TSINTACCIYA CHAPTER 2 BY NIMCY LUV
TSINTACCIYA CHAPTER 2 BY NIMCY LUV
Www.bankinhausanovels.com.ng
Tsundum” sautin Amon faΙawarsa cikin kogin ya bada, kafin kuma wasu manyan Ζwayaye su fara firfitowa alamar wanda ya shiga cikin ruwan yana fidda numfashi.
Malam ne ya sauke Ajjiyar zuciya tsoro duk ya cika masa zuciya, Musamman like Md Adnan did! Yay Wani good jum before he fall in to the river.
Cikin damuwa Malam ya kalli Drive yace “Yadai iya ruwan sosai ko? Nasan Adnanu gwamma shi da Ιan uwansa, bana son rasa rai biyu a lokaci guda, Akeela nada matuΖar muhimmaci a rayuwata haka Adnanu”
Shiru Driver yay domin like serious bai san komai ba amma dai yasan Adnan na yawan shiga wani ruwa.
Isiya ne yace “Uhm yadai iya ruwan ko?” Kallonsu driver yay kafin yace.
“Not sure! Amma Ζaramin Mai gida yana shiga swwiming pool sosai yana son wasan ruwa, ta takalmin taya, amma dai ruwa kamar wannan bana da tabbacin yana shigarsa”
Malam ya kalli ruwan yace.
“Allah ka taimaka ni, ka duba lamarin wannan yaran”
Juyawa Driver yay yace “bari na kira taimakon kwanakwana incase”
Wajan motar ya nufa ya Ιauki Wayarsa tare da fara shiga goggle yana duba yadda zai samu impormation na ma’aikatan mafi kusa da garin.
Md Adnan wani numfashi yaja mai wahala yana jin yadda numfashin nasa ke wata fisga kamar zai bari Ζirjinsa.
A hankali kuma ya Ιaga hannunsa zuwa sama kafin ya ware legs Ιinsa, idanunsa dake a rufe ya buΙe yana kumbura bakinsa tare da fidda numfashi.
Girman ruwan da yadda yaga ruwa yay bala’in firgitar sa.
Cikin sauri kuma yay baya da hannunsu yana ware Ζafa tare da fara nutsu cikin ruwan yana ninΖaya, ya Ιauki good 10minutes yana duban Akeela amma babu ita, yana ΖoΖarin juyawa idanunsa ya sauka akan ta tana jin wani reshe na baΖin ruwan daya riΖe mata riΖa.
Hijab Ιin jikinta tuni ya zame yay gaba, gudun ya Ζara yana cimma ta yana gab da zuwa inda take wata igiyar ruwa ta riΖesa cikin kuma rashin Sa’a Wani irin ruwa mai yawan gaske ya tawo cure guda.
Wani kalan ware idanu Md Adnan yay kafin yay wani yunΖuri na guduwa ruwan yay gaba dashi ji kake “Shuuuuuu” sautin gudan ruwan ya bayar.
Dawo Driven yay yana faΙin “na kira, in sha Allah dukkan su noting will happen to them” Cikin damuwa Malam yace “Amma ko motsi babu, ji yadda ruwa ke gudu tsoro ya kamani sosai” “aifa da tsoro mutane har biyu ga wannan bawan Allan da gani bai saba da wahala ba” cewar Sunusi yana mai Ζara leΖawa cikin kogin.
A can cikin motar Md Adnan Wayarsa ce take ta ringing kira na wajan uku kenan amma babu respond! A hankali motar da fara shigewa wani matashi ya fara knocking Ζofar motar hannunsa riΖe da wayarsa yana Ζara danna number Md Adnan yana mamakin abinda ya tsayar da shi har yanzu bai Ζarasu ba gashi lokaci na tafiya.
Daga cikin motar wani mutum ne mai kimanin shekaru 32 a duniya, yana zaune a back seat idanunsa maΖale da wani farin glass na haΙaΙΙun goyon nan.
