YAREEMA KHALEED CHAPTER 2
YAREEMA KHALEED
CHAPTER 2
sai bayan da yay ajiyar zuciya sannan ya Ιago daga kwancen da yake yana murza goshinsa. +
sabon envelop ya gani mai kama da irin wancan, Ιauka yay ya zaro takardan dake ciki, wannan kuma sabon rubutu ne wanda akayisa da larabci, rubutun na faΙin, _kaje ka taimaki mahaifinka domin shima suna neman rayuwarsa kaman yanda suke neman taka._ abinda yafi bashi mamaki da Ιaurin kai signg Ιin wancan dana wannan duka iri guda ne. to mi yarinyanga ke nuhi.
ya take neman burkita masa tinani kodan tasan babu abinda yafi so sama da Abie shine zata Ιullo ta wurinsa… shiru yay na Ιan lokaci kamin Ιayan zuciyansa tace, “ka manta da maganar datai akan Abie saboda shi bamai yiwu bane kullum kewaye yake da matakan tsaro iriri”
to taya kuma zai yarda da kalaman yarinyar da zata iya kisa ma saboda son zuciyarta? yaushema ta sami fuskar raina masa hankali irin haka? to amma taya akai tasan Angel bayan ko randa tai ganganci taΙa kayan Angel bai faΙi mata ga mamallakinsu ba bare tayi amfani da wannan hanyar.
shiru yay yana tinane tinane kamin ya tashi, jotter da biro Ιin hannunsa yajefar yana yamutsa sumar kansa.
wai shin wanna irin so yakewa Angel haka, yarinyar da baiga fuskarta bama kawai bayanta ya gani amma ya kamu da irin wannan zunzurun ‘kauna tata haka, to idan kuma aljanace fa kaman yanda Mami ke faΙi.
no hakan bazai taΙa yiwuwa ba,mutumce kuma mallakinsa ce…harya taka zai fice a Ιakin wani tinani da yay ya dawo dashi baya.
pix Ιin data ajemasa ya Ιauka ya sake kallo…akwaifa ayar tambaya akan maganarta da kuma evidence Ιin data aje masa… pix Ιin asali da kuma natan ya Ιauka yana sake kallo, sam babu alamun edit ajiki , waige² yashiga yi shifa gaba Ιaya kansa ya Ιaure.
fita yay Ιaga Ιakin, yana zuwa ya haye bike Ιinsa ya fice zuwa gidan Mami.
shigarsa Parlon Mami ya ganta zaune kan kujera ta talbi fuska da hannu biyu da alamu tayi nisa cikin tinani kuma yanayinta yay kama da wadda ke tinanin hukuncin da zata yanke kan abin daya Ιata mata rai.
jikinsa a sanyaye ya zauna Ζasa da ita, Ζafa Ιaya ya miΖe yay tagumi da Ιayan hannunsa, yanzu in ya zama da gaske Angel Ιinsa ce ya kenan, duk abinda ya mata a baya Angel Ιinsa ya cutar bayan irin tanadin da yay akan ko Ζuda bazai taΙa bari ya taΙa masa ita ba ,kai iska ma mara kyau bazai taΙa bari ta kusanci inda take ba.
Mami ta katse tinaninsa da yake “yaushe ka shigo?”
“tin Ιazu” yace da ita da muryar damuwa.
“ina umarnin dana baka”? ta tambayeshi yayin data miΖe tana yafa lafaya.
shiru baice komi, ta kuma yanke tinaninsa, “Aayan da kai nike fa, ina takardar sakin matarka”
“ban rubuta ba Mami”
cikin tsananin Ιacin rai da bazai misaltu ba ta hausa da faΙa ta inda take shiga bata nan take fita ba kamar zata dukeshi..ayanda takeji ko da Khalid zai zama gawa ne ayau sai yasaki Rahinat.
shiko baki Ιaya ya rasa mike masa daΙi, moment Ιin baya yake tariyowa da kuma letter Ιin data aje masa dan sam baima sauraron abinda Mami ke cewa.
cikin tsawar data gama rikiΙa hanjin cikinsa tace, ” bazaka saketa bane ko kuma kana so kace mani kana tausayin mutumin daya tarwatsa farin cikin rayuwarka ya Ιata maka suna a idon duniya…ko kuma ita matar taka ka fara so? to wlh Aayan idan son yarintar nan ka fara to ka ajesa domin bazaka taΙa ci gaba da rayuwa da ita ba koda zaka mutu…takardar saki kuma dole ka rubuta kaje ka kai masu…Aayan duk duniya babu mutumin dana tsana sama da Rahinatu….”
ta koma ta zauna inda ta fashe da kuka.
jiki ba Ζwari kaman wanda yay cuta ya tashi yaje kusa da ita ya riΖo hannunta.
“dan Allah Ummi nah kiyi haΖuri ki mani afuwa….zan saketa kaman yanda kika bani umarni amma ban san mi yasa na kasa ba”
ta miΖe taje ta Ιauko masa takarda da biro ta bashi, tace” idan har na isa da kai kuma ni na haifeka to ka saki rahinatu domin bata cancanci zama matarka ba”
“Mami kar mu yanke hukunci cikin fushi daga ni harke muzo gaba muna dana sani…na roΖeΖi kimin alfarma zuwa na Ιan lokaci domin nayi wani bincike.”
