba irin mazan nan ne da ake samunsu a sauÆ™aÆ™e ba, Zaid bai iya soyayya ba, baikuma san yanda ake yiba, sai dai Zaid ya gwane wajen iya yaudara, kada kiji wani É—ar, dazaran na gama dake zan fita acikin rayuwarki, amma inaso kisan cewa, kinyi babban kuskure, da kika yarda da cewa wai Zaid zai iya yi miki soyayyar gaskia, amma bakomai zo gareni shugar baby na… !!” YaÆ™are maganar yana mai ware mata duka hannayensa alamar ta taho garesa,, da gudu hawaye wasu ke koran wasu akan fuskar Zahrah, wai shin da gaske Zaid É—inne kokuwa mafarki take ? kanta tashiga gyaÉ—awa yayinda gaba É—aya, jikinta ke rawa, gaba É—aya duniyar ne tashiga juya ma ta, komai ganin sa take kamar al’amara,, Æ™oÆ™arin kama hanunta Zaid ya yi, da sauri ta ja baya, da Æ™yar ta’iya É—aga hanunta tashiga nuna sa, cikin sarÆ™aƙƙiyar murya ta soma cewa “Mai yasa zakaimin haka ? menene ribar yaudara, idan kayimini shi, miye ribarka arayuwa, idan kayi mini fyaÉ—e don Allah kayi haÆ™uri ka Æ™yaleni, bansan haka sharrin so yake ba, wallahi da ban fara shiba !!” taÆ™are maganar cikin matsanancin kuka…. Wata irin mahaukaciyar dariya, Zaid yashiga Æ™ya Æ™yatawa, lokaci guda kuma ya tamke fuskarsa tamkar baita É“a yin dariya ba a iyaka tsawon rayuwarsa,, hanunsa ya sanya ya fusge lufayar dake jikinta, da iyaka Æ™arfinsa,, saurin sulalewa a Æ™asa Zahrah tayi tana kuka haÉ—e da sanya hanunta ta kare Æ™irjinta, hanunsa yasanya ya damÆ™o gashin kanta, wanda hakan yasanya ta sakin Æ™aran azaba,, hanunsa yasa ya matse bakinta, cike da mugunta ya sanya É—ayan hanunsa akan wuyanta, da Æ™arfin tsiya yaja wuyan rigarta, dayake rigan irin mai aninayen nan ne, take aninayen gaban rigar suka watse a tsakiyar É—akin, gaban rigar nata ya buÉ—e,,, wani irin firgitaccen ihu Zahrah tasanya, haÉ—e da gantsara masa cizo akan hanunsa,, take yaÉ—auke ta da wani irin lafiyayyen mari akan Æ™uncinta, har sai da bakinta ya fashe, cak haka komai nata yatsaya na É—an wani lokaci domin kuwa zafin marin nasa saida yaratsa ko ina a cikin jikinta, da Æ™arfin tsiya yasanya hannayensa duka biyu ya yaga rigar dake jikinta, take breast É—inta suka fito É“alo É“alo,, wani irin munafukin murmushi Zaid yayi, haÉ—e da lashe kan lips É—insa,, hanunsa yayi Æ™oÆ™arin É—aurawa kan breast É—inta, duka Æ™arfinta ta sanya, tatureshi gefe, da gudu ta nufi Æ™ofar fita da ga É—akin,, ihu take tana jijjiga Æ™ofar amma taÆ™i buÉ—ewa…
Zaid kuwa gaban É—an madai daicin friedge É—in dake cikin É—akin ya nufa, wata zungureriyar gorar da memmiyar madara ya É—auko, sai da yasha fiye da rabi, kafun ya aje gorar,, kai tsaye inda Zahrah ke tsaye tana ruskar kuka ya nufa,,, wani irin damÆ™a yakuma yi mawa dogon gashinta,, da duka hannayenta biyu ta shiga dukansa, tamkar mahaukaciya, amma yana tsaye Æ™iÆ™am ko motsi baiyi ba, alamar dukan ma bata shiga jikinsa,,, hannayen nata duka yakama ya murÉ—e,, Æ™aran azaba kawai Zahrah ke sakewa,, hanunsa yasanya ya Æ™arisa É“arka rigar dake jikinta, take rigar tabar jikinta tayi Æ™asa, domin yamata kaca kaca,, wurga ta kan makeken gadon É—akin yayi, gum haka kanta yabuge da jikin gadon, amma sam Zahrah bata damu da bugewan da tayi ba, Æ™oÆ™arin rufe tsiraicinta kawai takeyi, sleevless t-shirt É—in dake jikinsa yacire haÉ—e da wurgi da’ita gefe, wannan goran madaran ya É—auko, kai tsaye yayi kan Zahrah dake Æ™oÆ™arin sauÆ™a a kan gadon,, damÆ™ota yasakeyi cikin zafin nama, matseta yayi akan gadon, haÉ—e da É—alewa kanta, wani irin masifaffen shouck yaji lokacin da fatar jikinsu, ta samu gamayya waje guda, da Æ™arfin tsiya ya danna bakinsa cikin nata, wani irin zazzafan kiss yakeyi mata, tamkar zai cinye mata fatar baki, komai da zafi zafi yakeyi mata, cikin mugunta,, lokaci É—aya idanunsa suka sauya kala suka dawo jajur dasu,, yanayin yanda ya danneta, yasanya ko kyakkyawan motsi takasa yi, domin gaba É—aya nauyinsa yasakar mata,,, yana cire bakinsa acikin nata, ta saki wani irin ihu, haÉ—e da soma turjewa, still batare da ya É—aga taba, yasanya hanunsa cikin aljihun 3 guater jeans É—in dake jikinasa, wani abu kamar gam ya É—auko mai É—an faÉ—i, yana da kalan ruwan toka, É“are abun yayi haÉ—e da manna mata akan bakinta, yayi hakanne saboda baison ta damesa da ihu,, madarar gorar nan Zaid ya É—auka yashiga bul bulamata akan breast É—inta zuwa kan lafaffen cikinta,, cike da Æ™warewa yashiga lashe duk wani inda yazuba madarar ajikinta,, da zafi zafi Zaid ke tsotsan kan nipples É—inta, gaba É—aya ya ruÉ—e ya zauce, tun da yake bai taÉ“a ganin mace mai kyawun sura irin na Zahrah ba, duk da cewa yaga mata iri da kala, amma wallahi acikinsu Zahrah da ban take, breast É—inta kaÉ—ai sun haukatar da shi, gaba É—aya ya shiÉ—e numfashi kawai yake fitarwa sama sama,, tsabar baya hayya cinsa baisan ma wani irin sha yake mawa breast É—in nata ba,… Zahrah kuwa ya rufe mata baki ba halin tayi ihu, ko tayi ma bazai fitoba, kanta kawai take juyawa, yayinda hawaye ke gangarowa daga cikin idanunta,, tun Zaid yana shan breast É—inta cikin nutsuwa har dai yasoma sha a haukace, tamkar wani wanda zai tunbuÆ™esu daga jikinta,, gan garo da kansa yayi, zuwa cikinta yashiga tsotseta tas,, Zaid bai tsaya anan ba, gaba É—aya Æ™afofinta ya wage mata su, da karfi,, abun da baitaÉ“a yi mawa kowacce mace ba, yaushi yake shirin yi mawa Zahrah, bakinsa yasanya acikin privet part É—inta, yashiga lashewa tamkar wani tsohon maye, bakinsa har fitar da wani irin tsinkekken yawu yake,, ayanda yakejinsa yau, idan duka mutanen duniya zasu haÉ—u akansa suce ya bar Zahrah, to ba zai barta ba har sai ya cika burinsa akanta,, domin kuwa yakai matuÆ™a kuma Æ™ololuwa wajen sha’awarta,,, jikinsa har rawa yake, haka Zaid yayi fatali da 3 guater jeans É—in dake jikinsa, ba tausayi ko kuma imani, a cikin zuciyar Zaid, haka ya nufi Æ™ofar Zahrah, sam baya cikin hayyacinsa, bakuma yatare da nutsuwarsa, daÆ™arfin gaske yashigeta, tsabar azaba saida ihun da Zahrah tayi yafito fili, duk da cewa bakinta a rufe yake,, tun daga wannan ihun Zahrah batasake sanin a wace duniya take ba,, kamar Æ´adda Zahrah ta tafi hutu numfashinta baya jikinta, haka Zaid ma, domin kuwa ko kawa ne ya sarÆ™e tsakaninsa da numfashinsa, ya shiga duniyar Æ´an mata kala kala, amma tabbas wannan duniyar da ban take, daÉ—in wannan duniyar ta fita da ban da daÉ—in waÆ´ancan duniyar, tun da yake aduniya, bai taÉ“a sambatu ba idan yana sex, amma sai gashi yau yafice a hayyacinsa, bakinsa harÆ™in rufewa yayi idanun sa kuwa sun sauya launi, ahhhhh !! ahhhhh !! shine abun da Zaid ke iya furtawa kawai, nan ma da Æ™yar kalmar take fita…. Zaid ya share sama da 4 hours yana yi mawa Zahrah abu É—aya, realising kuwa yayi yafi sau a Æ™irga, sai da wani irin masifaffen ciwon kai, yakama sa tukun ya iya cire jikinsa daga na Zahrah, take jikinsa yasoma É“ari, tsayuwa ma gagararsa tayi, da Æ™yar ya iya tattaro jarumtarsa, yanufi bathroom, cikin bathtub É—in dake cike da ruwan É—umi yafaÉ—a haÉ—e da lumshe idanunsa, har yanzun baidawo saiti ba, asama sama yakejin kansa….