Sanye yake da wata fitinanniyar Double breasted suit dark Maroon. Gashin kan nan nashi yay kwance har wuya daga gaba ya kwanto, sai Ζyalli yake yasha Ginger Geminal Oil hair.
Kakkauran laΙΙansa pink irin yirr Ιin nan lokacin zuwa lokacin yana taune su like his punishing kansa, fari ne tass irin farin nan da kai tsaye ba zaka iya tantance na wani Ζasa ko kuma jinsi ba, yana da kyau sosai looking soo damn sexcy and hot!
Irin manyan mutanan ne masu tashe da zamani irin definition of classic masu fama da mahaukacin kuΙi na halak.
Idanunsa ya janye daga kan haΙaΙΙiyar Ζaramar Apple system Ιinsa yana maida idanunsa Submariner Rolex ganin lokacin yaja ya Ιan saki siririn tsaki.
Deep down kuma zuciyarsa na wani irin bugawa da Ζarfi, like something bad gonna happen to him.
Irin mutanan ne da wahala ka fahimci sauyin fuskarsa, farin ciki da damuwa baya sanyawa kaga sauyi a saman fuskarsa.
Yana da kamilalliyar fuska mai cike da ilhama da kuma tarin nutsuwa abu guda ke sauya masa tunani yaji ana masa ihu a saman kansa, ko kuma yaga anci zarafin wani Ιan Adam.
Zame system Ιin yay tare da ajjiye ta a gefensa, cikin nutsuwa ya fara juyawa laΙΙansa yana motsawa a hankali.
A taushashe sautin fitar amon muryarsa ke tashi yana faΙin.
_“Asstagafirullah, Walahamdulillah, Wallahu Akbar”_ shine Amon kalaman dake fita a bakinsa.
A karo na wajan huΙu P.a dake tsaye daga baΖin Ζofar ya Ζara Knocking Ζofar, taΙe baki yay kafin ya Ιaga hannunsa tare da danna glass Ιin motar yay Ζasa.
P.a ne ya kalli mutumin cikin motar yace.
“5times ina kiran number Md amma no answer”
A karo na farko bayan sauke glass motar Dr. ABDUL-HAKEEM BUKAR BELLO ya Ιaga idanunsa tare da kallon P.a idanunsa kawai ya juya da sauri P.a yace.
“Ok lemme try it”
Ya faΙa yana Ζara danna number Md Adnan, kafin kuma gently ya miΖa hannunsa ya buΙe murfin motar, kamar bai so haka Dr A.b ya fito da Ζafarsa kafin kuma ya fito daga motar baki.
Lumshe idanunsa yay saboda iskar Ζasa da Ζamshin sabbin shukokin da akai da suke dukan hancinsa.
Yana da tsayi da faΙi jikinsa a murΙe yake ga wani faΙin Ζirji da yake dashi _(Physique chest)_ bayyanar Ζwayar idanunsa a yanzu ya tabbatar cewa shi Ιin _(Half-caste)_ ruwa biyu kenan.
Zare jacket Ιin yay ya saΖala a hannunsa yana mai sassauta necktie Ιin wuyansa.
“Sir har yanzu ga, gashi mun tara mutane sun taro mu kawai suke jira”
TaΙe baki yay walking slowly ya nufi wani ma dai-dai cin waje da aka gyara yay ta tass ga kujerar da aka sanya masa.
Maida wayar P.a yay zuwa aljihunsa yana mai mamakin abinda ya hana Md Adnan Ιaga wayar da kuma mamakin rashin Ζarasuwar sa is anything okay Babu damuwa ai rashin sanin dalilin shine damuwar.
Waje Dr A.b ya samu wanda wasu jama’ar suke kiransa da AKEEM ya zauna yana mai sassauta haΙewar fuskarsa saboda ganin duk manya ne a wajan wanda shekarunsu, suka ja ainun.
Cikin mutunci ya buΙe bakinsa a nutsu yace “Assalamu alaikum warahamatullah”
Gaba Ιaya mutanan suka amsa masa kafin yay Shiru yin shirun nasa ne kuma yasa P.a dake gefensa a tsaye yace.
