MOON CHAPTER 4 BY NIMCYLUV
MOON CHAPTER 4 BY NIMCYLUV
Www.bankinhausanovels.com.ng
A hargitse Ohinoyi ya shiga jijjigasa tare da kiran sunansa,amma Deen ko mutsi ba yayi jikinsa gaba Ιaya ya saki ga wata zufa da take karyo masa ta ko ina,Nene kam tuni ta fara kuka sbd bata taΙa ganin yaron nata a cikin Iran wannan hali ba,da Ζyar Ohinoyi yana Deen ya Ζwantar da shi a saman duguwar sofa,Ζasa jurewa yay cikin sauri ya Ζarasa wajan telephone Ιin part Ιin, yana zuwa ya danna wasu lambobi kana ya danna kira,babu jimawa akai answering call Ιin, numfashi ya sauke kafin ya yaja bakinsa yay shiru kamar wanda bashi da abin cewa,jin shirun yay yawa Tiraki faΙin “Allah yaja da Ζwana ya Ζara maka lafiya,how can i help you?” Still Ohinoyi kasa magana yay sai ajjiyar zuciya da yake sauke,chan kuma yay gyaran murya yace “come with Dr yanzo” yana faΙin hakan yay
rejecting call Ιin,wajan Deen ya dawo ya zauna kana ya sanya kan Deen saman cinyarsa ya shiga shafa sumar kansa,cikin Ζasa da murya wacce take nuna zallar damuwar da Deen yake ciki yace “what happened to you Besty?what is this? which gril are you talking about? Ko Ζ΄ar uban wacece zan baka ita idan harta kasance jinsin mu ce,idan har ta kasance Ζabilar mu ce,babu dalilin da zai sanya naΖi aura maka ita,ko taki ko tasu,ko iyayenta suna so ko basu so tabbas saika malleketa,tunda har zcyarka ta amince da ita,ban taΙa ganin kukan ka ba,ban taΙa ganin rauninka ya bai yana ba,ban taΙa ganin gazawar ka ba,amma yau dalilin soyayyar wata ka sume a jikina, please Besty wake up and tell me wacce kake so,na maka al’Ζawarin zan baka ita, nayi maka wannan al’Ζawarin kuma…,”maganarsa ce ta tsaya sbd jin Muryar Deen yana faΙin “da gaske?zaka aura min ita Besty?”ya faΙa yana lumshe idanunsa, zuciyarsa banda ta fasa babu abinda take,yana jin wani Ιaci a ransa,da sauri Ohinoyi yace “why not Besty?kai ne komai nawa, I’ll do anything for you idan har zakai farin ciki,i promise you idan har akan aure kake kuka daga yau kukanka ya tsaya ka dai na yinsa har abada”Deen yana cije lips Ιinsa yay calmly tare da faΙin “sure?” Ohinoyi ya shafa kan Deen yace “i mean my words Besty,so take it easy,bari Dr yazo ya dubaka then we’ll talk later” shiru Deen yay kana ya Ιura a saitin zcyarsa wacce take bugawa da Ζarfi, Nene da har lokacin ta kasa magana tana kallon Ιan nata ganin lokaci guda ya birkice kamar ba zakinta ba,lalle soyayya tai masa mugun kamu,wacce mai sa’ar ce ta samu nasarar samu handsome Ιin yaronta haka?Ζ΄ar wacece?waye iyayenta?ita harta matsu ta wannan CLASSES BABYN,10lefts Tiraki ya tsaya bakin plat Ιin yana son ai masa iso wajan Ohinoyi, bayan Jakadiya taiwa Ohinoyi bayani ya kalleta yana jinjina kansa, miΖewa tai tare da rusunawa tace “Allah ya Ζara maka yawan rai na Barka lafiya”bai ce mata komai ba,tana zuwa wajan Tiraki ta shaida masa Ohinoyi ya amsa, kai tsaye ya shiga cikin plat Ιin bayan wani matashin saurayi ne ke biye dashi hannunsa riΖe da first-aidbox,suna zuwa suka Ζwanta a Ζasa suna miΖawa Ohinoyi gaisuwa,kai kawai ya jijjiga, miΖewa sukai zaune kana Tiraki yace “Allah ya baka yawan rai da nisan Ζwana, Ιan Magaji jikan magaji,naji kira na amsa” kallonsu gaba Ιaya Ohinoyi yay kafin yay gyaran murya yace “wato Tiraki Ojohiyo (Yarima) ya dawo mana cikin wani yanayi”da sauri Tiraki yakai dubansa ga Deen wanda yake Ζwance idanunsa a lumshe yay lamo jikin Ohinoyi yana sauke numfashi,cikin yaransu yace “yasubuhanallah! Meke faruwa Magaji?meke damunka?”sai kuma ya juya ya kalli saurayin dake bayansa yana kallon Deen yace “zoka dubasa”kayan aikinsa ya fito dashi tare da Ζarasawa inda Deen yake Ζwance ya shiga dubawa,sosai ya tsorata ganin yadda Ζirjinsa ke Ιagawa da Ζarfi, ya shafe tsayin mintinuni kafin ya share zufar dake zubu masa, Tiraki ne ya katse masa shirun ta hanyar faΙin “bamu bayani, meke faruwa da Yarima?” Zama saurayin yay yace “abubuwan suna da yawa,abu na farko ya daΙe yana damunsa,na biyu kuma bai daΙe da kamasa ba,amma illar dake cikin hakan yasa dole a nema masa mafita”shiru sukai na wani lokaci kafin Tiraki yace “Dr Salman ma kake nufi ne?” Dr Salman yace “yana fama da matsanancin feelings mai Ζarfi wanda kuma dab yake dayi masa illah,spam yana danΖare masa a mara hakan yasa yake fama da ciwon ciki haΙi da mara,kuma a zahiri ana son spam Ιin mutum ya dinga tsinkewa yana zuba yayinda zai fitsari ko kuma sha’awarsa ta mutsa, we’re all adults to babu abinda zan iya Ιoye maku,mafita Ιaya ce ga Yarima ya kasance da mata,domin dukkan wasu DRUGS baza siyi masa aiki ba,kai ko suna masa zuwa yanzu zasu daina,abu na gaba kuma yana cikin damuwa sosai wacce ta haddasa masa ciwon kai da zazzaΙi mai zafi”kafin wani yay magana Yayinda ta Ζarasu wajan cikin shigar ta ta alfarma,tana Ιan dugara sandan a Ζasa tace “uhm,bana faΙa ba,nace bana faΙa maku ba?ai wannan shiru shirun da Gadanga yake bana banza bane,nace maku aure ya keso kungi yanzu sai ku yarda ai,masifa tana tacin yaro a ciki amma gunΖi fahimta”babu wanda yace mata komai sai Tiraki da yace “ok yanzu mene zakai masa?” Dr Salman yace “aΖwai drugs da za’a bashi bayan yaci abinci sai ya sha,sai kuma injection da zan masa yanzu”da sauri Deen ya buΙe idanunsa jin an ambaci allura,shima Ohinoyi ya kalli Deen kafin yace “dole ka tsaya idan har kana sonta da gske,nasan ai itama baza taso ganinka cikin ciwo ba right? lumshe idanu yay kana ya buΙe, Ohinoyi ya shafa kansa yace “weldone” cikin nutsuwa Dr Salman yay masa allurar Ζ΄ar Ζara ya saki sai kuma ya saki Murmushi tare da shafa nipple Ιinsa inda Moon ta cijesa lokacin da Dr Sufyan yake mata allura,cikin zuciyarsa yace “u’re right cutie” sallamar Dr Salman sukai,kana Tiraki yay masu sallama tare da nemawa Yarima Deen lafiya,yana fita Ohinoyi ya kalli Deen yace “wacece ita?” Ιan jim Deen yay kafin ya kalli Abban nasa idanunsa na lumshewa sbd allurar ta fara Ιibansa yace “she’s is nothing to me Besty,i want to marry her sbd ina son kula da ita akan wani dalili,bata da kowa sai ni,ni Ιaya take kallo matsayin wani jigo nata,ni kaΙai take kallo a matsayin familynta,ko mene ya faru da ita nine SANADI”Nene da tun Ιazo ba tace komai ba ta gyara zamanta tare da faΙin “sorry!i did get you?” Kallonta yay yana haΙiye abinda ya keji kana yace “they’re parents..,”sai kuma yay shiru kallon da suke masa yasa shi faΙin “duk sun mutu,na tsince ta ne nima,daga nan kuma na fahimci kashe iyayen akai kuma at anytime za’a iya FARAUTAR rayuwarta, Besty dan Allah ka amince min kada kace a’a”Murmushi Ohinoyi yay kafin yace “can i see her?”da sauri ya zaro tafkekiyar wayarsa iphone 12 max pro ya zare password Ιin kai,kai tsaye ya shiga gallery, Ιangaren camera ya shiga photonan ta suka bai yana masu yawa,na farko Ohinoyi ya fara gani, hannunta riΖe da ice cream zata tsallaka titi,sai kuma cikin girgi,wasu kuma tana Ζwance a gadon tana bacci,har yanzu na kwanciyar ta a asibiti,wani murmushin takaici Ohinoyi yay kafin ya bawa Deen wayar,itama Nene mamaki ne Ζwance a fuskarta,gaba Ιaya tunaninta ya gama bata wata zabgegiyar budurwa Deen ya gani yace yana so amma sai taga saΙanin haka,to mezaiyi da wannan yarinyar?yarinyar dako nono babu a Ζirjinta, kallonta zai tayi?ko kuma RAINONTA ZAIYI? cikin wani irin yanayi ta kalli Deen tace “Besty mene wannan?wannan Ζwailan zaka Ιauka as your wife wow? Are you at of your sense? Huuu kana ji dai abinda Dr ya gama cewa haka zaka dinga zama da wannan yarinyar babu uban da zatai maka?”Ohinoyi yace “wacce Ζabila ce?” HaΙe rai Deen yay yana rufe idanunsa yace “Hausa Fulani”gaba Ιaya suka zaro idanu hadda yayinda wacce take zaune tana jinsu amma ba tace komai ba,fesar da numfashi Ohinoyi yay yace “again?”kai tsaye Deen yace “yeah,wani abu ne dasu?”Murmushi yay yace “nothing jeka Ζwanta” babu tunanin komai Deen ya miΖe yana rangaji ganin zai faΙi yasa Ohinoyi saurin riΖesa tare da kamasa zuwa wani plat dake wannan babban side Ιin,wani haΙaΙΙan part ne wanda tun daga Ζofar part Ιin aka rubuta Yarima plat, faΙin haΙuwar part Ιata baki ne,wanda bai san kan gidan ba idan yaga part sai ya rantse shine part Ιin Sarki,manyan bedroom sukaiwa babban parlour’n Ζawanya, parlour’n yasha kujeru Ζ΄an turkey,ga wata tangamemiyyar cenema,sai wani madaidai cin fridge mai