..A Æ™alla Zaid yakai kusan 50 Minute a cikin bathtub É—in wanka, a sannu sannu yasamu ciwon kannasa ya lafa, duk da cewa bai daina ji ba, amma bakamar É—azu ba,,,a daddafe yayi wankan tsarki dana soso da sabulu, domin kuwa wata irin muguwar kasala yakeji ajikinsa,, sanye yafito daga shi, sai rigan wanka, wacce ta tsaya iyaka guiwarsa,, kallo É—aya yayi murmushinsa yayi haÉ—e da sanya hanunsa ya shafi gefen kumatun ta, ” Me daÉ—i na !! ” yaÆ™ira sunanta da wata irin murya , idanunsa É—aya yakashe tamkar dai tana ganinsa, doguwar rigarta dake yashe a Æ™asa, ya É—akko yasanya mata ajikinta, duk dacewa gaba É—aya doguwar rigar a kece take,, wayarsa yaÉ—auka haÉ—e da karawa akan kunnensa, mintuna kaÉ—an wanda yake Æ™ira ya amsa wayar, “kuzo ku maidata inda kuka É—auko ta ” Zaid yafaÉ—a a taÆ™aice, haÉ—i da datse Æ™iran, har yakai bakin Æ™ofar fita daga É—akin, saikuma ya tsaya cak, dawo da kallonsa yayi zuwa kan fuskar Zahrah,, murmushi yayi, haÉ—e da murÉ—a handle É—in Æ™ofar yayi ficewarsa,, yana fita farfajiyar gidan, yashige motarsa Æ™irar Venza haÉ—e da bata wuta yabar gidan… Mintuna Æ™alilan da tafiyan Zaid, waÆ´annan mutanen da suka kawo Zahrah, suka kuma da wowa, kamar yanda yashigo da ita awuya, haka yanzuma ya É—agata a wuyansa yayi waje da’ita, aransa yana matuÆ™ar mamakin yanda jikinta yayi faca faca da jini, tamkar anyanka kaza….+
9:50 pm… Dai dai suka Æ™araso cikin unguwar su Zahrah, sai da suka kawo daf da Æ™ofar gidansu, kafun suka tsaya, buÉ—e murfin motar sukayi, haÉ—e da tunkuÉ—o Zahrah da bata numfashi waje, take ta zube a wajen,, sukuwa banka mawa motarsu wuta sukayi suka Æ™ara gaba…
“Gaskia Malam nifa hankalina yasoma tashi, haba dan Allah, ace yarinya tun shaÉ—aya’n rana ta fita, amma har yanzu kusan goman dare bata dawo ba, gaskia duk inda Zahrah tashiga jikina yana bani ba lafiya take ba, domin kuwa sam ba É—abi’ar Zahrah bace yin dare a waje! “
Ajiyar zuciya Baffa ya sauƙe, domin shima zuwa yanzu abun yafara da munsa, ace tun rana da ta fita haryanzu shiru babu labarinta,,
“Haba Malam kayi shiru, kamata yayi kaje makarantar tasu kaji ko lafiya, amma ka wani tsaya Æ™iÆ™am “
“kinga dan Allah kada kici kani da bala’i, tun É—azu kintsaya akaina sai faman É“aÉ“atu kikeyi, ca nai miki bazanje makarantar tasu induba ba ko me ?, ni banson baÆ™ar jarfa !!” Baffa yaÆ™are maganar cikin faÉ—a,,
Gum Inna tayi da bakinta,,domin tasan nasa masifar ta taka nata, inyafara bala’i, sai yakai har gobe bai gama ba…
MiÆ™ewa Baffa yayi daga zaunen dayake haÉ—e da ficewa daga cikin gidan,,,, kasancewar gari yayi duhu, ga kuma matsalan wutan lantarki da ake fama dashi, kusan koda yaushe ba wuta, yanzun ma dai hakanne domin kuwa gaba É—aya layinnasu dulum yake babu wani gida mai É—auke da hasken lantarki,, har Baffa ya gota saikuma yaga tamkar wani Æ™aton abune yashe a Æ™asa, cike da É—ar É—ar yafito da Æ´ar Æ™aramar wayarsa Nokia, É—an madannin sama ya danna take hasken tocila (flashlight) ya bayyana,, haska tudun dayagani yayi, aikuwa mutum yagani yashe a Æ™asa,, “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un !!” Baffa yafaÉ—a gabansa na dukan uku uku, sake matsowa yayi don tabbatar mawa idanunsa, mutum É—inne ko kuwa, wani irin razana haÉ—e da faÉ—uwar gaba ne suka dirar mawa Baffa alokaci guda, sakamakon tozali da fuskar Zahrah da yayi, “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un, Allahumma ajirni fil masibati wa’aklifni kairan minha, subahan Allah !!,, Salame Salame !!!” Baffa yashiga kwaÉ—a Æ™ira, aikuwa dagudu Inna mai kunnen jiyau, ta bazamo Æ™ofar gida, domin dai dawuya kaima Inna Æ™ira É—aya bata jiba…
STORY CONTINUES BELOW
“lafiya kuwa Malam kaketa zundumamin Æ™ira?, ai saika sa na…. Kasa Æ™arasa maganar Inna tayi, domin kuwa idanunta ne suka sauÆ™a kan Zahrah dake kwance magashiyan a cikin turbuÉ—in Æ™asa,, “Æ™ara Inna ta Æ™wanÉ—ara, haÉ—e da afkawa kan Zahrah tashiga jijjigata, “Zahrah ! Zahrah !! ” Inna tashiga Æ™iran sunan Zahrah, cike da firgici,,,, kuka sosai Inna tashiga rerawa tana mai Æ™iran sunan Zahrah, amma ina Zahrah batasanma a duniyar da take ba,, Baffa ne yayi Æ™arfin halin sa Inna ta cicciÉ“ota sukayi cikin gida da’ita, gudun kada jama’a su taru akansu… Cike da tsoro Inna da Baffa ke kallon busheshshen jinin dake manne a Æ™afofinta, “Nashiga uku Malam mai yasameta ne? kagafa taÆ™i buÉ—e idonta !” Inna tafaÉ—a cikin ruÉ—ewa, ” Ina zansani Salame ba dake muka tsintota a Æ™ofar gida ba, yanzu dai bana kawo ruwa ki zuba mata kozata farfaÉ—o “
Ruwa Baffa yakawo Inna tashiga zubawa Zahrah akan fuskarta, amma ina aiko alaman motsi Zahrah batayi ba,, ” Mun shiga uku malam, kagafa haryanzu taÆ™i motsawa !” Inna takuma faÉ—a, cikin tsoro, “Banaje nataro mai taxi sai muje asibiti !!” Baffa yafaÉ—a cikin gaggawa domin yatsorita da al’amarin Zahrah’n….
Mintuna Æ™alilan Baffa yadawo damai taxi, wata baÆ™ar riga Inna tasanyama Zahrah, haka suka É—ebeta, aka sanyata acikin taxi kaitsaye suka wuce asibitin cikin gari…..
Mai taxi na fakawa Baffa ya arta a guje, yayi cikin asibitin, yanashiga yataradda wasu nurses suna zaune, bawani É“ata lokaci Baffa yasoma kora musu bayani akan cewa yazo da marar lafiya ne,, taÉ“e baki É—aya daga cikin nurses É—in tayi, haÉ—e da yi mawa Baffa kallon rainin hankali, cike da gadara tace ” Bama karÉ“an marar lafiya sai anyanki kati ” jiki na rawa Baffa yace ” Kiyi haÆ™uri bansani bane, nawa ake yankan katin? kuma a ina ake yanka ?” bakinta takuma taÉ“ewa haÉ—e da cewa ” 1k ne sannan kuma acan wajen ake yanka ” taÆ™are maganar tana maiyi masa nuni da wani waje,,1
“menene kuma 1k yarnan ?” Baffa yatambaya,, cike da shaÆ™iyanci duka Nurses É—in suka sanya masa dariya, “Hmm lallaima tsohonnan wato kai bakasan komai ba, amma kaÉ—auko marar lafiyanka kukazo asibitinnan, Hmm talaka baijira kansa ba, to abun da ake nufi da 1k shine dubu É—aya ” again nurse É—in taÆ™ara magana tana yatsine fuska… “To to to shikenan banaje na yanka ” Baffa yafaÉ—a, cikin hanzari yanufi inda wannan nurse É—in ta gwada masa, sosai Baffa yajima kafun yasamu ya yanki katin, saboda zalunci ma mai yanka katin dubu É—aya da É—ari biyar takarÉ“a a wajensa, babu kuma yanda ya’iya haka yabayar, yana kawo katin yamiÆ™amawa nurse É—in, yatsina fuska ta sakeyi haÉ—e da cewa aje katin a can, zuwa anjima maduba,,,2
“Dan girman Allah Æ´arnan kitaimakeni, wallahi É—iyatace nakawo ko numfashi batayi, bansaniba ma ko tamutu kotana da rai !!” Baffa yafaÉ—a cike da tashin hankali, ganin suna neman aje katin daya basu,
“What ! bata numfashifa kace ? ” su duka Nurses É—in suka faÉ—a cikin ruÉ—ewa, “Æ™warai kuwa ” Baffa yabasu amsa… Ai da hanzari nurses É—innan sukayi waje, yayinda wasu sukatafi É—auko wannan É—an gadon da ake É—aura mutanen da aka kawosu emergency akai,, akan wannan gadon aka É—aura Zahrah da hanzari suke turata,don kaita abata taimakon gaggawa…. duk yanda suka so ceto rayuwarta abun yafi Æ™arfinsu, É—aya daga cikin Nurses É—inne ta sharce gumin dake kan goshinta, É—an nisawa tayi haÉ—e da kallon Æ´an uwanta, cike da gajiya tace ” gaskia inaga bazamu iya aikin nan ba, domin kuwa case É—in fyaÉ—e ne, ba kuma hurumin mu bane, dole sai mundangana ga Doctor S.S domin wannan aikin sane ” “Cab gaskia inajin tsoro mar’uda yanzufa time É—in shin sane, kinaga yadace mukai masa wannan case É—in ?, kuma ma idan yasan abun da muka aikata tun farko, wallahi bazamu share ba..” wacce ke tsaye gefen Mar’uda ta faÉ—a,, ” gaskia saidai yayi haÆ™uri Aisha domin kuwa tabbas shiÉ—inne kaÉ—ai zai iya kamo bakin zaren, banaje naÆ™irasa ” Mar’uda nakaiwa nan a zancenta tafice daga cikin emergency room É—in…..
