SHU'UMIN NAMIJI CHAPTER 3 BY FATYMA SARDAUNA

SHU’UMIN NAMIJI CHAPTER 3 BY FATYMA SARDAUNA

                   Www.bankinhausanovels.com.ng 

Wani irin kallo mai ta da tsikar jiki Zaid yayi mawa Zahrah, still fuskarsa É—auke da wannan sheÉ—anin murmushinnasa, sadda kanta Æ™asa tayi haÉ—i da soma wasa da yatsun hanunta,, Sunanta yaÆ™ira da wata irin murya mai kwantar da zuciya, bata iya amsa masa ba saima É—ago kanta da tayi ta kallesa, wani irin baÆ™on yanayi ta tsinci kanta aciki mai wuyar fassaruwa, a hankali ya lumshe kyawawan idanunsa masu kalar bacci haÉ—e da buÉ—esu a lokaci guda,, “Zantafi !!” yafaÉ—a daidai lokacin dayake É—aura sit belt a jikinsa, kasa ce dashi komai tayi saima wani iri taji dayace zaitafi ita a sonta bataÆ™i su tabbata a haka ba, domin ganinsa kaÉ—ai yakansa taji wani irin nishaÉ—i a cikin zuciyarta,, wata Æ™atuwar leda mai É—auke da tambarin wani makeken mall yamiÆ™o mata, sadda kanta Æ™asa tayi haÉ—e da girgiza kanta, alaman bazata karÉ“a ba,, É—an É“ata fuska Zaid yayi haÉ—e da cewa ” idan baki karÉ“a ba bazanji daÉ—i ba, kuma kinsan cewa bakyau maida hanun kyauta baya ” wani irin sanyi taji a cikin ranta tabbas ko

bakomai tasamu mai kulawa da rayuwarta, cike da girmamawa ta karÉ“i ledar, haÉ—e dayi masa godia,, murmushi kawai yayi mata haÉ—e dayi mata nuni da tashiga gida,, ba musu tajuya cikin takunta mai É—auke da nutsuwa tashige cikin gidan,, tana shigewa cikin gida Zaid ya É—aura hanunsa akan mararsa dayakeji tayi masa tauri kamar ansanya dutse, lumshe idanunsa yayi, haÉ—e da gangaro hanunnsa zuwa kan joy stick É—insa cikin wata irin murya yace “idan kika kama sugar baby baki mata kaca kaca ba bazan yafe miki ba, because ta wahalarni da yawa, tasa inata abubuwan daba halina ba, wato Æ™asÆ™antar dakai dakuma yawan magana ” wani munafukin murmushi yayi haÉ—e dayi mawa motar tasa key, kaitsaye guest house É—insa yanufa, domin kuwa a yanda yakeji yau bazai iya kwana bai yi sex ba, dole yasamu wata yayi mata cin kaca, saboda yakai Æ™ololuwa wajen sha’awa ga wannan Æ´ar iskan Zahrah’n takunna sa, domin ganinta ma kaÉ—ai tayar masa da hankali yake…..+

Yauma dai wata sabuwar karuwar yasamu mai suna Salima, tun da Salima ta sanya idanun ta akan Zaid soyayyarsa tatafi da ita, Salima yarinya ce Æ™arama don bazata wuce 21 year ba, sosai ta liÆ™emawa Zaid, burinta a duniya shine Zaid yasota, amma kwata kwata Zaid bai damu da lamuranta ba, amma duk da haka bata fasa bibiyar sa ba,, Zaid kuwa fuskanta da yayi cewa Salima bata taÉ“a iskanci ba, yasanyashi fara sauraranta haÉ—e da É—ana mata tarkon shu’umancinsa, yaci alwashi cewa sai ya tarwatsa budurcin Salima,,, itama dayake soyayya tarufe mata ido, yasanya tayi saurin amincewa dashi,, zaune suke a tsakiyar tangamemen falonnasa dagashi sai dogon wandon jeans, yayinda Salima ke kwance a jikinsa, daga ita sai wata baÆ™ar doguwar riga marar nauyi, gaba É—aya Salima tasusuce game da soyayyar Zaid, a yanda takejinsa acikin zuciyarta zata iya mallaka masa komai nata a duniya,, a hankali yasanya hanunsa cikin kanta, wanda yasha kitson Æ™ari da akayishi da gashin doki,, wato attachment,, wani irin kallo yajefi Salima dashi, take ta langwaÉ“e kai, haÉ—e da matso da fuskarta dai dai da tasa,, bakinsu take Æ™oÆ™arin haÉ—ewa waje É—aya, saurin kauda kansa gefe yayi haÉ—e da jawota jikinsa, lafewa tayi a cikin jikinsa haÉ—e dayin Æ™asa da kanta, bakinta ta É—aura a dai dai kan nipple É—insa, a hankali ta soma tsotson nipple É—in nasa, saurin lumshe idanu Zaid yayi domin kuwa sosai yakejin wani iri acikin jikinsa,, kwalbar giyan dake gefensa ya É—auka haÉ—e da kafawa abakinsa, sosai ya tuttula wa cikinsa giya,, domin yafijin daÉ—in sex idan a buge yake, hannayensa yasa ya zame rigan dake jikin Salima,, take surarta ya bayyana,, sake waro idanunsa yayi, domin kuwa gaba É—aya Salima ta rikiÉ—e takoma masa Zahrah sak,, hmm giya tafara aiki,, wani irin shu’umin murmushi Zaid yayi haÉ—e da lasan laɓɓansa, duka hannayensa ya buÉ—e alamar ta taho garesa, cike da É—oki Salima ta faÉ—a jikin Zaid, haÉ—e da É—aura hanunta kan joy stick É—insa tasoma murzawa a hankali, abunku da tashen balaga itama dama tajima tana buÆ™atar wanda zai jagwalgwalata,to yanzu gashi tasamu baban Æ´an iska, gaba É—aya hannayensa ya É—aura a kan breast É—inta, bayan yacire mata duk wani kaya dake jikinta, balaifi tanada big breast, duk da cewa breast É—inta bai kasance yanda yakeso ba, bakinsa ya É—aura akan wuyanta yashiga bata wani irin kiss mai ta da hankali, still kuma hannayensa nakan breast É—inta, yana murzasu a hankali,, tuni Salima ta shiÉ—e tafice a hayyacinta, domin kuwa salon Zaid na daban ne, É—a gata Zaid yayi caÉ—ak, haÉ—e da nufar bedroom É—insa da’ita, domin kuwa tuni tanarke, haÉ—i da sallama masa kanta,, gaba É—aya Zaid yafice a hayyacinsa domin kuwa Surar Zahrah kawai yake hangowa a jikin Salima, cikin rawar jiki yafar mawa Salima, da Æ™arfin gaske Zaid ya ratsa hanyar Salima ya wuce,, duk irin ihun da Salima keyi Zaid bayako jinta, Zahrah kawai yake hangowa, a maimakon Salima,, sosai Zaid ya gurji Salima son ransa har saida yaji mata ciwo, tun Salima na ihu har muryarta tadaina fita, sam batai zaton haka zafin sex yake ba, a tunaninta daÉ—i kawai a keji,,, saida yasamu nutsuwa kafun ya sauÆ™a daga kanta, kai tsaye toilet yashige, yasakar mawa kansa shower, yajima tsaye ruwa na dukansa, daga bisani yayi wankan tsarki, yafito daga cikin toilet É—in,, sanye yake da rigan wanka hanunsa riÆ™e da É—an Æ™aramin towel yana goge kansa,, kallon inda Salima ke kwance shame shame tamkar gawa yayi, wani munafukin murmushi yasakar mata haÉ—e da kashe mata ido É—aya, “Æ´an matana !” yafaÉ—a da muryarsa ta yaudara,, da Æ™yar Salima ta’iya É—ago idanunta dasuka kumbura saboda kuka ta kalleshi,, murmushi yasake yi mata haÉ—e da nufar inda mirror É—insa yake,, mai ya shafa a jikinsa sama sama, wata maroon jallabiya, ya zura ajikinsa, haÉ—e da feshe jikinsa da turarensa mai daÉ—in Æ™amshi,, kan gadon da Salima ke kwance yanufa, kwanciya yayi a É—an nesa da’ita haÉ—e da juya mata baya, sakayau yakejinsa, tamkar an sauÆ™e masa babban nauyin dake kansa, dan haka mintuna Æ™alilan bacci yayi awon gaba dashi,, da kyar Salima ta’iya tashi ta shiga bathroom, ruwan zafi ta tara a cikin bath tub É—in wanka, tashiga ta zauna, saida tayi kuka tsabar azaba, da kyar dai tasamu ta’iya gasa kanta,, kuka kam tayishi badon komai ba kuwa saidon azaba’n da tasha a wajen *SHU’UMIN NAMIJI,ZAID* kwanciya tayi itama a gefensa, take baccin wahala yayi gaba da’ita……..