“bincikenka Ιin banza dana hofi, bincike ya wuce wanda ka Ιata shekaru 5 kanayi dan gano wanda ya Ζulla maka sharri har yana neman rayuwarka a hannu…. Aryan koka manta nike auren Rahinata bakai ba saboda ni na auro maka ita, idan har baka aikata abinda na saka ba saina Ιatamaka….in ko bakai wasa ba zaka biyani nono na daka sha, Khalass”
hannu na rawa yay saurin Ιaukar takardar ya fara rubutu gumi duk ya keto masa.
yana rubutun yana tina kalaman Rahinat, kasoni batare daka san koni wace ba haka ka Ζini batare da kasan wa nike a zuciyarka ba….karkayi shakku da kalamaina dan Allah Khalid wlh nima ina sonka kuma wlh bazan yaudareka dan ka soni ba saboda nafi son soyayyarka ta gaskia.
lokacin daya gama rubuta saki Ιaya gaba Ιayansa ya jiΖe da gumi, haΖiΖa son yarinyar badaga shi bane ,sone da tini aka halicce shi dashi a jinin jikinsa.
ya naΙe takardar ya miΖama Mami yace gashi, bata kalle shi ba tace yaje ya kai masu idan ya dawo ya wuce airpot domin zasu wuce saudia.
yaji daΙi da bata amsa takardar ba gudun karta ga cika Ιaya saΙanin yanda tace mashi.
haka ya tashi ya fita har yana haΙa hanya sakamakon blind love Ιin daya kanainaye jijiyoyin jikinsa.motar ma sai sai security Ιinsa ya taimaka masa ya shiga, ΖaΖΖarfa ne a komi amma wck Ιinsa a so yake.sai daya kira Mami ta masu kwatance sannan ya iya zuwa gidan danshi bai san hanyar bama.
koda suka isa mai gadi ya bama takardar ya miΖa cikin gida daga nan kuma yace da driver ya wuce dashi gidan Khalil.
ganin a halin daya shigo Khalil ya taimaka masa da siggaret koya ji sauΖi, kusan kwali guda ya zuΖe cikin ΖanΖanen lokaci kamin ya Ιago da raunannun idanunsa ya kalla Khalil.
gyaΙa masa kai Khalil yay ya tashi ya Ιakko giya ya bashi yasha, yana gama sha bacci kuma ya Ιaukesa, kusan awa 7 yana bacci sannan ya farka,bayan ya farka yake sanar da Khalil halin daya ke ciki.
Khalil yace ya zauna yay nazari da duba sose , yanzu haka yarinyar wuyar data ke sha wurinsa yasata yin tinanin da zata juyar da hankalinsa, haka dai Khalil yay ta bashi shawara akan karya soma ya yarda ya tina fa itace yarinyar daya fi tsana kuma ita mace ta farko data taΙa nuna tsantseni akansa sannan kuma ya tina Angel fa na delhi ba wai nigeria ba.
a daddafe ya Ζarasa gida, shaf ya manta da batun Mami na inya dawo ya wuce airpot, sai daya diba waya yaga tarin miscalls Ιinta tukunna ya tina.
nan yay wanka ya shirya ya fito ya wuce, acanya samesu da zuwansu jirgin nasu ya Ιaga zuwa Ζasa mai tsarki.
tskanin Ιa da mahaifa sai Allah, yanda Mami taga duk yanayinsa ya sauya sai ta shiga lallashinsa, “Aryan ka saki jikinka dan Allah kasan bana sonka cikin damuwa, ni ina mai tabbatar maka babu dana sani a hukuncin da muka yanke ko kaΙan”
Ιaga mata kai kawai yay, abinda Nimrah tace ne ya juyo ya wurga mata harara sai kace ya tabbar da gaske Angel Ιince.
“nifa wlh Mami na tsani Rahinatu, kuma insha’Allahu barin gidan da tayi ma shine silar mutuwarta, muguwa azzaluma kawai ta Ιatawa Khoyaa suna ta rabashi da Abie”
“kwantar da hankalinki Nimrah ai harma na shigar da Ζara kuma na aikawa da Abie vedion, matsawar ina raye bazan taΙa bari a zaluntar mani Ιa ba sai nabi masa hakkinsa”
ya gimtse idonsa bai buΙe ba har suka iso saudia, haka dai daka gansa kasan yana a damuwa.da suka isa masarautama ana yowa kansa ya dakatar da kowa ya wuce sashinsa ko fadar Abbu bai leΖa ba.
karo sukai da Taysir a wurin shiga, ya kaikaito da kai yace masa, “yi haΖuri dan Allah”. karo na farko da Tasir yaji khalid yabada haΖuri a rayuwarsa.
duk daya san miskili ne amma yanayin daya gansa yasan cewar akwai damuwa tare dashi damuwar ma kuwa babba.
shima bai saurareshi ba yay turakar Maamaa, bai sameta acan ba saboda sun wuce sashin kakan nasa.
ya jima acan suna gaisawa da Mami saboda tin biki rabuwarsu da haΙuwa, anan ya tarar da maganar da suke tattaunawa na game da yarinyar datai Ζazafi ga Khalid kuma yanzu harta na bayyana masa cewar zasu kasheshi.
daya dawo Ιaki kwance ya sami Khalid kan gado yana kallon sama..taΙosa yay yace , “Man wai ya dai naganka yau sai a hankali duk da dama haka kake”mutumin da sai ya Ιata lokaci yake reply amma farat Ιaya yace masa, “Taysir Angel, Angel Ιina…kasan labarin soyyta ka kuma san yanda take…syyta itace rauni na duk mazantakata…. na kasa yarda Angel Ιina ce na kuma kasa Ζin yarda da hakan saboda nasan Angel bazata taΙa Ζarya ba….gaba Ιaya na rasa wanna irin tinani zanyi Taysir “
“Relaxx Man” Taysir ya faΙi yana dafa kafaΙarsa.