Zaune yake akan tankamemiyar Æ™ujeran dake cikin haÉ—aÉ—É—en office É—insa, kyakkyawan matashin saurayine wanda aÆ™alla bazai wuce 30 years ba, sanye yake da riga da wando baÆ™aÆ™e, yayinda yaÉ—aura farin suit akai mai matuÆ™ar kyaun gaske,, riÆ™e yake da wani file ahanunsa, yana dubawa yayinda yake shan coffee ahankali, da’alama abu mai mahimmanci yakeyi, farine shi amma basosai ba, sannan yana da Æ™awataccen saje akan fuskarsa, yana da manyan idanu dakuma dogon hanci, wanda suka taimaka wajen bayyana kyawunsa, masha Allah shima dai kyakkyawane na nunawa sa’a….
Knocking Æ™ofar office É—innasa akashi ga yi, ajiye kofin coffee É—in nasa yayi, haÉ—e da yamutsa fuska, cikin wata irin murya yace “yes, come in ” Mar’uda ce taturo Æ™ofar tashigo, cike da girmamawa tace ” sorry for disturbing you sir, we have an emergency patient”
” but i have closed for today, inama Æ™oÆ™arin tafiya gidane ” Doctor S.S yafaÉ—a cikin gajiyawa..
“Sir, the patient has been raped and she is unconscious !!”
” Suban Allah, fyaÉ—e fa kikace Mar’uda !!” Doctor S.S ya faÉ—a cikin kaÉ—uwa,, kai Mar’uda ta Æ™aÉ—a alamar eh, miÆ™ewa yayi cikin gaggawa yace ” Muje “… Doctor S.S na gaba Mar’uda, nabiye dashi haka suka nufi emergency room É—in,, yana shiga cikin Emergency room É—in yaji Æ™irjinsa ya buga, da sauri yaÆ™arisa kan Zahrah dake kwance tamkar gawa, take sauran Nurses É—in nan suka shiga cikin taitayinsu, domin sun san Doctor S.S baya wasa, musamman ma idan akan irin wannan case É—inne na fyaÉ—e… Taimakon gaggawa Doctor S.S yashiga bawa Zahrah, bayan yasanya Nurses sun haÉ—a masa kayan aiki, bakaÉ—an ba Doctor S.S ya tsorita, ganin irin taÉ“argazan da akayi mawa Zahrah a Æ™asanta, domin sosai wanda yayi mata fyaÉ—en, ya É“arkata,, “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un !!” kawai Doctor S.S kefaÉ—a acikin zuciyarsa, domin kuwa duk wanda yayi mata wannan abun yacika marar imani kuma marar tausayi, Doctor S.S nayi mata É—inki amma zuciyarsa Æ™una da tafarfasa takeyi, “Haryaushene za’a É—auki mataki akan banzayen mazajen da sukeyi mawa yara mata Æ™anana fyaÉ—e ?, har yaushe za’adaina yi mawa mata fyaÉ—e ?, haryaushene wasu mazan zasu daina cin mutumcin mata tahanyar yi musu fyaÉ—e ?, ako da yaushe yana matuÆ™ar jin ciwo acikin zuciyarsa, aduk sanda yaji cewa anyi mawa mace fyaÉ—e, tabbas da ace yana da wani babban iko, to da ya É—auki tsattsauran mataki ga duk wani namiji da yayi mawa mace fÆ´aÉ—e” haka dai Doctor S.S yaÉ—inke Zahrah tsaf, bayan yagama É—inketa ne, yayi mata treatment É—in goshinta wanda yake a fashe, aÆ™alla dai Doctor S.S yakai kusan 1 hour yanayi mawa Zahrah teatment, allurai yayi mata kala biyu, saida yakammala yi mata komai kafun yafice daga cikin É—akin bayan yabawa Nurses umarnin kaita É—akin hutu, duk dacewa bata farfaÉ—o ba… “Suwaye suka kawota ?” Doctor S.S yatambayi Mar’uda fuskarsa babu alamar wasa,, inda su Baffa da Inna ke zaune Mar’uda tayi masa nuni,, cike da É“acin rai Doctor S.S yanufi inda suke…
“Kunkuwa san mekukeyi ? taya zakubanzatar da É—iyarku, har aimata mummunan fÆ´aÉ—e irin wannnan ?, ko kunsan wani irin haÉ—ari Æ´arku tashiga, a sanadiyar wannan fyaÉ—en da akayi mata ?, maiyasa iyaye kuke sakaci da rayuwar Æ´aÆ´ayenku mata ne?, shin bakusan cewa ranan gobe, Allah zai tambayeku game da amanarsu daya baku ba ? “.. Doctor S.S yajero musu tambayoyi cikin matsanancin É“acin rai,, jikin Baffa da Inna ne yayi laÆ™was, domin su sam basuma san cewa fÆ´aÉ—e akayimawa Zahrah’n ba sai yanzu, take Inna tasoma share Æ™walla hadda shashsheÆ™ar majina,, wani irin kallon tsantsar takaici Doctor S.S yayi mawa su Baffa haÉ—e da cewa “Kubiyoni Office ” yanakaiwa nan a zancensa yanufi hanyar office É—insa,, haka su Baffa suka rufa masa baya jiki ba Æ™wari, domin kuwa dukansu sun kaÉ—u dajin cewa wai fyaÉ—e akayimawa Zahrah, to waye ? suka tambayi kansu… Zama yayi akan kujera gaba É—aya jin zuciyarsa yake ba daÉ—i, wani irin masifaffen haushin iyayen yarinyar ma yakeji, da Æ™yar ya iya daure zuciyarsa, yace “Ya akayi abun yafaru ?” gyara zama Baffa yayi haÉ—e da cewa “Wallahi likita bansani ba, nidai natafi wajen sana’ata, dana dawo kuma sai bantarar da Zahrah a gida ba, shine kuma daga baya nataradda ita yashe a Æ™ofar gida !” Baffa yaÆ™are maganar yana matsan Æ™walla, laɓɓansa ya cije cike da takaici, domin gaba É—aya abun ma yalura rashin kula ne yajawo, amma tun da shi ba É—an sanda bane bai dace yatsare su da tambayoyi ba, ” Yanzu dai maganar gaskia Æ´arku tana cikin hatsari, tana matuÆ™ar buÆ™atar taimako, wanda yayi mata fyaÉ—e yayi mata rauni sosai a gabanta, wanda yaja dole akayi mata É—inki, amma ba’anan matsalar take ba, ba lallai Æ´arku, ta farfaÉ—o yau ba, zata iyakaiwa gobe koma fiye da haka, sannan baizama lallai ta dawo cikin hayyacinta ba kodama ta farfaÉ—o É—in, saboda ana yawan samun irin waÆ´annan matsalolin, dayawan mata idan aka musu fyaÉ—e yakan taÉ“a musu Æ™waÆ™walwa, sai dai ako dayaushe fatanmu shine komai yazo da sauÆ™i “…. BakaÉ—an ba hankalin su Baffa yatashi jin abun da Doctor ke cewa, ya ilahi wani irin iftila’i ne ya faÉ—o cikin rayuwarsu haka ????……Yanzu likita ya za ayi kenan ?” Baffa yatambaya fuskarsa É—auke da damuwa, ajiyar zuciya Doctor S.S yasauÆ™e haÉ—e da cewa ” asamu wanda zai kwana da’ita, kafun gobe Idan Allah yakaimu ” yanaÆ™are zancen, yasoma tattare files É—in dake baje kan table É—in dake gabansa..+
TuÆ™i yakeyi amma gaba É—aya jinsa yake wani iri, duk wata Æ´ar walwala da kuzarinsa sun Æ™aura daga garesa, sosai fyaÉ—en da akamawa yarinyar yataÉ“a ransa, hakanan yakejin matsanancin tausayin yarinyar na ratsa zuciyarsa,gaskia wasu mazan basu da imani, ka suma Æ´ar Æ™aramar yarinya kamar wannan, ka danneta kakuma yi mata fyaÉ—e da Æ™arfin tsiya, idan kai akamawa taka kuma bazakaji daÉ—i ba, ya Allah kasakama bayinka,… Horn biyu yayi kacal maigadi ya wangale masa tankamemen gate É—in gidannasu, a parking space yayi parking motar tasa, haÉ—e da fitowa, kai tsaye É“angarensa yanufa, domin yana da yaÆ™inin zuwa yanzu su Hajiyarsa sunshiga, ko yaje É“angarensu bazai tadda suba,