*ZAHRAH* kuwa a daren ranan nan sam bacci Æ™aurace mawa idanunta yayi, wata irin soyayyar Zaid mai Æ™arfine yake huda zuciyarta, sam takasa manta irin kallon da Zaid keyi mata, ga murmushinsa, daya tsaya mata a zuciya, haÆ™iÆ™a Zaid yacika *SHU’UMIN NA MIJI* domin kuwa ya shammaceta ya É—auke mata zuciya batare da ta ankaraba,, har kusan Æ™arfe 2 na dare kafun Zahrah tasamu bacci ya É—auketa,, washe gari kuwa da dassafe ta shirya kanta cikin riga da sket na a tamfa, balaifi kuma ta É—anyi kyau cikin shigarta ta,, Æ™arfe 7 dai dai ta nufi makaranta, domin kuwa yau suna da lecture 7:30, sa’anta É—aya yanzu Inna bata hanata zuwa makaranta akan lokaci, saboda haka yanzu bata latti……Zaid kuwa ba shine ya farka daga bacci ba, sai wajen 8:30 am, abun haushi da takaicin ko sallan asuba baiyi ba, bathroom yashiga yasakeyin wanka, haÉ—e da É—auro alwala, sallaya ya shunfuÉ—a haÉ—i da soma kabbara sallah, kokunya bayaji domin kuwa rana tafito faÉ—e faÉ—e, amma wai sai a lokacin yake sallan asuba, Allah wadaran halinka Zaid, ai dama ibada da iskanci basa taÉ“a haÉ—uwa waje É—aya, babuma kamar zina, ya Allah kakaremu daga sharri da aikata zina, ameen….+

Tsab yagama shirya kansa cikin wasu haÉ—aÉ—É—un riga da wando Æ´an kanti, maroon colour, sosai kayan suka amshi jikinsa, kasantuwarsa mai farar fata, wandon irin pencil É—innan ne yayinda rigar takasance mai aninaye a gabanta, sannan tana da guntun hanu iyaka guiwa, facing cap maroon colour yasanya a kansa, ta ke kyau da kwarjininsa suka sake bayyana, haÆ™iÆ™a Zaid ya haÉ—u tako wani fanni, matashine maiji da gaye gakuma kuÉ—i da suka É—aure masa gindi, feshe jikinsa da turarukansa masu Æ™amshi yayi, haÉ—e da É—aukar wayarsa ya zura cikin aljihun wandon sa, kallonsa yakai kan Salima da take ta sharan bacci, wani munafukin murmushi yayi haÉ—e da buÉ—e wata Æ´ar Æ™aramar drower yaciro rafan kuÉ—i Æ´an dubu dubu É—auri É—aya, rufe drower’n yayi haÉ—e da sa mata key,,, wurgi da kuÉ—in hanunsa yayi zuwa jikin Salima, haÉ—e da sakai yafice daga cikin É—akin, bakinsa É—auke da fito,, a ransa kuwa cewa yake “banzar yarinya ko daÉ—i ma bata da shi, mcheeeww nidai naja mawa kaina, a kwashe kwashena naje nasamu dusar mata !, amma bakomai zan fanshe ajikin kine sugar baby, wallahi duk randa na kamaki saina miki raga raga !!” kaitsaye wajen motarsa Æ™irar BUGGATI yanufa, yana shiga cikin motar yayi mata key, tuni mai gadi ya wangale masa tankamemen gate É—in gidan, shikuwa bawani É“ata lokaci ya cilla hancin motarsa waje…. Kaitsaye gidansu ya nufa, domin tunjiya Dadynsa keta Æ™iransa akan yazo yanason ganinsa,, tafe yake acikin mota amma earpiece ne saÆ™ale a kunnensa yanashan waÆ™a, bayan kiÉ—an dake tashi acikin motar tasa, gudu yake tsulawa baruwansa da wanda ke bayansa ko gabansa, a haka har ya’iso cikin gidan nasu, yanafita acikin motarsa yanufi É“angaren mom É—insa,, zaune take akan kujera, tasha ado cikin shiga ta alfarma, yayinda wata yarinya ke duÆ™e a Æ™asanta tana aikin yimata tausa aÆ™afafunta, daga kaganta kaga zallan hutu da jindaÉ—i, domin kuwa zoben hanunta kaÉ—ai ya’isa yasai maka babban gida mai kyau awani garin,, tana ganinsa tasaki murmushi haÉ—e da kafesa da’ido, bakomai yasa tayin hakanba, face Æ™oÆ™arin gano maike damunsa, dan taga fuskar tasa a É—aure tamau,, “barka da hutawa Mom” Zaid yafaÉ—a dai dai lokacin daya zauna kan É—aya daga cikin kujerun falon, Mom bata amsa masa ba saima kallonsa da taci gaba dayi, a hankali Hajara ta É—ago idanunta ta saci kallon Zaid,

