YAREEMA KHALEED CHAPTER 9 THEND KARSHE
YAREEMA KHALEED
CHAPTER 9 THEND KARSHE
*__________?* yanda ya tsamke ta ajikin sa tsam tini ta kuma yunΖura wa domin Ζwace wa daga jikin sa sakamakon abinda taji ya tsarga mata.
+
“uhm-uhm ni ka rabu dani dan Allah”.
Ζaramin bakin ta ya kafe da idanun sa da suka gama sauya yanayi saboda sha’awa.
“ki faΙi mani mi zan yi ki huce fishin da kike dani wanda yake azabtar dani”.
“to ni ban yi niyya ba sai ka rabu dani, ni dan Allah ma ka sake ni na huta….”.
Ιacin rai ne ya bayyana a fuskar sa saboda jin furucin ta, yatsan sa ya Ιora saman laΙΙan ta ya danne,
“kar na sake jin kin mani wannan mummunan furucin idan ba haka ba ranki zai Ιaci”.
“to baka na da wata matar ba miye naka idan ka rabu dani”.
tai maganar tana shagwaΙar da fuska.
Ζaramar dariya yayi, Ιayan hannun sa ya Ιauke daga bayan ta ya dawo dashi fuskar ta ya Ιago, cikin Ζwayar idon ya kafe da ido yana kallo, ita Ιin ma shi take kallo da wani irin yana yi, jin baza ta iya jure ma kallon nasa ba ya sanya ta saurin sadda idanuwan ta Ζasa tana kallon Ζirjin sa.
sakamakon hango kishin sa Ζarara cikin idanuwan ta da kuma fuskar ta da yake a shimefiΙe yasa shi sakin murmushin leΙe wanda ya fitar da sauti.
kanta ya kwatar bisa faffaΙan Ζirjin sa yana shafa gashin kan ta.
ta gefen kunnen ta ya raΙa mata, “mi yasa kike zaluntar zuciyar ki akan haramta mata abinda take so take kishin sa”.
“ni ba kishin ka nike ba, kawai dai na faΙi maka ne ka rabu dani ka koma can wurin matar ka ku Ζara ta”.
“ni banda wata mata sama dake, ke Ιaya nasan zuciya ta na so na Ζauna, kece kawai mai maΖullin zuciya ta”.
ya Ιago kanta tare da mata nuni da saitin zuciyar sa yace, “kinga nan, mallakin ki ne ke Ιaya”. sannan ya mata nuni dashi kan sa yace, “ni kai na naki ne, ke Ιaya kike da wannan jikin ta ko’ina, ruwan ki ki bari kuyi shairing da wata ruwan ki ki hana wata kusantar shi”.
Ιago idanu tayi karab nata ya sauka cikin nasa,wani murmushi ya sakar mata haΙi da kashe mata ido guda, baki ta turo gaba tasa hannu ta bugi gefen Ζirjin sa tana tsuke fuska.
“ni ka daina mani wannan kallon”.
cikin sigar kwai-kwayon ta shima yace, “ni ka daina mani wannan kallon”.bata san lokacin da dariya ta subce mata ba dan yanda ya kwai-kwaye ta yasa ta dariya, wani sabon abune ya sake tsarga hudojin jikin sa sakamakon muskuta jikin ta data yi anasa, ido ya lumshe for second kana ya buΙe yana sake kallon asalin kyawun dake tattare da ita, manuniyar yatsan sa ya dora ta gefen dogon hancin ta yace, +
“Angel na ke kyakykyawa ce sose, haka duk lokacin da kika Ζawata wannan fuskar taki da dariya har sai kifi kyau kyau, plsss Ιago ki kalla cikin ido na ki sake min dariyan ki mai kyau kin ji”.
“taya zan maka dariya bayan ina fishi da kai ko ka manta ne”.
langwaΙar da kansa yayi cikin shagwaΙa tamkar Ζaramin yaro yace, “umhmmmm wai har yanzu baki haΖura ba?”.
kai ta Ιaga masa alamun ehh, miΖewa tayi a jikinsa tana gyara Ιaurin towel Ιin ta, zaune tayi kan gadon tana so ta miΖe taje ta Ιauko kaya amma yanda ya kafe ta da mayatattun idanun sa yasa ta kasa.
“kaga ka tashi ka fitar mani a Ιaki zan saka kaya, bazai yiwu nida Ιaki na ba kazo ka hanani sukuni ba, kaje idan na dai na fushin da kai zan neme ka amma ba yanzu ba”.
ko motsawa bai yi baranta ne tasa ran zai fita sai ma kyawawan eyes Ιin sa daya lumshe, Ζun-Ζuni take cikin ranta, ajiyar zuciya ta sauke ta yunΖura zata miΖe taji ya kamo hannun ta ya dawo da ita ta zauna, zaune shima ya miΖe kusa da ita, murza tafin hannun ta ya shiga yi tare da ranΖwafo da kansa ya cusa cikin Ζirjin ta yana goga fuskar sa, gaba Ιaya nema yake yasa jikin ta yin weak, dan haka da sauri tasa hannu ta Ιauke kansa.
shagwaΙa da rigima ya hau yi mata kaman Ζaramin yaron dake neman nono, ganin ba sauraron sa za tayi ba ya sakko Ζasa yay kneeling a gaban ta.
in a cool and slow motion voice yace da ita, “plsss my Angel”.
da hannu biyu ta katse sa, “naji ya isa, oya hold your lips”.
magana zai yi tai nodding kan ta tace, “shikenan ashe baka so na haΖura”.
saurin kama bakin sa yayi wanda hakan ya sa ta Ζyal-Ζyale da dariya sose, dariyar shima yaso yi dan akaran kansa ya bawa kansa dariya da yanda ya jawo laΙΙan sa gaba ya damΖe.
“kana yin dariya punishment Ιin ka zai sauya better hold on”.
marai-rai ce fuska yayi yana “unhm”.
kunnen sa Ιaya ta kama ta murΙa da zafi sannan tace, “aha take promise”.
kansa ya Ιaga alamun ya Ιauka.
lakuce masa hanci tayi tace, “magana zakai ba Ιaga kai ba”.
da ido yay mata nunin kama baki data sashi.
binsa tayi da sexy eyes nata tana kallon sa kamin ita ma ta sakko zuwa gaban sa da yay kneeling.
hannayen sa ta sauke daga bakin nasa daya kama, haΙawa da nata tayi gam tace dashi,
“idan har kana so naci gaba da kasance wa matsayin matar ka to kayi min alΖawarin zaka daina mu’amalantar dukkanin abinda yake haramunne shan sa a musulunci, zaka kaucewa shan duk wani abu da yake sanya maye gudun saΙawa mahallicin ka, zaka nisan ci duk abinda zai illata lafiyar jikin ka”.”i promise you my lady, bazan sake ba, nima ba son kai na yasa nake sha ba, halin da aka jefa ni shi ya jawo na kasance cikin masu shan kayan maye domin na samu sukuni acikin zuciya ta na Ζazafin da akai mani, sai kuma azabar da kike mani na nuna cewan baki sona, amma na maki alΖawari daga shan Ιazu da nayi ba zan kuma sha ba in har zaki barni na rayu cikin Ιumin jikin ki”.
ya Ζarasa maganar ya matsowa tare dasa hannu ta weast Ιin ta ya janyo ta zuwa jikin sa.
harar sa ta Ιanyi tare da Ιauke hannayen nasa tace, “to ai baka ce min ka yafe ma Ya Raihana ba”.