“SADDIQ!!” wata Æ´ar dattijuwar mata dake tsaye a bayansa taÆ™ira sunansa,, Æ™aƙƙarfan ajiyar zuciya Doctor S.S yayi haÉ—e da juyowa, Æ™oÆ™arin Æ™aÆ™alo murmushi yayi ya aza akan fuskarsa, “Hajiya barka da dare” yafaÉ—a cike da girmamawa, “Yauwa barka dai, sai yanzu kake dawowa ?” sunkuyar dakansa Æ™asa yayi haÉ—e da sanya hanunsa abayan kansa yashiga shafa Æ™eyarsa, “Hmm da kyau, duk nasan mai yajawo hakan, rashin iyali ne, kuma wallahi komai yakusa zuwa Æ™arshe, a wannan karon ko kana so ko baka so,yazama dole kafitar da mata ko kuwa, in zaÉ“a maka cikin Æ´aÆ´an Æ™annena, bazanci gaba da sanya maka idanu Æ™ato dakai ace baka da mata ba !!” Hajiya tafaÉ—a cikin faÉ—a, “Kiyi haÆ™uri Hajiya Insha Allah nan ba da jimawa ba komai zai dai dai ta”
“Koda yaushe haka kake cewa, inanan inasa ido, idan naji shiru kuma kasan sauran ” Hajiya tafaÉ—a, juyawa tayi kaitsaye tanufi É“angarenta, shima nasa É“angaren yanufa, jinsa yake amatuÆ™ar gajiye, wanka yayi haÉ—e da bin lafiyar gado ya kwanta, abu na farko daya fara ziyartan idanunsa bayan yarufesu, shine hoton fuskar Zahrah, sosai hoton fuskarta keyi masa gizo,acikin idanunsa, da sauri yabuÉ—e idanun na sa, a zuciyarsa yana mai mamakin faruwar hakan, dayaga abun bana Æ™are bane, kawai saiya dangana hakan, dacewa tsananin tausayinta ne yajawo hakan……
ZAID kuwa yana barin Zahrah kai tsaye TRANSCORP HILTON yanufa, domin dai yauma yana da meeting a can… Bayan sunkammala meeting É—inne, kai tsaye yawuce É—akinsa dake É“angaren V.I.P,, yanashiga yasoma rage kayan dake jikinsa, direct bathroom yashige yasakarmawa kansa shower,, wani irin sanyi da nishaÉ—i yakeji a cikin zuciyarsa, tun bayan abun daya shiga tsakaninsa da Zahrah, yakejin ransa yayi fari, nishaÉ—i kawai yakeji acikin zuciyarsa, gaskia yau yasha zallan madarar daÉ—i, domin kuwa sosai É—anÉ—anon Zahrah yayi masa hundred percent, yanason mace mai É—anÉ—ano sosai… Yana fitowa daga wanka, wayarsa dake aje kan gado, tasoma Æ™ara haÉ—e da kawo haske, alamar shigowar Æ™ira, saida wayar tasa takusa katsewa kafun yaÉ—auki wayar haÉ—e da karawa akan kunnensa, “Shigo ciki” Zaid yafaÉ—a a taÆ™aice haÉ—e da cilla wayartasa kan gado,, Abid ne yaturo Æ™ofar É—akin yashigo,, rungumar juna sukayi, kamar yanda suka saba koda yaushe idan sun haÉ—u,,
“Daga ina haka ?” Zaid ya tambayi Abid, murmushi Abid yayi haÉ—e da zama akan hamshaÆ™iyar kujeran dake gefen gadon É—akin, ” yau nasha sweet abokina, wata babe nasamu mai zafi, inagayamaka tashayar dani zuma !!” Abid yafaÉ—a cike da nishaÉ—i,, Dariya sosai Zaid yayi hadda Æ™yaÆ™yatawa, shiru kawai Abid yayi yatsaya yana kallon Zaid, domin dai Zaid baya dariya abanza, abune mai wuya kaga dariyansa, sai dai idan ya Æ™ulla wani abun… ” Final !!” Zaid yafaÉ—a yanamai cije laɓɓansa,, zaro idanu Abid yayi cike da mamaki yace ” what ! ? badai kanaso kacemin harka gama da Zahrah ba ??” Æ™ayataccen murmushi Zaid yayi haÉ—e da cewa “Tuntuni harma anwuce wajen ” dariya Abid yayi haÉ—e da cewa ” Har yau bansan kai wani irin mutum bane Zaid, idan kaso abu, to ko ta wani hali sai ka sameshi, Allah sarki, Innocent girl, tanacan tana fama, nasan kabata kaya da yawa, may be ma haryanzu bata san awace duniya take ba ” Abid yafaÉ—a… Still murmushi Zaid yayi haÉ—e da gyara zamansa, wayarsa yajawo yashiga latsawa, amma fuskarsa É—auke take da murmushi… Ganin haka yasa Abid sha re maganar domin yafahimci me abokinnasa yake nufi,, Jefi jefi suke hira da Abid…..
STORY CONTINUES BELOW
Washe gari… Har 9:00 am Zahrah bata farfaÉ—o ba, Doctor S.S yazo yasake dubata, yakumayi mata duk wani abu daya kamata, amma still ko motsawa batayi ba… Abu kamar wasa tun anasa ran farfaÉ—owar Zahrah har dai akasoma cire rai, domin kuwa yau kwananta biyu batasan inda take ba… Sosai Doctor Saddiq yake bawa Zahrah kulawa, kuma yau yake da yaÆ™inin farfaÉ—owarta insha Allah…
Ƙafantane yafara motsawa, sannu a hankali idanunta suka soma É—an buÉ—ewa, Æ™waÆ™walwarta ne tashiga tariyo mata duk wani abu daya faru da’ita, wani irin Æ™ara Zahrah tasanya wanda yayi matuÆ™ar firgita su Baffa da Inna dake zaune gefe da gadon da take kwance,, “Subahanallahi !!” Baffa ya faÉ—a cike da tashin hankali,,, ihu kawai Zahrah ke yi haÉ—e da fisge fisge, tamkar dai mahaukaciya,, Dagudu Baffa yayi waje don Æ™iran likita,, duk yanda Inna taso riÆ™e Zahrah abun yagagara domin kuwa duk ta fusge Æ™arin ruwan da akayi mata, cikin hanzari Doctor Saddiq yaÆ™araso cikin É—akin, cak yatsaya ganin yanda Zahrah ke ihu tana ta fusge fusge, wani irin mugun tausayinta yaji ya daki zuciyarsa,, tattaro duk wani kuzarin sa yayi yaÆ™arasa gareta, wani irin fusga Zahrah tayi, ai kuwa saiga Inna dake riÆ™e da ita, tafaÉ—i Æ™asa warwas,, da hanzari ya kama hannayenta duka biyu, yana mai Æ™oÆ™arin nutsar da ita, wani ihun takumayi wanda sautinsa ya zagaye kowani kusurwa na É—akin, fuskar Zaid kawai take hangowa akan ta Dr Saddiq,
“Wayyo Allah na, Baffa kataimakeni zai kasheni, zai kasheni, wayyo !!!” abun da Zahrah take ta faÉ—a kenan cikin hargowa da son Æ™wace kanta daga wajen Doctor Saddiq,, duk yanda Dr Saddiq yaso tayi shiru abun yacitura, domin da alama bata cikin hayyacinta,, wani irin cizo Zahrah ta gantsara masa ahannu, sosai yaji zafin cizon amma yasan tabbas yana saketa, guduwa zatayi, ko kuma ma tayimawa kanta rauni,, wani irin Æ™ara ta callara tana mai shirin turesa ta gudu, yayi saurin rungumeta Æ™am acikin Æ™irjinsa, wasu lafiyayyun cizo Zahrah tashiga gantsara masa akan Æ™irjinsa, sake rungumeta yayi Æ™aÆ™am acikin jikinsa, haÉ—e da rumtse idanunsa, yakuma datse lips É—insa da haÆ™oransa,, sosai yakejin zafi har cikin Æ™waÆ™walwarsa, domin kuwa da iya Æ™arfinta take cizon sa,, ganin cizo bazai wadatar ba yasanyata sanya hannayenta, duka biyu ta shiga dukansa tako ina,, tabbas duk wanda yaga abun da Zahrah takeyi yasan cewa bata cikin hayyacinta,, da Æ™yar Dr Saddiq ya’iya danneta yayi mata wata allura wacce take kashe jiki, ta kuma gusar da Æ™arfin jikin É—an adam,, take tayi laÆ™was haÉ—e da sulalewa daga jikinsa tafaÉ—a kan gado, kallonta yashiga yi gaba É—aya tayi buji buji da tulin gashin kanta, gashi duk taÉ“alle maÉ“allan gaban rigarta, wanda hakan yabayyana kyakkyawar surar Æ™irjinta,, saurin É—auke idanunsa yayi daga kan Æ™irjin nata, haÉ—e da sauÆ™e ajiyar zuciya, juyo da kallonsa yayi zuwaga kan su Baffa da suke tsaye cirko cirko, gaba É—aya sunyi wani tsuru tsuru dasu, tamkar ace musu as su antaya a guje, bama kamar Inna,,