“Zanci ubanki idan baki daina kallo naba shegiya munafuka mai baÆ™ar fuska !!” Zaid yafaÉ—a cikin hargowa, tuni Hajara ta ruÉ—e Æ™afofinta sun soma rawa, domin tabbas tasan yakamata tana kallonsa ne, itakam yau tashiga uku, taÆ™irawa kanta ruwa,, “ke Hajara tashi ki wuce ciki, anjima kya dawo ki ci gaba da matsamin Æ™afan” Mom tafaÉ—a, sumi sumi Hajara ta tashi daga duÆ™en da take hartana jin tuntuÉ“e tsabar sauri tabar falon,,

“Wai Zaid maiyasa kake hakane ? dudduniya babu yarinyar daka tsana kamar Hajara, waima ni ba wannan ba, kokasan cewa ina da labarin duk irin abubuwan da kake aikata wa, sai yaushe zaka girmane Zaid ? ni bance kada kayi abunda kake so ba, amma kadaina bin mata dan Allah Zaid, wannan bahalin mutanen kirki bane !” Mom tafaÉ—a cikin rarrashi,, ko gizau Zaid baiyiba balle ya amsawa Mom,, bata damu ba domin dama tasan zaiyi wuya ya amsa mata É—in,, bata sake ce dashi komaiba, saima tashi tayi tabar masa falon, domin bazata iya da wannan baÆ™in rannasa ba, ace mutum shi komai kayi masa bazaka burgesa ba, shegen baÆ™in hali da gadara, tamkar wani basarake,,, Mom na tafiya, wayar Zaid tasoma Æ™ara alamar shigowar Æ™ira, bai É—auki wayar ba saima tashi da yayi yafice a falon, kai tsaye babban falon Dady É—insa ya nufa…. Maganar dai É—aya ce, shine yafito da matar aure,, “to” kawai Zaid yacemawa Dady’nnasa, sun É—an taÉ“a hira akan harkan kasuwancinsu, kafun daga bisani Zaid yayi mawa Dady’nnasa sallama yatafi…….1

gaba É—aya yau Husnah takasa gane kan Zahrah domin kuwa, duk bayan minti kaÉ—an sai Zahrah ta saki murmushi ita É—aya… Yanzuma zaune suke akan wata kujera da akayita da suminti, irin nazaman É—aliban cikin University,, gyara zama Husnah tayi haÉ—e da maida hankalinta ga Zahrah… “SOYAYYA !!” Husnah tafaÉ—a,tana mai tsare Zahrah da idanu,, murmushi Zahrah takumayi haÉ—e da kamo hannayen Husnah cikin É—an yanayin damuwa tace “bansan yanda a keyinta ba, impact ma bansan ya’ake gane ankamu da’ita ba, amma tabbas inaga nafaÉ—a a soyayya Æ™awata, domin kuwa dare da rana koda yaushe tunaninsa baya barin zuciyata, da gaske inasonsa Husnah ? ” Zahrah ta tambaya lokacin da Æ™walla suka cika idanunta,, murmushi mai sauti Husnah tayi haÉ—e da cewa ” Lallai ko wanene shi yacika JARUMI acikin JARUMAI da har ya’iya sace zuciyar kyakkyawar Æ™awata, tabbas ko tantama babu Zahrah kinkamu da son sa, wanene shi ? a’ina yake ?”

“har yau bansan wanene shiba, Husnah, bansan koshi É—in waye bane, amma tabbas nasan cewa yafi Æ™arfin ajina, amma yazanyi tunda shiya koyamini sonsa, bantaÉ“a soyayya ba, a kansa nafara shiyasa nake jin sonsa fiye da komai a gareni ” Zahrah ta Æ™are maganar lokacin da hawaye suka wanke mata fuska, ” Kuka banakibane lover girl, nidai gaskia yakamata kinunamin jarumi’n nan domin nabasa babbar kyauta…. ” ÆŠan murmushi kawai Zahrah tayi batare da tasake cewa komaiba, sosai Husnah tabata shawara dakuma Æ™arin haske akan soyayya,, koda aka tashi a makaranta, cike da tarin tunanin Zaid Zahrah ta dawo gida, a zuciyarta kuwa cewa take “Inama da zai dawo yau tasake ganinsa, har abada bazata gajiya da ganinsa ba……”

“Hahahahaaahha gaskia SHU’UMI baka da kyau, wato dai kayi rantsuwa cewa saika lalata musu Æ´a ko, hmm banga laifinka ba, domin kuwa da fari nima na kwaÉ—aitu da babyn kuma wallahi har gobe ina tsananin sha’awarta, amma tunda kamin shigar sauri ba damuwa, idan kaci ka rage naci sauran koba haka ba guys ” Bash yafaÉ—a yana dariya,, wani irin abune ya tokare maÆ™oshin Zaid, bawai don wani abu ba, saidon kalaman da Bash ke faÉ—a, wai idan yaci ya rage yabasa ya Æ™arasa, lallaikam, ai dudduniya babu wanda zaici Zahrah bayanshi,,,

Kallonsa Bash yakumayi haÉ—e da É—age gira cikin shaÆ™iyanci yace “SHU’UMI yadai kodai ka kamune ?” wata uwar harara Zaid ya wurga mawa Bash cike da miskilanci yace “Banshirya faÉ—awa soyayya yanzuba, babuma so a tsarina, sai dai ina matuÆ™ar sha’awarta fiye da komai aduniya, soon kuma komai zai dai dai ta “

gaba É—aya abokan Zaid suka kwashe da dariyan mugunta, domin sarai sunsan waye Zaid idan yace saiyayi abu babu makawa sai yayi, haka kuma duk macen daya É—ana mawa tarko, to tabbas saita faÉ—a,,, haka dai sukaita zuba iskancinsu……

Jabeer ne tsaye a Æ™ofar gidan su Zahrah, yayi kyau cikin shigarsa ta kamala, wato jamfa da wando, haÆ™iÆ™a Jabeer ma kyakkyawane kuma shima yana da burgewa, saidai baza a taÉ“a haÉ—a shi da Zaid ba, because Zaid na dabanne,,, Baffa ne ya taho buja buja zaishiga gida, dawowarsa kenan daga kasuwa,, harÆ™asa Jabeer ya tsugunna yagaida Baffa, washe da baki Baffa ya amsa gaisuwar,, cike da jinkunya Jabeer yace “am Baba dama…dama nazo wajen Zahrah ne “