“ni bani ke da kaina ba, umarnin ki nake jira abar Ζaunata”.
ya faΙi yana shafa gefen fuskar ta da bayan hannunsa.
“ka zama mai yafiya domin Allah ma muna masa laifi kuma mu roΖe sa ya yafe mana, dan haka ka yafe mata har abada, kace ka yafe wa duk wani wanda ya zalunce ka a rayuwa, kayi masa fatan shiriya”.
” ehhh nayi , har wanda ma zasu yi min laifi nan gaba duka na yafe masu”.
yayi maganar yana ΖoΖarin cicciΙar ta.
“a’a ka Ζyale ni mana ,kace so kake na haΖura to na haΖura komi ya wuce, ka barni naje nasa kaya kaga ko mai ban shafa kasa duk na bushe”.
bai saurare ta ba ya Ιauke ta tana masa zillo, a kan gado ya kwantar da ita shima ya kwanta kusa da ita tare da Ιora kanta saman hannunsa.
karkato ta yayi sukai facing juna, Ζayataccen murmushi ya sakar mata ya zagaye weast Ιin ta da Ιayan hannun sa yana murza mazaunan ta.
“um-um ni ka bari”.
ta faΙi a shagwaΙe.
“hmm to na daina, oya tell me about my love”.
fari tayi da ido tare da juya Ζwar idon ta, hira ta fara masa wadda ta sanya sa ya nutsu yana sauraron ta, tin daga farkon faΙawar ta tarkon son sa har kawo ya yau, ji tayi yay shiru kamar babu shi a wurin, ta Ιago ta dube sa, hankalin ta ne yaso tashi ganin yanda launin idon sa ya sauya yayi jawur, gashi yay mata Ζuri ko Ζiftawa bai yi ba.
hannu ta aza bisa kumatun sa tana shafawa tace, “Husby whats wrong?”.
ta faΙi da damuwa.
ajiyar zuciya ya sauke with pity face yace mata, “am so sorry for all my wrong deed to you”.
“no worry Husby nah, ya zama past”.
kansa ya gayaΙa tare da ce mata, “all thanks to you Angel”.
murmushi ta sakar masa tare dayi masa kiss a cheeks nasa
“nima tell me about my love”.
leΙensa ya motsa ya lumshe idon sa tare da jan dogon numfashi ya sauke sannan ya buΙe idon sa ya ware su akan ta, hannun ta ya jawo ya Ιora a saitin zuciyar sa, yanda taji zuciyar na harbawa sai data Ιan tsora ta.
“haka son ki yake a kowanne bugu na zuciya ta tare da fitar numfashi na”.
motsa fuska tayi cike da jin daΙi cikin zuciyar ta, tinawa da Nadeeyah yasa farin cikin ta ya tsaya annushuwar ta ta Ιauke, ido ta Ιago tana duban cikin Ζwayar idon sa da Ιacin rai a maganar ta tare da faΙa take kora masa bayanin,
“kaja wa waccan lusarar matar taka kunne akan shiga hurumina in ba haka walla sai na maida wannan dogon goshin nata ciki, ta bar ganin ina mata shiru ina Ζyale ta tayi tinanin ko tsoron ta nike ji, ina raga mata ne kawai saboda ni ba mai son tashin hankali bace amma idan bata saita hankalin ta ba to ni zan koya mata hankali…….”.
shiru yay yana sauraron masifar tata, sai dai ta nisa har tana Ζulle ido kawai ya rufe bakin sa da nata da kisses, kasancewar kowa a desire yake so she was enjoying abinda yake mata.*__________?* Khaleed sam baya fahimtar abinda Rahinat take faΙi masa, baki Ιaya ya Ιimauce da jin sa a wata duniya ta daban, lokaci guda zazzaΙi ya rufe mata jiki sai kuka take ta na basa haΖurin ya Ζyale ta da zafi, bai bar ta ba sai daya tabbatar daya maida ta cikakkiyar mace tukunna shima kuma ya dawo hayyacin sa
+
gefe ya koma yana maida nunfashi idon sa a lumshe, wani sanyin daΙi ke ratsa ilahirin jikin sa, ita kam banda shashsheΖar kuka babu abinda take, sai daya gama maida nunfashi kan hankalin sa ya dawo kan kukan da take yi, jikin sa ya jawo ta ya shiga lallashin ta yana bata haΖuri, Ζin sauraron sa tayi tana ture sa, shi ko kukan da take gaba Ιaya ya Ιaga masa hankali duk ya duburbuce, tsam ya matse ta jikin sa yana shafa gashin kanta yana afkin lallashi har bacci ya Ιauke ta.
kwantar da ita yay ya shiga yayi wanka sannan ita ma ya haΙa mata ruwa kana yazo ya cicciΙeta ya kaita toilet Ιin ya dire ta cikin bath-tub, take kuwa ta farka a baccin ta fashe masa da sabon kukan shagwaΙa.
murmushi yayi ya mata raΙa a kunnen sannan ya fice ya bar toilet Ιin domin ta samu tayi wanka, sai data gama kukan ta sannan ta gasa jikin ta ta samu tayi wanka.
shi ko tini ya gyara kan gadon ya kimtsa wurin, tsabar rashin kunya ta Khaleed har Mami ya kira ya sanar mata cewar yau ya maida Ζ΄ar’ta mace dan haka tayi adu’an samun jika a wannan rana.
murmusawa kawai Mami tayi tace da shi, “Allahumma yahidika mara kunyan yaro kawai, ina fatan baka wahalar mani da ita ba?”.
tamkar yana gaban ta ya Ιan sosa Ζeya yace, “ehh Mami sai dai raguwa ce Ζ΄ar’taki, sai kuka take yi”.
“tana ina bani ita”.
“tana toilet”.
“oak to ka tabbatar ta gasa jikin ta yanda ya kamata kamin na shigo anjima”.
“tom Mami”.
koda ta fito sai Ιata fuska take yi, shi ko yana ganin fitowar tata ya miΖe ya nufo gare ta, kauda fuskar ta gefe tayi tana ce masa,
“ni kar ka taΙa ni”.
tayi maganar a shagwaΙan ce.
hannu yasa ya Ιauke ta yana faΙin, “haba Angel nah, am sorry kin ji, daΙin nan fa bani Ιaya naji sa ba kema kan ki kin ji
.
.
kanta ta Ιoye cikin Ζirjin sa, dariya yayi ya sauke ta kan stool ya Ιauka mai ya shiga shafa mata, ita kam kunyar sa duk ta gama cikata, sam ta kasa kallon sa, dan haka yana gama sanya mata kaya ta masa wayo ta turasa parlo ta rufe Ζofan ta dawo gado tana murmushi.
_BAYAN WUYA SAI DAΖI._
shine abinda ta faΙi cikin ranta.