Ζyau,gefe guda kuma Ζaton kitchen ne nagani na faΙa,ko mace albarka,komai na parlour’n white ne,sai Ζyalli parlour’n yake,cikin wani bedroom ya shigar dashi,nan ma Ζaramin parlour ne,shi kuma komai na cikinsa Green ne,an masa ado da kayan ado na sarakai, cikin bedroom Ιin suka shiga nan kuma yafi komai haΙuwa talkma wajansu daban,agoguna wajansu daban,p.cap wajanta da ban,haka parfumes everyday aΖwai wanda yake fesawa da lotion, daga can Ιangaren kuma babban Library Ιinsa ne,wanda aka zuba littafai kala² both sides arabic da boko,daga jikin Library wata farar Ζofa ce mai Ζyau sai sheΖi take,kana buΙewa zaka tadda lambun Deen wanda aka cikasa da flowers da kuma shukar fruit na nau’i daban²,ga wata Ζorama da take gudana, faΙin haΙuwar wajan dai Ιata baki ne, kwanciya yay a saman makeken royal bed Ιin yana sauke numfashi, suit Ιin jikinsa Ohinoyi ya zare tare da zare masa dugun wandon,ya cire masa talkmansa,duk ya ajjiye gefe guda,Ζura masa idanu yay yana jin wani abu a ransa,sauke numfashi yay kana ya durΖosa ya bashi wani peak a forehead Ιinsa,fita yay bayan ya Ζara masa gudun a.c., Ohinoyi na fita ya nufi plat Ιinsa zuciyarsa babu daΙi ransa kuma ya Ιaci sosai,bai dai nunawa Ιan nasa ba sbd bai son ya fahimci wani abu,shiga yay tare nema wata tattausan kujera ya zauna,babu jimawa Nene ta shigo,tana zama tace “yanzu nasa Jakadiya ta nema min iso wajanka,sai gashi ta dawo tace naje ka amsa,amma wanne kallo kaiwa labarin Yarima,then u’ll support him or not?”fesar da numfashi Ohinoyi kafin ya ware manyan idanunsa irin na Deen ya sauke a kanta kamar bai kulata ba sai kuma yace “shi duk inda yaro yake dole sai ya nuna wawta wai?ina da tabbacin Yarima ya sa cewa bama haΙa zuri’a da Hausa Fulani, then yarinyar da yake magana akai is too young,me zata tsare masa, Yarima Ιa nane,inaji ko ke da kika haifesa baza ki taΙa yi masa soyayyar da nake masa,shi kaΙai nake dashi shi kuma kaΙai na mallaka,ina supported Ιinsa akan komai na rayuwarsa,amma a wannan karan bana tare dashi kuma akan wannan mgnar tabbas zai iya ganin fushi na wanda bai taΙa ganinsa ba, bedside ma I’m not interested bana da ra’ayi akan wannan maganar,yaje duk yarinyar da yake so,Nufe,kanuri, Igala,e.t.c ya nema cikinsu ni kuma nai masa alΖawarin a yau basai gobe ba zan aura masa ita,kai daga yau ma ya daina fita ko ina zan sanya a tirkemin sa”yana faΙin haka ya saki ajjiyar zuciya tare da miΖewa ya nufi can cikin part Ιinsa,Nene kam kasa mutsi tayi ita dai harga Allah tana jin tausayin rayinyar amma bata masa sha’awar aurenta,abu kamar wasa yau Ζwanan Deen uku ciff a cikin place hankalinsa yay mugun tashi domin bai taΙa tunanin reshe zai iya zama mujiya,kullum cikin roΖan Abban nasa yake amma fafur yace sam bai yadda ga wannan yarin IZE babu irin sin babu irin son da ba tai masa yaΖi kulata, tashin hankali kenan, lokacin da Deen ya gama haΙa kayansa zai bar gidan kasawa yay bai kuma san dalili ba, yau yana zaune saman sofa daga shi sai 3gauter ya rame ya faΙa sosai amma farinsa na nan sosai,kallo guda dai zakai masa kasancewa yana cikin damuwa,sallamar da yaji yasa ya Ιago kai kallo Ιaya yay mata ya Ιauke kansa tare da rufe idanunsa, Ζarasa shigowa cikin parlour’n tayi,wata budurwa ce aΖalla zatai shekara 30 Ιin nan,tana sanye da duguwar wacce ta matseta duk surar jikinta ana gani, jikinta na rawa ta zauna kusa dashi tare da shafa fuskarsa tace “baby wai wacce yarinya ya wacce ta nifi?duk kabi ka tashi hankalinka,ko wani ataimaka wanda kake tunanin ni bazan maka ba?wlh komai kakeso zan maka”shiru yay mata kamar ba dashi take magana ba,jin shirun yay yawa yasa tace “dawowata kenan daga Dubai Mami ta kira ni take gayamin abinda ke faruwa, hankalina ya tashi sosai duk yadda akai asiri tai maka nasan my man ni kaΙai ce a gabansa”still bai kulata,zamuwa tai ta zauna saman cinyarsa tare da shafa beard Ιinsa tace “i know your problem baby”ta faΙi hakan tana nufar bakinsa domin yi masa kiss,da sauri yasa hannu ya hankaΙeta,kafin ya zare belet jikinsa da niyar dukan ta kuma sai ya fasa ya cillar, Murmushi tai tace “what!? Da nufinka duka na zakai?”a hasale ya sanya hannunsa cikin sumarsa kansa wacce take a hargitse ya Ζara bajeta saman fuskarsa ya fara Safa da marwa cikin parlour yana fesar da numfashi, hannunsa ya dunΖule ya kai wa cenema Ιin parlour’n duka,duk girman ta da Ζwarinta amma sai ta fashe jikake tartsatsa tassss,da hannu ya shiga nuna Ize cikin wata murya yace “ke daman jaka ce bani da labari?ni zaki sawa tsatstsaman bakinki a nawa, over my death body wlh,banda wari da Ζazanta mene a bakinki?bari kiji ko zan mutu banyi aure ba wlh tallh nafi Ζarfin ni ALIYOU na aureki,bare har kiyi tunanin haΙa jiki dani,oyaa leave my room Ize Sharif Saleh”ganin yadda jikinsa ke vibration yasa ta miΖe da gudu tai waje,a babban parlour na tsakiyar sides Ιin ta samu Nene wacce suke ce mata Mami tana zuwa ta faΙa jikinta tare da rushewa da kuka,cikin kukan take faΙin “Mami wlh sunma baby asiri,na shiga uku yaya zanyi da soyayyarsa?”bayanta Mami ta shiga bubbugawa tare da faΙin “kada ki damu Hubby yace a yau za’a Ιaura maki aure dashi,yanzu haka suna can suna shiryawa a fada,dan haka tashi maza kije kiyi wanka ki shirya a wannan karan dukkan abinda zaki masa dole ya hqr tunda kina ΖarΖashin inuwarsa ne”wani sanyi Ize taji a zuciyarta tama rasa how happy she’s,da sauri ta miΖe ta nufi part Ιin Mami,bayan sallar Asr, Ohinoyi ya shigo cikin side Ιin sanye Da Kaya na alfarma kana ganinsa kasan yana cikin farin ciki,bai yadda ya shiga plat Ιinsa ba, Jakadiya yasa ta kira masa Deen,tana zuwa plat Ιin ta samesa Ζwance saman Italian carpet yana sauke numfashi hannunsa riΖe da saitin zcyarsa, rusunawa tai tace “Allah ya taimaki Magaji ya Ζara maka lafiya Ohinoyi yana kira”tana faΙin hakan ta fice da sauri,sai da ya shafe 10 minutes sannan ya miΖe yana layi haka ya fice daga plat Ιin nasa,a zazzaune ya samesu Abba,Mami, Yayinda,Tiraki,yana zuwa ya zauna chan nesa dasu tare da sunkuyar da kansa,gyaran murya Ohinoyi dan maganar da zai faΙa bazai iya jira sai wani ya faΙa ba,kallon Deen yay yace “ALIYOU” shiru Deen yay sai da Ohinoyi ya Ζara faΙin “Aliyou”sannan ya buΙe baki kamar mai kuyan magana yace “yes Abba”tunda Ohinoyi yaji Deen yace Abba yasan cewa ba Ζaramin fushi yake dasu ba, Murmushi yay yace “da farko nidai uba ne a gareka,ko yarda ko karka yarda i don’t care,ina da ikon da zantar da hukunci a kanka,ka zagi Ζ΄ar Mutane akan kawai tace tana sonka,to albishirinka?a yau basai gobe ba an Ιaura auranku dakai da yarinyar,da sauri ya Ιaga kanka yana kallon Abban nasa,sai yau ya Ζara tabbatarwa baya tausayinsa,a rasa dawa za’a haΙa shi aure sai da tsohuwa,Ζwafa kawai yay yaci gaba da sauraran abinda Ohinoyi ke faΙa “wlh koda wasa naga ka Ιata ran yarinyar nan sai naka ran ya Ιaci tabbas,babu ruwana da kana sonta ko baka sonta tashi kaban waje stubborn friend kawai”babu musu Deen ya miΖe tsaye daga shi sai 3gauter da farar singlet ya nufi hanyar barin side Ιin gaba Ιaya,da sauri Nene tace “ina zaka kuma Besty?”tsayawa yay muryarsa fes babu tashin hankali yace “wai zan bar maku gidanku ne,bari kuma na har abada,kunyi aure ko?to Tabbas da kanku zaku warwaresa,zanje inda na saba rayuwa dama nazo ne wajanku a matsayin ku na wanda suka haifan,ina tunanin zaku share hawaye ne ku tauyamin ashe ba haka bane,nai kuskure da har na yarda zaku iya tayani neman abinda nakeso,amma babu komai kuna da iko akai na,amma wlh wlh nida zaman gida nan uhm..,”bai Ζarasa faΙa ba yay ficewarsa waje,wani kallo Ohinoyi ya bisa dashi yana jin zcyrsa na bugawa kafin ya saki wani Murmushin takaici ya miΖe tsaye tare da shigewa plat Ιinsa,kuka Mami tasa tana faΙin “wanne irin zuciya Aliyou yake dashi ne? Allah kai ka bamu wannan stubborn son Ιin Ubangiji ka daidaita maza zafin zuciyarsa”.a chan asibiti kam Dr Sufyan ne cikin wani hali ganin har anyi Ζwana biyu babu Deen babu labarinsa,daman da wahala ace saurayi kamar Deen zai iya salwantar da yaruwarsa akan wata Ζaramar yarinya,yay trying number sa amma ko shiga ba tayi kullum a kashe,sabon Dr Ιin da yazo ne ya shigo cikin office Ιin tare da neman wajan zama ya zauna,kallon Dr Sufyan yay yace “what’s the matter?”Dr Sufyan ya sauke numfashi