Al’amarin ya girmi tunanin su Malam tashin hankali sosai ya bayyana akan fuskarsa yasan yadda Ζaninsa Bukar Bello ke bala’in son yaran nasa fiye da komai na rayuwarsa, yanayin komai saboda dasu ya hakan salwantar da nasa farin cikin just to see them happy, yaya zai kasance idan wani abu ya faru da Md Adnan? Wannan dalilin yasa baya barin su ko’ina sai companies Ιinsu da gida ko kuma Ζasar waje, he cares about his children yana mutuwan son su, ko zazzaΙin su baya jurewa musamman Mai sunan kawonsu.
Driven Md Adnan ne yace “Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un yanzu mene zance da Babban mai gida eh? Dan Allah? Yau warning Ιina akan na kula da driving Ιin Md Adnan ya kula dashi amma gashi shine ma yace ya shiga ruwan Ζilan dai yama kashe sa idan yaji labarin haka, domin yasan baΖar zuciyarsa.
Malam ne yace “Ubangijin sammai da Ζassai ya kawo mana Ιauki, Wannan wanne irin tashin hankali ne eh?”
Ya faΙa hawaye na zubu masa.
Kafin kace wani abu tuni mutane sun taro wajan yara da manya, a dai-dai lokacin ne kuma motar kwanakwana ta Ζarasu suna zuwa suka fara aikin su nan da nan suka shiga cikin ruwan, sama da mintuna talatin babu Md Adnan babu Akeela.
Tuni Driver ya fara kuka yana faΙin “shikenan wallahi na shiga uku wajan Babban mai gida, eh ina laifin Ζ΄ar kazar da nake ci na kwana katifa mai taushi ha banΙaki kamar ma kwanci, suttura kala-kala, eh? Duk banga haka ba ga Ιan ilimi dana samu na kan iya jin turanci ko yaya ne amma yanzu na tura masu Ιa cikin ruwa i can’t forgive myself if anything happens to Ζaramin Mai gida”
Wayarsa dake Ζara ya duba ganin sunan Alhaji yasa ya Ιaga jiki na rawa yace.
“YallaΙai” gyara zama Alhaji Bukar Bello yay saman kujera hannunsa Ιauke da Mug yana shan coffee, yana sanye cikin Arabian Jallabiya mai taushi da laushi a Ζalla zai kai shekaru 63 amma jikinsa sam bai nuna ba, kyawunsa na samartaka na nan.
Cikin Ιan sakin fuska yace “Bala” da sauri Driven yace “Na’am Yay.. YallaΙai” ya Ζare maganar muryarsa na rawa, gaban Abbu ne ya faΙi haka kawai yaji zuciyarsa na tsinkewa cikin Ζasa da murya yace.
“Bala where is my friends?” Shiru Bala driver yay yana zare idanu jin haka yasa Abbu miΖewa tsaye tare da goya hannunsa a baya a kaushashe Muryar nan babu wasa yace “Bala yarana” jin haka yasa Bala fashewa da kuka yace.
“Tsautsayi da kauΙin harshe, Allah na tuba ka yafan…,” Da sauri Abbu ya katse sa da faΙin “heeyyy Bala this is the last time da zan tambaye ke where is my friends? Ina cute two kids Ιina? Suna ina Eh Bala?”
HaΙiye kukan Bala yay kafin yace.
“YallaΙai Ζaramin Mai gida ne ya shiga ruwa kuma…” Gaba Ιaya ya faΙa masa abinda ke faruwa. Tun kafin ya gama jikin Abbu ya hau rawa idanunsa suka KaΙa ganin yana ΖoΖarin faΙuwa yasa da sauri matarsa mai suna Hajiya Ayusher suna ce mata Ummi tayi saurin miΖewa yana ganin ta ya faΙa jikinta ya rungome ta sosai jikinsa na wani irin rawa bakinsa na Ιari yace “My Adnan My Friends ya rana Ayushertu” ya faΙa yana Ζara matseta a jikinsa.