*3 MONTHS LETTER.*
Nadeeya ce zaune akan gadon ta ta cika tayi fam kawa zata fashe.
Jakadiya tazo gaban ta ta duΖa tace,
“ranki ya daΙe ina fatan dai lafiya ko?”.
a hasale Nadeeya tace mata, “ina fa lafiya Jakadiya wannan matsiyaciyar yarinyar ta rabani ta Sultan, kwata-kwata hankalin sa bai kaina gaba Ιaya ma mantawa yake da cewar ni matar sa ce, har kawo tsawon yanzu fa babu abinda ya shiga tsakanina da shi, ya bar ni da tsananin son sa d sha’awar sa”.
Jakadiya ta gyara zama ta numfasa, cikin murya ta magulmata tace mata,
“hmmm ai ranki ya daΙe ba haka Ιaya ta bar sa ba, buzaye ai zama da su haΙari ne, mugwaye ne da kike ganin su, na tabbata ta asirice Yarima ne”.
“haka kike gani Jakadiya”.”Ζwarai kuwa ranki ya daΙe, amma ai na banzar tayi domin muma baza mu barta haka ba taci gaba da yin nasara akan mu, dole mu miΖe tsaye musan abin yi”.
+
“tau yanzu me kike ganin zamu yi?”.
Jakadiya tayi shiru tana nazari can tace, “tana da ciki ne?”.
Nadeeya ta Ιanyi tunani tace, “da kamar wuya, domin da tana da ciki da kinji a fada yanda Mai martaba keji da ita Ιin nan, kuma shi kan sa Yarima da zan gani daga gare sa”.
“to masha’Allahu, dama da tana ciki abin farko da zamu fara shine zubar da cikin saboda kar tazo ta haife mana baΖar kadarar da zai gaji kujera, amma yanzu matso da kunnen ki kiji”.
nan Nadeeya ta bata kunnenta ta guntsa mata magana, dariya sukai tare sannan suka tafa, ran ta fari Ζal, nan take kuwa suka shirya yanda zasu je wurin boka.
****
“Aayan abinda yasa na kira ka shine, ina so na tinatar da kai cewar kamar yanda Rahinatu take matar ka haka Nadeeyah take mata a wurin ka, yanda kake fita hakkin waccan haka ya kamata kake fitta hakkin wannan ma domin dukan su matan ka ne kuma ko wacce nada hakki akan ka, kar ka bari Allah ya kama da tauye hakkin Ιaya daga cikin su, ka zama adalin namiji a wajen matan ka kaman yanda muke fata ka zama adalin shugaba a wannan masarauta”.
“Mami nifa bana son wannan yarinyar kin fi kowa sanin haka tun muna yara jinin mu bai zo Ιaya ba, kuma ni mace ne da Jad zai ce ya aura min ita ba tare da sani na ba bare neman izini, ni na yanke shawarar kawai zan sallame ta domin bazan iya zama da ita ba, totally ba ta Ιaya daga cikin irin matan da nike ra’ayi, Angel kawai ta ishe ni nayi rayuwa ta cikin jin daΙi”.
duk yanda Mommy taso ta nusar dashi sam ya burki ce yace mata ba haka ba, ransa a Ιace ya miΖe ya fita daga Ιakin ta, kai tsaye sashin mai martaba ya nufa, shi Ιaya mai martaba ya yarda da shigowar sa ba tare da neman izini ba.
a kishingiΙe ya sami mai martaba hadimai na masa firfita yana kuma cin kayan itaciya, gefe da shi ya zauna ya gaida shi cikin girmamawa, fuskar mai martaba sake yana mai murmushi ya amsa masa.
sunkwi da kai Ζasa Khaleed yayi yay shiru har sai da Mai martaba yace dashi,
“ya dai sarkin gobe, da wata matsala ne naga ranka a Ιace haka, ina fatan ba acikin masauratar nan aka Ιata maka ba domin ko wane bazan raga masa ba, duk cikin jikoki na kai nafi so kaine wanda bana Ζaunar ganin Ιacin ransa ko kaΙan, zan kuma iya aiwatar da komi domin ganin ranka ya faran tu na kuma ci zarafin duk wanda ya nuna cewar baya son ka”.
“Jad kai ne ba kowa ba”.
jin haka mai martaba ya miΖe zaune yana mai kallonsa, yana kuma mamaki da jin cewar shine ma yayi laifin ,kodai har yanzu bai daina fushi dashi ba a game da abind aya faru a baya.
“matso kusa dani nan Aayan”.
ya faΙi yana mai masa nuni da kusa da shi.
ya taso ya dawo inda ya umarce shi, fuskar mai martaba Ιauke da damuwa yasa hannu ya dafa kafaΙun sa yace da shi
“laifin mina maka Aayan, mi kake so na maka wanda zai gusar da laifi na daga zuciyar ka?”.
“ina so kamar yanda ka haΙa aure na da Nadeeyah, a yau ka raba wannan aure domin bana son ta kuma bazan iya zama da ita ba”.
“haba Aayan, kar kayi haka mana, Nadeeyah fa Ζ΄ar’uwar ka ce duk da a baya baka son ta ayanzu ya kamata ka sota kodan matsayi na zama matar ka data samu, ka tausaya wa maraicin ta ka zauna da ita”.
“bana son yin jayayya dakai,bana son yin musu da maganar ka, Jad idan har ka tursasa mani zama da ita to lalle zan bar maka masarautar ka da Ζasar ka kaman yanda ka umarce ni dayi a baya”.
hankalin Mai martaba ya tashi da sauri ya tari numfashin sa yace, “baza ayi haka ba Aayan, kai da zaka amshi ragamar mulki nan bada jimawa ba, a wannan karon idan kayi nesa dani lalle zan shiga mawuyacin hali, dan haka domin kasancewar ka farinciki na yarda da abinda kake so”.
nan take Mai martaba yasa a kira masa maga-takarda yace yana buΖatar takarda da biro, ana kawo masa ya miΖawa Khaleed yace ya rubuta duk iya adadin sakin da yake so yay mata, nan take kuwa Khaleed ya rubuta mata cika biyu yace idan ta gama idda ta dawo zai zai cika mata sauran Ιayan ta. +
koda Mai martaba ya kirayi Nadeeyah ya bata takardar ta ta buΙa taga maike ciki, take a wurin ta yanke jiki ta faΙi, amma yayin data farfaΙo ba Khaleed kaΙai ba shi kansa Mai martaban zagin sa take, uwa uba kuma Rahinatu.
zuciyar ta a hasale ta miΖe tana huci tayi turakar Mami tace ayau bata ga mai hanata kashe Rahinatu ba, da Ζayar aka samu Ζartan fadawa suka rirriΖe ta aka kaita Ιakin horo aka kulle.
Ζangaren Rahinatu kuwa tunda ta labari yaje mata ta Ιauka fushi da Khaleed saboda ya mata alΖawarin zai yi haΖuri ya zauna da Nadeeya kuma bazai taΙa sakin ta ba kamar yanda yake faΙi amma yau sai ya saΙa mata wannan alΖawari.
sose ta Ιauka dokin fushi da shi ,tin Khaleed na Ιaukan abin da wasa har yazo ya fara damun sa ganin da gasken-gaske dai fushi take sose.
takai yanzu gaba Ιaya ta kulle sashen ta duk sanda yaje a rufe yake samun sa, idan kuma yaje Ιangaren Mami domin ya ganta tana jin sa zata miΖe ta bar wurin, ta kulle duk wata hanya da zata sada su ta juna, shi kuwa baya ganin zai iya dawo da Nadeeyah sam.