“Man believe me itace Angel Ιinka fa”
Khalid ya Ιago yana masa duban ????, Taysir ya Ιaga masa kai yace “Ζwarai kuwa sai dai in karka yarda…kasan ni lauyer ne right? ka kuma san yanda nake zurfafa bincike akan abu ko…to a Ιazu kamin ku iso Mami duk ta aiko mani da recrd na CC Ιin gidanka….am sorry 2say a Ιazu na kalla inda bai kamata na gani ba amma ya kama dole ne tinda ta hanyar bincike ne…Man yarinyar dake mugun tsoronka da shakkarka bazata taΙa wasa da hankalinka irin haka ba…sannan shaidar Ζarshe da zan baka wadda akanta na tsaya itace wannan”
ya miΖamasa vedion daya kunna, time Ιin data shigo Ιakinsa gyara, ta Ιauka bangle Ιin ta saitashi ne da ring Ιin dake Ζaramin yatsanta wanda ya bada tabbacin wannan ring Ιin na bangle Ιinne shine har take cewan wannan ai kaman bangle Ιina daya Ιata tin a delhi saboda jan zaren data gani ajiki wanda Ammi ta Ιaura mata gashi kuma ajikin zoben nata again, sai ta aje kawai ta Ιau haramar aikinta sai kuma can ta tsaya tana tina wani abu shine tazo ta Ιauka ribom Ιin tai tsaye shiru kamin ta fara tina maganar Nimrah….
rigar baccin da take sanye da ita a time Ιin show ne ce, cikin tsananin ruΙu da tashin hanΖali Khalid dake kallon Vedion ya miΖe tsaye sakamakon ganin lafceciyar tawadar Allahn daya gani a bayanta wadda tai circle, babu shakku Angel ce wannan sai ayanzu ya Ζarama tabbatarwa saboda side view Ιin wuyanta ma daya sake gani mai Ιauke da tabon Ζuna.
yatsansa na rawa yakema Taysir nuni yana murmushi, ” wlh itane ,wlh Allah itane, waΙann sune proof Ιin da nike faΙin ko a filin arfa zan fiddo da Angel Ιina, abu guda yanzu ya rage the extra digit finger(postaxial polydactyly) dana ganta dashi amma ita anyi surgery Ιinsa”
maganar yake murna duk ta gama cika shi dama zai sake ganinta Ιin da gaske kaman yanda yake drmng kullum.
vedion yay rewrding baya, fuskarta yake kalla sose baki washe Ζayataccen murmushin fuskarsa kuma ya gaza Ιaukewa, a hankali ya lumshe ido ya buΙe ya Ιan cije lips ya furta, “Cute face queen of king”
fuskar tata tai masa azabar kyau kaman ta lovely tah Ummu Nabil.
can kuma ya dakata jiki a matuΖar sanyaye da fuskar nuna damuwa yace,
” yanzu kana nufin Taysir duk abinda na aikata a baya Angel nayima shi”
“tabbas”
kamar zai kuka ya shiga girgiza kansa,
” i will neva forgive my self har saina dawo da Angel gareni kuma na nemi afuwan abinda na aikata mata sannan ta yanke kowanne irin hukunci taga dama akaina”
ragon namiji a fannin so kenan wato Yarima Khalid??, idonsa ya matse sose ya dafe kai saboda ya daina ganin abubuwan da duk suka faru a baya.
Taysir ya dafasa yace, “kace ta yanke maka ko wanne irin hukunci ko, koda na rabuwa da kaine”…..
ai bai Ζarasa ba Khalid ya kaishi bango, “karka sake cewan zata rabu dani, Heenat will neva leave me saboda tana sona”
“soyayyar da take maka a bayana ne Man amma banda yanzu, ko ka yarda ko karka yarda soyayyarka a zuciyarta a baya ne yanzu babu ita….ko ka manta da maganganun data faΙa maka ne a baya ,koka mance cewan ita ta nemi saki da kanta daga hannunka tin kamin ka furta mata, ko ka mance tace bazata Ζara dawo garekeka ba kuma bazaka Ζara ganin……”
naushin daya bashi a baki ne yasanya shi haΙiye sauran jawabansa.huci kawai Khalid ke akansa ya kasa magana,Taysir da zafin nama ya Ιarar da hannayensa daga shaΖar kwalarsa da yay.
“mtswww ni nace ka aikata abinda zai sanyaka dana sanin da zaka zo ka juye fushinka akaina ko kuma ni na Ιata maka….kai nama faΙa Ιin na kuma na faΙa yarinyar nan bazata taΙa zama mallakinka ba a karo na biyu….ai ita ba jaka bace duk wuyar daka bata a baya sannna ta kuma dawo ma maka” +
Khalid ya haΙiye wani yawu mai zafi sannan ya Ιago da jajayen idanunsa ya kalla Taysir yana nunasa da yatsa.
da muryan Ιacin rai yace masa , “kar dai ka kuskura ka faΙi wata kalma mara daΙi akanta in ba haka ba yanzu ka baΖunci lahira”
Taysir yay shiru bai kulasa ba dan yasan kaΙan daga cikin aikinsa, komawa yay ya zauna yaci gabada binciken da yake akan wani issue na yarinyar da akama fyaΙe aka kasheta.
shikam Khalid ficewa yay Ιaga Ιakin, fadawa na ganinsa suka bi bayansa dan take masa amma duk ya dakatar dasu.
motar da Abbu ke fita acikinta Ζirar rolls royce ya nufa, da sauri dogarai suka zo dan buΙe masa ya Ιaga masu hannu, hannu ya miΖa ya amsa key Ιin,zai shiga muryan Mami ta dakatar dashi.
bai juyo ba ya tsaya yana jiran cewarta.
“ina zaka haka?”
“neman Angel Mami”
Ζarasowa tayi ta juyo dashi suna facing juna, kallonsa take kallo na kamar bai hayyacinsane ko kuma ya haukace.ita fa tsoron wannan aljanar data shigo rayuwarsa take karta zautar mata da yaro,shekaru nawa yau yaΖi mancewa da ita.
“to yanzu da zaka tafi nemanta ina zakaje bayan bakasan taΖameman inda take rayuwa ba…Aayan….”
“Mami Angel ba kowa bace face Heenat”
ta tambayesa , “wace kuma Heenat”?