“To..to…to yaro sannunka da zuwa, ince dai tace tana fitawo ?” Baffa ya tambaya washe da baki,, “A’a” Jabeer yafaÉ—a yana sosa Æ™eya,, buzur Baffa ya faÉ—a cikin gida, tundaga zaure ya soma kwaÉ—a mawa Zahrah Æ™ira…. Zahrah ! Zahrah !! Baffa yaketa faÉ—a harya shigo cikin gidan, Zahrah dake É—akinta tafito tana amsa Æ™iran da Baffa keyi ma ta,, “ke wace irin shashasha ce wai Zahrah ? yazakibar baÆ™o yanata jiranki a waje, to wallahi maza kiwuce kije kisa mesa,tunkan yayi zuciya yatafi, domin su masu kuÉ—i taurin ran tsiya garesu, sam basa son jira….” cikin É—oki Zahrah takoma É—aki haÉ—e da É—auko hijab É—inta, Zahrah bata tsayananba hadda feshe jikinta da É—aya É—ayan turarenta, lol,, wani irin daÉ—i takeji a cikin zuciyarta, kenan shima yadamu da’ita kamar yadda ta damu da shi, tabbas yau zata faÉ—a masa kalaman soyayya masu ra tsa zuciya,,

Wani irin faÉ—uwar gaba taji, alokacin da’idanunta suka sauÆ™a kan Jabeer, murmushi Jabeer yayi mata haÉ—e da soma takowa gareta,, itama murnushin tayi masa amma na dole, ko kaÉ—an batajin sonsa a cikin zuciyarta, haka bakuma tajin Æ™insa, sai dai kuma bashi taso ganiba, Zaid É—inta taso ace ta gani,,

“Amincin Allah yatabbata agareki, yake ma’abociyar kyawun zuciya da ta sura !!” Jabeer yafaÉ—a dai dai sanda yaÆ™araso gareta,, sunkuyar da kanta Æ™asa tayi haÉ—e da soma wasa da yatsun hanunta, cikin murya Æ™asa Æ™asa tace dashi “Ina wuni ” lapia Æ™alou ” ya amsa mata yana mai kafeta da idanu…. a hankali ta É—ago idanunta ta saci kallon Jabeer wanda shima kallon nata yakeyi,, dai dai lokacin haÉ—aÉ—É—iyar mota Æ™irar BUGGATI taÆ™araso wajen, dai dai su motar taci wani irin mahaukacin burki,, wanda yasanya hankalinsu da wowa, kan motar,, take zuciyar Zahrah ta buga da sauri, domin kuwa ko tan tama batayi wannan motar Zaid ne…….A hankali Zaid yashiga sauÆ™e glass É—in motar tasa, fuskarsa a matuÆ™ar haÉ—e tamkar anyi masa mutuwa, wani irin mummunan faÉ—uwar gaba Zahrah taji alokacin da idanunta ya sarÆ™e da nashi, take idanunta sukayi rau rau da su, gyara tsayuwa Jabeer yayi haÉ—e da kallon Zaid yakuma dawo da kallonsa ga Zahrah wacce ta ke idanunta suka kawo Æ™walla,, *”FATIMA !! “* Jabeer yaÆ™ira sunanta cikin tattausan murya,, kasa amsa masa tayi domin gaba É—aya hankalinta naga Zaid,, cikin wani irin Æ™unan zuciya Zaid, ya yimawa motarsa key, haÉ—e da soma ja baya, da wani irin Æ™arfi yayi ribas É—in motar haÉ—e da tada Æ™ura a wajen da gudun gaske yafigi motar tasa, yafara tafiya, tuni yata da Æ™ura a wajen da ya tsaya,, wasu irin zafafan hawayene suka shiga gangarowa a kan fuskar Zahrah,, cike da tsananin mamaki Jabeer ke kallonta, *Zahrah* yasake Æ™iran sunanta a karo na biyu,, da gudu Zahrah ta juya ta shige cikin gida tana mai fashewa da kuka, Inna da Baffa suna zaune a tsakar gida sai ganin Zahrah sukayi ta faÉ—o musu tana kuka,,, cike da tsoro Baffa yanufi Æ™ofar gida, don ganin meke faruwa, amma ko da yafita baitarar da kowa ba, sai Æ™urar motar Jabeer da ya gani,, tsuka Baffa yaja haÉ—e da dawowa cikin gidan, yana cewa “Æ´ar banza wata Æ™ilan koransa tayi, wannan mai jar fuskar bansan yazanyi da’ita ba mcheeww !! “…. Zahrah kuwa tuni ta wuce É—akinta, kan Æ´ar yaloluwar katifarta, ta faÉ—a haÉ—e da sake kuka mai sauti, wani irin Æ™una da ciwo takeji a cikin zuciyarta, shikenan Zaid yatafi, yayi fushi da’ita, inama da tasan haka zata faru, wallahi da bata fita ba, Inasonka Zaid ! Inasonka !! dan Allah kadawo gareni !!!” taÆ™are maganar tanamai sake rushewa da kuka…….

Gudun bala’i Zaid ke shararawa a kan titi, gaba É—aya idanunsa sun rufe, wani irin É—aci yakeji acikin zuciyarsa, tun da yake a duniya baitaÉ“a jin abun daya keji a yauba, baisan meye sunan abun da yakeji ba, amma tabbas yasan koma menene to bashi da daÉ—i,, gani yake yi dudduniya babu wanda aka tozarta kamarsa,, Æ´an mata buhu buhu ke kawo kansu garesa, amma wai yau shike É—aukan Æ™afansa yaje gun wata banza, bayan haka kuma ya taradda ita tsaye da wani suna soyayya,, da Æ™arfi ya bugi steering motarsa haÉ—e da fidda iska a cikin bakinsa,, take idanunsa suka kaÉ—a sukai ja tamkar anzuba musu barkono, sam shi bai iya É“acin rai ba, domin idan ransa ya É“aci ba sauÆ™i,,,, faka motar tasa yayi abakin titi haÉ—e da da danna wani madanni dake jikin motar, take wata Æ´ar Æ™aramar drower ta bayyana haÉ—e da buÉ—e kanta, kwalaben tsadaddun wine ne guda huÉ—u jere a cikin drower’n, jikinsa na É“ari haka yaÉ—auki kwalbar wine É—aya, buÉ—ewa yayi haÉ—e da kaiwa bakinsa, tunda yafara sha bai tsagaita ba harsai da yasha wine É—in fiye da rabi,, sauÆ™e kwalbar wine É—in yayi daga bakinsa, haÉ—i da sauÆ™e ajiyar zuciya akai akai, kansa ya É—ora akan kujeran motar haÉ—i da lumshe idanunsa, ahankali yabuÉ—e bakinsa, yana mai shaÆ™an numfashi ta bakinnasa,, yau yafara yin danasani’n kawo kansa wajen Æ™asÆ™antacciyar baiwa, talaka jikar talaka, yau ne rana tafarko a rayuwarsa daya fara da nasanin furta mawa Zahrah kalmar so, wai ma menene so É—in ? ya yaudari kansa, da ya zubar mawa kansa Æ™ima da mutumci, tahanyar furta ma Zahrah so, mai yasa baiyi amfani da dukiyarsa da kuma izzarsa ba wajen sawa a É—auko masa ita, yayi mata fyaÉ—e ta Æ™arfin tsiya ? kansa yashiga bugawa ajikin steering motar yana mai cije laɓɓansa,, yakai kusan 15 minute a wajen kafun daga bisani ya tada motar tasa yabar wajen, tuÆ™in ganganci yaci gaba dayi domin giya ta soma aiki tuni.. da Æ™yar yasamu ya iya kai kansa Maitama inda a can guest house É—insa yake….