Jikin Bala Driver na rawa hannunsa wanda yake riΖe da wayar ya riΖe sosai yana faΙin “kai,kai! Ka tsaya mana wallahi yallaΙai bani da laifi idan ka kuran ina zan dinga cin shinkafa? Ina zan dinga cin naman nan naku mai daΙi da romo? Innalillahi wayyooo Ni Bala na shige su”
Shiru yaji babu maganar Abbu sai Ummi dake faΙin “Subuhanallah, Abbu Meke faruwa da yaran namu? Didi! Didi! Mami” ta shiga kiran sunan mutane.
Da sauri Bala ya koma wajan kogin har yanzu babu wani labari, Ιaya daga cikin ma’aikatan ne ya fito jikinsa duk ya jiΖe da ruwa.
Da sauri Malam yau wajansa yana faΙin “Yaya! Wa aka fara cirowa” girgiza ma’aikacin yay yana sharce ruwan fuskarsa yace “till now babu wanda muka gani, ruwa ne yake da ambaliya daga Ζasa, Amma we’re still searching in sha Allah za’a same su”
Shiru kawai Malam yay tare da neman waje ya zauna yana ta sauke ajjiyar zuciya.
A hankali p.a Ιin ya kalli mutanan wajan yace “Kamar yadda kuka sani, kai ya waye lokaci yazo wanda ba sai munce dole sai gwamnati ta taimaka mana Sannan za muyi wani abun ba, ko zamu jira gwamnati at least we have to…” Gyaran Murya Akeem yay da sauri P.a yace “Yes sir” kallonsu yay yace “kuyi hqr bakina yana juye zuwa wani harshe daban, yana da kyau mu fahimci cewa idan muka ce sai mun jira gwamnati Tabbas zamu mutu babu mallaki komai na rayuwa ba, idan nace komai ina nufin, Ilimi both buko da Arabic, Ζ΄an ci, Ζ΄anci na nufin ka samawa kanka abinda babu wanda zai wulaΖanta ka, babu wanda zai kanka yace dan Meye ne kai Wannan? Ka zama komai kai updating kanka daga old version zuwa latest version something new haka” shiru yay yana kallon yadda Akeem ya yatsuna fuska kafin ya Ιura da faΙin “mun samu saΖon ku daga office Ιin mu dake AKEEM BETTER FARMING INSTITUDE A.B.I na samu sanarwar daga wajan H.o.d Ni kuma na faΙawa Md Adnan, Md ya faΙawa C.E.O na wannan makaranta zance maku ne ko ma’aikata? Bama duba messages Ιin da bana e-mail bane, amma muhimmacin garin da kuma albarkatun noma da muke dashi a wannan garin me albarka Sir Akeem kuma Dr Abdul-hakeem Bukar Bello C.e.o of Akeem better farming institute yace a shirya tafiya kafin yace fara gabatar da aikinsa da Za’ai a channel Ιin M.hausa dake GOtv and DStv yanzu muna son Ιaya daga cikin ku ya faΙa mana matsalar ku”
Wani babban kuma mai Ιan shekaru ya miΖe bayan yay godiya ne ya Ιura da faΙin.
“A kullum muna fuskantar barazana daga wajan manyan mutane wanda suka tsoratar damu da faΙin sunayen su”
Akeem da idanunsa ke Ζasa yana zuciyarsa na tsalle kamar zata faso Ζirjinsa ta fito saboda faΙuwar gaba ya Ιaga idanunsa ya kalli mutumin kamar bazai magana ba sai kuma yace “Uhm” yana faΙin hakan yay shiru da sauri kuma P.a ya miΖa masa gorar ganin yana shafa Ζirjinsa cikin Ζasa da murya cike da tsoro mutumin yace.