” Ψ±ΨΩΩΨ© Ψ²ΩΨ¬ΨͺΩ “
ta kifeshi da mari, “wai hankalinka Ιaya kuwa, wacce iriyar maganar banza kake yi, shekara nawa ka Ιauka kana neman yarinyar data Ιata ka sannan kuma gano ka barta tasha, ko ka mance ata dalilinta kai zaman prison ka kusa Ιata kyakykyawan tarbiyarka ka sauya Ιabi’unka masu kyau…… oak kana nufin idan itane Ιin zakaje ka nemeta ne”
“ehhh Mami saboda soyayyarta tarin jayi Ζiyayyarta….da ace tin farko nasan itane to dana manta da komi na mance da faruwar komi, zaman prison dama can rubuce yake sai nayi rayuwan ciki…Mami abinda tayi fa b ayin kanta bane kuskure ne kowa na aikatawa, ki barni naje nemanta dan Allah, rayuwata zata cika ne idan har kawai da ita”
“Mami ga kiran Abie ,yace karku wahalar da kanku domin yarinyar yanzu haka tana wurinsu a tsare kuma tana gab da fuskantar hukunci dai² da abinda ta aikata daga masarautar Abu Mourad Albannah , sannan kotu bazata bar fushi da ita ba har sai lokacin data faΙi waΙanda suka sanyata suma an hukuntasu, yanzu haka Sarki yasa a jefeta idan har bata faΙi b a gobe saboda wannan shine mafi girman laifi da aka taΙa aikatawa acikin masarautar dan ta tozarta sarki gobe mai jiran gado….”
“a jefe wa? u mean zasu jefe mani Angel, to kayi gaggawar sanar dasu kar wanda ya sake ya taΙata har lokacin da zan isa idan ba haka ba kowane sai ya kuka da kansa”
ya faΙi yana zazzarewa Taysir ido ga wata uwar shaΖa daya bawa wuyansa kuma yaΖi sakinsa, Taysir ko sai kakari yake saboda maΖurar daya sha banda Ιishi² ba abinda yake gani.
ya shiga girgiza sa da Ζarfi yana faΙin, “ka kirasu ka faΙa masu kar wanda yay yunΖurin aikata mummunan abu akan Angel, su dakatar da shirin abinda suke aikatawa,laifi ne ni akamawa ba wani ba, kar wanda yay gangancin taΙan mata”
kowa ΖoΖarin Ζwatar Taysir yake amma ya kasa , daka kawo hannu zai mangareka, Mami kam gefe ta koma tana kuka saboda kisan da Khalid ke shirin yi gashi yaΖi ji yaΖi gani.
hargitsatstsen marin da Abbu ya saukar masa a kunci ne yasasa sakinsa batare daya shirya ba nan Taysir ya koma gefe yana maida numfashi.
“dama baka da hankali Aayan, Ιan uwan naka zaka kashe da hannunka”
“Abbu bakaji abinda yake faΙi bane akan matata”
“toni na faΙa, ba aikoni akai ba”
Taysir yay maganar shima yana huci cike da jin haushin Ιan uwan nasa.
“shikenan kar Allah ya baka ikon yin shiru Ιora daga inda ka tsaya”
sanin hauka irin na Khalid akaja Taysir baya saboda yanda ya nufosa a fusace yana muzurai.
“ahaka zaka mulki wasu, to bari kaji mai saurin zuciya baya iya zama shugaba… shikenan kaje ka aikata son ranka Aayan tinda kai babu wanda ya isa ya faΙa maka kaji”cikin ransa yake faΙin shifa baya son yana abu tsohonnan ya shiga ciki, Ζwafa yay banda Abbu a wurin da sai ya dagargaza bakin Taysir, yana huci yay motar ya buΙe , zai shiga ya jiyo yana korawa Taysir kashedin, +
“kuma ka sanar masu matsawar aka cutar min da matata koda Ζwarzane saina tashi Ζasar Libya baki Ιayanta.”
yama manta da idanun su wane a wurin ya shige ya banke Ζofarsa yabama motar wuta zuciyarsa cike da zullumin son ganin halin da Angel ke ciki yana kuma tamin Ιin irin hukuncin dazai wanda duk ya taΙata.
yana isa airpot ya wani fito yashige jirgi ya tashi dashi zuwa Ζasar Libya.
kansa bisa kujera daya kwantar yake tina lokatan baya, babu abind aketa faΙo masa sai abu biyun nan ,lokacin datai gudun mage ta shige jikinsa da lokacin fito a toilet da gudu tana ihu kumfa duk jikinta.
wani dadΙan numfashi ya saki sai leΙensa dake motsawa, wato shiyasa yaji ya tsani magensa alokacin har yay sadaΖa da ita duk da bala’in son da yake mata…. murmushi mai kama da dariya yay a hankali ya furta “My Agel fear fear”
ji yay baki Ιaya ya Ζosa ya dira a Ζasar.
ita kam Mami bayan fitarsa kuka ta saka saboda tsoro da fargabar abinda ka iya zuwa ya dawo.
****
ba sakin Rahinat ya Ιagawa Hajia hankali ba, babban tashin hankalinta kalaman Ζarshe daya rubuta watanni bakwai kenan da guduwar Ιiyarsu suje su nemeta.
koda ta kira Abbi ta sanar masa yace shi ba ruwansa ai dama ya faΙa mata duk matsalar data biyo baya to kar asoma nemansa.