****
tashin yau yana dawo daga masallacin asuba ya nufa sashen ta dan yasan da wuya idan ta rufe Ζofa, saboda tana idda sallar asuba take zuwa gaida Mami da Mai martaba da Kakar sa.
yana ko zuwa ya tadda Ζofar parlon ta a buΙe, har dakawan da ke tsaye zasu isar da saΖon shigowar sa ya dakatar dasu nan yace duk su tafi
ita kam data dawo daga gaida su Mami baki Ιaya ta manta da batun rufe Ζofa ta koma ta kwanta sai dai ta rufe Ζofan Ιakin ta, daya murΙa handle yaji a rufe kamar zai kuka, ya dawo ya nemi cushion ya kwanta.
sai 8 ta farka ta shiga wanka, yana kwance yaji motsin buΙe key, da hanzari kuwa ya miΖe ya nufa Ζofan, yana zuwa ya murΙa handle a hankali ya tura Ζofan ya shiga, hamdala yayi da godema Allah daya sanya har ya shiga bata san ya shigo ba.
kai tsaye ya nufa inda take yana takawa saΙaf-saΙaf, tana tsaye a gaban tangamamen closet tana ciro kaya, jikin ta Ιaure da Ζaramin towel fari iya ka cinyar ta, baki Ιaya jikin jiΖe yake da ruwa da alamu daga wanka ta fito, sam bata ji motsi na alaman mutum a bayan ta ba dan hankalin ta baki Ιaya na kan zaΙar kayan da zata sanya.
lumshe idon sa yayi tare da furta Alhamdulillahi a cikin ransa, duk wata nustuwa da samun farin ciki nasa tana tare da Rahinatu, buΙe idanuwan sa yayi ya sauke su kan santala-santalan cinyoyin ta masu Ιaukar hankali, maida Ζwayar idon sa yayi daga saman kyakykyawar sumar kanta yana sauko da idon sa har zuwa tudun Ζafar ta.
gaba Ιaya suran jikin ta sura ce mai firgita sha’awar duk wani lafiyayyan Ιa namiji, cikin sanΙa ya Ζarasa takawa har ya kai gab da ita, dai-dai lokacin ita kuma ta zuge closet Ιin ta juyo, a firgice ta waro ido taja da baya zata kurma ihu nan take towel Ιin jikin ta ya zame ya faΙi Ζasa, saurin jawota yay jikin sa ya manne ta da Ζirjin sa yasa hannu ya rufe bakin ta.
“shiiiii!”. ya faΙi yana tsurawa Ζwayar idoon ta kallo, “matsoraciya nine to ba wani ba zaki mani ihu yanzu kisa azo a rufe ni da duka, mai martaba yasa a kulle ni”.
hararsa tayi ta shiga sauke ajiyar zuciya haΙe da runtse ido, ba Ζaramin tsoro ya bata saboda tasan ita Ιaya ce a Ιakin kuma babu wani mai shigo mata, ko hadiman ta iyakar su parlon ta da Ιayan Ιakin ta amma ko Ζofar wannan Ιakin basa zuwa, shi kuma data san yana shigowar yanzu fushi take da shi tasan koya zo zai ga wurin a kulle ya koma.
shi kam wani sanyayyan murmushi ya saki mai sauti yana bin kyawun fuskarta da kallo, a iya ka kwanakin nan da suka Ιauka tana hora sa ba Ζaramin kewar ta yayi ba, Ζugunta ya kamo da kyau haΙe da kai bakin sa saman kumatun ta yay mata light kiss.
gaba Ιaya hudojin ilahirin jikin ta sai da suka amsa, ji tayi wani abu ya tsirga mata zuwa tsakiyar kan ta, ita kanta tasan tayi kewar sa sai dai tana so ta hora shi domin ya dawo da Nadeeyah Ιakin ta, sam sakin bai mata daΙi ba duk da ba zaman lafiya suke da ita ba.
Ιata fuska tayi haΙe da Ιauke idon ta daga gare shi, hankalin sa ya tashi ganin har yanzu dai fushi take da shi, tace da shi, +
“ka rabu dani tunda dai ka koyi saΙa alΖawari”.
murmushi yayi yace da ita, “ban koya ba kaman yanda kike tunani, kawai dai bazan iya sirka soyayyar ki data wata Ζ΄a mace ba, Angel ki fahimce ni wallahi bazan iya haΙaki da wata ba, jikina iya mallakin ki ne anyi shi domin kene kawai”.
lumshe idon sa yayi ya fara yawo da yatsan sa guda a Ζashin bayan ta, ita ma lumshe nata idon tayi taja numfashi ta sauke kamin nan ta buΙe ta sauke su a kan nasa da suka sauya kala, sun rune sun yi jawur ,ga kallon da yake mata jin sa take har zuciyar ta, baki Ιaya zallar soyayyar ta data hango cikin Ζwayar idon sa ta kulle bakin ta, ga shi ita kuma a gaskiya bata shirya saukowa ba a yanzu.
“My Heart Beat”.
ya kira sunan ta cikin muryan raΙa, hannun ta ya kamo ya Ιora a saitin zuciyar sa tana mai jin yanda take harbawa, ganin bata amsa masa ba ya shiga yawo da tafin hannun sa a jikin ta yana ma gadon bayan ta shafa mai tafiyar da hankali, nan take taji tsayuwar da take ajikin sa na neman gagar ta, yunΖurin Ζwacewa tayi, take ya maida kansa saman wuyan ta ya shiga sumbatar ta sumba mai tada duk wata sha’awa.
yana yi yana goga gashin sajen sa a gefen fuskar ta yana kuma yawo da halshen sa cikin kunnen ta, take ta soma fita hayyacin ta, daga ita har shi jikin su ne ya Ιau rawa lokacin daya maido da hannun sa ga Ζirjin ta, wata iriyar ajiyar zuciya ta sauke tare tasa hannayen ta ta kewaye shi, kanta ta Ιago sama tare da haΙa lips Ιin ta da nasa kamin ta buΙe baki ta kama nasa laΙΙan duka ta shiga tsotsa kawa ta sami sweet, gaba Ιaya babu wani kuzari ko Ζarfi a tare da su, sauran guntun kuzarin daya rage masa ya Ιauke ta ya aza saman gado nan suka shiga romancing juna, abubuwan da suke ma juna tuni Rahinatu ta mance da wani fushi da take da Khaleed, har suka lula babban birin maji daΙi.
*AFTER 1 WEEK.*
Bikin Raihana da Khulaid ya Ζara to ,hakan yasa Rahinatu shirya wa domin tafiya Nigeria ita dasu Mami.
kamin tafiyar tasu Mami tace zasu fara zuwa gidan amarya Nimrah dake zaune a saudia, Khaleed yace da Mami ai Rahinatu ba yanzu zata tafi ba sai ana gobe biki sai su taho tare.
mangare sa Mami tayi tace, “ka isa ma ka bimu, ai anan zaka zauna har muje mu dawo, kai kenan baza ka barta zuwa wurin ba kullum kana naniΖe da ita”.