yace “maganar yarinyar Moon kada ai saken da idanuwan ta zasu sulwanta” kallonsa kawai saurayin yay kafin ya miΖe yace “a shirya operation yanzo”yana faΙin haka ya fice daga office Ιinsa yana shiga ya Zara farar rigar jikinsa ya sanya wata green ta aiki tare da sanya facemask ya rufe fuskarsa,kai tsaye Ιangaren tiater ta nufa lokacin har an shigar da Moon,su Nana na tsaye bakin Ζofar,bai kulasu ba ya shige cikin tiater room Ιin,suna tsaye wasu likitoci suka shiga cikin tiater room Ιin sanye da kayan aiki,suna tsaye aka kunna wutar taiter, miΖewa Nana tayi ta fara addu’a Salmerh kasa zama gaba Ιaya addu’ar ta bai huce Allah yasa ai aiki lafiya ba, almost 2hours kafin a kashe wutar,chan kuma aka buΙe Ζofa Ζyakkyawan Dr ya fito ba tare kuma daya kalli su Nana ba ya shige office Ιinsa,wasu likitoci ne suka turo gadon Moon zuwa Ιakin hutu,tana Ζwance samΙal idanunta duk aduga da bandeji,bayansu sukabi har zuwa special room Ιin da aka ajjiye Moon,wani Dr ne ya kalli Nana yace “Dr yace na faΙa maku nan da Ζwana biyu za’a cire bandejin, congratulations aiki yay Ζyau”hamdala sukai atare kafin su nufi Moon,tana Ζwance amma fuskarta a kwaΙe kamar mai shirin yin kuka, sun nan tare da Moon har tsahun Ζwana biyu,a ranar Ζwana biyun da safe sabon Dr ya shigo,sanye da fararen kaya na likitoci idanunsa sanye da farin glass yay Ζyau sosai kamar Bature,hannunsa duk suna cikin aljihu,kallon su Nana yay yace “zaku iya jira a waje”fita sukai sudai basu san me ake ba sai kukan Moon da karaΙe ward Ιin tana kiran sunan Dad,bayan kamar 20minutes Dr ya leΖo da hannu ya kira su Nana kana ya koma ciki,da idanu Moon tabi Nana dashi tana mussiΖe idanunta sai kuma ta Ζara fashewa da kuka tace “i can’t see it sosai komai dishi²”Murmushi yay mata yace “amma kina gani ko yaya?”kai ta gyaΙa masa, yace “Are u sure?” Nan ma kaita gyaΙa masa, wani Ιan Ζaramin box ya buΙe ya ciro wani siririn farin glass medical ya fito dashi a hankali kuma ya nufi manyan idanunta wanda sukai jaaa,kana ya maΖala mata, wow! Ya faΙa a ransa ganin yadda glass Ιin yay masifar yi mata Ζyau, Ιan washe baki tai tace “ma sha gani na ya dawo gareni” kallonta gaba Ιaya suke, itama kalle² ta fara kafin tace “where is my Dad?” Shiru sukai mata shi kuma Dr juyawa yay ya fita domin Ιauko mata wasu magunguna, fashewa tai da kuka tare da sauka daga kan bed Ιin ta nufi fita daga cikin room Ιin, Salmerh ce tabi bayanta tana “come back Moon,ur Dad is coming soon”tana buΙe Ζofar domin fita shi kuma yana buΙewa domin shigowa,karo sukai da juna kanta ya bigi Ζafafuwansa, Ζara ta saki tai baya sai kuma ta buΙe Murya da Ζarfi tace “Dad..!! Dad..”sai kuma ta faΙa jikinsa tana sakin sabon kuka, lumshe idanunsa yay yana jin zuciyarsa na bugawa da Ζarfi, miΖewa su Nana sukai tare da barin Ιakin,gaba Ιaya sunyi mmkin ganin sa kamar an kurosa daga shi sai 3gauter da farar singlet,yadda dake kuka sosai yasa a hankali ya miΖe da ita tare da nufar bed da ita,zama yay yana jin jiri na Ιibansa, kallonta kawai yake with much surprise ya kasa tantance abinda idanunsa suke nuna masa,jin yay mata shiru yasa ta Ιago kai tace “Dad…”sai kuma ta Ζara fashewa da kuka,rasa me zai mata yay kawai sai ya haΙe fuskokinsu waje guda ya shiga sauke mata numfashi a fuskarta,tsayawa tai da kuka ta shiga kallonsa,cikin Muryar kuka da shagwaΙa tace “Dad kaima ciwo kai?”kasa yi mata magana yay sai idanunsa daya sauke saman lips Ιinta da suka jiΖe da yawo yake kallah,ganin zata Ζara magana yay saurin sanya tattausan bakinsa cikin nata,wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke,yana shirin kissing bakinta yaji an Ιan bubbuga Ζofar,a hankali kamar wanda Ζwai ya fashewa ta Ιaga kansa yakai dubansa zuwa ga baΖin Ζofar,tsaye ya gansa cikin shigar likitoci idanunsa sanye da glass ya sanya hannunsa Ιaya cikin aljihu Ιaya kuma yana rike eyes drugs Ιinta, murya chan Ζasa Deen yace “FAROUK….
MOON Kallon Dad Ιin nata kawai take,domin ta kasa fahimtar abin da yake son ce mata,abu guda ta sani shine ya kawo ta karatu,sai kuma kallamar al’Ζawari daya faΙa wannan ta zauna a brain Ιinta,a hankali Deen ya fesar da numfashi daga cikin hancinsa ta daki fuskarta,saurin lumshe idanunta tayi sbd wani Ιumu da taji ya ratsa ta,zare bakinsa yay daga cikin cute mouth Ιin ta, lumshe idanunsa yay yana jin wani abu na ratsa masa jikinsa from head to toe komai nasa yaji ya koma very weak kamar dai bashi ba,ya rasa dukkan wani energy Ιinsa, jingina bayansa yay da jikin kujerar yana fesar da numfashi ga wata ajjiyar zuciya da yake saukewa a jajjere,ta saba ganinsa haka infact ma tunda take da shi zata iya cewa bata taΙa ganin dryarsa ba,amma mood Ιinsa na yanzo ya bambanta da sauran,yarinya ce itama amma tana da fahimtar abu sosai kai tsaye ta fahimci raunin dake saman fuskarsa da kuma tarin damuwa koda ba’a faΙa maka ba ya nayinsa kawai da kuma sauyawar fuskarsa shi zai fallasa abin da ke zuciyarsa, Moon dake sauke ajjiyar zuciya tana kallon Deen cikin siririyar muryarta tace “Daddy to ka zauna kaima” ware gajiyayyun idanunsa yay wanda suka sauya launi ya sauke idanunsa a kanta,a hankali kuma ya sakar mata lallausan murmushi,ganin yay dry yasa ta saki Murmushi itama tana danna yatsarta cikin ramin dimples Ιin sa, lumshe idanunsa kafin ya Ζara ware su a kanta ya fesar da iska mai zafi ta cikin bakinsa cikin wata kasalalliyar Murya yace “Maimu…natou!!” Ya faΙi sunan a rarrabe kafin ya sanya hannunsa ya tallafo haΙarta cikin wata cool, calm, sexcy voice yace “look at ur Dad” da sauri ta sanya idanunta cikin nasa haka nan taji gabanta ya faΙi duk da cewa ita yarinya ce, Ζaramar yatsarsa ya sanya ya fara zagaye lips Ιinta dashi kafin cikin wata Ζasaitacciyar muryrsa mai taushi yace “the you love me? I mean kina son Dad Ιinki?” da sauri ta Ιaga masa kanta alamar “eh” girgiza kansa yay kamar mara lafiya wanda bai son magana yace “no open your mouth and talk” turo bakinta tayi gaba har yana gogar tsinin hancinsa tace “Dad idan ban soka ba wa zanso? You’re my everything kai ne komai nawa Dad, Mummy, sister, brother, siblings, you’re my world Dad bana da wanda nake so sama dakai” da rinannun idanunsa yake kallon ta,still yana sauke ajjiyar zuciya while hannunsa na zagaye lips Ιinta, lumshe idanunsa ya Ζarayi kafin ya miΖa mata hannunsa yace “promise to me Loly” ba tare data fahimce sa ba ta sanya hannunta cikin nasa riΖewa yay sosai a cikin nasa kafin ya Ζara matsar da fuskarsa sai tin tata yace “wahala, tsanani, damuwa, tashin hankali, ruΙu,firgici, baza ki taΙa manta ALIYOU ENEYE AHUOYZA ba, promise to me Loly?” Cikin rawar murya tace “i promise to you Dad I’ll never ever forget you komai tsanani” Murmushin jin daΙi yay yana shafa kwantacciyar sumar kansa wacce ya Ιaure da ribbon kafin ya kuma faΙin “Loly kimin al’Ζawarin baza ki taΙa sauya sunanki daga Ιiyar ALIYOU zuwa wani sunan nada ban ba,zakici gaba da amfani da Maimu..natou Aliyou?” Cikin sauri tace “na maka Dad” Ζuri yay mata da idanunsa wanda suke fidda wani saΖo daga cikinsu kafin ya sauke numfashi yace “if you broke the promise fa?” Shiru tai masa ta kasa bashi amsa domin tasan bata da amsar tambayar sa, tasan cewa ba zata zama babu shi domin shine duniyarta,to kenan dame zai punishment Ιinta? Can Ζasan maΖoshinsa yace “don’t worry i know what am going to do” fesar da numfashi yay sai kuma yace “i know one you’ll pay for your promise” agogon warist Ιin sa ya duba yaga lokaci na tafiya hakan yasa ya buΙe motar tare da fitowa,da sauri Moon itama ta buΙe motar ta fito,sai lokacin ta shiga Ζarewar harabar Makarantar idanus,sosai makarantar ta shiga ranta komai na makarantar ya birgeta,ga sabbin students nan da ake ta kawowa babu mamaki a makarantar irin tun daga primary election har secondary aΖwai, haΙe rai Deen yay ganin wasu en mata na kallonsa da sauri ya kama hannun Moon ya fara tafiya da ita zuwa office Ιin principal yana zuwa ya tarar babu kowa cikin office Ιin sai shi kaΙai,cike da murna principal Ιin ya miΖawa Deen hannu sukai musabaha kafin ya kalli Moon yace “what’s your name?” washe baki tayi tace “Maimunatou Aliyou M.A.D” gaba Ιaya suka kalleta har Deen dake zaune saman sofa yana latsa wayarsa, principal Ιin yace “M.A.D means?” Shiru tai kafin tayi sauri faΙin “Means Maimunatou Aliyou Deen” jinjina kai yay yace “Bravo” Deen wayar ya ajjiye gefe ya sauke mata narkakkun idanunsa yana sauraran interview Ιin da ake mata,can principal Ιin yace “na tabbatar zata iya zama primary 5 a yadda jikinta ma yake ko Jss aka kaita zama zatai,tana da girman jiki”haΙe rai Deen yay ba tare kuma da yace komai ba,a nan principal Ιin ya gama shigar da sauran bayan nan ta kafin yace “am coming” Deen ne ya gyara zama kana ya kalli Moon jin lips Ιinsa sunyi masa nauyi ya sashi yi mana nuni da hannu alamar “come here” da sauri ta Ζara so wajan sa tana zuwa ta tsaya a gabansa idanunsa na kallon can wani waje ya sanya hannunsa ya Ιagota zuwa saman cinyarsa, kamar yadda yay mata shiru yana kallonta itama haka ta kafesa da fararen idanunta masu Ζyau da tsarin gaske, Murya bata fita sosai yace “kiss me Loly” Ιan Ζifta idanunta tayi tare da turo jajayen laΙΙanta,shima turo lips Ιinsa yay kana ya Ιaga gira tare da kwaΙe fuska kamar yaro yace “kiss me Loly or i cry” dry tayi masa sosai kafin tace “laah! Dad kaima ka iya shagwaΙa?” Murmushi kawai yay mata kafin ya sauke numfashi kafin ya kwaikwayi irin muryarta yace “Laaah! A wajanki na koya” dry tai sosai tana shigewa jikinsa aduniya Moon nasun taji mutum kusa da ita kamar mage haka take,gane hakan yasa ya haΙe hannayensa ya rungome ya shiga sauke ajjiyar zuciya ajajjere, Ζara manna kanta tayi saman Ζirjinsa tana jin yadda zuciyarsa take bugawa da Ζarfi, a hankali kuma cikin wata iriyar murya mai sanyi da daΙin saurare yace “Loly..!” Cikin Ζaramar muryarta tace “Yes! Dad” fesar da iska yay ta cikin bakinsa kafin ya sauke numfashi yace “kina son na manta dake?” Da sauri ta girgiza kanta alamar “A’a” jinjina kai yay yana Ζara zamansa yace “Ohyyyaa kiss me idan baki so Dad ya manta dake” bata san mene yake nufi ita dai tasan kiss na nufin sumbata, kuma da yawan lokaci tana gani a Indian series film suna haΙe baki aita bamul², miΖewa tai a jikinsa ta Ζara tsayinta dai-dai fuskarsa lumshe idanunsa yay lokacin da yaji ta sanya bakinsa cikin nasa bakin tayi kissing nasa ya riΖe tongue Ιinta ya fara bata wani hurt kiss mai tsayawa a zuciya ya nayi yana zuΖe tarin yawon bakinta almost 5minutes kafin ya cire bakinsa yana sauke numfashi kafin kuma ya kalleta yaga yadda take ta siΙe bakinta,gira ya Ιaga mata yace “you’re the best kisser Loly ehyee” Ιoye kanta tayi ita a dole taji kunyarsa haΙe rai yay sosai kamar bai taΙa drya ba yace “your mouth is belong to me,koda wasa naji saΙanin haka you’ll regret Maimunatou” tsoronsa taji ya kamata yasa tai shiru ba tare kuma da tayi magana ba,a haka principal Ιin ya dawo shi da wata student ta secondary section, kallonta yay yace “Meeyrah ga Maimunatou Aliyou Deen,nan ki kaita primary section ki mata special mai mutum biyu sauran baya nan basai na gaya maki ba”rusunawa tayi tace “ok sir” marai-raice fuska Moon jin abinda principal Ιin yake faΙa, miΖewa Deen yay yana kallon idanun Moon, kuka tasa shi kuma da sauri ya fice yabar office Ιin,cikin tafiyarsa mai kama da gudu ya nufi motarsa yana zuwa ya shiga ya jata da gudu yabar cikin makarantar.
+
STORY CONTINUES BELOW
_300 Naira to pay my special book UNCLE NE 600 for vip 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 masu son ducoment soon zai kammala_
Kuka Moon ta saka tana yin wajan Ζofa zata fita da sauri principal Ιin yace “Meeyrah go with her,idan tai shiru saiki kaita section Ιinsu gobe Monday so by tomorrow morning kije ki kula da ita nasan aΖwai abin da zata buΖata” durΖosa wa tayi tace “ok sir” da Ζayar Meeyrah ta lallashi Moon ta nufi Ιangaren rooms Ιinsu da ita, tun a bakin hostel class mate Ιin Meeyrah suka fara tambayarta ina ta samu wannan,shiru kawai take masu sbd itama bata fiye magana ba,har cikin hostel Ιinsu ta shigar da ita kai tsaye ta nufi room Ιinsu tana shiga wata best friend Ιinta mai suna Haleymerhtou ta kalleta tace “Dear ina kika samu wannan Ζ΄ar beauty Ιin please?” Murmushi Meeyrah tayi tace “new student ce for primary section” waro idanu Leemrat tayi tace “wonderful shall never end,amma tayi girma da yawa fa” shiru Meeyrah tayi tana Ζarasa jan hanun Moon zuwa kan bed Ιinta,zaunar da ita tayi daman alrdy kayanta an riga da an kai mata can section Ιinsu, ganin yadda take kuka sosai yasa Leemart miΖewa ta Ζarasu wajanta tace “what wrong to you cutie?” KwaΙe fuska Moon tayi tace “Dad ne” tace “yay maki me?” Turo baki tayi tace “shine ya barni a nan,kuma ni ina son binsa” Meeyrah ce tace “is he your Dad?”jinjina kai Moon tayi alamar “eh” da mmki Meeyrah tace “sure?” Moon tace “yeah!” zama Meeyrah tayi tare dayin shiru,ganin mood Ιinta ya sauya yasa Leemart faΙin “what wrong?” Girgiza kai Meeyrah tayi tace “nothing” kallonta ta maida kan Moon tace “ok stop cry,ai ko yaushe zai iya zuwa ko kuma ya kira waya, bedside ma ai domin ci gabanki ya kawoki,ko baki son zama wata a nan gaba wacce Za’ai alfahari da ita?” shiru tayi sai kallon Leemart da take,ganin tai shiru yasa tace “ok tell me something what’s your ambition?” Kallonta Moon tayi sai kuma tace “ina son zama lawyer, then…,”sai kuma tayi shiru Leemart tace “then what?” Moon tace “i want fight”gaba Ιaya suka kalleta wata budurwa mai shigowa cikin Ιakin mai suna Sumayyerh ana ce mata Sumy tace “why?” Kallonta Moon tayi sai kuma tace “akan masu FyaΙan yara mata,akan masu aikata Lasbian da kuma masu shaye-shaye” mmki fal fuskakokinsu kasa magana sukai da Ζyar Sumy ta haΙiye wani yawo tace “but Lawyer kikeso ba Police ko soldier ba,ba kuma president ko Governor ba,tayaya zaki iya hakan?”shiru tai masu domin sun fara damunta da magana kamar ba zatai magana ba sai kuma tace “amma ana kawowa lawyer issues Ιin problems Ιin ai ko? And manyan lawyers suna take haΖΖin masu Ζaramin Ζarfi cikin sauΖi sai kiga an kori shari’ar to ni zan tsayawa dukkan wanda basu dashi kuma zanyi taimako da abin da nake dashi” numfashi Leemart ta sauke tace “how old are you?” Ka faΙa ta Ιaga alamar bata sani ba, Meeyrah daman magana bata dameta ba hakan yasa tai shiru amma Ζasan zuciyarta mmkin yarinyar ne ya cika ta kosu da suka girmeta basu taΙa tunanin irin nata ba, Sumy kuma kallon Moon tayi Ζasa da sama a Zcyarta tana yaba Ζyanta,yawo ta haΙiye mai daΙi tare da lumshe idanunta kafin taja jikinta zuwa bathroom,daman su uku ne gaba Ιaya a part Ιin kowa gadonsa daban,ganin ta daina kuka kuma yamma tayi yasa Meeyrah yin wanka sannan ta haΙawa Moon tace taje tayi bayan ta gama ta bawa Moon wata Ζaramar riga amma taΖi sawa a dole sai kayanta, kallonta tayi tace “to ci abincin tunda baza ki saka rigar ba” babu musu ta fara cikin indomie with egg Ιin kana ta sha ruwa, miΖewa Meeyrah tayi itama Moon ta miΖe ficewa sukai daga part Ιin Sumy tabi Moon da kallo tana aiyana wasu abubuwa da yawa a ranta,a haka ta nufi primary section da ita,tana zuwa direct har hostel Ιinsu wanda yake da Ζwana wajan 5 kai tsaye ta nufi sashin da Ιakinta yake su biyu ne kacal daga ita sai wata mai suna Feenerh, bayanin komai tai mata sannan tace ta sauya kayan ta na jikinta kuma ta adana su aΖwai warshing machine, tana fita Moon ta sauke numfashi kana taje wajan Ζaramar wardrobe Ιinta ta Ιauki wasu riga da wando masu Ζyan gaske ta sanya jikinta, Feenerh ce ta Ζarasa inda take tare da miΖa mata hannu tace “I’m Safeenerh Khalil Zubair” juya fararen idanunta Moon tayi kafin tace “Nice name” murmushi Feenerh tayi tace “thanks! And you?” Kanta a Ζasa tace “Maimunatou Aliyou M.A.D” Feenerh tace “Wow! Just say M.A is better” Moon tai Ιan kuntun Murmushi tace “ok thank you” Feenerh chocolate ta Ιauko ta bata tace “Now we’re friends” kamar ba zata karΙa ba sai kuma ta amsa tace “nice to meet you” suna tsaye Sumy ta shigo hannunta riΖe da wata Ζatuwar chocolate tace “A’a bevies kuna fira ne”shiru Feenerh tayi dan bata wani kula Sumy duk da cewa senior Ιinta ce,kai tsaye wajan Moon ta nufa tace “Hy…” ganin ita takewa magana yasa Moon faΙin “Hy” chocolate Ιin ta miΖa mata tace “now am your mother and you’re my daughter,zan kula dake zan maki dukkan abinda kikeso” ta faΙi hakan ta kallon jikin Moon ita dai Moon shiru tai bata kulata ba,ganin haka yasa Sumy miΖewa tace “ok Daughter see you tomorrow ki fito da wuri” tana faΙin haka ta fice.