Ιangaren Ammi kam kuka ta sanya a lokacin, tana zubar hawaye take ceda Abbi yanzu itama ka yarda mu rasata kamar yanda muka rasa Raihana.
duk da Abbi ma cikin tashin hanΖali yake amma sai ya dake yace , “ai ita Raihana ba bijire mana tayi ba tabi son zuciyarta kamar yarda Ζ΄ar uwarta tayi ba ,ita mutuwa tayi, wataΖila da tana nan data kore min baΖin cikin da Rahina ta sanyani ciki, Allah yafimu sonta shi yasa ya amsa abarsa tin tana jaririya”
“duk da haka Abbi, kar fushi yas aka manta matsayin da zuciyarka ta bama Rahinat”
saboda karta sa zuciyarsa ta tsinke ta raunana Abbi ya tashi ya fice a gidan, office ya wuce idan ya Ζulla kansa, hular kansa ya cire cikin zuciyarsa yana adu’ar Allah ya kiyaye masa Ιiyarsa a duk inda take..
*****
Nawwara ke zaune kusa da Anty, dafata tayi tace, “Anty wai lafiya tin Ιazu na ganki cikin damuwa”
Anty Asma’u da duk tabi ta ruΙe ta kalleta tace, “ba komai, kinga sake kira min numbar Hajia Saddiqa”
“wacce Anty”
cikin tsawa tace, “Hajia Saddiqa shugar gidan marayun pataskum mana wanda Engnr Faruq Adam Modibbo ya buΙe”
“O na tinata amma kaman ta sauya numba bari na duba a whatsapp Ιina”
“ke dalla malama kiyi min da jiki ko kuma ranki yay mugun Ιaci wlh…kin san meke shirin faruwa dani ne”
jiki na rawa Nawwara ta Ιau wayarta ta shiga laluban numban Hajia Saddiqa babu tace Anty nifa banda tata saita matarsa Ζawar matarsa Hajia Hidaya.
“dan uwarki wai ni su nake maki magana, ki duba wayata mana akwai numbar ki sake kira kiji, ni na kira bata shiga ba”
nan Anty taci gaba da safa da marwa a tsakiyar parlon, tana jin sallaman Uncle Badamasi ta kuma ruΙewa dan sai taji kaman ta Abbi.
****
tsaye su Sultana Yasmeen suke cirkocirko cikin asibitin Tripoli Central hospital Libya kowa da abinda yake saΖawa cikin zuciyarsa.
tinda labarin Ζullinsu yaje kunnen Sarki Suhail suka shiga tashin hankali, fargabar da suke ciki idan yasan su suka aikata, lalle matakin da zai Ιauka akansu mummuna ne kaman yanda yasha alwashin jefe ko wane.
Sultan Dameer ya katse tinaninsu da faΙin, “nifa bana jin komai, ruΙanin da nake ciki kawai nake so na fita daga ciki”
Sultan Salaman yace, “nima shi kawai nake so a fitar dani saboda dashine kawai zamu tsira…shin wacce yarinyar ce ta asali ,tamu ko kuma tasu?”
Sultan Baheer yace, “tamu itace feck tasu kuma original zasu raina mana hankali ne kawai”
Sultan Abid dake da zurfin tinani yace, “tamu itane bata asali ba tasu kuma ta asali….mafita Ιaya mu kashe wannan ta wurinmu”
Sultana Yasmeen tai caraf tace, “dai dai kenan, muna kasheta kasheta mu yaudaresu da gawarta domin nima nafi tinanin ta wurinsu itane ta gaskian tinda har suka Ζi tsaurara bincike bayan mun Ιauke wadda suka sauyawa kamanni” +
“to yanzu ya za’ayi kenan?”
Dameer daya fi kowa Ζwallafa rai akan sarautar ya fadi.
Sultana Yasmeen ta daki dariya sannan ta zaro wata allura daga jikinta tace, “wannna itace allurar gubar dana daΙe ina ajiya dan kashe Mourad ko kuma Ιansa amma yau zan kashe baiwa da ita saboda bana so asirinmu ya tonu dan daga lokacin da Maimartaba yasan dasa hannunmu to tabbas ranar na lahira zaifi mu jin daΙi”
tana murmushin mugunta tai room Ιin da Rahinat ke kan gado kwance drip na shiga jikinta.
****
Abie da Papi ne zaune kan kujera gaban gadon Raihana dake kwance itama.
gefe kuma police ne tsare da asalin drcter Ιin dake kula da Rahinat lokacin datake hannun Abie.
tsawa sojan ya daka masa sannan ya saita drcter Ιin da bindiga yace masa, “zaka faΙi mana dalilin daya sa ka mata alluran bacci kuma ka faΙi wanda ya saka ko saina Ιula kanka”
jiki na Ιari yace, “wlh ban mata alluran bacci ba tin ta farko dana mata kuma ai ta farfaΙo, ban san wa yay mata ta yanzu ba sai dai idan a lokacin da aka kawo harin nanne”
sai yanzu Abie yay tinani yace, “Ζwarai zai iya zama haka tinda da suka shigo basu mata komi ba kenan alluran kawai suka mata”
Ran maimartaba matuΖar Ιace yace, “bazan taΙa barin wanda ya nemi ya cutar da jikan dana fi so ba….itama wannna Ιin ku kasheta bana buΖatar farfaΙowarfa, su kuma da sannu asirinsu zai tonu suzo hannu na , mai jiran gado ya masu duk hukuncin daya ga yayi daidai dasu”
Abie ya miΖe yana lallashin Papi yana kwantar masa da zuciya kan karsu kashe yarinyar yanzu saboda idan sukai haka sunyi abinda waΙancan suke so.
****
Khulaid yana daga tsaye tin a Ιazun yana kallonsu Sultan Baheer saboda ya jima yana bibiyarsu tinda suka sace Rahina.
yana ganin sun wuce zuwa room Ιin da Rahinat Ιin ke ciki ya saurin zira labcourt tare da face mask sannan ya sanya gloves wuyansa kuma saΖale da stethoscope yabi bayansu zuwa ciki dan yasha alwashin bazai taΙa bari wani abu ya sami Rahinat ba saboda baya son ya rasa Raihana, kamar yanda ita Raihana ke son raba Rahinat da Khalid dan Aayan ya zama mallakinta…
.