“Mami ita ma ki tambaye ta kiji”.
“bazan tambaye ta ba Ιin, tafiya dai bazamu da kai ba”.
ranar da zasu tafi jin yake ina ma yana da abinda zai hana tafiyar, baya jin zai iya wata guda ba tare da Angel a tare da shi ba.
zama yay tana shiri yana mata kukan shagwaΙa, ita kam sam bata bi ta kansa ba don idan ta biye masa zai kuma ruguza tafiyar yaune kamar yanda yayi a jiya.
sai data haΙa komi nata ta bada akai mota kana ta juyo gare shi, zama tai bakin gado tana masa Ζ΄ar dariya tana tsokamar sa.
kansa ya kwantar saman cinyar ta yana neman mata kukan gaske.
“Angel kin fi kowa sanin wane ni, kin san bazan iya zama ba tare da ke ba har tsawon wata guda, dan Allah kice ma Mami kin fasa wannan tafiyar”.
ido ta zaro waje, sumar kansa ta shigar da yatsun ta ciki tana yamutsawa, “lalle Husby kana son kanka da yawa, bikin Yaya Raihana kake nufin baza ni ba, tabΙi kai ma kasan abinda ba zai yiwu ba kenan”.
“ni bamce ki haΖira ba, kice kin haΖira da zuwa gidan Nimrah, ita tayi tafiyan ta idan ya rage 2dayz bikin sai mu tafi tare, amma yanzu ace sai kinje saudia kin yi 2week kin kuma zuwa nigeria kinyi wweeks ,haba Angel nah ina kike so nasa raina”.
cike da tsokana tace da shi, “kaga amfanin mata da yawa kenan, da yanzu idna bana nan sai ka tafiayr ka wurin Nadeeyah”.
“ai dama ban sake ta gaba Ιaya ba, kamn nasan da zuwan wannan ranar, kinga yanzu idan kika tafi saina dawo da abata musha amarcin mu kamin ku dawo”.
wani malolon takaici ne ya kamata, mugun kishi ya tokare mata maΖo shi, ture kan sa tayi a samna cinyar tata ta yunΖura zata miΖe ya dawo da ita ya zaunar yana mata dariya ita kam ta bone fuska har tana neman fashewa da kuka.
“Allah ya huci ran gimbiya, nida wasa nike maki, ramawa nayi nima, amma kema kin san ai Ζaryar wata mace tace zatai gogayyar miji da ke”. +
da Ζyar ya shawo kan ta, Mami nata kiran wayar ta ta fito amma bai barta ta tafi ba sai daya lalata kwalliyar ta gaba Ιaya, sai daya sha zumar ta ya Ζoshi kana ya barta ta tafi cike da kewar ta.*__________?* masha’Allahu anyi bikin amarya Raihana an gama lafiya sai fatan zaman lafiya da kuma zuri’a Ιayyi ba. +
duk waΙan da suka je biki suna zuwa su diba Anty Asma’u wadda ciwon paralize ya kamata, ta zama abar tausayi duk wanda ya ganta sai ya zubar mata da Ζwalla, shi yasa aka ce a rayuwa ka shuka alkhairi, bada ban darajar Ζ΄aΖ΄an ta da taci ba Uncle Badamasi ce yay baya dawowa da ita.
ranar da su Rahinatu zasu baro nigeria harda kukan ta domin tasan yanzu kamin ta sake zuwa sai anjima, tunda tana komawa school zata ci gaba da zuwa.
wannan karan ma sai da suka fara zuwa saudiya gidan su Mami kana suka Ιauko hanyar Libya.
tun suna can Mami ke lura da yanayin ta na kwana biyu da take fama da zazzaΙi, jikin ta duk yayi wani colaps ko abinci ma bata fiya ci ba.
sai dare suka sauka, lokacin da Rahinat da shiga Ιangaren Khaleed bai nan sun fita wata gayyata shida mai martaba.
ji tayi ba zata iya komawa Ιakin ta ba saboda rashin Ζarfin jiki da take ji,toilet Ιinsa ta shiga ta yi wanka ta fito, ko mai bata shafa ba ta Ιingile anan kan gado bacci yay awon gaba da ita.
koda ya dawo ya ganta murmushi kawai ya saki ya gyara mata kwanciyar yaja blanket ya rufe ta, stool ya janyo gaban sa ya Ιauka system ya kunna ya hau aiki.
sai kusan 11 ya kammala ya turawa mai martaba saΖon sannan shima yayi shirin kwanciya, jikin sa ya jawo ta ya hugging nata very tightly, yasan duk gajiya ce ta sata wannan baccin banda haka da Angel sai ta jira dawowan sa, cikin zuciyar sa yake ta mitar an wahalar masa da ita, ahaka har bacci shima ya Ιauke shi.
asuba nayi kusan tare suka farka, yay alola ya wuce masallacin fada ita kuma tai tata sallar a Ιaki, sai dai fa wannan ma tana iddawa ta kife da bacci a wurin.
shi ko tun bayan daya idda suka zauna tattaunawa a game da Ιaurin ratayar da za’ai ma Sultan Dameer, shi ba shi da matsalan komi sai da yace da mai martaba ayi komi kamin gari ya waye Angel Ιin sa ta sani.
Raihan nata kuka lokacin da aka rataye mahaifin sa, yana ji yana gani aka zuge shi, duk da Dameer ba mutumin kirki bane kowa ya shaida hakan a masarautar ,amma da yawa sai da suka yi kukan mutuwar sa sai dai Khaleed ya jaddadi kowa daya ja bakin sa yay shiru, idan har suka bari matar sa ta sani to lalle zai masu hukuncin da bazai masu daΙi ba.
suna zazzaune anan fada Mami ta kira Khaleed take shaida masa yayi sauri yazo matar sa b….
lafiyar da bata Ζara faΙi ba ya yanke wayar ya taso da sauri ya fito, a hanya sunkai kiciΙis da Abbas, tambayar sa ya shiga yi,
“ranka ya daΙe lafiya dai ko na ganka a hargitse haka”.
ba tare daya kalle shi ba yace, “maza tada mota”.
yana shiga yaga Rahinatu kwance saman cinyar Mami, gaban ta ya duΖa saitin fuskarta ya shafo wuyan ta nan yaji jikin ta zafi kawa garwashi.