Kansa kawai ya jijjiga batare da yacemusu komai ba, yayi ficewarsa daga cikin É—akin,, direct office É—insa ya nufa, da kansa ya haÉ—a tea mai kauri, kaitsaye É—aki na musamman É—in daya sa aka kai Zahrah yanufa, riÆ™e da kofin tea É—in a hanunsa, baitaradda su Baffa a cikin É—akin ba, don haka kansa tsaye yanufi gaban gadon nata,, kwance take flat daganinta kasan babu wani wadataccen Æ™arfi ajikinta, saidai hawayene kawai ke ambaliya yana gangarowa ta gefen idanunta,,, “Zahrah” yaÆ™ira sunanta, duk da yasancewa bazata taÉ“a amsa masa ba, saboda batacikin nutsuwarta…
Aje Æ™ofin tea É—in dake hanunnasa yayi, haÉ—e da É—aukar pillow yasanya a bayanta, da Æ™yar yasamu ya iya jinginar da ita ajikin pillow’n, a hankali yake É—iban tea É—in cikin tea spoon yanakaiwa bakinta, duk yanda yaso ta buÉ—e baki tasha tea É—in hakan yagagara, domin daya sanya mata ruwan tea É—in acikin bakinta, zaidawo waje,, aje kofin yayi haÉ—e da harÉ—e duka hannuwansa akan Æ™irjinsa, kallon fuskarta yashiga yi natsawon wasu mintuna, ajiyar zuciya ya sauÆ™e alokaci guda, haÉ—e da É—aukar kofin tea É—in yafice daga cikin É—akin,, umarni yabawa wata nurses da tayi mawa Zahrah alluran bacci, domin duk yafahimci irin situation É—in da take ciki a yanzun…
Gaba É—aya ihun Zahrah ya karaÉ—e É—akin, hankalinsu Inna gaba É—aya atashe yake, kamar yanda tayi É—azun, yanzuma haka takeyi, domin ihu da fusge fusge kawai take saidai yanzu, cewa take “Kutaimakeni, zai kasheni, wayyo Allah na, kutaimakeni !!!” abun da Zahrah take faÉ—a kenan cikin hargowa, da wani irin hanzari ta diro daga kan gadon, da take kwance, kaitsaye bakin Æ™ofa tanufa da gudun gaske, da sauri Baffa yasha gabanta, wani irin Æ™ara ta sanya, domin kuwa Zaid tagani tsaye a gabanta, amaimakon Baffa, wani irin Æ™arfine yazomata aikuwa kyakkyawan hankaÉ—a tayimawa Baffa, saigashi jagwaf a Æ™asa, dama bawani kuzari gareshi ba,, gaba É—aya tayi buji buji da jikinta, ta tarwatsa gashin kanta, gudu kawai Zahrah take tsakaninta da Allah, daga zangar ta haÉ—u da mutane sai tasanya ihu, domin kowaye zatayi tozali dashi to fuskar Zaid take gani, akan tasa, hartakai bakin Æ™ofar fita daga cikin asibitin, cikin zafin nama ya cafko hanunta, wani irin ihu Zahrah tashiga kurmawa, tamkar wacce ake yankan naman jikinta, tun fitowarta mutane ke kallonta, atunaninsu mahaukaciya ce,, bai damu da ihun da takeyi ba, duka hannayen ta yahaÉ—e waje É—aya, caÉ—ak ya É—agata haÉ—e da saÉ“ata kan kafaÉ—arsa, yayi cikin asibitin da’ita,, wani irin Æ™ara tayi, take kuma jikinta ya sake numfashinta gaba É—aya ya É—auke,
Duk inda suka wuce sai ankallesu, wasu suna matuƙar tausayinta, da ƙuruciyarta amma hauka ta risketa, anasu zaton mahaukaciya ce..1
A kan gado ya shimfuÉ—eta, haÉ—e da rufamata bargo, wasu allurai yayi mata, bayan yasanya mata drip É—in dazai taimaka wajen bawa jikinta kuzari, koda bataci abinci ba….
“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un, ya Allah kataimaketa, haÆ™iÆ™a tanacikin mawuyacin hali, ya Allah kasa kada abun danake zargi yatabbata, Allah katsaremata Æ™waÆ™walwarta, da kariyarka !!” Dr Saddiq yafaÉ—a cikin karyewar zuciya, haÉ—e da tsananin tausayin Zahrah,, sau da dama akanyi mawa yara Æ™anana fyaÉ—e, firgici da tsoron da suke samun kansu ciki, yakan taÉ“a musu Æ™waÆ™walwa, sai aga kamar sun zare, hakan yasa basa da wowa hayyacinsu cikin sauÆ™i,, a wannan rana dai Dr Saddiq da Æ™yar ya iya barin asibitin, gaba É—aya lamarin Zahrah Æ´atsaya masa arai, tausayinta yakeji sosai….
Tsaf yagama shirya kansa cikin wasu mayun riga da wando, masu kyau da tsadar gaske, bakaÉ—an ba yayi kyau sai tashin daddaÉ—an Æ™amshi jikinsa yake, SHU’UMIN NAMIJI kenan ganinka babu alkhari acikinsa, Æ´ar Æ™aramar trolly bag É—insa ya shiga ja, bayan yaÉ—auki wayoyinsa da kuma duk wani abu dayasan zai buÆ™ata,, wannan karan ko É“angaren mahaifiyarsa bai jeba, motarsa Æ™irar BUGATI yashige, yayin da driver yabamawa motar wuta, kaitsaye airport suka nufa, domin dai alÆ™awari Zaid yaÉ—auka yau bazai kwana acikin Nigeria ba, yawon shaÆ™atawa zai tafi New York City (America).. Yana shiga cikin jirgin baiwani jimaba, jirginnasu yaÉ—aga zuwa sararin samaniya…..Tunda Zahrah tasume, bata sake sanin inda kanta yake ba, sai Æ™arfe shida na yamma, alokacin anata Æ™iraye Æ™irayen sallan magriba, wannan karon sam batayi wannan iface ifacen da kuma fusge fusgen da tasaba yi ba, sai dai idanunta da ta tsayar waje É—aya,wato kan ceiling É—in dake saman É—akin, hawayene kawai kefitowa daga cikin idanun ta, yana mai sauÆ™a a gefen fuskarta, “Zahrah !” Inna dake gefe taÆ™ira sunan Zahrah.+
Ko gizau Zahrah ba tayi ba, balle Inna tasaran zata amsa mata, gyra tsayuwa Inna tayi haɗe da jinjina kanta, tabbas tasan koma meyafaru da Zahrah sune sanadi, domin kuwa basu riƙe amanar da iyayenta suka basu kafun su rasu ba.
Dr Saddiq ne yaturo Æ™ofar É—akin yashigo, bakinsa É—auke da sallama, yayinda Baffa ke biye da shi a baya, “Yauwa likita kazo ko? ta farka amma kwata-kwata bata magana!” Inna tafaÉ—a cike da damuwa.
ÆŠan guntun murmushi kawai Dr Saddiq yayi,haÉ—e da nufar inda Zahrah’n ke kwance, kallonta yayi na É—an wasu mintuna, kana yajuyo da kallonsa wajen su Baffa… “Inaso Za’ayi mata gwajin Æ™waÆ™walwa, domin sake tabbatar da lafiyarta, saboda haka zanturo Nurses su É—auketa ” Dr Saddiq yafaÉ—a.
Sosa kai Baffa yashiga yi, cike da damuwa yace “To kamar nawa ake buÆ™ata likita? kuma naga tunda mukazo ka ke bata kulawa, amma banji anyi min maganar nakawo ko sisi ba, fatana Allah yasa gwajin Æ™waÆ™walwar bashi da tsada !” Baffa yafaÉ—a cikin karyewar zuciya, domin kuwa idan gwajin yana da tsada tofa sai dai ahaÆ™ura, saboda bashi da kuÉ—i.
Kallonsa kawai Dr S.S yayi batare da yace dashi ƙalaba, ya sa kai yayi ficewarsa daga cikin ɗakin.
Mintuna kaÉ—an da fitarsa, wasu nurses su biyu suka shigo, É—aukan Zahrah sukayi, suka É—aurata kan wani gado mai Æ™afafun taya, suka fice da’ita, ba don idanunta da suke buÉ—eba, tabbas da idan ka ganta zakayi zaton gawace, domin kuwa babu abun dake, motsi a jikinta, sai hawaye kawai dake ambaliya a cikin idanunta…
Alhmdlh anyi mawa Zahrah gwadin ƙwaƙwalwa lafiya, saura kawai ajira fitowar result.