.
yana shiga room Ιin ya tadda Rahinat cikin hali na ban tausayi wanda duk mai imani zai zubar mata da hawaye.
akan gadon take kwance kowanne sashi na jikinta ciwo ne ajiki duk jini ga Sultana Yasmeen ta toshe mata baki da hanci sai ΖoΖarin Ζwatar kanta take shi kuma Sultan Dameer ya fito da allurar zai tsira mata ga Sultan Salman ya riΖe Ζafafunta.
“ku dakata” shine abinda Khulakd yace dasu yana Ζarasawa wurin nasu da sauri.
sakinta sukai suka jajja da baya shi kuma ya ruΖo Rahinat dake miΖo masa hannu.
idonta duk ya firfito waje hawaye na bibiyar kuncinta bakinta sai rawa yake, shi kansa bai san lokacin da hawayen suka zubo masa ba ,ji yayi dama basu bata maganin da suka bata ba na hana magana tsawon lokaci.
hannuΙta dake ta rawa ya riΖe gam yana , “kwantar da hankalinki babu abinda zai sameki kinji tinda har nazo gareki”
taji duk mai yace sai dai babu bakin mayarwa sai kallo data bisa dashi, Sultana Yasmeen taja dogon tsaki tace da Khulaid, “ka matsa a gunnan ko kuma yanzu nasa dogarai suyi min waje dakai
Sultan Abid yace da ita, “a’a ba haka za’ai ba Yasmeen ai tinda ya ganmu asirinmu ya tonu , yanzu mafita Ιaya mu sayeshi shima”
nan gaba Ιayansu suka masa alΖawarin billion ashirin tare da mallaka masa tarin kadarori.
tsaye yayi yana nazari da tinani kamin ya juya ya kalla Rahinat data cikwikwiye a bayansa sai ajiyar zuciya take fitarwa.
tausayinta ya kamasa sose bazai iya bari su kashe baiwar Allahn da bata da laifin komi ba sannan kuma bai iya jin zai sadaukar da soyayyarsa saboda kuΙi ba.ganin yana neman Ιata masu lokaci da banzan tinaninsa suka makeshi ya zube Ζasa, ita kuma Rahinat Sultana Yasmeen ta shaΖi wuyanta. +
****
kamar baΖo yake kallon Ζasar tasa tinda ya fito daga cikin jirgi, ji yay iskar duniyar ta sauya masa gaba Ιaya.
tsaye yay yana kalle kalle, bugun zuciyarsa ne ya Ζaru a lokaci guda fat fat, tinawa da Angel yay saurin nufa mota aka jashi.zaune Raihan yake cikin wani haΙaΙΙen parlo na alfarma kansa jingine da kujera idanunsa a rufe.
wata Ζ΄ar Ζaramar yarinya ce tazo wurinsa tare da kiran sunansa, “Dad” +
Ιagowa yay tare da sauke idonsa kanta yana mata murmushi, hannayensa ya buΙa mata ta shige jikinsa tana dariya.
kiss ya mata a kumatu sannan yace, “Ummi nah ya akai
Tana masa shagwaΙa tace, “Dad muje park ka jima baka kaini ba”
“angama Ζ΄ar gidan Dad, maza jeki ce da Momi ta shiryaki mu tafi”
“Dad harda Momi zamu tafi?”
“ehh harda ita, kice mata itama tayi kwalliya mai kyau”
da gudu ta tafi tana “tom Dad kaima kaje ka shirya”
ajiyar zuciya ya sauke gami da shafa goshinsa,shin har sai yaushe zai bar tinanin wannan yarinyar ne,wannan shi ake kira da ΖADDARAR SO,haΖiΖa sonta ya masa wani mugun kamu mai wuyar fassaruwa wanda shi kansa bazai iya misaltawa ba, babban tashin hankalin daya ke ciki a yanzu na rasa taΖamaime a inda zai sameta, ya koma ruga yafi sau goma amma kullum labarin da Baba Hardo yake bashi basu sami labarinta ba.
yana tsaka da tinani Asma’u ta taΙosa dan tin Ιazu take wurin amma bai san tazo ba.
kan cinyarsa ta zauna a shagwaΙe tace, “Handsome nah wai dan Allah mike damunka da kake Ιoye mani, ka diba fa yanda duk kabi ka rame saboda yawan tinani, ko wani abin ya faru a office ne?”
ya kaΙa mata kai Ιauke da damuwa yace, “babu komi Swthrt Ιina, karki damu kinji”
yay maganar yana shafo kumatunta.
fuska ta yamutse tana shirin kuka cikin shagwaΙa tace, “ni dai Allah na gaji da faΙin ba komi, ina fa lissafe 7month kenan da sauyawar walwalarka”
kauda zancen yay da Ιaukanta yana, “mutum shidai yafiya shagwaΙa”
ta saΖalo da hannayenta wuyansa tana dariya tace, “to idan ban maka ba wazanma handsome Ιina
tai maganar tana bashi light kiss a lips Ιinsa.
murmushi yay tare da mayar mata nasa a kumatu, a tsakiyan Ιakinsa ya ajeta ya kamo weast Ιinta yace, “Swthrt kin san mine”?