“Heartbeat mike damun ki baki faΙi mani ba?”.
kasa ba shi amsa tayi ta bisa da idanun ta da suka kawo ruwa, saboda sose zazzaΙin da ke jikin ta ke shigar ta ga wani azababban ciwon kai na daban.
ai a ruΙe ya Ιauke ta daga saman cinyar Mami ya fita da ita, ko tsayawa sauraron abinda Mami kece masa bai tsaya ji ba.
ita kuwa cike da shagwaΙa ta narke masa ajiki tare da fashe wa da kukan shagwaΙa wanda jinsa ya sake Ιaga hankalin Aayan.
yana fita Abbas ya buΙe masa gidan baya ya shiga sannan shima ya shiga yaja su, direct asibiti suka wuce, suna zuwa likita ya mata gwaje-gwaje nan yay ma Khaleed congratulation ya sanar da shi Madam na Ιauke da cikin wata 3.
ina ai musalta farinciki a wurin Khaleed ba zai faΙu ba, nan take ya kira Mami ya sanar mata ya kuma sanar ma da Mai martaba, kan kace wannan masarauta ta Ιauka tun kamin su dawo.
tini mai martaba yasa aka soke raΖuma domin ai sadaΖa da su.
Ιangaren Nadeeyah kuwa tunda Jakadiya taje mata da labarin ta nemi natsuwar ta ta rasa, hankalin ta ya ta shi, safa da marwa kawai ta shiga yi a duk ta haΙa zufa.ganin haka yasa Jakadiya kwantar mata da hankali akan cewar ta bar mata komi a hannun ta, ba zubda ciki ba ko ciwon hauka take so a Ιora mata sai anyi yanda take so.sai a lokacin zuciyar Nadeeyah ta sami nutsuwa nan ta cika Jakadiya da kuΙaΙe masu yawa tace ta aiwatar da duk abinda ya taga ya kamata.
Rahinatu kuwa tun samun cikin nan samun kulawa daga wurin Khaleed ya nin ka na da, riritata yake tamkar Ζwai, ko da za shi course itally ce yay da ita zai tafi sai da Mami tai masa da gaske sannan ya haΖura amma ba don ya so ba, son samun sa ya tafi da abar sa shi zai fi kulawa da ita acan.
haka ya tafi bada son ransa ba, da sukai masa rakiya airprt kawa ya janyo ta su tafi, ga cikin ya wani Ζara mata kyau Ζirjin ta ya ciko sose yayo sama, haka suka rabu da kewar juna, a system kam kullum suna cikin vedio calling shida ita.
a daddafe ya samu yayi 2weeks acan ya saito hanya dan sam ba zai iya wannan wata gudan ba babu Angel kusa da shi, jin sa yake tamkar ya shekara dubu bai gan ta ba, da murnar sa ya nufi Ιangaren ta sai dai yana zuwa ya tadda bata nan hadiman ta suka ce masa tana Ιangaren Kakar sa Jadda.
yana zuwa ya tarar da abinda yasa shi kurma ihu ta zubewa Ζasa yana jin zuciyar sa kamar zata fito, domin cikin da yake marari ya zube, Nadeeyah tayi nasara akan hakan, sai da su Jadda suka lallame shi da tasassun kalamai tukunna ya sami nutswa cikin ransa tare da roΖon Allah ya ba su wani mai albarka.
kwana biyu da faruwan hakan yay masu visa zuwa america domin a asibiti su sake kula masa da ita daga nan kuma su sha honeymoon Ιin su.
cikin jirgi Rahinatu kwanciya tayi ajikin sa shi kuma yana aikin shafa bayan ta kamar yana lallashin yaron da zai bacci, a hankali a hankali take masa hira mai daΙi duk wanda ya Ιaga ido ya kalle su yaga cikakkun masoya, a haka har tayi bacci.
har sanda suka isko america bata tashi ba, shima kuma bai tashe ta ba ya Ιauke ta suka fito, koda ya fito tuni motoci har sun zo Ιaukan su.
gidan da suka sauka mai kyau da tsari, tunda suka sauka wanka wannan baya barinta tayi da kanta, shi zai mata ya naΙo ta a towel ya shafa mata mai yasa mata kaya ya kuma bata abinci baya barin ta yin komi da kanta.
sai da sukai wata biyu cif sannan suka kamo hanya suka dawo, satika kaΙan da dawowar su Rahintau ta fara rashin lafiya sose.
a wujugace akai kaita asibiti, ana zuwa aka jona mata drip jikin ta sannan likita ya aunata nan ya tabbatar wa da Khaleed tana Ιauke da juna biyu na tsawon wata biyu da sati guda.
ai wannan karon murnar har tafi ta farko, don take Khaleed ya durΖusa Ζasa yayi sujjada ga Allah yana mai nuna tsananin farincikin sa da godiya ga Allah.
yana miΖewa ya zura hannu aljihun sa ya ciro damin kuΙi ya damΖa ma Dr Abid, kallon kuΙaΙen Dr Abid yayi ya kuma kalla Khaleed da alaman tambayan na minene.
“thank you so much Dr da wannan albishir Ιin da kayi mani, wannan ita ce kyautar ka”.
murna sose Khaleed keyi baki yaΖi yaΖi rufuwa, waya ya Ιauka ya kira Mai martaba ya sanar masa, yana fitowa ma ya sanar da Mami abinda likitan ya shiada masa, murmushi kawai tayi tace alhmdl Allah ya raba lafiya amma ita dama tuni tasan menene, haΖiΖa ita ma ba Ζaramin farinciki ta kasance ba aciki Allah yasa an sami tsayayyae shine abinda take roΖon Allah, dama ga Nimrah ma da ciki farincikin sai ya zame mata biyu.
room Ιin da take kwance suka Ζarasa, cire mata drip kenan suka shiga, babu kunyan Mami bare ta nurses ya Ζarasa da azarΙaΙin sa ya rugumota jikin sa tsam yana faΙin,
“i rilly rilly love you Angel nah, another gift from God, na gode na gode, Allah ya sauke mani ke lafiya”.
ya Ζarashe maganar da bata sumba a kumatu, ita kanta nurses sai data ji kunyan abinda yayi kasancewar ta budurwa.
murmushin jin daΙi tayi ta ruΖo hannun sa, “da gaske Husby ina Ιauke da wani sabon cikin?”.
“Ζwarai kuwa, abinda Dr ya shaida mani kenan yanzun haka”.
ya faΙi yana mai shafo cikin ta.runguma ita ma ta kai masa tare da kwantar da kanta saman Ζirjin sa.
“kayi namijin ΖoΖari Husby nah lalle kai ba Ζaramin gwarzo bane, cikin watanni uku ka sake saka Ζwai”.
fuskar sa ya kwanto saman gashin kanta da babu Ιan kwali, “ai daga kene Heartbeat, kogin madara da zumar ki daΙin sa daban yake…..”.