DEEN na barin makarantar ko gida bai koma ba kai tsaye airport ya shige yana zuwa ya tarar da Ovasi magana sukai kaΙan kafin ya bawa Ovasi key car Ιinsa domin ya tafi da ita,shi kuma ya shige cikin jirgi, yana shiga ya zauna a side Ιin vip tare da lumshe idanunsa ji yake kamar yabar ruhinsa a can makarantar lokaci Ιaya wani damuwa da tarin baΖin ciki suka dirar masa,sai ya kejin inama yaje ya Ιauko ta ya tawo da ita,amma yaya zai yi dole ya hqr ya barta har zuwa lokacin da zai kammala ya dawo yasan kafin nan at least wani girma da hankali ya zuwa Lolynsa, shigewa jikin kujerar yay yana fesar da numfashi, wayarsa yasa a airplane kana ya Ιaura belet a hankali jirginsu ya fara shawagi a Ζasa kafin yay wata jijjiga sai kuma ya tashi da sauri zuwa sararin samaniya. washegari ta kama Monday tun asuba Feenerh ta tashi Moon daga bacci, kallonta tayi tace “wake up sister” da Ζyar ta samu ta buΙe idanunta ganin Feenerh sanye da towel yasa itama ta miΖe bakinta Ιauke da addu’a ta shiga cikin bathroom wanka tayi da hot water kana tayi brush tare da Ιaura alwala,da sauri ta fara goge jikinta ta shafa ban balillah mai Ζamshi ta gyara gashin kanta,wasu fararan kaya ta Ιauka wanda suka kasance seket Ιin iya laps sai Ζaramin hijab,bata saka hijby Ιin ba ta Ιauki wani Ιan ma dai-dai ci wanda ya huce gwuiwarta sosai yay mata Ζyau kasancewar sa blue,tana gamawa Feenerh tace “leg’s go” da sauri Moon tace “ina?” Feenerh na tafiya tace “Masjid” bayanta tabi da sauri sbd har yanzo garin dark ne bai gama washewa ba,a haka suka nufi masallacin primary section a hanya Moon taga students da yawa wasu ma ga girme masu,a haka suka nufi cikin masjid Ιin bayan sun idar da Sallah akai karatu,gaba Ιaya Ιaliban kowa ya watse Feenerh kuma tace “Sister jirani ina zuwa please” jinjina kai tayi alamar “to” tana fita Moon ta fara duba cikin masjid Ιin har tazo tsakiyar masjid Ιin gani tayi hutar cikin masallacin ta Ιauke tsoro ya kamata ta fara kwaΙe fuska zatai kuka,jin alamun tafiya a bayanta tayi saurin faΙin “waye?” Shiru taji da sauri tayi baya sbd hannunta da taji an riΖe ta buΙe baki zata saki ihu taji an sanya baki a cikin nata bakin tare da rungome ta..
Ware manyan idanunta tayi waje tsoro ya gama kamata jikinta ya Ιauki rawa, Allah ya sani Moon kusan abu huΙu take tsoro a rayuwarta,na farko ruwan sama,na biyu bata Ζaunar duhu ko kaΙan,na uku Ζadangare,na huΙu taga ana kallonta duk hankalinta tashi yake,duk yadda tasu Ζwatar kanta kasawa tayi,anyi mata wata riyar rungoma wanda ya rungome ta sai fitar da numfashi yake, Ζara zaro idanu tayi jin ana ΖoΖarin sanya hannu cikin pat Ιin ta,cikin jarumta ta fara mutsa hannunta cikin Sa’a taji ta taΙa hijab,hakan ya tabbatar mata macace take aikata mata haka, idanunta tane ya shiga zubar da hawaye kenan me take aikatawa da ita? Lasbian? Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un! Wacce lukutar masifa ce wannan? Wacce mara tsoran Allah ce haka? sosai suka fara kokawa tana son Ζwatar kanta daga hannun budurwa amma ta kasa, haΙe cinyoyinta tayi waje guda taΖi bata damar sanya hannunta cikin pat Ιinta,jin mutsi alamar wani zai shigo cikin masallacin akai saurin sakin Moon,babu jimawa haske ya gauraye cikin Masjid Ιin wata farar yarinya ce wacce da kaΙan ta huce age mate Ιin Moon ta kalli Moon sannan ta kalli cikin Masjid Ιin,ba tare da tayiwa Moon magana ba ta fara duba cikin masjid Ιin ganin babu kowa yasa ta dawo wajan Moon tace “ke da waye a nan naji anyi gudu?” Kasa magana Moon tayi sai kuka data fashe dashi tana kiran sunan Dad, kallonta kawai yarinyar keyi kafin a hankali tace “stop cry ok!” shiru Moon tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya, yarinyar tai calmly tare da faΙin “my name is Nusaibat Kareem Adam,amma ana cemin Amira nice shugaban masallaci” da idanu kawai Moon take kallon Amira ganin kamar ba zatai magana ba yasa Amira ta kama hannunta suka fita waje,a hanya suka haΙu da Feenerh gaba Ιaya ta kallesu kafin tace “what wrong?” Ka faΙa Amira ta Ιaga alamar “ohhhhu!” Sai kuma tace “Ζilan senior ne suka kawo mata hari” cikin damuwa Feenerh ta kama hannunta tace “let’s go lokacin class ya kusa” tafiya suka fara yi har zuwa coner Ιinsu tsakaninsu da Amira coner Ιaya ce,suna shiga room Ιinsu kowa ya nufi side Ιinsa,zama Moon tayi tai shiru gaba Ιaya tsoran makarantar ya gama kamata burinta kawai Dad Ιinta ya dawo tace masa ta fasa karatun, sai da Feenerh ta gama shirya ta saka sandal ta Ιauki school bag kana ta Ιauki pass Ιinta mai Ιauke da picture Ιinta a jiki, jiyowa tayi taga har yanzu Moon na zaune da sauri tace “we getting late fa, please kada kija mana problems” jiki a sanyaye ta miΖe tare da zare hijab Ιin jikinta kallon dugun gashin ta Feenerh ta farayi sosai Moon ta birgeta, musamman yadda take komanta a nutse, white baby hijab ta sanya wanta iya karsa iya shoulders Ιinta ne,wasu red sandal ta saka kana ta Ιauki school bag Ιinta itama red,a hankali ta sanya hannu cikin Ζaramar wardrobe Ιinta ta Ιauki pass Ιinta sai lokacin ta Ζarewa picture Ιin jiki kallo,ta rasa yaushe akai picture Ιin jiki, kuma hadda farin hijab a jikinta,tana gama shiryawa ta kalli Feenerh tare da kwaΙe fuska, murmushi tayi mata tace “what! again?” Ya tsuna fuska tayi kamar ba zatai magana ba sai kuma tace “wlh I’m hungry sosai” dry Feenerh tayi tace “tab,za kici what ever you want amma by 10am” marai-raice fuska tayi kamar zatai kuka,ba tare kuma da tace komai ta fice daga cikin room Ιin,bayanta Feenerh tabi tana Murmushi,a coner suka haΙu da Amira cikin uniform Ιin ta amma hijab Ιinta yana da Ιan tsayi,kallo Ιaya Moon tayi mata ta Ιauke kanta gaba Ιaya suka nufi hanyar class Lokaci 7:15 har bakin class Ιin suka isa ashe ma gaba Ιayansu class Ιinsu Ιaya, a gaban class Ιinsu suka haΙu da wata da alama head grill ce,kallon tsaf taiwa Moon gaba Ιaya basu kalleta ba sai Ιan durΖusawa da sukai alamar gaisuwa,ita dai Moon kanta a Ζasa ta raΙa ta gefe da sauri head grill Ιin tace “heeeeh! You mumu” cak Moon ta tsaya tare da gyara tsaiwarta, kallon ta tayi From head to toe kafin ta taΙe baki tace “baki san yadda ake gaisuwa ba?ko baki gaida iyayen ki a gida?” Mai makon taji Moon tai magana saima Ιauke kai da tayi tana kallon wani side da ban,sosai ran head grill Ιin ya Ιaci hakan ya ta Ιaga hannu zatai da keta aka riΖe hannunta, juyawa tayi nan suka haΙa idanu da Meeyrah tace “akan wanne dalili zaki daketa?” kai tsaye head grill tace “bata gaidani ba?” Kafin Meeyrah tai magana Leemart tace “to ke uwarta ce da dole sai ta gaidak?” Daga bayansu sukaji ance “bata da wata Mummy a makarantar nan sai ni,nasan dai real mother Ιinta ba saninta kokai ba,to kuma ni mutum yace zai zageni wlh dai-dai nake da zamaninsa” gaba Ιaya suka juyawa dan ganin wace mai maganar Yasmin suka gani tsaye sanye da kayan uniform mai ruwan white and blue shine daman na Ζ΄an secondary gefenta kuma Sumy itace tsaye da uniform Ιinta, Ιauke kai sukai domin duk cikin makarantar babu wanda bai san rashin kunyar Yasmin ba, Leemart ce ta kalli Moon tace “cutie go to your class” juyawa tayie a hankali ta shiga cikin class Ιin waje ta