tace dashi “a’a saika faΙi”
Ιan matse ido yayi yace da ita, “swthrt ina son ganin mahaifina, rabona dashi tin ina Ιaure a tsumma, yanzu lokaci yayi da zanje innemesa”
“to kana ganin Hubbi zata bari”
“swthrt idan na daka ta Hubbi bazata taΙa yarda ba, kuma har abada bazata sakko daga fushin da take dashi ba duk da cewan shine da laifi tinda ya Ιauki SON ZUCIYA(sanaz deeyah) ya Ιaurawa kansa bayan ya san cewan mulki da saurata duka na Allah ne, wayonsa ko dabararsa bazasu taΙa bashi ba, koya manta idan ya kashe shima kasheshi za’ayi, ni Ιin dayake taΖaman ya haifa sam bana sha’awan saurauta ko an bani bazan amsa ba, ina son ganinsa koda sau Ιayane Swthrt, ki bani Ζwarin gwiwa kinji matata”
tace dashi, “ina goyon bayanka Handsome Ιina, ya kamata ace kaje ka gana da mahaifinka, kai rayuwa dashi kaman yanda sauran Ζ΄aΖ΄a ke rayuwa dana su mahaifan suji daΙi…. to amma ni tinanina abinda zamuce da Hubbi”
yace da ita, “kawai na yanke shawaran zance mata zamuje london, duk da ban san inane ba amma nasan Ζasar libya ne kuma cikin masarauta”
“hakane kayi tinani mai kyau, yanzu yaushe zamu tafi”?
yay murmushi sannan yace da ita, “baki buΖatan haΙa mana komi kin san mu dama already visa Ιinmu koda yaushe a shirya take, zadai muje ne yanzu muyima Hubbi sallama nasan zamu sha faΙan bamu sanar mata da wuri ba”
tai murmushi itama tace, “Allah yasa dai kar tace tare zamu tafi dan kasan bata son muyi nesa da ita”miΖewa tayi taje ta shirya cikin ΖanΖamen lokaci, data dawo Ιakinsa shima harya shirya cikin haΙaΙΙen farin boyel mai kyau wand aya amsa farar fatar jikinsa. +
Ummi ce ta Ζarasa wurinsa da Ιan gudunta tana “Dad mun shirya kazo mu tafi”
itama Asma’u da kwaikwayon Ζ΄ar tata ta Ζarasa garesa tana “Dad kaifa muke jira”
yay dariyar farin ciki ya rungumeta jikinsa yana shafa Ζaramin cikin data ke Ιauke dashi yace, “Swthrt kiyi min adu’a Allah yasa na sami abinda zuciyata take nema domin ina jin ajikina tafiyar nan da zanyi alkhairi ne agaren, dmauwar da nake ciki zata yaye”
da rashin fahimtar zancen nasa ta Ιago ta dubesa kana tace, “kaman ya abinda zuciyanka ke so da kuma damuwan da kake ciki?”
sam ya manta yay wanan katoΙarar, cicks Ιinta ya kama yace, “kewar mahaifina na mana”
nan ya kama hannunta dana Ζ΄ar suka fita dgaa sashensu zuwa na Hubbi wato mahaifiyar Raihan.. suna mata bayani ta gamsu musamman ma da Raihan yace mata ai zasuje duban lafiyan Unborn ne dna 2dayz yana takurama Mamansa.
adu’an Allah ya kiyaye hanya tai masu duk da tafiyan ba’a son ranta ba, sam bata Ζaunar abinda zai nisnata ta da Ιanta kaman yanda mahaifinsa ya nisanta dashi saboda wata aba sarauta.
****
dakatar da driver yay dayaga sun Ιauki hanyar masarauta yace ya juya ba can zasu ba gidansu zashi.
juya akalar motar drivern yayi zuwa president house
wata faΙuwar gaba Khalid yaji lokacin da suka isko bakin gidan, tangamemen gate Ιin gidan aka wangale masu suka shiga ciki.
runtse ido Khalid yay yana mai murza karan hancinsa ,ji yake inama baizo ba saboda tinawa da korar karen da Abie yay masa, ya jingina kansa da kujera yana mai jin raΙaΙi da zugi acikin zuciyarsa.
juyi yake da kansa kamin ya yanke shawaran komawa kawai dan sam bai cancanci zama cikin mutanen da suka Ζisa ba akan gaskiyarsa.
haushin kowa da komi yake, umarni yabama driver daya juya ya maidasa airpot dan ayanzu zai koma saudia, Ιayar zuciyarsa ta tinatar dashi idan ka tafi Angel kuma fa?
ido ya buΙa da sauri zuciyarsa na harbawa, can kuma Ιayan zuciyar tasa tace masa kenan ka mance da komi ya sameka itace maΖusidi harta walaΖantar da kai a bainar jama’a.
ya dafe kansa da Ζirjinsa, ya rasa asalin zafin da yake ji cikin zuciyarsa, SO ko kuma ΖIYAYYA,kansa dake neman sarawa yana mai jin kaman zai faΙo ya dafe, a hankali murya a sanyaye yake cewan,why angel,miyasa kika aita hakan akaina bayan kin san ni mai tsananin sonki ne?
umarni ya bama driver Ιin daya juya kawai, yay alΖaawarin mantawa da ita gaba Ιaya a rayuwarsa, driver na tada motar saiga Abie da sauri ya fito domin kuwa ayanzu ya amsa kira daga Mami cewan Aayan yazo kuma tasan da wuya in yazo ya isko inda suke saboda yanayin daya taho ba kyau.
security yasa dasu dakatar masa da motar, da Ιan gudunsa ya Ζarasa inda motar take, buΙewa yay farinciki duk ya isheshi yau gashi ga Ιansa duk da komi ya faru nasa laifinne.
ciki ya shiga ya Ιago Khalid dake daga kishingiΙe wanda duk abinda ke wakana yana ji sai dai yay shiru dan baiko Ζaunar buΙe ido yaga wannan gidan.
jin daΙi duka ya rufe Abie, muryarsa harna rawa yace, “Aayan wuldi
kibiyar Ζaunar mahaifinsa ta soki zuciyarsa, yana cike da kewarsa sai dai kuma yana fushi dashi.