Babu abun dayake É—aga mawa Dr S.S hankali a yanzu, kamar yanda take yawan firgita, gashi hawaye sun kasa daina zubowa daga cikin idanunta, babban abun damuwar kuma shine bata um balle um um, ko motsawa bakinta bayayi, sannan kuma waje É—aya idanunta suke kallo, wato sama.
Result É—in gwadin da’akayi mata yafito, kuma masha Allah, Æ™waÆ™walwarta tana nan lafiya, babu abun daya sameta, kawai dai tashiga halin firgici ne, kuma dama ana yawan samun irin haka…
“Likita ya sakamakon, Allah yasa bata samu wani matsala a Æ™waÆ™walwarta ta ba ? ” Baffa dake zaune cikin office É—in Dr S.S ya tambaya.
“ku kwantar da hankalinku, sakamako yayi kyau, domin kuwa brain É—inta nanan lafiya”
“Alhamdulillah, Allah mungodema !” Baffa yafaÉ—a cike da jin daÉ—i,
“Kaine Babanta mahaifi ?” Dr S.S yatambaya sanda yake Æ™oÆ™arin cike wani file dake gabansa.
STORY CONTINUES BELOW
“A’a bani na haifeta ba, Æ´ar É—an uwana ne da ya rasu, amanarta yabarmin, gashi yanzu bansan wani tsinannen bane ya aikata ma ta wannan abun ba !” Baffa yaÆ™are maganar yana matsan Æ™walla.
Kallon sa Dr S.S yayi na tsawon wasu mintuna, kafun ya kau da kansa gefe, “Dawa take mu’amala, saurayi ko aboki ?” Dr S.S ya kuma tambaya.
“Bata mu’amala da kowa sai wani yaron arziki, shine ma yace yana sonta, kuma hargida yataÉ“a zuwa ya gaisheni, a zahirin gaskia bana tunanin shi zai yi mata wannan aika aikan” Baffa yafaÉ—a da Æ™warin guiwarsa.
“Maiyasa kake tunanin shi bazai iya yi mata haka ba ?” Dr S.S yakuma jefo mawa Baffa tambaya,
“Saboda shiÉ—in yaron kirkine kuma É—an babban gida ne, mutane masu dattako” (readers kuji Baffa fa da sharri )
“Zaka iya tafiya, anjima zanzo na bata maganinta” Dr S.S yafaÉ—a a taÆ™aice, domin kuwa wani irin taÆ™uÆ™in takaicin Baffa ne ya cika masa zuciya,
Sumi sumi haka Baffa yafice daga cikin office ɗin, yana matsan ƙwalla.
“Wai maiyasa mutane suke wasa da amana ne ? idan har É—an uwanka bazai iya riÆ™e maka ahalinka, idan baka raye ba, to waye zai iya riÆ™e maka su da gaskia dakuma amana? Æ´ar É—an uwanka tamkar Æ´a take a wajenka, idan baka nuna ma ta soyayya ba, to wazai nuna ma ta? irin su Baffa ne suke É“atawa mutane suna, kuma suke tozarta marayu, ya Allah kabamu Æ´an uwa masu amana, wanda zasu kula da namu ko bama raye Ameen.” Dr S.S yafaÉ—a acikin zuciyarsa,1
Yau kwanan Zahrah Biyu kenan bata magana, hawaye har sun gaji da fitowa daga cikin idanunta sun kafe, duk kuwa yanda su Baffa suka so ta faÉ—i koda kalma É—aya ne, hakan ya gagara, domin kuwa ko kallonsu batayi balle su sa ran zatai musu magana. Sosai Dr S.S yake Æ™oÆ™ari wajen kulawa da’ita, baya wasa da lokacin shan maganinta, domin yana da yaÆ™inin zuwa yanzu, É—inkin da akayi mata a Æ™asanta ya warke.
Zaune yake a kan ɗaya daga cikin kujerun falon mahaifiyar sa, sanye yake da riga da wando na maroon ɗin bugaggiyar shadda, bakaɗan ba kuwa yayi kyau acikin kayan, kallo ɗaya zakai masa kafahimci cewa a kwai damuwa a tattare dashi, domin kuwa tun ɗazu aka aje masa plate ɗin snacks a gabansa, amma yakasa ɗaukan ko da ƙwaya ɗaya ne, yakai bakinsa, duk da kuwa snacks ɗin abune mafi soyuwa a garesa,,
Hajiya ce tsaye a kansa, tayi kusan minti É—aya da zuwa amma sam baisan da zuwan nata ba,
“Saddiq!” Hajiya taÆ™ira sunansa.
“Na’am, Hajiya sannu da fitowa!” Dr S.S yafaÉ—a cikin girmamawa.
Zama Hajiya tayi haÉ—e da kallonsa cike da kulawa tace ” Wai meke damunka ne Saddiq ? ina lure da kai gabaki É—aya kwana biyunnan bana gane kanka, idan kafita aiki baka dawowa da wuri, ga yawan tunani da kakeyi, meke faruwa ne ?” Hajiya ta tambaya.
Gyara zama Dr S.S yayi, domin sam baya É“oyewa mahaifiyar tasa matsalarsa,ko ta me cece kuwa, cike da damuwa yace “Hajiya wata yarinya aka kawo hospital É—inmu, duka dukanta bazata wuce 18 to 19 year ba, yarinyar tana matuÆ™ar baÆ™atar taimako, domin kuwa, wani ne yayi raped É—inta, ahalin da ake ciki yanzu, ko magana batayi, narasa wace hanya zanbi nashawo kan lamarin!” Dr S.S Æ´afaÉ—a cike da raunin murya,
“Subanallahi fyaÉ—e kuma Saddiq ?”
“Eh Hajiya, shiyasa abun yake damuna” Dr S.S yafaÉ—a,
“Allah sarki! Allah ubangiji ya cigaba da tsare mana Æ´aÆ´anmu, amma iyayenta sun maka case É—in a kotu ne ?” Hajiya ta tambaya.
“A’a Hajiya banjin zasu kai case É—in kotu, domin kuwa talakawa ne basu da wani Æ™arfi ” Dr S.S ya faÉ—a cike da tausayawa.
“To Allah yabata lafiya, amma miye na jefa kanka acikin damuwa haka Saddiq? irin wannan matsalolin naga dama an riga da an saba kawo muku, sai dai Allah yarufa asiri kawai, bakaci snacks É—inba mai yasa ?”
STORY CONTINUES BELOW
“Zanci Hajiya ko zuwa anjima ma” Dr S.S yafaÉ—a lokacin dayake miÆ™ewa daga kan kujeran dayake zaune,
“A’a ina zaka kuma ?” Hajiya ta tambaya.
“Lokacin shan maganin Zahrah yayi Hajiya, zanje ne na bata” yaÆ™are maganar yana mai duba wrist watch É—in dake É—aure a tsintsiyar hanunsa.
“Zahrah! wacece kuma Zahrah ?” Hajiya ta tambaya,
“Itace yarinyar da akayi raped nata dana gaya miki”
“To to adawo lafiya”
“Ameen Hajiyana!”
Yana fita yashige cikin motarsa kaitsaye hanyar asibitinsu ya É—auka….
Kamar koda yaushe zaune take akan gado, yayinda idanunta ke kafe a waje É—aya, ruwan hawayene kawai ke tsiyayowa daga cikinsu,
Da Sallama ɗauke a bakinsa yaturo ƙofar ɗakin, harya ƙaraso tsakiyar ɗakin, batasan ma da zuwan sa ba,
Aje abubuwan dake hanunsa yayi akan Æ´ar Æ™araman drowern dake gefen gadon, “Zahrah!” yaÆ™ira sunanta cikin kwantar da murya, bata amsaba kuma bata juyo zuwa garesa ba, dama kuma yasan hakan zai iya faruwa, domin bata taÉ“a amsawa idan yaÆ™irata, bakuma ta tankamai komai zaice, duk da kuwa yasan tanajinsa.
Magungunan da yakamata tasha ya É“are, haÉ—e da zubasu acikin hanunsa, goran ruwan daya shigo da shi yaÉ—auka, haÉ—e da Æ™arasawa gareta, hanunta yakama yana Æ™oÆ™arin sanya mata maganin , wani irin firgita tayi haÉ—e da fasa Æ™ara, wanda yajanyo hankalin Baffa da Inna dasuke zaune a waje, da hanzari suka shigo cikin É—akin, da gudu Zahrah taÆ™arasa jikin Inna ta rungumeta, wani irin kuka mai tsananin ban tausayi tashiga rerawa,, sai kawai Inna ma ta fashe da kuka, tana mai tausayin Zahrah har cikin zuciyarta, domin kuwa lokaci É—aya gaba É—aya ta lalace, ta rame har duhu saida fatarta tayi, “kice su fita Inna dan Allah! kice masa kada yasake zuwa inda nake natsanesa! natsani duk wani Namiji! na tsanesu kice su fita, ko kuma inkashe kaina!!” Zahrah taÆ™are maganar tana mai É—aukar wani Scissors dake aje kan wani É—an Æ™aramin table.