samu ta zauna dake kowa wajansa daban,tana zama ta lumshe idanunta a hankali kuma ta murza ring Ιin hannunta tana jin Ζaunar ring Ιin na ratsa cikin zuciyarta, Meeyrah da Leemart basu Ζara bi takan Yasmin ba suka nufi class section Ιinsu daman pice principal ne yace suje su duba Moon,da harara Yasmin ta bisu bayan su tafi ta kalli head grill Ιin ganin babu kowa a wajan daga ita sai Sumy yasa ta ware head grill hannunta da sauri tasu ta shiga suka rungome juna,gaba Ιaya suka saki ajjiyar zuciya kafin da sauri Yasmin ta haΙe bakinta dana head grill Ιin suka fara kissing bakin junansu,ganin suna shirin zarcewa yasa Sumy faΙin “You guys be careful” da Ζyar Yasmin ta janye bakinta tana fitar da numfashi a wahalarce,kallon Head grill tayi tana jin wata soyayyar yarinyar na Ζara shigarta, numfasa tayi tace “Daughter idan time Ιin breakfast yayi meet me at my room” Ιan juya fararen idanunta Head grill Ιin tayi kafin tace “okey! Mummy i love You” ware idanu Yasmin tayi tace “sure?” Tace “yeah!” Kallonta tayi sai kuma ta haΙe rai tace “kin tabbatar bana da kishiya a school Ιin nan?” Head grill tace “very sure” daga haka ta nufi class ganin 7:30 yayi,a hanya Sumy tace “wlh son yarinyar nan nake” da sauri Yasmin ta Ιaga ido tace “wa?” Sumy tace “wannan new student Ιin mana, mai suna MOON” taΙe baki Yasmin tayi tace “sai me to? kawai kije mata a mutum idan taΖi kici ubanta kuma ki tsorata Ζ΄ar iska” Sumy tai shiru sai kuma tace “haba dai? kin san private school no punishment babu wannan takurar” harararta Yasmin tayi “tace banza emty head ke kuma bari zaki har wani ya gane? Wlh Daughter’s Ιina suna da yawa a makarantar nan musamman a primary section, sannan nima ina da Mummy” murmushi Sumy tayi tace “ok I’ll a solution yanzu ina buΖatar ki wlh tunda na rutsa yarinyar can na keji na a sama” kafin Yasmin tai magana sun hango wani teacher Ιinsu da sauri Yasmin ta zube jikin Sumy ta matsu hawaye tare da sakin numfashi kallonsu yay yace “what happened to her?” Sumy tace “sir she’s serious sick wlh” jinjina kai yay yace “ok kuje clinic a dubata” “okay! Sir thank you” gaba yay abinsa su kuma suka Ζarasa clinic Ιin suna zuwa su kaga babu doctor a ciki,da sauri Yasmin ta miΖe tare da rufu masu Ζofar,gaba Ιaya suka cire hijab Ιin su suka fara aikawa juna saΖo, Sumy na fitar da numfashi domin nan da nan Yasmin ta gigita ta domin indai a wannan harkar ne Yasmin ta Ζware,ganin yadda Sumy ke jan numfashi tana ware Ζafa yasa da sauri Yasmin ta zare pat Ιinta tare da Ζafa kai ta fara zuΖar Ζasanta.
+
STORY CONTINUES BELOW
10:00 Moon suka fita breakfast kitchen area suka nufa suna zuwa kowa yaja kujera ya zauna,kamar restaurant haka wajan yake daga can ciki whethers nan suna ta aikinsu,suna zama kowa ya nuna pass Ιinsa aka shiga kawo masu breakfast,tea with bread sai arish da kuma dankali,kallon abincin kawai Moon take amma a zahira tunani ne fal ranta kusan duk subjects Ιin da akai masu ta Ιauke su a kanta amma Brain Ιinta ta kasa manta abinda ya faru da ita a cikin mosque gani take kamar ta karya al’Ζawarin Dad dinti, Amira ce ta kalleta tace “wannan fa wata rayuwar kika shigo daban,zata koya maki zama da mutane da kuma iya mu’amala,sai kuma ta koya maki sanin Mutanan Ζwarai,ba lalle ki fahimci abinda zan faΙa maki ba amma boarding school rayuwar ce mai zaman kanta,ki gode Allah private school ne babu takura babu punishment ba sai takurar senior ke ba noma zaki ba,ba mopping zakiyi ba,hatta wanki bake zaki ba,su kuma senior saiki nemi tsari dasu, nasan da wahala ace baki san addu’ar neman tsari ba da kuma addu’ar gujewa abokan gaba,dan ina da tabbacin baza su barki ba” tunda Amira ta fara magana Moon ke kallonta Murmushin Ζarfin hali kawai tayi mata tare da faΙin “Thank you” tana faΙin hakan ta fara shan tea Ιin kaΙan taci arish Ιin kana ta shanye one bottle water mai sanyi,suna gamawa suka koma class suka Ζarasa sauran subjects Ιin daya rage masu a ranar, misalin 1:00 suka fito daga cikin class kowa ya koma room Ιinsa a coner suka rabu da Amira take faΙin “saura kuyi late a mosque” murmushu suke mata gaba Ιaya kana suka shige coner su,a gajiye Moon ta faΙa saman bed Ιin ta tana sauke numfashi,dry Feenerh tayi mata tace “wa yaga ba sabun ba” shiru Moon tai mata,a hankali taja idanunta ta lumshe kalaman Dad Ιinta na dawo mata cikin ΖwaΖwalwa, murmushi ta saki lokacin da take shafa necklaces Ιin daya sanya mata,ganin tana kwance har Feenerh tayi wanka ta fito yasa da sauri itama ta zare uniform Ιin jikinta ta sanya Babban hijab wanda ya sauka har Ζasanta,kayan kuma ta Ιauka ta sanya su cikin wardrobe Ιinta, sharp-sharp tayi wanka tare da Ιaura alwala ta fito daga cikin bathroom Ιin,tana fitowa ta samu Feenerh harta sanya kayan islamiyya, shiryawa tayi ta sanya uniform Ιin ta mai ruwan Ζwai sosai sukai mata Ζyau wannan hijab Ιin nasu yana da Ιan tsayi ba kamar wancan ba,bata Ιauki komai sbd kayan karatun nasu yana wajan Ya mu’alim kai tsaye mosque suka nufa a can suka samu Amira tana ta gyara cikin masallacin,bayan sunyi Sallah suka nufi danning hall,a nan sukai lunch suka huce Area class a hanya suka hangi Sumy ita da Yasmin gaban Moon ne ya faΙi da sauri da shiga faΙin.
*_ Ψ§ΩΩΩΩ Ψ₯ΩΨ§ ΩΨ¬ΨΉΩΩ ΩΩ ΩΨΩΨ±ΩΩ ، ΩΩΨΉΩΨ° Ψ¨Ω Ω Ω Ψ΄Ψ±ΩΨ±ΩΩ _*
_(Yaa Allah! Muna sanya ka a gabansu,kuma muna neman tsarinka daga sharrace-sharracensu)._
Tunda Sumy ta hango ta shiga lumshe idanunta tare da fitar da numfashi, haΙe rai sosai Moon tayi tare gyara tafiyarta,cikin nutsuwa suke tafiya su duka ukun Moon, Feenerh,Amira har suka Ζarasu inda su Yasmin suke ba tare da sun kallesu ba su Ιan durΖosa alamar gaisuwa ganin haka yasa Moon ta Ιan durΖosa kaΙan, da sauri Sumy ta miΖe tace “Daughter how are you?” Ba tare data kalleta ba tace “fine” murmushi Sumy tayi tare da sanya hannu cikin aljanunta ta Ιauko wata big chocolate tace “look! I got chocolate for you” girgiza kai Moon tayi tace “No! thank you” haΙe rai Sumy tayi tace “take it,and keep it for you” kallonta Moon tayi tun daga sama har Ζasa babu laifi tana da Ζyau amma rabin Moon bata kama ba Musamman yadda Moon take garin jiki nan da wani lokaci tsaf zata fita komai, cikin wata lafiyayyiyar muryar ta tace “thanks for the love of care, And please Anty stay away for me please” da mmki Sumy take kallon Moon kafin tai magana Yasmin ta Ζarasu wajan ta Ιauke Moon da wani lafiyayyan mari,kafi ta kalli su Amira tace “wlh wlh I’m warning you by mistake kukace wannan yarinyar tana wajanmu sai na farfasa maku jiki kun gane ai”tana faΙin hakan ta fara jan hannu Moon har zuwa coner su, Feenerh kowa kuka ta saki da Ζyar Amira ta lallaΙa ta tare da bata tabbacin in sha Allah she will be safe, Ζofar room Ιin suka rufe da sauri Sumy ta nufi wajan Moon wacce tai tsaye tana kallonsu amma Ζasan zuciyarta wata faΙuwar gaba ce,basu tsaya jiran wani abu ba Yasmin ta hankaΙa Moon saman bed tare da kama hannunta ta Ιaure a jikin bed Ιin ita kanta sai da ta lumshe idanunta tare da faΙin “Wow! Baby dama kibar min ita” harara Sumy ta watsa mata ba tare da tace komai ba ta faΙa kan Moon ta haΙe bakinsu ta shiga iskanci da ita abindai very bad.