Mami kam bazata juri ganin wannan rashin kunyar ba don haka ta saki gyaran murya, sam Rahinatu ta manta da cewan tana wurin, shi kam dama yana sane, wata uwar kunya ce ta lullΙueta tana jin kawa ta nutse cikin Ζasa.
ita wata kunyar ma ta daban data kamata Mami fa tasan yanda ankai ta samu cikin, ai ina ji tai kaman tai tsuntsuwa nan ta Ιoye fuskar ta a bayan Khaleed.
sai dare aka sallame su suka koma gida.
a wannan cikin kam zo kuwa ga sabuwar tarairaya, Lallami, So, Da kuma Ζauna da Khaleed ke bawa Rahinatu, motsin ta ma sam bada son ranshi take ba don aganin sa motsawa ma wahalar ta yake, ita kuwa banda narkewa ba abinda take masa.
babu inda yake zuwa ko da yaushe tana maΖale jikin sa ita ma tai ta zuba masa shagwaΙa.
haka Ιangaren kowa ma samun kulawa take kowa Ζara son ta yake.
sai dai fa shima wannan karan abin sam baima Nadeeyah daΙi ba, nan sun kai Ζulla-Ζullar su da Boka akan ai mata kurciya ko a haukatata.
yanda suka so haka akai, wata rana Rahinatu ta fito da tirtsitsin cikin ta don lokacin yana wata bakwai, tana gab da shiga turakar Jadda Nazneen Nadeeyah ta hange ta da sauri ta cilla mata layar dake hannun ta.
jikin ta har wani tsuma yake yana Ιari ,burin ta kawai tazo ta taka wannan layar ko ta wuce ta kusa da ita burin ta ya cika, sai dai tana gab da nufar wajen sai ga Khaleed ya sunkuce ta ta baya ya juya da ita saboda bai son ta fito ba, daga shigar sa toilet ta sarfo don ta gaji da zaman wuri Ιaya.
wani malolon takaici da baΖin ciki ya turnuΖe maΖoshin Nadeeyah, ranta a Ιace ta nufi inda layar take zata Ιauke kawai bata ankara ba ta zame ta faΙi akan ta, ba wata-wata asiri ya koma kanta tamkar yanda boka yace da ita, hauka tuburan sai ihu take tana faman tsalle-tsalle.
abin ya bawa kowa tsoro da mamaki, dake Jakadiya ita ma baΖar munafukar kanta ce nan ta je ta sami mai martaba ta feΙe masa biri da wutsiyar sa akan Ζulalliyar da Nadeeyah tai ta zame kanta.
hukuncin da Mai martaba ya Ιauka akan Nadeeyah yaso ace lafiyar ta Ζalau da gobe aka ce ta kuma abinda tayi ba zata yi sa ba, sai can bayan gida aka mata wani Ιaki aka sanya ta aciki, nan take kashi tai fitsari haka kuma taita wani irin kuka kamar na jaki, sai dai ana ta mata magani da kuma adu’oi.
cikin hukuncin ubangiji cikin Rahinatu ya shiga wata tara cif, zuwa wannan lokacin ta gama yin nauyi domin tashi da zama da Ζyar take yin su bare uwa uba tafiya, Ζafafun ta sunyi mugun kumbura ita kanta cikin ya kumbura ta, ba Ζaramin tausayin ta Khaleed keyi ba, motsi kaΙan zatai zai shiga jero mata tambayoyi wani bin ma har tsokanar sa take don taga yanda zai ruΙe.
daren alhamis ta tashi da tsananin ciwon mara ga bayan ta ma, jikin ta duk ciwo yake mata, dauriya da cijiya kawai take saboda kar ta Ιaga hankalin Khaleed dake bacci, tun tana dauriyar har abin yafi Ζarfin ta, nan ta kamo Khaleed ta shiga girgiza shi, wani ikon Allah ya jima bai irin wannan baccin ba, duk baccin sa kuwa tana motsi zai buΙe ido ita har mamaki ma yake bata amma yau kam ta shin sa take yana sake gyara kwanciya.
yana farkawa ya ganta yaga yanayin da take, ai a kiΙime ya sakko daga gadon ya nemi jallabiya ya zura, sannu yake ta faman jera mata ya sunkuce ta suka tafi asibiti ba tare da sanin kowa ba don lokacin Ζarfe 2 na dare.
suna zuwa likita yaga halin da take ciki yace a wuce da ita labour room, farko Ζi Aayan yayi yace shi ta haihu a gaban sa, ganin abu yaΖi ci yaΖi cinyewa haihuwa har akai asuba bata zo ba ya Ιau waya ya kira Mami ya shaida mata hankalin sa duk a tashe.
nan da nan ko suka Ιunguma mutan gidan suka taho asibitin, lokacin da suka iso yana daga tsaye kusa da labour room Ιin ya kifa kansa, Abie ne ya taΙo sa, yana Ιagowa ya rungume Abie tare da fashe da kuka, kukan sa yake sose babu ΖaΖΖautawa tamkar Ζaramin yaro, babu abinda ya shalle sa da kallon da mutane ke masa, gani yake tamkar zai rasa Angel Ιin sa, idan ya jiyo ihun kukan ta har zabura yake yay Ζofan shiga labour roon Ιin su Jad su ruΖosa.
+
da Ζyar suka lallashe shi Abie ya zaunar da shi kan kujera ya dafa kafaΙar sa, yana mata adu’a yana zubar hawaye, iya jigata da wahaltuwa Rahinatu ta sha don bata haihu ba sai yammacin wannan rana awa goma sha biyar tana abu guda, 19:00 na dare ta haifo santalelen Baby boy Ιin ta, yaro fari Ζal kyakykyawa da shi jinin labarabawa, kamar sa sak ta kakan sa sarkin Libya.
tunda Rahinatu ta yunΖura ta fiddo da shi ta fitar da nishin Ζarshe bata kuma sanin a duniyar da take ba.
nan da nan ko aka shiga gyaran yaron aka tsabtace shi sannan ita ma aka shiga gyara ta, amsar yaron Dr yayi a hannun nurses Ιin ya fita da shi.
yana fitowa kuwa suka yo kansa da tambaya Ιauke a bakin su, sai dai abinda suka gani a hannu’n sa maganar kowannen su ta tsaya, farinciki duk ya lulluΙe su kowa murna fal a ransa.
murmushi yayi ya miΖa masu Baby’n yana taya su murna, duk abinda ke faruwa Khaleed bai san abinda ake ba yana can duniyar kuka ya kifa kai kansa a cinyar Abie.
jin kukan jariri yasa shi Ιagowa, yana Ιaga ido ya hango Mami riΖe da jariri a hannu, ai bai san lokacin da ya wani zabura ba ya miΖe yay wajen su, kallon kowa ya hau yi yaga babu ita, Dr Abid ya nufa yana kallon sa.
“Dr ina matata?”.
yayi tambayar a hargitse hankalin sa na neman barin jikin sa, don ganin jariri kaΙai ba Ζaramin fargaba ya shiga ba.
sai da Dr yay murmushi sannan yace masa, “tana ciki”.
ai bai jira wata cewar ba ya matsar da Dr daga bakin Ζofan yay ciki, yana zuwa ya tadda ita kwance kawa matatta, bacci take tana maida numfashin wahala, Ζarasawa yayi ya zauna gefen ta tare da ruΖo hannun ta cikin nasa, tsabar tausayin ta bai san sanda sabuwar Ζwalla ta cika idon ba ta zubo.
dai-dai lokacin kuma su Jadda suka shigo suma, kowa hankalin sa ya tattara kan yaron ana ta yaba kyawun sa, Jadda kema Jad tsiyar ita ai ta sami sabon miji tunda dama shi ya tsufa.