STORY CONTINUES BELOW

Yanashiga bathroom É—insa yasoma kwarara amai, saida yagama kafun ya wanke bakinsa,, yana fitowa kaitsaye yanufi wata Æ´ar Æ™aramar drower, wata Æ´ar Æ™aramar rover ya É—auko daga cikin drower’n, haÉ—e da buÉ—eta take wasu kwayoyi suka bayyana, iban Æ™wayoyin yayi haÉ—e da watsawa cikin bakinsa, ya kora da ruwan swan….Falo yakoma yazauna, wayarsa dake cikin aljihunsa ya ciro haÉ—e da cireta a security kai tsaye wajen tura saÆ™o (message) yashiga bai É—au wani lokaci yana rubuta saÆ™on ba yayi sending,, kwanciya yayi flat a kan doguwar kujera, haÉ—e da lumshe idanunsa, har yanzu yanajin zuciyarsa babu daÉ—i, yana jin hakanne ba wai don yana son Zahrah ba, yanajin hakan ne saboda yana neman abu wani can daban shima yana nema,, knocking Æ™ofar falon aka shiga yi, wanda hakan ya tilasta masa tashi daga kwancen dayake yanufi Æ™ofar,, yana buÉ—e Æ™ofar tafaÉ—a cikin jikinsa, cike da Æ™warewar bariki, tanemi haÉ—e bakinsu waje É—aya,, saurin kauda kansa Zaid yayi haÉ—e da sakarmata wani É—an guntun murmushi wanda iyakansa kan leÉ“e, fari tayi da’idanunta haÉ—e da sake rungumesa Æ™am tana mai shaÆ™an daddaÉ—an Æ™amshin turarensa, janye jikinsa yayi daga nata, haÉ—e da sanya hannayensa duka biyu ya É“alla aninayen rigar dake jikinta, take manya manyan breast É—inta suka bayyana a fili, domin dama idan zata zo wajen shi bata sanya breziya saboda rinjaya da kuma É—aukar hankalinsa,, hannayensa yasanya duka biyu ya damÆ™i breast É—inta, cikin zafi zafi yake murzasu,, hanka É—ata yayi saman kujera, haÉ—e da É—aukan fresh milk É—in dake gefensa, yashiga tuttula mata ajikinta, sarai tagane nufinsa, don haka tuni tacire duk wata sutura dake jikinsa, yazamana babu komai jikinta sai fatar ta,, saida Zaid ya zazzage duka fresh milk É—in nan ajikinta kafun ya É—agota tsaye, bakinsa yaÉ—aura akan breast É—inta ya shiga tsotsa da Æ™arfi Æ™arfi, yayinda ya cusa hanunsa a Æ™asanta yana wasa da HQ É—inta, gaba É—aya Ramla ta shiÉ—e tafita a hayyacinta, a hankali Zaid ya kwantar da’ita, shikuma ya haye kanta…. Tun Ramla na gurnanin daÉ—i hatta dawo kukan daÉ—i, can kuma saiga Ramla na ihun azaba, domin kuwa Zaid ya riÆ™e wuta bana wasa ba, ihu Ramla keyi tsakaninta da Allah, domin kuwa kurzanta Zaid keyi tamkar anbasa brush ya wanke tayan machine,, ganin ihunta zai damesa yasanya hanunsa ya toshe mata baki,, saida Zaid yasamu gamsuwa kusan na uku kafun ya tashi daga kan Ramla, wanda a yanzu numfashin azaba kawai take fitarwa,, shikansa yasan cewa baiyi mata da wasa ba, domin dama da gayya yayi mata, haka al’adarsa take, idan har ransa ya É“aci to fa baya samun relief harsai yasamu mace yayi ma ta cin kaca, sannan zaiji nutsuwa a zuciyarsa,, ko ajikinsa haka yashiga bathroom yayi wanka,, ko da yafito yashirya kansa, É—an makullin motarsa yaÉ—auka, yafice daga cikin É—akin ba tare da yace da Ramla Æ™ala ba..

Da Æ™yar Ramla ta’iya yin wanka, harkukan azaba saida takumayi, tabbas yau Zaid yayimata cin da bai taÉ“a yi mata irin shiba, harwani zut zut wajen nata keyi, amma to yazatayi son kuÉ—inta ya ja wo mata, kwanciya tayi shame shame, akan gado, haÉ—e da É—age Æ™afafu sama, acewarta yau dolene HQ yasha iska saboda zafi yake tamkar anbaÉ—a masa barkono….??

Zaid kuwa yanabarin Maitama kai tsaye *TRANSCOP HILTON* yanufa, domin yana da appointment da wani abokin business É—insa……

Kuka sosai Zahrah tayi a wannan daren harsai da ciwon kai ya sauÆ™a mata, wata irin zazzafar soyayyar Zaid ne ke huda jini da jijiyarta, batasan tana mawa Zaid tsananin so ba sai a yau É—in, haka nan taji wani irin tsanan Jabeer ya É—arsu acikin zuciyarta, a cewarta duk shine silan faruwar hakan,, haka tayi ta kuka babu mai rarrashinta……..

Zaid kuwa bashine yadawo Maitama ba sai wajen É—aya da rabi na dare (1:30 αм) koda ya dawo ya iske Ramla tana ta sheÆ™a baccinta tayi É—aÉ—É—aya akan gado,, murmushinsa na mugunta yayi,haÉ—i da shigewa cikin bathroom yayi wanka… Babu tausayi ko lallama acikin sha’anin Zaid, haka yatashi Ramla daga baccin da takeyi, batare kuma da ya tsaya wani romance É—inta ba, ya sake afka ma ta,, wannan karon kam Ramla hadda cizo ta haÉ—a masa amma kamar wacce ta ciji Æ™arfe, ko gizau baiyi ba,,, iya wahaltuwa Ramla tayi a wajen Zaid, yanzu kam ko É—aga kanta batayi, saboda tsabar wahala,, haka yaÆ™araci sukuwarsa ya sauÆ™a akanta,, bayan yayi wanka, ya bata wasu Æ™wayoyi na kashe zogi tasha, mintuna Æ™alilan bacci yayi gaba da’ita,, shikuwa saida yakuma shan wata giyar kafun bacci yaÉ—aukesa…….