_(is that true har yanzu aΖwai wanann problems Ιin? And koma dai babu i want to use it sbd masu aikata hakan, alrdy kusan book Ιin yana magana akan abubuwan da suke faruwa a society namu, wahala for understanding me)_
Niger, tun ranar da Deen yakai Moon makaranta ko gida bai koma ba ya hau jirgi ya nufi Niger,tunda yaje bai tsinana uban komai ba, miskilancin sa ya kuma Ζaruwa fiye da baya, Musamman da yaga en matan Niger Ιin nada shegen kallo,bashi da wani aiki sai tunanin Lolly Ιinsa, sai dai tym to tym yana jin gabansa na faΙuwa ga yawan mafarkan da yake da Lolly hakan ya Ζara hai far masa da fargaba ya zama wani very weak, ko abincin kirki baya iya ci sai dai yay ta sanya cigarette a cikinsa kuma yasha Cork,sai yaji abun yay masa yawa zai ta Sallah cikin dare,shi dai tunda yaje NIGER Ιin ko hanyar da zai sai dashi da en matan bai yi ba bare a saka ran zai kawo su kamar yadda su Oga Taju suka tsara masa,daman tun ranar zuwansa Damus ya kirasa cikin tashin hankali yake shaida masa Moon ta Ιace ba’a ganta ba,shiru yay masa sai da Damus ya kuma faΙin “hello! Are there?” Fesar da numfashi yay kafin kuma ya ware bakinsa yace “to ubanka zance maka?dallah kada ka sake kirana duk wahalar da nayi ta tashi a banza ko?”yana faΙin hakan ya kashe kiran.
Kwanci tashi yau Moon ta kammala primary school a yau zasu shiga Jss 1 amma sunce jumping za su yi mata sukaita Jss 3 sai kawai ta zana jarabawar tafiya ss, bayan anty assembly pice principal ne ya fara Magana “muna da sabbin coupes da suka zo makarantar mu, muna fatan zaku basu haΙin kai kamar Yadda kuka saba” gaba Ιaya students Ιin suka amsa da “we’ll sir” a haka kowa ya nufi class Ιinsu, Moon ita aka bawa head grill a class Ιinsu duk da ta tunana bata so, shiru class Ιin yay kowa yana duba littafansa ita Ιaya ce a gaba tana sanye da siririn farin medical Ιin ta wanda ya Ζara yi mata Ζyau sbd girman data fara, lumshe idanunta tayi rabonta da Dad Ιinta harta manta kullum sai tayi kuka ga sleepless da take samun kanta ciki, Ζamshin parfume Ιin da taji yasa ta Ζara lumshe idanunta kafin ta ware su akan wanda yake shigowa idanunsu ne ya sarΖe cikin na juna,fari ne shi tass yana da Ιan Ζiba ba sosai ba bashi da makusa ko kaΙan, idanunta ta Ιauke tare da sauke ajjiyar zuciya,cikin class Ιin ya shigo ya fara kallon kowa harya sauke idanunsa akan Moon Ιauke kai yay kafin a hankali yay gyaran murya yace “Maimunatou Aliyou M.A.D where are you?” Gaba Ιaya students Ιin suka kalli Moon ita kam kanta a Ζasa jin anyi masa shiru yasa ya Ιan ware manyan idanunsa yace “where are you?” Kanta a Ζasa tana wasa da yatsun hannunta tace “I’m here” ware idanunsa ya Ζarayi kafin yazu daf da ita yace “kene head grill but baki san aikinki na kiran teacher ba?” Shiru tai masa ita gaba Ιaya ma ta manta da wani kiran malam,ka faΙa ya Ιaga yace “anyway I’m FAIZAK ALIYOU AL’AMIN” da sauri Moon ta kallesa jin sun haΙa sunan Dad Ιaya,cikin Ζwarewa yasa kowa ya fara gabatar da kansa har yazu kan Moon,a sanyaye ta fara magana tunda ta fara magana yake kallonta yana lumshe idanunsa,haka ya fara yi masu subject Ιin English bayan ya kammala ya fita daga cikin class, Moon na class aka kirata akace mata tana da visitor wani tsalle tayi tare da rungome wata mai suna Shatuu da gudu ta fice daga class Ιin,tazu dai-dai jikin wata bishiya wani Ζaton Ζadangare ya faΙu mata akai,ihu tayi tare da ΖanΖame jikinta,da sauri Faizak dake nufar office Ιin ta ya Ζarasu inda take tsaye,kuka ta sanya masa haka yasa ya Ιan ji tausayinta a hankali ya kama hijab Ιin ta tare da fiscike Ζadangaren daga cikinta,cikin rashin Sa’a ya fiscike hadda hijab Ιinta,da sauri ta rufe Ζirjinta shi kuma ya lumshe idanunsa,horn sukaji an danna masu daga can bayansu kallonta dakai wajan idanunta ne ya sauka akan Dr Farouk yana sanye cikin milk Ιin shadda mai Ζyau,da hannu yay mata alamar tazu, taΙe baki Faizak yay tare da cilla mata hijab Ιin ta,a sanyaye ta saka hijab Ιin ta nufi wajan Farouk,tana gab da Ζarasawa wajansa taji anyi gyaran murya a gefenta,da sauri ta juya tsaye ta gansa sanye da wata black Ιin suit sai red half covert shoe ya sumar kansa ta sauka har wuyansa wata kuma ta rufe masa gefen fuskarsa,ya sanya farin bluetooth a kunansa yay wani masifar Ζyau ga wani fari daya Ζara tare da faΙi bakinta na rawa tace “Da….Dad..na”sai kuma ta juya ta kalli Farouk da Faizak taga duk kallonta suke juyawa tayi ta kalli Dad Ιinta wanda shima yana tsaye yana kallonta da rikitattun idanunsa mai makon taje garesa sai kawai ta durΖoshe a wajan tare da rushewa da kuka…
DEEN, FAIZAK, FAROUK Duk suka zuba mata idanunsu kowa da abinda yake saΖawa a ransa,a hankali ya lumshe idanunsa tare da sanya hannunsa a saitin Ζirjinsa yana murza dai-dai indai zucyarsa take beating vry fast, gajiyayyun idanunsa ya ware akan ya ganta still a durΖoshe tana kuka,wani abu ya haΙiye mai Ιaci a maΖoshinsa kafin a hankali yaja jikinsa ya shige cikin office Ιin principal,ganin shigarsa cikin office Ιin yasa Farouk barin jikin motarsa ya Ζarasu wajan ta yana kaΙa key car Ιinsa, taΙe baki Faizak yay ya shige office Ιinsa yana mai jin yaushin ai ko Ζ΄an uwanta ne bai dace duk sunsu lokaci Ιaya ba,cikin Ζasa da Murya yace “Maimunatou!!!” Kanta ta Ιaga wanda yake cike da hawaye ta kalli Farouk tattausan murmushi ya sakar mata kafin ya miΖa mata hannunsa alamar ta kama ta miΖe tsaye,da sauri ta kalli direction Ιin inda Dad Ιin ta yake tsaye ganin babu shi yasa tayi saurin murza idanunsa cikin mamaki tace “am in dreaming Yayahhhh?” Juyawa idanunsa yay yace “mene?” Tace “Ba kaga Dad Ιina ya tsaya a nan ba”ta faΙa tana nuna masa wajan da Deen ya tsaya,kai ya girgiza mata yace “Are you at of your sense Moon?ni Ιaya ne a nan kuma ni nasa a kira ki” shiru tayi tana tunani kafin idanunta ya kawo hawaye tace “amma na ganshi fa a nan a tsaye”wajan ya kalla yace “Ζilan kin shashi a ranki ne,amma dai babu kowa sai ni” shiru tayi kamar mai nazari tana jin zan cansa kamar ba haka bane,amma idan har Dad Ιinta ne ai da Ιauke ta,idan Dad Ιinta ne ai da zai rungome ta yace “Lolly nayi missed naki”idan Dad Ιinta ne zai ce “Lolly where is your Ring?” Idan Dad Ιinta ne zai ce “Lolly please keep the promise on your mind” amma babu Ιaya daga cikin wannan Ζilan damuwa dashi da kuma mafarkinsa da take ya sanya take tunanin Dad Ιinta ne,idan kowa bashi bane Lallai tana buΖatarsa tana son ganin Dad Ιinta tana son jin Ιumin jikinsa kamar yadda ko wanne Ιa yake son jin Ιumin mahaifinsa she missed him a lot, leΖa fuskarta Farouk yay Yana sakin murmushi kafin yace “kunyi da Dad Ιin naki zaizo ne?” Baga kallesa ba haka kuma bata bashi amsar tambayar sa ba,can ya fesar da numfashi yace “wanne class kike yanzu?” Kanta a Ζasa tace “Jss3a” kai ya gyaΙa yace “Bravo,so how is your study?” Tace “Allhamdulillah!” Sosai yay mamakin yadda lokacin Ιaya ta zama babba gaba Ιaya shekara nawa yay bai ganta ba,tab wannan irin su ake cewa girma babu hankali,amma dai ita haΙa duk biyun da girman kuma da hankali, siririyar muryarta yaji tana faΙin “and why are you here?” Murmushi yay mata yace “am here to see,am coming just for you cutie” fararan Ζwayar idanunta ta juya masa kafin tace “to daman kasan ina nan ne?ko Dad ya faΙa maka?”girgiza mata kai yayi kamar yaro yace “Ni a’a,kawai dai nazu wajan wata” da sauri tace “wace?”kai tsaye yace “my sister Yasmin” zaro idanu waje tayi kafin tayi saurin dafe Ζirjinta da Ιan mmki yace “what again?”baya tayi zata bar wajan yay saurin riΖe hannunta jikinta ne ya fara rawa hakan yasa tayi saurin cewa “let’s go on me” da sauri Deen dake jikin window’n office Ιin yay saurin runtsa idanunsa kafin ya dunΖule ya kaiwa bango naushi,da sauri principal Ιin yace “Are okay?” Wani