Abie ya kamasa suka fito a motar, tallafar fuskarsa yay yace, “Aayan ka buΙe idanunka ka kalleni, shekara shida bama tare yau kaga gani amma bazaka kallemi ba”
sma Ζin buΙe ido Khalid yay sai dayaji muryan Abie ya sauya kaman zai kuka sannan ya buΙa idanunsa ya zubesu a Ζasa still dai yaΖi kallon Abie.Abie yace dashi, “nasan har yanzu kana baΖin ciki da abinda ya farune shiyasa, amma karka damu asiri ya riga ya tonu domin yanzu haka ita baiwar data maka Ζazafi tana tsare zamu walaΖantata kamar yanda ta…..”
Abie bai Ζarasa ba Khalid ya damΖi kafaΙarsa cikin tsawa yace, “tana inaaaa”?
shiru Abie yay yana dubansa da mamaki saboda abinda ya masa.
cikin wata tsawar Khalid ya sake ce masa “ina tambayarka tana inaaa”
“Aayan ni kake ma tsawa, koba komi fa ni mahaifinka ne”
sai a sannan ya saisaita fushinsa ya Ιago ya duba Abie, Allah sarki rayuwa harya Ζara tsufa dan furfura sose ta fito masa, wani sabon tausayi da Ζaunar mahaifin nasa ne ya shigeshi, fashewa yay da kuka ya kaima Abie runguma yana roΖon yafiyarsa.
“nizan roΖi yafiyarka bakai ba Aayan, haΖiΖa duk girman sharri gaskia sai tayi halinta wataran, yanzu gashi nida kakanka muna danasanin abinda muka aikata na yanke hukunci acikin fushi”
hannu yasa ya sharema Abie hawayen daya zubo masa yace, “ya mahaifina ina so ka manta komi domin duk abinda ya faru a baya ya wuce, bakuyi laifi ba domin irin wannan hukuncin ya cancanceni sai dai laifin ku Ιaya da kuka yanke hukunci batare da bincike ba”
“hakane Aayan amma duk da hakan ka yafe mani kaji masoyina… insha’Allahu kaman yanda mai martaba yace yau za’a yankema yarinyar hukuncin don yanzu haka ana fada an taru gaba Ιaya ,jiran farkawarta kawai ake wanda nan da minti 30 allurar dake tasiri ajikinta zata barta”
ya zaro ido yana kallon Abbie kamin ya maida idonsa kan diamond wristwatch Ιin dake hannunsa.
saura mintina 28 ya rage,Abie ya matsar daga kusa dashi ya ture driver ya shiga ya tada mota. datse haΖoransa kawai yake yana mai jin kaman ya tashi sama saboda nisan dake tsakani zuwa masarauta.
yankar motoci kawai yake, banda securities Ιin dake biye dashi da Ζ΄an sanda zasu iya kamashi saboda ya saΙa Ζa’idan tuΖi.
tabbas wani abu ya sami Angel bazai Ζyale kowa ba, mugun gudun da yake a minti ashirin ya iso Ζofar masarautar, bai jira da an wangame masa Ζofa ba ya fito da sauri ya faΙa gidan da gudu.
kasancewar Abie yayo waya ya sanar tini dogarai suka bi bayansa, kai tsaye fada ya faΙa, wata supa yaja ya tsaya lokacin daya shiga ciki, numfarfashin dake fita daga jikinsa kowa na iyaji.
hango Raihana dake kwance kan carpet dake shimfiΙe Ζasa yasanya ya Ζarasa wurin da sauri, zaro ido yayi duba da yanda ya ganta da uban tabbuna ajiki da dukkan alamu ta jibgu da duka.
Ιagowa yay ya dubi dubban al’ummar dake cikin fadar, tini jijiyoyin jikinsa suka bayyana tamkar zasu fito waje idonsa ko launin daya sauya baza’a kirashi da ja ko kore ba sai buΙa hanci yake yana fitar da zazzafan numfashi.
leΙensa ya cije ya daki Ζasa wanda saida wurin ya amsa gaba Ιaya…cikin Ιacin rai mai martaba ya miΖe tsaye yace, “kaiii”
kansa na Ζasa bai Ιago ba dan bin tabbunayen jikin Raihana yake da kallo yana Ζirgesu, tabbas babu wanda zai hanashi yima wanda yay ma Angel ΙalliΙalli a duk sassan jikinsa.
“Khaleed Bin Mourad”
Mai martaba ya kira sunan nasa muryarsa Ιauke da Ιacin rai.
bai amsa ba kum abai Ιago ba yasa hannu ya sunkuci Raihana, miΖewa yay da ita yaΖi Ιago ya kalla inda mai martaba ma yake.
cike da jin haushin kowa na wurin ya juya yay hanyar fita ,yasa Ζafa a Ζofa ya dkaata da fitar tare da faΙin, “idan har wani abu ya sameta ,to bazan bar kowa ba, zan tada ta’addancin da aka sami salamarsa shekaru biyar da suka wuce”
dagama faΙin haka ya fice, bai bari an tuΖasa ba dan yana ganin Ιata masa lokaci za’ayi.
yana tuΖi yana dubanta yana kiran sunanta ,”Angel open your eyes plsss, dan Allah karki ce mani wani abin ya sameki ,ki farka gani gareki, wlh na maki alΖawarin babu wanda zan bari acikinsu “cikin ruΙewa da tashin hankali yake maganar yana faman girgiza fuskarta, Ζiris ya rage yay accident saboda sakin stearing da yay ya taΙa artery Ιinta yaji ko tana motsawa amma sai yaji shiru. +
Ζara ya Ζwala tare da Ζara kiran sunan nata, “Angellll ” ya fashe da kuka yana damΖe da hannunta
duk nisan Alkhalil hospital amma cikin kaΙan Ιin lokaci ya isa, ragaraga yay da motarsa saboda bai tsaya jiran an wani buΙe masa gate ba banka motar kawai yay kaman a film.
ko kashe motan baiba ya fito ya Ιauketa yay cikin asibitin da ita sai kiran sunanta yake ba ΖaΖΖautawa.

Post a Comment for "YAREEMA KHALEED CHAPTER 2"