“Suhanallahi Zahrah mekikeyi haka ?” Baffa yafaÉ—a yana mai Æ™oÆ™arin matsowa gareta,
Ihu Zahrah tasanya mai Æ™arfin gaske, haÉ—e da saita scissors É—in dai dai saitin cikinta, da iya Æ™arfinta taÉ—aga zata cakawa kanta, cikin matuÆ™ar zafin nama, Dr S.S ya murÉ—e hanun ta, haÉ—e da bata wani kyakkyawan mari akan kumatunta, “saboda hauka zaki kashe kanki ne? wani irin rashin hankaline wannan!!?” yatambaya cikin faÉ—a.
Zamewa tayi ƙasa tana mai rushewa da wani irin kuka mai cin rai da taɓa zuciya, shikenan itakam rayuwarta tagama lalacewa, komai nata ya tarwatse bata da wani saurin farinciki a cikin rayuwarta..
Ransa amatuÆ™ar É“ace yafice daga cikin É—akin, yayinda Baffa ya rufa masa baya…
Dafa kafaÉ—unta Inna tayi cike da tausayawa tace “Kiyi haÆ™uri Zahrah komai yayi farko yana da Æ™arshe, ki barwa Allah lamuranki insha Allah, Allah zai saka miki”
duk iya rarrashin da Inna tayimawa Zahrah, taÆ™i ji, kuka kawai takeyi tamkar ranta zai fita, ankawo mata abinci ma, taÆ™i koda kallonsa ne balle su sa ran cewa zataci, lokaci É—aya idanunta sun kumbura suntum dasu, da Æ™yarma take iya buÉ—esu, ga wani irin masifaffen zazzaÉ“i daya rufe ma ta jiki alokaci guda, take ta fara masassara, tana cikin wannan yanayin aka soma Æ™iraye Æ™irayen sallan magriba, dakanta ta É—auro alwala tazo ta gabatar da salla, duk da kuwa irin ciwo da kanta keyi mata,, koda takai sujjadan Æ™arshe, wani irin matsanancin kukane ya Æ™wace mata, saida tayi mai isarta kafun ta É—ago da ga sujjadan, da Æ™yar dai tasamu ta iya sallame sallan, tamiÆ™e akan sallayan kenan, wani irin juwa ya É—ebeta, take tayanke jiki tafaÉ—i, da hanzari Inna tayo kanta, jijjigata tashiga yi, haÉ—e da soma Æ™iran sunanta, dai dai lokacin wata nurse tashigo cikin É—akin,, “yauwa likita dan Allah zoki dubamin ita gatanan jikin yaÆ™i daÉ—i!” Inna tafaÉ—a cike da damuwa… Da taimakon nurse É—in suka É—aura Zahrah a kan gado, zuwa yanzu da Æ™yar take iya fidda numfashi, jitakeyi tamkar kanta zai fita tsabar ciwo, Æ´an gwaje gwaje nurse É—in tayi mata, ganin abun bawani babba bane, yasa tayi mata allura, haÉ—e da bata wasu drugs tasha, cikin mintuna Æ™alilan bacci yayi awun gaba da ita.
tun da Dr S.S yabar É—akin bai zarce ko inaba, sai office É—insa, tattare duk wani abu dayasan zai buÆ™ata yayi, haÉ—e da jawo office É—innasa ya rufe, kai tsaye motarsa yashige bai zarce ko inaba, sai gidan Aunty Raliya (babbar yayarsa)…
Yana shiga cikin gidan, su Meenal da Affan, sukayo wajensa da gudu, suna cewa “oyoyo Uncle S.S!!” cike da farinciki Dr S.S yaÉ—aga su sama, fuskarsa cike da annuri yace “Oyoyo babies É—ina, yakuke, ya school ?” “lafiya Æ™alou Uncle ya office ?” Meenal ta tambaya cike da iyayi, murmushi yayi haÉ—e da jan kumatunta cikin dariya yace “hinyau su Meenal angirma, har wani iyayi kika iya ko?” dariya suka sanya dukansu, hadda wata kyakkyawar mata da tafito daga cikin kitchine, wanda a Æ™alla bazata wuce 35 years ba,
“Manya sai yau kaga daman leÆ™omu?” matar tafaÉ—a dai dai lokacin da take zama akan kujera.
“AuntÆ´ Raliya bazaki gane bane, ayyuka ne sukai min yawa, a office shiyasa !” yafaÉ—a cike da gajiyawa.
“hmmm daman nasan haka zakace ai, kai dai koda yaushe cikin aiki kake tamkar inji.”
“Saudat! Saudat! kawo mawa Uncle drinks ” Aunty Raliya tayi maganar cikin É—agawar murya..
mintuna Æ™alilan Saudat mai aikinta, tacika masa gabansa da drinks hadda dangin su snacks, domin kuwa duk wanda yasan sa, to yasan abun dayake so…
cake ya É—auka yakai bakinsa, haÉ—e da lumshe idanu, “Um gaskia Aunty cake É—innan yayi daÉ—i!” Dr S.S yafaÉ—a yana mai jinjina kai, alamar cake É—in yasamu karÉ“uwa a wajensa,,
Dariya Aunty Raliya tayi, haÉ—e da cewa “yakamata na sa maka waiji, domin na lura nan da mintuna kaÉ—an zaka faÉ—o daga kan kujeran nan, tsabar santi “
Dariya suka sanya dukansu,,
Gyara zama Aunty Raliya tayi haÉ—e da cewa “Waini Uncle (Uncle shine sunan da take Æ™iransa) ya maganan Aurenka da Zabba’u ne ? naji shiru ba ka sake É—ago zancen ba, ince dai komai lafiya?”
Take fuskar Dr Saddiq ya sauya,daga walwala zuwa akasinta…Take fuskar Dr Sadeeq ya sauya, daga walwala zuwa akasinta.+
“Ya dai naga ka haÉ—e fuska, a lokaci guda? Aunty Raliya ta tambaya,
“Bakomai Aunty, kawai gajiya ne” Dr S.S yafaÉ—i haka don son katse zancen da sukeyi,
“yazama dole fa muyi zancen nan Uncle, domin kuwa Hajiya da kanta taÆ™irani jiya, kuma duk akan batun auren naka ne, wai sai yaushene zaka fito da matar aure ? yaka mata ace zuwa yanzu ka aje mata hadda Æ´aÆ´a, amma kwata kwata ko batun aure bakaso ayi maka mai yasa ne Uncle ?
A je cake É—in dake hanunsa yayi, haÉ—e da gyara zama, cikin sanyin murya yace “bawai fa banson aure bane Aunty Raliya, nima inaso nayi aure, kawai dai Allah ne baikawo matar auren ba”
“baka dai ga dama ba, amma matan aure kam a kwaisu baja baja a gari, haka kuma a kwaisu da yawa acikin dangi, idan har bakason Zabba’u, ai ga Farida nan, Æ´ar Aunty Mariya, mai yasa bazakaje ku magantuba ? idan ma dukansu basuyi maka ba, sai kaje gidan Baffa Amadu a kwai Æ´an mata dayawa, son kowa Æ™in wanda yarasa, wayayyu kuma Æ´an boko, amma idan kace ba haka ba, to fa duk wacce Hajiya ta haÉ—aka da’ita, kada kazo kace zakamin Æ™orafi !” Aunty Raliya ta Æ™are maganar cikin sigar faÉ—a faÉ—a, domin zuwa yanzu al’amuran Æ™anin nata yasoma isarta, shikenan aita abu É—aya, mutum duk hanyar da kabi dashi sai ya kauce..
“Shikenan Aunty zanyi tunani, kuma zanje gidan su Farida’n insha Allah !” Dr S.S yaÆ™are maganar yana mai tashi tsaye,,
“Au wai saboda nayi maka faÉ—a shine kake Æ™oÆ™arin tafiya ?” Aunty Raliya ta tambaya.
“Bahaka bane,dama gaisheku kawai nazoyi” yafaÉ—a cike da Æ™osawa.
“Shikenan to, dama akwai snacks É—in dana haÉ—ama, bana kawo ma saika tafi dashi ” Aunty Raliya tafaÉ—a, tana me miÆ™ewa tsaye.
“godiya nake, ki bamawa Meenal takawomin mota ” yana kaiwa Æ™arshen zancen nasa, yasakai yafice daga cikin falon,, Saudat ce ta kawo masa snacks É—in cike a leda, yana karÉ“a yayi mawa motarsa key…
*NEW YORK CITY*
KishingiÉ—e yake akan wani kujera da a kayisa kamar gado, wanda yake aje bakin wani Æ™aton beach mai kyau da Æ™ayatarwa, kamar yanda kowa yasani beach wajene na shaÆ™awatan mata da maza,gaba ki É—aya mutanen dake kai kawo a wajen nan turawa ne, babu kuma wata suturar kirki a jikinsu, wasu daga su sai É—an pant da breziya wasuko riguna ne Æ´an fingil fingil sanye a jikinsu, abun dai ba kyaun gani, domin komai nasu tsirara ake gani, amma duk da haka basu wani damuba, domin haka É—abi’arsu take..2
Sanye yake da 3 guater jeans mai kalan baƙi, yayinda rigar jikinsa ta kasance fara ƙal, sannan irin marassa hanun nan ne (sleevless t-shirt) gashin kansa kaɗai abun kallone, domin kuwa yasha gyara, ƙyal ƙyali da kuma walwali kawai yake fitarwa, kallo ɗaya zakai masa kasan cewa yana cikin jin daɗi da tsagwaran hutu, wani zungureren glass cup ne riƙe a hanunsa yana sipping wine ɗin dake cikin cup ɗin a hankali.