Washe gari….Haka Zahrah tatashi gaba É—aya jikinta ba Æ™arfi, domin jiya kwana tayi da zazzaÉ“i a jikinta,, a daddafe tayi shirin makaranta ta tafi…..

Haka ta wuni cikin makarantar sukuku batajin daÉ—in komai, Husnah ce ma mai Æ™oÆ™arin kwantar ma ta da hankali…..

Abu kamar wasa yau Kwana huÉ—u kenan Zahrah bata sanya Zaid a’idanunta ba,, gaba É—aya tashiga cikin damuwa bata wani walwalan kirki, ta kunna wayar daya bata ma wai ko Æ™iransa zai shigo amma shiru ko saÆ™o babu balle Æ™ira,, takan kulle kanta a É—aki tayi kuka sosai, domin gani take shikenan itakam ta rasa Zaid……

Zaid kuwa fushi yake da’ita amma bawai hakan nanufin yasauya Æ™udirinsa akan taba ne,, yana nan akan bakansa kuma alÆ™awari ya É—auka sai ya cika sa insha Allahu,, yau kwanansa biyar rabonsa daya sanyata acikin idanunsa, haka nan yaji yauÉ—in yanason ganinta…..tsab yashirya kansa cikin wani haÉ—aÉ—É—an milk colour yard mai kyau da tsadar gaske, sosai kayan ya amshi jikinsa, domin Zaid ba baya bane wajen iya gaye,, daddaÉ—an Æ™amshi ne kawai ke tashi ajikinsa,, motarsa Æ™iran Range Rover brown colour yashiga,, kaitsaye Unguwar su Zahrah yanufa, bayan yabiya ta *JABI LAKE* yayi mata siyayya…..

“Ke Zahrah wai mekikeyi ne da haryanzu bazaki tashi kije aikan da nayi miki ba ?” Inna dake tsaye abakin Æ™ofar É—akin Zahrah ta tambaya… Cikin sanyin muryarta tace “Gani nan zuwa Inna yanzun zanje”

Hijab É—inta ta sanya haÉ—e da zura flat shue É—inta mai sauÆ™in kuÉ—i,,, kuÉ—i takarÉ“a a wajen Inna tayi ficewarta… tafe take akan layinnasu amma kanta duÆ™e yake a Æ™asa kamar koda yaushe, kallo É—aya zakai mata kafuskanci cewa tanacikin damuwa,, tazo shiga kwana kenan shikuma ya danno hancin motarsa,, sam bata lura da shiba kasancewar kanta duÆ™e yake a Æ™asa,, cak ya tsaida motar tashi, yana mai kafeta da mayun idanunsa,, ci gaba da tafiya Zahrah tayi domin bata lura da shiba,, a hankali yabuÉ—e murfin motar haÉ—e da fitowa, cikin takunsa na Æ™asaita yasoma bin bayanta,, kasancewar a hankali take tafiya yasanyashi saurin cimma ta,, “Ina zakije ?” muryarsa ta doki dodon kunnenta,, da sauri tajuyo gareshi, aikuwa tabbas shiÉ—inne, take taji wani irin shouck a jikinta, sakamakon karabkiya da idanunsu sukayi da juna, idanunta ne sukayi rau rau dasu, yayinda Æ™walla tacikasu tab,, kallon juna suka shiga yi har na tsawon wasu mintuna, batare da kowannensu ya É—auke idonsa daga kan na É—an uwansa ba,, “Ina zakije ?” yasake mai maita tambayar tasa gareta…Ƙasa tayi da kanta yayinda Æ™wallan dake cikin idanunta suka gangaro,, cikin murya mai sanyi tace “Aika” kansa ya gyaÉ—a haÉ—e da miÆ™o mata hanunsa yace “Zo mu koma gida” ba musu ta miÆ™a masa hanunta yakama, wani irin abune yaratsa jiki da zuciyarsu, su duka biyun,, hanunta dake cikin nasa yashiga murzawa duk da cewa tafiya suke,,, Æ™ofar gefen mai zaman banza ya buÉ—e mata ta zauna, shikuma ya koma gefen driver yayi mawa motar key,, mintu 2 yakawosu Æ™ofar gidansu Zahrah’n…. kafeta yayi da idanunsa masu riki tata, yayinda yake sauÆ™e numfashi a hankali…….Tsawon lokaci Zaid yaÉ—auka yana kallon Zahrah batare da yace da’ita Æ™alaba, É—an nisawa yayi haÉ—e da sauÆ™e ajiyar zuciya, “maiya sameki kike kuka ?” yayi mata tambayar cikin taushin murya,, É—an Æ™aramin bakinta taturo gaba haÉ—e da cewa “to bakai bane katafi kabar….. !” saurin toshe bakinta tayi jin É“arakar da take shirin yi,,, murmushin gefen baki Zaid yayi, haÉ—e da yi mata wani irin kallo, “umm Æ™arisa mana inajinki” yafaÉ—a da sassanyar murya…Sunne kanta Æ™asa tayi domin kuwa ba shakka suÉ“utar baki na nema yakaita gajin kunya,, gyara

zamansa yayi haÉ—e da cewa “Waye shi ?”…É—an satar kallonsa tayi cikin siririyar muryarta tace ” Shi wa ?”… “ba’a dawomin da tambaya, amsa kawai nake nema, don haka faÉ—amin wanene shi…?” sai yanzu tagano abun dayake nufi,, jitayi gaba É—aya jikinta yayi sanyi.. “Wanine !!” tabasa amsa cikin É—arÉ—ar… Kansa kawai ya kaÉ—a haÉ—e da taÉ“e baki, satan kallonta yayi ta gefen ido ” kinasonsa kenan ?” ya jefo mata tambayar da ba ta shirya amsar sa ba… Satan kallonsa takumayi akaro na biyu, haÉ—e da girgiza kanta alamar a’a,, yaga abun datayi amma saiya share yayi kamar baigani ba, domin so yake tabuÉ—i baki tayi magana…. Tambayar yakuma maimaita mata,, cikin sanyi tace “A’a” numfasawa yayi haÉ—e da cewa ” to wakike so ?”… Dum haka Æ™irjinta ya buga, domin bata da iko ko zarran da zata fuskancesa gaba da gaba tace shi takeso, ko ma ba haka ba ita macece mai alkunya da kuma Æ™ima, furtawa namiji kalmar so, awajenta ba dai dai bane,, bata taÉ“ayi ba bakuma zatayi azarÉ“aÉ“i ba…. “kinyi shiru” yafaÉ—a dai dai sanda ya É—au gorar ruwan swan yakai bakinsa, idan tace dashi babu Æ™warai ta cuci kanta da zuciyarta ne, idan kuma tace dashi akwai to hakan nanufin yankewar alaÆ™arta dashine, saboda zaiga kamar bashi ta ke so ba….