mugun kallo Deen ya watsa masa da sauri principal Ιin ya fice daga Ιakin sbd tsoran Deen daya kamashi,shi kaΙai ya shiga fesar da huci yana sauke ajjiyar zuciya da sauri da sauri,kafin a hankali kuma ya farar tari yana riΖe saitin zcyarsa ganin tarin bazai barsa ba yay saurin shigewa cikin toilet, murza hannunta Farouk yay yace “har tafiya za kiyi?” Kaita Ιaga masa hannunsa yasa a cikin aljihu ya Ιauko mata wata Ζatuwar chocolate mai Ζyau kana ya bata,tuna ranar da Sumy ta bata chocolate tayi tag the same da wacce ta bata da kuma wacce yake bata yanzu,cikin sanyin Murya tace “no Thank Yaya”haΙe rai yay yace “Nasan ba lalle ki amshi wani abun ba,amma ki amshi chocolate Ιin” kamar zatai kuka tayi saurin girgiza kai tace “Yaya bana da appetite ne,ka bassa Ngd” da sauri ta juya zata bar wajan taji principal yana faΙin “Maimunatou!!” Muryar principal Ιin nasu yasa ta juya a hankali ta nufi inda yake tsaye tace “Yes sir” kallonta yay Sannan ya kalli Farouk dake ΖoΖarin shiga mota yace “Maimunatou Aliyou M.D.A Are you mad?” Da sauri ta girgiza kanta sannan yace “ok iskanci ne kenan?” Nan ma ta girgiza kanta idanunta na kawo hawaye domin bata san Abinda tayiwa principal Ιin ba, cikin rawar murya tace “Am sorry sir” da sauri yace ” sorry for yourself Moon,tun Ιazo Dad Ιinki yazu amma kin tsaya kina surutu da wani kamar shiya kiraki,da kikazo mai makon kizo office tunda ni nasa a kiraki amma kika tsaya” gabanta taji ya faΙi ta shiga girgiza kai hawaye na fita daga cikin idanunta, juyawa tayi ta kalli inda Farouk yake taga harya shige mota ya nufi gate abinsa,bata tsaya jin abinda principal Ιin zai mata ta kwasa da gudu zuwa cikin office Ιinsa a bakin Ζofa ta tsaya tana maida numfashi kafin a hankali ta sanya kanta cikin office Ιin,tsaye ta samesa ya bawa Ζofa baya hannunsa harΙe saman faffaΙan Ζirjinsa sai huci yake fesarwa yana pouting lips Ιinsa,dukkan gargasar jikinsa ta miΖe banda rawa da tsuma babu abinda jikinsa yake,da sauri ta nufi inda yake tsaye ta rungome sa ta baya tare ΖanΖamesa kana ta saki kuka tana faΙin “Dad…Dad….dyna da gaske kai ne?”wata ΖaΖΖarfar ajjiyar zuciya ya sauke tare da lumshe idanunsa yana jin wani zafi Ζunci na taso masa a cikin zcyarsa, idanunsa ya kaΙa yay jajirrr sbd zallar bala’in dake damunsa a zuciya,ga abin faΙa amma babu halinyi sbd wani dalili,da ace wani ne ya kama hannun Moon ba Farouk ba wlh wlh sai dai a sanya masa hannu roba ko kuma uwarsa ta haifi mai kama dashi wanda yake da hannu amma tabbas da saiya gutsiree hannun,yana jin yadda take kuka sosai yay banza da ita domin idan yace zai juya ha kalleta lallai zai iya yi mata rauni sbd ita kanta haushinta ya keji,ganin yay mata banza tayi sauri komawa gabansa tare dasa hannunta zata haware nasa hannun da yake a harΙe yay sauri sanya Ζafa yay ball da ita,wani gigitaccen ihu ta saka lokaci da taji hannunta ya daki jikin sofa Ιin dake office Ιin principal,ba ita da taji zafin faΙuwar da tayi ba hatta shi sai daya runtsa idanunsa, Moon kam hannunta ta riΖe tare da Ιurawa aka ta fasa kukan a zaba ta faΙin “Wayyoooo! MUMMY hannuna zan mutu hannuna zai karye”kukanta ya keji har tsakiyar kansa wani tausayinta kuma ya Ιarsu a cikin ransa shi kansa bazai ce ga lokacin daya aikata mata hakan ba,sai bayan ya aikata ya fahimci abinda yayi, jikinsa a Ιan sanyaye ba can da kuzarinsa kuma ya Ζarasa gareta yana zuwa ya durΖosa dai-dai inda ta takure jikin sofa tana,cije bakinsa yay kafin a hankali ya ware manyan idanunsa a saman fuskarta wacce ta jiΖe sosai da ruwa hawaye hadda majinar a zaba,shi sam bai iya wani abu rarrashi ba bai san yaya ake yinsa balle yay mata,amma dolansa ya shiga makarantar koyan zamantakewa Musamman ga masu halayya irinta Lollynsa,cikin wata murya wacce bai taΙa sanin ya mallaketa ba sai lokacin yace “Am sorry Lolly” shiru tai masa tana Ζara janye jikinta sbd tsoransa daya kamata,ganin da gaske fushi tayi dashi yasa ya zauna akan Ζafafuwan sa tare da kallon fuskarta yace “Maimunatou!!!” kallonsa tayi sai kuma ta Ιauke kanta tana Ζara sakin wani sabon kukan, runtsa idanunsa yay ya dai fahimci da kukanta zata rama abinda yay mata sam baya Ζaunar jin kukanta bare yaga hawayen dake fita daga cikin idanunta,wata gigitacciyyar tsawa ya daka mata wacce yasa ta zabura da sauri zata bar Ιakin sbd tsaΙar tsoran daya kamata miΖewa shima yay tare dasa Ζafarsa ya taΙota ihu tasa jin zata faΙi shi kuma yay saurin zubewa saman sofa ta faΙa jikinsa,kokawa ta shigayi ita a dole sai ya sauketa dry ta kusa bashi duk da cewa shiba ma’abocinta bane rungome ta yayi sosai a jikinsa ya lumshe idanunsa yana jin yadda itama take sauke ajjiyar zuciya,few seconds ya ware idanunsa a kanta kafin a hankali kuma ya sanya mata Ζaramin yatsarsa a cikin bakinta cikin Ζasa da Murya yace “Take a sweet Lolly” datse bakinta tayi tare da turo yatsarsa daga cikin bakinta sai kuma ta kifa kanta saman Ζirjinsa ta sakar masa kuka, tashin hankali kenan tunda yaga taΖi shan yatsarsa kamar yadda ta saba yasa ba Ζaramin haushinsa take ji ba, shi kuma har ransa bai san yaya ne zai rarrasheta ta daina kukan ba, shirun da taji yasa ta Ιaga kanta zuwa fuskarsa haΙa ido sukai tayi saurin Ιauke idanunta tana turo bakinta gaba, taΙe bakinsa still kuma idanunsa na kanta, kasa daurewa tayi tace “Dad…”shiru yay mata da Ζarfi tasa hannunta taja dugun sajen mai masifar Ζyau sai sheΖi yake,fresh red lips Ιin sa ya taune da sauri yana faΙin “Auchhhhhi” dry ta saka masa sai kuma tace “Dad i messed a lot,i feel like naita kukan murna dana ganka,why are you leaving so long Dad!?” Fesar da numfashi yay kafin ya lumshe idanunsa ba tare kuma da yace mata komai ba sai kallonta da yake babu ko Ζiftawa,itama idanunsa ta kalla tace “Dad…naaaa” “Uhm” yace mata ita kuma tace “Dad mene a idanunka?” sarai yaji me tace yay mata shiru domin har yanzu idan ya tuna hannun da Farouk ya riΖe mata sai yaji wani baΖin ciki a ransa,sai data Ζara magana sannan ya kalli baby hijab Ιin dake jikinta a hankali kuma ya saka hannunsa ya zare hijab Ιin tulin gashin ta dake Ιaure ya kalla a hankali kuma yasa yatsunsa guda biyu ya zame ribbon Ιin ya fara shafa yalwataccen sumar kan nata wanda ya sauka har baya, ajjiyar zuciya ta sauke tace “A lot missed Dad” sai lokaci ya Ιan ja numfashi cikin wata cool voice Ιinsa yace “Missed you Soo much Lolly,kin wahalar dani” cikin rashin fahimta tace “wahalarwa Dad?” Baya yayi ya jingina da jikin kujerar yana fesar da numfashi,kamar bazai magana ba sai kuma yace “Yeah! I mean my words Daughter” sai kuma ya kama hannun Moon ya Ιura saitin zcyarsa da sauri ta ware idanunta sbd bugawar da taji zuciyarsa nayi,kamar zatai kuka tace “Why Dad?” Yana cije lips Ιinsa yace “kawai Soyayya ce Dolly” shiru tayi tace “Soyayya Dad?Nima a School akace ana sonaaa” a hargitse ya ware idanunsa tare damΖar hannunta cikin wata kaushashiyar Murya yace “Soyayya Dolly wanne Ιan shigeyar ne” tsoro ya kamata tayi saurin faΙin “Daddd kuma har haka akai min” ta faΙi haka tana Ιura bakinta cikin nasa da sauri ya kulle idanunsa tare da dafe saman forehead Ιinsa yana jin yadda take kissing bakinsa ita a dole nuna masa abinda akai mata takeyi bata son cewa a zabar da take ganawa Dad Ιinta har gwamma ta gaya masa da baki datai gwaji dashi,da sauri ya zare bakinsa yay cilli da ita gefe guda,da idanunsa da sukai jaaa kawai yake kallonta kafin a hankali cikin Ζasa da Murya yace “Lolly what about the promise?Dolly you broke my heart”sai kuma ya fara tari a hankali da sauri ta miΖe tsaye idanunta cike da hawaye zata taΙasa yay sauri janye jikinsa kafin da Ζarfi ya saki wani tari yana dafe Ζirjinsa sai kuma jini ya fara fita ta cikin bakinsa…

Post a Comment for "MOON CHAPTER 4 BY NIMCYLUV"