STORY CONTINUES BELOW
Hmm Zaid kenan Shu’umin Namiji ka huta abunka.
Tun daga nesa taketa faman sakar masa murmushi, amma gaba É—aya yaÉ—auke kansa daga gareta, yayin da yayi kamar bai ganta ba, domin kwata kwata yanzu baison damuwa da yawan takurawa..
Tana Æ™arasowa ta faÉ—a cikin jikinsa, cike da shagwaÉ“a tace ” Barka da hutawa !”
Wani irin zubawa tsikar jikinsa yayi, domin kuwa yanayin yanda tayi maganar, sai ya tuna masa da Sugar babynsa wato (Zahrah) nature É—in zahrah kenan shagwaÉ“a, samun kansa yayi da sakin wani Æ™ayataccen murmushi, haÉ—e da sanya hanunsa yashafi tattausan sajensa, “My Man !” kyakkyawar yarinyar, dake kusa da shi taÆ™ira sunansa cikin muryan sangarta,, kallonta kawai yayi batare da ya amsa mata ba, sake kwaÉ“e fuska tayi, domin sarai tasan weakness É—insa, harshenta ta É—aura akan laɓɓanta tashiga lasa a hankali tana mai marairaice idanu,, miÆ™ewa Zaid yayi yanufi wata hanya da zata sadasa, da babban ginin hotel É—in dake gefe da beach É—in, tashi tayi itama ta rufa masa baya, tana tafiya tana kakkarya jiki, fatan ta É—aya “Allah yasa yau tasamu ya kusanceta, domin a matuÆ™ar matse take, gashi idan Zaid yana NYC bata ba kula samarinta, domin idan harta kulasu tofa lokacin rabuwarsu yazo”…
Yana shiga cikin wani katafaren É—aki, wanda nan ne masauÆ™insa, a wajen, ya faÉ—a kan gado haÉ—e da sauÆ™e nannauyar ajiyar zuciya,, turo Æ™ofar É—akin tayi a hankali, saurin maida kallonsa bakin Æ™ofar yayi, domin ganin wayashigo masa É—aki kai tsaye, saboda baisan tana biye dashi ba.. Æ™amewa yayi Æ™am tamkar statue kasa É—auke idanunsa daga kanta yayi, tsaye take jikin Æ™ofar daga ita sai pant da breziya, wanda hakan yayi nasaran bayyana girman breast É—inta a fili, wani irin yawu ya haÉ—iye a maÆ™oshinsa, “Wayyo Akeela zata kasheni, bana É“uÆ™atar mace a dai dai wannan lokacin, amma dole na rage wannan masifaffen sha’awar dake damuna ” Zaid yafaÉ—i haka a cikin zuciyarsa,, cike da kirsa haÉ—e da rangwaÉ—a Akeela taÆ™araso garesa, kaitsaye ta faÉ—a kan faffaÉ—an Æ™irjinsa, haÉ—e da manna masa kiss akan kwantaccen sajensa, wani kallo irin na cikakkun Æ´an bariki, Akeela ta shiga jifan Zaid dashi, kyakkyawan murmushinsa yayi ma ta haÉ—e da sanya hanunsa, cikin dogon gashin kanta, yashiga shafawa, Akeela tana da tsantsar kyau da diri, sai dai ko da da taÆ™i É—ayane, bata kai Sugar baby’nsa ba, har yau yanajin jina ma Zahrah, domin kuwa tabbas Zahrah tacika mace iya mace,,
“Akee baby!!” Zaid yaÆ™ira sunanta da wani irin tone mai tsuma zuciya, tuni taÆ™ara narkewa a cikin jikinsa, haÉ—e da goga masa cikakkun breast É—inta akan chest É—insa, rungumeta yayi tsam acikin jikinsa, yana mai jin wani irin feelings na taso masa, Æ™oÆ™arin haÉ—e bakinsu waje É—aya Akeela tayi, amma bata samu daman hakanba, domin kuwa Zaid kawar da kansa gefe yayi… Ko kaÉ—an bata damu da hakan da yayi ba, saima sake rungumeshi da tayi, cike da Æ™warewa Zaid ya sanya hanunsa, akan bayanta, ya shiga É“alle ma É“allan breziyan dake jikinta, jirkito da ita yayi zuwa Æ™asansa shikuma ya haye kanta, cike da salonsa mai fitar da mutum a hayyacinsa, ya É—aura bakinsa akan nipples É—inta, yanda yake sucking É—in nipples É—inta, yasanya ta ficewa a hayyacinta lokaci É—aya,, bawani É“ata lokaci itama tasoma nuna masa kalan nata salon, duk da kuwa cewa nasa salon ya ruÉ—ata…
Sosai Zaid da Akeela suka dirji junansu, Akeela kam tasamu abun da takeso, domin kuwa Zaid yakawar mata da duk wata sha’awar dake jikinta, shikuwa Zaid ko da É—igon gamsuwa bai samu daga Akeela ba, sam yarasa mai ke damunsa, daga sanda ya kusanci Zahrah zuwa yau, bai sakejin gamsuwa ajikin wata Æ´a mace ba, kwatan kwacin wanda yasamu ga Zahrah, duk da kuwa fyaÉ—e yayi mata bawai a son ranta hakan yafaru ba..
Fuskarsa babu yabo ba fallasa haka yashige cikin bathroom yasakar ma wa kansa shower, hakanan yakejin ƙunci da takaici acikin zuciyarsa.
(Ya Allah! kataimakemu ka tsaremana rayuwarmu, Ya Allah!! ka tsarkake mana zuciyoyinmu, ka rabamu da sharrin shaiɗan, dakuma bautawa zuciya, Ya Allah!kakaremu daga sharrin zina!! Ya Allah kashiryar damu bisa hanya mai kyau,, Wallahi zina mugun ciwo ne, dake bin jini da jijiya, zina tana yaɗuwa acikin a halin duk wanda ya aika ta ta, Zina tana gurɓata rayuwa, Zina tana ɗaiɗaita imani, Ya Allah kakaremu, katsaremu da tsarewarka Ameen!!!)
Sosai Zaid da Akeela suka morewa Zina a wannan rana, domin dai wuni sukayi maÆ™ale da juna, duk da kuwa bawani daÉ—inta yake jiba, masiface kawai irin ta zina dakuma bautawa zuciya, da biyewa shaiÉ—an, (wa’iya zubillah! ya Allah kashirya!!)
*ABUJA NIGERIA*
Yau kwanan Zahrah biyu da dawowa cikin hayyacinta, saidai har izuwa yau, bata daina ruskar kuka ba, su Inna sunyi rarrashin harsun gaji, tunda kuwa ta dawo hayyacinta Dr S.S baisake koda leƙo ɗakinnata ba, allurai da magunguna ma duk Nurses ne masu yi mata,
Kwance take akan gado, yayinda gaba É—aya pillow’n da tayi matashi da shi, yajiÆ™e jagwab da hawaye. Inna ce taturo Æ™ofar É—akin tashigo bakinta É—auke da sallama, da sauri Zahrah tatashi daga kwancen da take, haÉ—e da kamo hannayen Inna cikin muryarta da ta daina fita tsabar kuka, tace “Kitaimaka Inna yau mubar asibitinnan, wallahi banjin zan iya sake kwana a cikin wannan asibitin !!” Zahrah taÆ™are maganar cikin kuka,,
“oh ni yazanyi dake ne Zahrah, tunjiya kike cewa mutafi gida, taya kike tunanin zamu tafi bayan ba a sallame mu ba? kiÉ—an Æ™ara haÆ™uri idan wannan likitan yazo saimu tafi ko !!” Inna taÆ™are maganar da sigan lallashi,
Kuka Zahrah tafashe dashi mai tsuma zuciya, ita kaÉ—ai tasan irin ciwo da raÉ—aÉ—in da takeji acikin zuciyarta, ita kaÉ—ai tasan yanda baÆ™inciki yaÉ—arsu acikin zuciyarta, inama da ace bawa yana da ikon kashe kansa, to tabbas ita kam da takashe kanta,ko zata samu sauÆ™i da kuma sukuni a ga me da raÉ—aÉ—in da takeji a cikin zuciyarta, ya ruguza mata duk wani farinciki na rayuwarta, ya tozarta mata rayuwa, ya wulaÆ™anta mata rayuwa, zataci gaba da yi mawa kanta addu’a, Allah yakawo mutuwarta nan kusa, ko zata huta da tsananin baÆ™in cikin da rayuwarta take ciki…
Har dare ya raba babu Dr S.S babu labarin sa, duk da kuwa cewa yana cikin asibitin, kallonta ta maida ga Inna dake zaune tana ta faman zuba gyangyaÉ—i, cikin takun sanÉ—a tanufi hanyar fita daga É—akin, domin kuwa sosai tayarda da shawaran da zuciyarta ta bata akan cewa ta gudu, ta tafi wata uwa duniya, ko zata samu sassauci acikin zuciyarta, tabbas ta gudu shine shawaran da taji ya kwanta mata arai, don haka a yanzu zata bar asibiti, bakuma zata koma gidaba, wata duniyar da ba’a santaba zata faÉ—a, bata damu da tarayu ko kada ta rayuwa ba……