Murmushi yayi haÉ—e da aje goran ruwan dake hanunsa, “MY ZAHRAH !!” yaÆ™ira sunanta da muryarsa mai kashe mata jiki,, “Na’am !” ta amsa masa itama cikin sassanyar murya…. Ahankali ya lumshe kyawawan idanunsa haÉ—e da jingina bayansa ajikin kujeran motar,, kallonta ta maida kansa, tunda idanunsa a rufe suke yanzu zata samu chance É—in kallonsa da kyau,, tabbas Zaid kyakkyawane na gani a nuna, yana da abubuwan É—aukar hankali a tattare dashi, tanason Zaid sosai, ko don kyawunsa ma ya cancanta aso shi,… A hankali ya buÉ—e idanunsa da suka soma sauya launi daga farare zuwa ja, wani irin zubawa tsikar jikinta sukayi, sakamakon haÉ—uwar idanunsu waje É—aya, wayyo Allah Zaid yana da mayun idanu masu matuÆ™ar kyau da É—aukar hankali, haÆ™iÆ™a kallon idanun Zaid sai wanda ya daure, domin suna da saurin kashe jiki da sauÆ™ar da kasala… ” Banagajiya da kallonki, amma ke kina gajiya da kallona bakima so ki kalleni, maiyasa ?” ya tambayeta dai dai lokacin daya ware idanunsa akan cikakkun breast, É—in ta, da tudunsu suka bayyano ta wajen hijabin dake jikinta, sunkuyar da kanta Æ™asa tayi tana mai wasa da yatsun hanunta, batare da tabashi amsaba…

“Oh Allah wannan yarinyar zata kasheni, lallai randa na kamaki bazan miki da sauÆ™i ba !!” Zaid yafaÉ—a a cikin zuciyarsa, shi bakomaine ma yake basa takaici da’ita ba kamar rashin magana da batayi, daga eh sai a’a kawai take cewa shi wallahi haushima take basa…

Ita kuwa Zahrah batasan wainar da Zaid ke toyawa ba, saboda kanta na Æ™asa, shikuwa gogan tudun breast É—in ta kawai yakafe da ido, harwani haÉ—iye yawu yake, tamkar (bestyna Jikar Hajiya tasamu zazzafan balangu,lol)… DaddaÉ—an sauti ne yasamo tashi daga cikin wayarsa, da alama Æ™ira ne yashigo wayar tasa “Baby” shine sunan dake yawo akan screen É—in wayar É“aro É“aro, wani irin dokawa zuciyar Zahrah tayi, domin kuwa taga sunan dake yawo akan screen É—in wayar tasa… A hankali yaÉ—auki wayar haÉ—e da karawa akan kunnensa, tunda ya É—auki wayar baice Æ™alaba saidai murmushi kawai da ya yawaita akan fuskarsa, hakan kuwa ba Æ™aramin Æ™ona zuciyar Zahrah yayi ba, wato dai dama yana da budurwa,, har ya cire wayar akan kunnensa banji yace Æ™ala ba, “Ina wayar dana baki ?” yayi maganar cikin halin ko inkula, “Tana nan” tabasa amsa a taÆ™aice domin wani haushi ne ya tokare ma ta maÆ™oshi,, “Maiyasa bakya amafani da’ita ?” “Babu amfanin hakan ” takuma basa amsa ataÆ™aice, kallonta yayi haÉ—e da fashewa da dariya harsai da fararen haÆ™oransa suka bayyana,, tamkar wani tv haka Zahrah tayi Æ™asaÆ™e tana kallonsa bakaÉ—an ba yayi kyau da yana dariyan, lalle Zaid Æ™arshene wajen kyau,, saida yayi dariya sosai kafun ya tsagaita haÉ—e da kallonta “Kishi ko Ƴan mata ?” turo É—an Æ™aramin bakinta gaba tayi haÉ—e da yi masa hararan wasa, lumshe idanunsa yayi gami da buÉ—ewa alokaci guda, “Soyayyata tayi miki mummunan kamu amma zurfin ciki ya hanaki faÉ—a, shikenan to ni zantafi sai kificemin a mota ko” yaÆ™arasa maganar yana mai tamke fuska tamkar bashine ya gama dariya yanzu ba….Hmm Zahrah uwar kuka, take idanunta sukayi rau rau dasu, cikin muryar ta mai sanyin amo tace “Kayi haÆ™uri !!” kallonta ya kuma yi alokaci na barkatai “Hakan nanufin kin amince kina so na kenan??” A hankali tashiga kaÉ—a kanta alamar “eh” Kyakkyawan murmushinsa mai sauti yayi haÉ—e da kashe mata idonsa É—aya, da sauri tayi Æ™asa da kanta, tana É—an murmushi, tana mai kuma jin wani irin farinciki na ratsa zuciyarta, ko ba komai yanzu ya fahimci cewa akwai soyayyarsa acikin zuciyarta…. Ledan dake bag sit É—in motar ya É—auko haÉ—e da miÆ™o mata cikin murya mai sanya nutsuwa dakuma nuna tsantsar soyayya yace “wannan kyautane a gareni, sauran kuma special gift na amsar soyayyata da kikayi very soon yana nan zuwa, amma bana fara baki wata kyauta…” ya Æ™are maganar yana murmushi. Wani É—an Æ™aramin box ya É—auko daga cikin wani keÉ“aɓɓen waje dake cikin motar, box ne mai kyaun gaske wanda aka Æ™awata jikinsa da wasu irin furanni masu kyawu da É—aukar hankali, koda ya buÉ—e box É—in wani kyakkyawan zube ne ya bayyana, wanda akayisa da zallan gold, murmushi Zahrah tayi domin kuwa sosai zoben yayi mata kyau, hanunsa yamiÆ™a mata, alamar ta bashi nata hanun, cike da kunya tamiÆ™a masa lallausan hanunta, saida Zaid ya sauÆ™e ajiyar zuciya, lokacin da taushin fatar Zahrah da tasa suka haÉ—e waje guda,, kama hanunnata yayi da kyau haÉ—i da ciro zoben yasanya mata cikin yatsarta ta uku, É—as zobennan yazauna acikin yatsar Zahrah, tamkar angwada hanunnata kafun ayishi, batasan sanda tayi murmushi ba harsaida haÆ™waranta suka bayyana, bakomai yasa hakanba, face kyaun da taga zoben yayi mata a hanunta, dama ita mutumce mai tsananin son kayan ado, rashi ne yasanya ta dangana komai nata ga Allah…. “Cire zobennan daga yatsarki dai dai yake da cire sona azuciyarki, please ki tausayamin kada kicire domin ina tsananin sonki My Zahrah ta, ke É—in ta dabance a wajena, kimin alÆ™awari bazaki taÉ“a cire zobennan ahanunki ba, har abada !!” Yanda yayi maganar idan ka kallesa zaka rantse da Allah cewa bashi bane, domin kuwa sam baiyi kama da irin mutanennan da zasuna baran soyayya ba, Wani irin farinciki haÉ—e da tsananin daÉ—i, su suka shiga huda zuciyar Zahrah, “HaÆ™iÆ™a Allah yayi mata babban zaÉ“i, har abada bazata taÉ“a daina mamakin soyayyarsu da Zaid ba, domin kuwa duk da kyawunta wallahi Zaid yakerewa ajinta, tayi imani da cewa Zaid ba’irin mazajennan bane, da ake samunsu saka ka acikin gari, irinsu Zaid sai wacce take da rabo da kuma tsananin sa’a ke samunsu, tabbas itakam tana da sa’a, tana kuma daÉ—a godemawa Allah ako dayaushe..” “My Zahrah !!” yakatsemata tunaninta tahanyar Æ™iran sunanta,, “Nayi maka alÆ™awari bazan taÉ“a cire zobennan ahanuna ba, har gaban abada,harsai munhaifi Æ´aÆ´a da jikoki, da shima zan mutu” Zahrah tafaÉ—a cike da kunya. .. Baki kawai Zaid ya hangame yana kallon Zahrah, bakaÉ—an ba kyawunta yaÆ™aru da ta ke magana, ashe haka shugar baby’ntasa take kyau intana magana baisani ba?.. ÆŠan numfasawa yayi haÉ—e da gyara zamansa cike da salon yaudara, yace “Zantafi Dad É—ina yana Æ™irana, amma gobe zandawo saboda nasake ganin wannan kyakkyawar Baby’n tawa !!”…. Saurin cusa kanta cikin cinyoyinta tayi tana murmushi, (Allah sarki basaban ba su Zahrah anji kalaman love,lol)… “Inasonki My Zahrah !!” yafaÉ—a cikin shauÆ™in Æ™auna,, yanzu kam É—ago da kanta tayi haÉ—e da watsa masa kyawawan idanunta, wani irin zubawa tsikar jikin Zaid yayi domin kuwa wani irin kallo Zahrah keyi masa “Nima Inasonka !!” Zahrah tafaÉ—a tana mai shagwaÉ“e fuska, haÉ—e da karya wuyanta gefe,, har abada bazai taÉ“a gajiyawa da murmushi ba, domin yanzuma murmushin kawai yayi mata,, cike da nutsuwa ta buÉ—e murfin motar, bayan ta É—auki ledan daya tursa sa ta kan saita É—auka,, wani irin kallo sukamawa junansu, kafun tashige cikin gida,, Zaid yana ganin shigewarta ya saki wata irin mahaukaciyar dariya, hadda riÆ™e ciki, dariya sosai Zaid yakeyi tamkar wani mahaukaci, bakomai yasa hakanba, face tunowa da kalaman Zahrah dayayi, “Wai ita da shi zasu haifi Æ´aÆ´a hadda jikoki ” Lallai yariyarnan ta haukace… Yakuma fashewa da dariya, saida yayi dariya sosai, kafun ya tsagaita hanunsa yasanya yasoma shafa, kwantaccen sajen dake kan fuskarsa,, ” Very soon zakiga Special gift É—inki !!” yafaÉ—a ahankali, kansa yajinjina haÉ—e da fidda iska tacikin bakinsa, key yayi wa motarsa, haÉ—i da harbata kan titi, yau Æ™al yakejin zuciyarsa domin kuwa yanzu yafara buga game É—in yana da tabbacin cewa kuma bazaiyi game over ba…..