Khaleed kam sam hankalin sa bai jikin sa saboda rashin farkawar Angel, bai sami natsuwa ba sai da Dr Abid ya shaida masa Ζalau take babu wata matsala an mata alluran bacci ne don ta huta.
cikin ΖanΖanen lokaci masarauta da gari ya Ιauka, kafafen yaΙa labarai da ko’ina abinka da haihuwar Ιan masu Ζasa.
tunda Rahinatu ta farka sabon farinciki ya lulluΙe Khaleed, Ζaunar ta da saoyayyar ta Ζara ratsa cikin Ζashi da Ιargo na zuciyar sa.
kasancewar bata da wata matsala a daren aka sallame su suka koma gida.
hadimai da fadawa nata kai komo, tun kamin shigowar su busar serewa da algaitu ke ta shi duk da kasancewar dare ne, kowa ΖoΖarin sa so yake ya zama mutum na farko da zai fara taya Sultan Aayan murna domin samun babbar kyauta.
sose Rahinatu da Boy Ιin ta ke samun kula daga Ιangaren mijin ta da Ζ΄an’uwan sa, trolly set biyar yasa aka judo masa da kaya na jariri daga saudiya aka kawo masa a washe gari.
Ζ΄an’uwa da abokan arziΖi kuwa koda yaushe cikin tururuwar zuwa barka suke, kwana biyu da haihuwa Raihana ta diro garin itama lokacin Ιauke da jaririn cikin ta, ana kwana huΙu kuwa sai ga su Hajiya da Ammi suma sunzo har Yaya Suwaiba.
kamin suna akwati set goma sha biyar Aayan ya dire ma yaron sa da Maman sa, yau ta kama ranar suna inda yaro yaci sunan Kakan mahaifin sa sarkin Libya wato Suhail suke kiran sa da Arman.
zo kuga ruwan kuΙi da kyauta a wannan rana, sai da Aayan ya Ζ΄anta bayi 100 banda waΙan da sarki shima ya Ζ΄anta, haka nairori suka dinΖa kuka a wajen taron shagalin suna, sama ta ka ake Ιarin su, duk wanda yazo wurin nan sai an masa kyauta ta musamma mai tsoka, don mutane biyar Ιin farko da suka fara halarta wajen da maΖullin mota aka bisu ciki harda su Yaya Aisha tah da su Khaleesa, Nusy GidaΙo kuwa dama ita ce uwar buΙe taro don sallar asuba ma a wannan hall na cikin masarauta tayi ta saboda kar a rab tayi ta saboda kar a raba wani abun ba ita.
+
sha’ani ake ta gudanarwa namomi nata kuka a bakunan mutane, Maman Husnah na hango loko can ta kwashi nama cikin wata kula tasa agaba sai ci take tana suΙe hannu, data ga an kuma shigowa da abun rabo zata taso da gudu tazo ta shige gaba saboda kar ai rabo babu ita, Ζarshe ma mayafin ta cire shi tai ta dunΖule a hannu, Ιaurin Ιankwali kuwa tsabar zalamar nama ya kunce an maida shi irin na tsaffi.
su My Zee,SisNah,Precious,Maman Abdallah,Uwar biri Hanash, sai Ιaga selfie ake ana Ιasa hotuna a inda ba’a taΙa zuwa ba, a Ζ΄an gayyar soΙi kuwa harda Ζ΄an xumunt@ Novell@ suka yo ayari nida ko katin gayyata ban kai masu ba, duk sun zauna akan kujerun da aka jera na alfarma sai Ζwalala ido suke suna jiran akawo masu nasu kason niko na rufe taro nace an ta shi, ina ta masu dariya ciki-ciki nace waya kawo ku gayyar soΙi gobe kwa kuma zuwa ba abinda zan bari a baku.
haka aka sha taro masha’Allahu taro tamkar naΙin sarauta, an tara jama’a babu Ζarya kuma duk wanda yazo sai yay hani’an yake tafiya.
Sultana Yasmeen dake prison a kulle ji take da zata sami damar fitowa da ba’abinda zai hanata banka ma gidan nan wuta shegu kowa ya rasa ran sa a banza, banda rashin adalci Ζ΄ar’ta na cikin wani hali amma su farinciki ma suke akan haihuwar shegen yaron nan da taso mutuwar sa aciki kamin ya fito.
tunda Khaleed yaji cewar Rahinatu wurin Jadda zata koma ransa ya matuΖar Ιaci, sam bai so hakan ba don wannan an Ζware shi ne kawai, yana ta faman kumbure-kumbure ya miΖe daga Ιakin nata ya wuce sa shin sa kamar zai kuka.
Mami nata masa dariya tace kuma kar ta sake ta dinga ganin Ζafar sa har sai anyi arba’in, a zuciyar sa kuwa yace da ku kanku sai kun gaji kun bani a bata, haka yake zuwa kullum babu ko kunya don ma in ya tashi wani abin Rahinatu bata bi ta kansa.
ranar kuwa data dawo ai Khaleed kawa zai tsaga Ζirjin sa ya sanya ta, tunda ya Ζure ta da ido yana kallon ta kawa yau ya taΙa ganin ta, shi kam wani kyau ta daΙa masa na musamman tamkar an sake halittar ta da zallar madarar kyau, Ζirjin ta dake Ιaukan hankalin sa duk sun daΙa cika.
Arman dake hannun ta ya amshe ya fita da shi ya kaima Jadda, yana dawowa ya tarar da ita tana ΖoΖarin zuge zip Ιin rigar ta, daga zuwa taya ta kuma ai nan salo ya sauya, lokaci guda ya gama burkita mata tunani, shi kansa nemna fita hayyacin sa yake, burin sa kawai ya jisa cikin Ζoramar zumarta, shi sam baya gajiya da ita ko kaΙan, kullum sake zama masa sabuwa take ga uban daΙi da take Ζarawa, wannan dare kam an gwangwaji sabon amarci saboda Mami da Jadda gyara suka mata na musamman, Ζamshin ta duk ya susutar da shi bai sami nutsuwa ba sai daya ji sa a duniyar data fi komai daΙi… Rahinatu na ganin so da Ζauna a wurin mijin ta da bata taΙa zato ba.
wani bin har haushin kanta take ji da raΙawa soyayyar su ΖADDAR SO da tayi a baya.
haka rayuwa tai ta tafiya shaΖuwa na daΙa shiga tsakanin su, kullum tamkar ana Ζara masu son juna.
shekarar Arman uku aka haifa masa Ζanne 2wins duk mata, shima wannan lokaci anyi bisha-sha, yara suka ci sunan Mami da Ammi ana ce masu Mahnoor da Maisha, Arman na son Ζannen sa, haka zai zo yake ta leΖen sj ta cikin cot nasu yana kaΙa masu abin wasa, wani lokacin ko in har akan gadon ta ta bar su to har ΖoΖarin Ιaukan su ya ke, sai ta kore shi ya tafi wurin Abie yana kuka, in ya tambaye sa yace Ammi ce.
Ιangaren Raihana ma nada yara uku a lokacin, mace Ιaya Jannat sai tagwayen mazan ta biyu Fadil da Fahad.
haka Nimrah ma a lokacin tana da Ιiyar ta Jasmeen.
*ALHAMDULILLAHI ANAN NA KAWO ΖARSHEN

Post a Comment for "YAREEMA KHALEED CHAPTER 9 THEND KARSHE"