“Sunce mu bar masu gonakin mu akan kuΙi dubu Ιari biyar biyar ga dukkan mutumin daya sanya hannunsa a kan takardar, za suyi ma’aikata, da farko Bamu san wacce kalar ma’aikata bace, yaran mu masu tashi sune abin tsoro, mun yarda da noma, kuma itace arziΖin mu da dukkan wanda yake Ζasar Nigeria, Noma toshan arziΖin mu kuma kwanciyar hankalinmu mu manoma, wasu nayiwa noma kallon wani abu nada ban amma da ace mutum zai san amfanin noma da kuma ribarta to hatta samarin da suke da kwalin jami’a tabbas zasu ajjiye dugun buri su tawo gona domin yin Noma, babu buΖatar kuΙi gonakin mu muke buΖata, Ζauyen dake gaban namu sun amince bisa shawara dana masu har Abin yake neman juyewa zuwa tashin hankali, shine yasa muke neman taimako daga gareka ka shiga wannan lamarin muna buΖatar gonakin mu” ya faΙa yana haΙe hannayensa waje guda, ganin hakan yasa gaba Ιaya mutanan wajan suka miΖe suna haΙa hannayensu waje guda.
Da sauri Akeem ya miΖe yana fidda numfashi domin baya Ζaunar wani babba ya duΖa masa.
Wata haΙaΙΙan jotter da pen P.a ya bawa Akeem cikin sauri ya fara rubutu mai cike da tsari daga Ζarshe ya rubuta.
_From Akeem better farming institute_
To
_marasa tsoran Allah masu son ci da gumin wasu_
Sign ~Abb hero~
Yana gama rubutawa ya miΖawa P.a idanunsa Ζasa dan bai so ake ganinsa kafin a hankali cikin fitar wata Amon murya irin golden voice Ιin nan yace.
“Ku Ιauka ku Alhalin Abdul-hakeem Bukar Bello ne, babu abinda zai samu lafiyar ku, Alhalin ku, duniyoyin ku” yana faΙin hakan ya juya walking slowly irin tafiyar nan mai Ιaukan hankali.
Cikin sauri kuma a ransa ya furta “Adnan” da sauri ya nufi mota ganin hakan yasa P.a yabi bayansa motar ya shiga kana yana da gudu hankalinsa gaba Ιaya yay kan Ιan uwansa yana mutuwar son ganin nasa, he Loves him yafi son komai zai faru ya same su tare.
Wayar Md Adnan ya kira amma babu answer hakan yasa Murya can Ζasa yace.
“Uhm p.a drive faster”
Gudu ya Ζara suna zuwa dai-dai wajan taron jama’a Bala driver na Ιaga kiran Akeem ganin sunan Blood yasa Bala ya shiga uku.
Bai tsaya jiran jin abinda Bala zai faΙa ba, da sauri p.a ya fito daga motar yana buΙewa Akeem murfin motar, kai tsaye idanun Akeem ya sauka akan Baffansu.
Da sauri Malam ya miΖe ganin Mai sunan kawonsu yace.
“Kaga abinda ya faru ko? Daga zuwan Adnanu ya haΙu da aljalinsa” da wani irin kallo Akeem yabi Malam yama kasa gane mene sauke faΙa.
Ka kaff Malam ya bawa Akeem labarin abinda ya faru, nan da nan fuskarsa tai jajirrr saboda tashin hankali amma ko kaΙan babu wani alamar tashin hankalin cikin Ζwayar idanunsa saboda shegen shanye abune dashi a rai.
Zame jikinsa yay daga wajan Malam kai tsaye wajan ruwan ya nufa Malam na faΙin “A’a Mai sunan kawo kada mu rasaka dan Allah ka tsaya..” kafin ya gama magana tuni Akeem ya faΙa cikin kogin nutsu ya fara cikin ruwan cike da Ζwarewa yake sarrafa ruwan tamkar dai wanda ya san kanshi babu jimawa idanunsa ya sauka akan wani Abu mai duhu, cikin sauri yay wajan yana zuwa yaga mace saΖale jikin reshe Ζarasawa yay wajanta yana mai Ιan Ζara ware idanunsa ganin babu Md Adnan babu Labarinsa wani iri tsoro ya kamasa cikin damuwar ya nufi wajan Yarinyar yana zuwa yay wani irin…..

Post a Comment for "TSINTACCIYA CHAPTER 2 BY NIMCY LUV"