Zahrah kuwa tanashiga cikin gida da lale marhaban, Inna ta tarbeta, domin tuni a leÆ™e leÆ™enta da ta sabayi waje, ta leÆ™osu cikin mota,, amsar ledan Inna tayi, haÉ—e da bajewa kan taburma tashiga ciro abubuwan dake cikin ledan, still kayayyakine na kanti masu kyau da tsadar gaske, sai kuma mayukan shafa, dasu powder, hadda su tsadaddun turaruka, gefe kuwa É—aurin kuÉ—ine Æ´an dubu dubu masu yawan gaske,, jiki na rawa Inna ta É—auka haÉ—i da kaiwa kan hancinta tashiga shinshinasu, “Um kuÉ—i masu gidan rana, kuÉ—i maganin damuwar babba da yaro, kuÉ—i masu saiwa mutum Æ´anci, kuÉ—i basu zuwa gareka saikana da rabo, ni dai Allah yakashe ya bani !” Inna tafaÉ—a cike da jindaÉ—i,, kai kawai Zahrah ta girgiza, har cikin zuciyarta batajin daÉ—in abun da Inna da Baffa keyi, domin hakan kamar zubar mata da mutumci ne, saboda iyayen Æ™warai basa haka,,, wasu Æ´an tsiraru daga cikin kuÉ—in Inna ta kama hanun Zahrah ta damÆ™a mata, haÉ—e da cewa “Saura kifaÉ—amawa wancan Æ™warnafaffen Baffan naki cewa Zaidu yaron arziki yazo, ni dake ne, tattare kayayyakinnan maza kisasu a É—akinki, domin ban buÆ™atarsu, kuÉ—i ne nawa kuma na samu, saura kwana kaÉ—an nima nafara sanya lasa lasai, hmmm nimafa saina zama wata babbar Æ™waruwa acikin garin Abuja’nnan, domin kuwa Allah yabani bazan tauyewa kaina haƙƙi ba ehe !!” Inna taÆ™are maganar tana mai turo É—aurin É—ankwalin ta gaban goshi,, ita dai Zahrah batace da’ita Æ™alaba, saima tattare kayan tayi tanufi É—akinta…

Dariya sosai Abid keyi hadda tsugunnawa Æ™asa, sosai labarin da abokinnasa yabasa yasanyashi nishaÉ—i… ÆŠan tsagaitawa da dariyan yayi haÉ—e da maida kallonsa ga Zaid wanda hanunsa ke É—auke da glass cup yana sipping alcohol, “Gaskia kai É—in Shu’umi ne, amma miye next target É—inka ??” Wani irin murmushi Zaid yayi wanda yafiyinta idan zai gudanar da mugunta, *”RAPING É—inta zanyi (FyaÉ—e)”* Zaid yafaÉ—a a taÆ™aice…..